Masifaffiyar Ƙauna Soyayyar da Ta Fi Komai Ƙarfi by M SHAKUR

Author :  M SHAKUR Category :  African Stories & Novels

Chapter   33 / 51

96K to 99K   out of 152.6K words

da kanshi yayi ahankali ya manna mata peck a goshi dan she looks damn cute yakara kankameta ajikinshi daidai lokacin mutanen sun iso wajen, wasu sababbin guards ne dabaima sansu ba suna zuwa wurin suka tsaya Ogansu wanda shine agaba yace da yarbanci "let's take them out" suka wani tura kofan dayasa ta firgita da sauri tadago kanta daga jikinshi da idanunta dake cikeda bacci ta kalleshi saikuma ta daga kanta ta kalli mutanen dasuka shigo saita fashe da kuka sosai tana kara kankameshi da kyau, guards biyar sukayi kansu zasu dauketa tashi Tobi yayi yasata abayanshi, cikeda girmamawa Babansu yace "Ooluwo ask us to bring her and you to the palace, allow us to do our Job Aremo" kankame bayanshi tayi itama tana kuka tana rokanshi karya bari atafi da ita, suka kara yo kansu Prince yashiga barar dasu, saida suka hadu gabaki dayansu suka rikeshi sanan aka fizgeta daga bayanshi aka suka wuce suka tafida ita shima suka rikeshi suka fitada shi har zuwa fadan, saida suka shiga fadan da kowa na mukarraban fada suka halatta dan tuni news yacika gari, aka cika fada makil sanan suka zubar dasu a falon da sauri Tobi yaje yasake saka kanta akirjinshi yana mata maganganun da babu wanda zai iyaji cikin kowa dake falon.




Wani irin kallo uban nashi kemai da Maman shi da yayyinshi, da Ayoka data kasa daina kuka numfashinta har sama sama yake sabida kishi da bakin ciki, Ooluwo ya girgiza kai sanan yaciro cowries dinshi yazuba akasa.





Dagokanshi yayi ya kalli Oba da Otun sanan yace "is too late, prophecy kakannin kakannina ya tabbata this kingdom destiny has changed already, danku yariga yaso kaskantacciiyar yarinyar nan, kuma wanan son dayake mata will cost this kingdom alot" da sauri Otun yace "to yanzu mai abinyi Bokan wanan fadan mai albarka" sake zuba charbin cowries din yayi akasa sanan yadago yakallesu yace "kaman yanda kakannina suka fadi, abinne aka kara tabbatar min, abu nafarko shine kodai ku kashe yarinyar nan" wani kallo Tobi yama bokan har lokacin yana rikeda ita dan ita batajin yaren da akeyi gabaki daya afadan, Ooluwo yacigaba yace "kodai ku kashe yarinyar nan kokuma ku nisanta ta daga gidan ta yanda har abada bazata sake saka kafa awanan gidan ba, just this two options kukedashi inba hakaba akwai ragowan abunda zai faru" juyodakai Tobi yasakeyi ya kalli Mahaifinshi sanan ya kalli Mamarshi yace "Mum, Dad wallahi, billahil azim, na rantse da ubangijin dani shikadai na yarda dashi bawani tsohon bushashen mutum ba dakuka yarda da abinda yake fadi, wlh kuka kashe yarinyar nan just say goodbye to your Son forever, for one second like this I will not hesitate i will end my life!!!! For good!!" Yay maganan da turenci hakan yasa Fatima ahankali tadago kanta daga kirjinshi ta kalleshi, yace "this is my life ba nakuba, naku is kun haifen nakuma muku biyaya babu a inda akace ku zaku fadamin wanda zanso ko wacce zan aura, aiku bahaka akamuku muku, everybody listen"! Yay maganan da karfi yana kallon kowana fadan, sanan yanuna Fatima yace "this girl right here!" Saikuma yay shiru yana kallonta yace "I've never loved in my life sai akanta, i don't know what love means sai akanta, I love Zaraaa, I will support Zara and stand by her muddin ina numfashi adoron kasannan, kufadinma kowa cewa yes yaron Oba of Lagos is in love with yar aiki, kuma wacce ba yarenshi ba bahaushiya! And I am ready for anything inhar akanta ne" Kallonshi Mahaifinshi yayi, a ka'ida Sarki baya magana saidai yafadin ma Otun kome yakeso yace shizai fadi afadan su, anatse cikin kakkausan murya da uba ke amfani dashi akan danshi yace "OluwaTobi Tajudeen!" Tobi na kallonshi yace "yes Dad" cikin kakkauran murya yace "listen to me carefully koka hakura da batun son yarinyar nan kona karbe duk wani jin dadi dana maka aduniyan nan tundaga kan motoci, gidaje, flat dinka, companies, kadarorin ka, ka koma zama kaman bawa kaskantacce mara daraja da galihu agidan nan" ahankali Tobi babuko alamun darr aranshi yace "na yarda Dad amman bazan bar son Zara ba" da sauri Zara ta girgixamai kai dan Baban shima da turenci yay magana sabida yanason yarinyar taji, murmushi Mahaifinshi yayi irin murmushin nan dakana gani kasan bana alkhairi bane yace "OluwaTobi Tajudeen koka hakura da zancen son yarinyar nan, kajanye batunta daga bakinka ko yanzu zan saka a kira owner of chelsea club sucireka daga club din kwallon su, sucireka from players dinsu" gabaki dayan fadan kallon Baban ake da danshi, ahankali Tobi yace "na yarda su cireni but I will never stop loving Zara" sake murmushi baban nashi yayi mai ciwo sanan yace "OluwaTobi Tajudeen Adewale koka janye zancen son yarinyar nan kona kira all the bank dakake amfani dasu harda dollar account din nasaka ayi frozen nasu ya zamto bakada kosisi na rayuwa" Baban na ijiye maganan yace "na yarda" uban yasake murmushi sanan yace "OluwaTobi Tajudeen koka hakura da yarinyar nan kona rabaka da ganin kowa nasaka a kulleka a dungeon and live there for months harsai kai giving up" zai bude baki yabama ubanshi amsa maman shi data kasa daurewa ta tashi tace "Tobi wai na tsine maka albarka ne dakake abu kaman tsinanne? Tun kana yaro bantaba koda zaginka ba balle ace bakina ke binka, wani irin MASIFAFFIYAR So kakema yarinyar nan? How many times ka kwanta da ita da you are willing to give up everything for her"? Idanunshi sunyi jajir yace "Mum inhar kuda kuka haifeni bazaku bani abinda raina kesoba to whats the point"? Ya kalli Babanshi yace "Dad na yarda dakomi, kome zakamin kamin amman Son Zara abune dabazai iya goguwa a zuciyata ba domin bani nasakawa kaina ba, if u think freezing my account da sauransu dazakayi zaisa nadaina sonta then give it all a try Dad" yana maganan awani irin mugun zuciya Baban yace "guardsssss" da sauri sababbin guards din da sunkai su 70 suka shigo fadan, Tobi Baban yanuna musu yace "lock him up at the dungeon" dasauri Mamanshi ta zube agaban Baban tahade hannayenta tace "Honey Noooo, no pls Honey don't lock up my Son in that place, this punishment is too hard" wani kallo yamata yace "Tobi yazaci sabida ina sonshi I can not takecare of his stubbornness, zan tankwarar da danki ne nidashine agidan nan" take him away guards, yabada izini da sauri guards suka dagashi Fatima tarikeshi tana kuka sosai ganin za'a tafi dashi, wasu guards din suka fizgeta aka fitarda Tobi dake kallon Fatima ahankali cikin wani kalan yanayi na tausayinta.




Juyowa Mum tayi takifama Fatima mari tace "you see what you've done to my son? I will never forgive you, you will never be my daughter inlaw, my son will never marry you evil soul, kinzo gidanmu kin batamana shi, wlh is just fear of kar Tobi yakashe kanshi dan nasan Tobi baya rantsuwan wasa dani dakaina zan kasheki" Mum ta hankadeta sanan takoma tazauna, Ooluwo yakalli Fatima dake kuka gwanin ban tausayi yace "this girl is a bad luck get rid of her fast inba hakaba sai kandanku yajuya" sanan yatashi yawuce yafita, Otun dashima zuciyarshi yay bakinkirin yace "kowa should dissmiss" yakira guards yace "atafi da ita wani dungeon daban ba wanda Tobi keciki ba" aka wuce akatafi da ita tana kuka sosai taga rayuwa, anya zata tabajin dadin duniyan nan kuwa.


Ayoka ya kalla dake kuka sosai yace "bisu Mum da Dami kutafi, I want to have a word with the king" tashi tayi Mum ta riketa suka wuce suka fita dakin yarage daga Mai Martaba sai Waziri, ahankali Dad yace "Otun yaya zanyi da wanan yaron mai kafaffiyar zuciyan nan da Allah ya jarabeni dashi, I am hurt Otun I only did all of that sabida agaban mutane yakeja dani, how do I handle Tobi? Help me abokina? Ga yarinya mai natsuwa Ayoka yar usuli danakeso Tobi ya aura yana nunamin yarinyar dabamu san hawanta bamusan saukanta ba ita yakeso, what kind of Disaster is this? Tsoroma yahanani kashe yarinyar sabida karyaje yakashe kanshi eh" anatse Otun yace "is good dabakace akashe yarinyar ba dan dakoni bazan amince makaba, but yanzu I want you to be strong this is ur call, ka ladabtar da Tobi ka tankwarar dashi inba hakaba za'a mana dariya sosai, kabarshi yay kaman kwana uku, kahana Mamanshi da yan uwanshi zuwa dubashi kullum kadinga aika guards su tambayeshi koya janye daga bakanshi, yana cewa ya janye zamu kashe yarinyar yafito mu musu aure da Ayoka sabida tasa ya manta da soyayyan yarinyar" gyadamai kai sarki yayi yay naam da shawaranshi.






_Erotic Ideas group na matan aure zalla ne, group ne damuke program guda HUDU aduk sati, ranakun sune ALHAMIS, JUMMA'A ASABAR da LAHADI._


_Duk ranan Alhamis munayin program mai suna MARRIAGE LIFESTYLE, wato ZAMANTAKEWAN AURE, inda nakema mata lectures kan yanda ake zama da miji dakuma dabarun zama da miji, ranan jumma'a kuma muna program din damuke kirada TALK & HEAL wato yi magana ka warke, inda matan aure zasu gayamana matsalolin dasuke fuskanta agidajen mazajen su, zasu iya turamin ta pc idan basuson asansu nisainai forwarding group mu taimaka musu da shawarwari dakuma dabarun dazasubi su magance wanan matsalolin, sai ranan asabar shine ranan LECTURES, inda zan dauki darasi dake dauke da dombin ilimi abu wanda ya dace mata su iya dangane da aurensu, mu koya musu ayi magana akai sosai, sai ranan Lahadi zamuyi lectures akan ilimin daya danganci yanda zaki gamsar da mijinki sanan ki gamsar da kanki, kisaka mijinki ihu agado yana kururuwa yana sambatu, mukoyar dake yanda zakiyi spicing up sexlife dinki, and yanda zaki dinga rayuwa da mijinki kullum kaman sababbin aure._

_Idan kinason shiga wanan group din zaki turo 2000 to 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding naki a group din, wata daya ne group din, idan kinason ki cigaba da zama duk wata dubu dayane 1500 ne subscription, sababbin zuwa kuma new member zakiyi register is 2k ne, don karin bayani zaki iya tuntubata a number ta 07012181461_
M Shakur ❤️
7/6/21, 11:57 AM - My Mtn Number: 💫 _DISASTROUS LOVE_ 💫



_MASIFAFFIYAR KAUNA_



✍🏾M SHAKUR


EPISODE 5️⃣1️⃣ & 5️⃣2️⃣

_Bayan Kwana Hudu!_
Rayuwa tama Tobi zafi, baitaba shiga kunci da ukuban rayuwa irinwanda ya shiga cikin kwanakin nanba, yay kwanan shi hudu kulle awajen nan babu wanka babu wanki, ana kawo mishi wasu kalan abinci kaman na kare ko kallon abincin bayayi saidai yasha ruwa shima dan karya mutu ne, kullum sai Babanshi ya aiko acemai yahakura ya janye batun sonta yace baiyiba, babu ko mutum daya daya shigo yadubashi cikin yan uwanshi, ya galabaita iya galabaita abinku da wanda baisan wahala ba, baida tunani saina Zara da inda suka sakata, inda take dan yasan tanachan tana kuka yanda beraye suka dameshi haka suka dameta itama, yasan tanachan tana tsoro tana kiranshi.
************




Sarki na zaune afada shida Otun kadai cikin dankareren fadan nan kaman munafukai, kana ganinshi kasan cewa baya cikin hayyacinshi yana cikin damuwa sosai danya nuna akan fuskanshi, suna zaune suna kus kus suna tattaunawa da Allah kadai yasan me suke cewa.

Suna zaune aka bude kofan fadan wani daya daga cikin guard din dake tsaron babban gate din gidan na titi ya shigo, zubewa yayi ya gaida sarki yana musu kirari sanan Otun yace "maiya kawoka"? Anatse Guard din yashiga koro bayani. "Allah gafarci Sarki na, wato yau kimanin kwana hudu kenan da wani mutumi dabaiyi kala da dan garin nanba yake zuwa yana neman izini abarshi ya shigo gidan nan yana neman wata yarinya dayake kira da Zara, yanuna motar prince da aranan da abinda yafaru ke kofar gida ya pakata awaje dan babu kowa agate yana cewa amotan yarinyam keciki, kwata kwata bamu taba tsayawa mun saurareshiba saidai mu sanardashi baida alaka da fada bazai iya shigaba, saime alaka da gidan nan keshiga kai tsaye, idan bakone saidai yay booking appointment na ganin sarkinmu, saiyau dai danaga yadage da zuwa na tsaya na saurareshi yakemin bayanin komi sunan yarinyar Fatima Zara'u Muhammad sanan ya suffantamin yarinyar wacce gabaki dayan kamaninta yay kama da yaron nan namiji dayake mace damuka gano agidan nan, yace yasanta shine zai aureta, saisa naga yanada kyau nazo na sanar dakai kasan kome ake ciki" da sauri da Sarki da Otun suka kalli juna, da sauri Otun yace "jeka shigo dashi maza" fita yayi da sauri, ba'a dauki minti gomaba sai gashi Guard din yashigo tareda Dr Imam dake sanye da jumper na wando da riga nawani lallausan yadi, yay bala'in kyau, yakafa hula akanshi brown dayay matching da takalmin kafarshi brown, kana ganinshi kaga dan hutu fari abinshi banbancin kawai shine baiyi kama da Fatima ba amman shima farine kal, har fada aka shigar dashi, cikeda girmamawa yagaida Sarki da Otun sanan ya gyara zama akan carpet din da aka ijiyeshi, Otun dababu alamun wasa akan fuskanshi yace "who are you? And why are you here"? Anatse yace "My name is Dr Imam Nasir, Hausa from Kano state, i came for one council exam dazaisa nazama consultant of medicine in my field........." yashiga koro musu bayanin yanda yaga Fatima a beach tashiga mota yamusu kwatancen motan harda kiran plate number daya haddace tun ranan hakan yasa suka kara tabbatar da motan prince ne, dan customize license plate gareshi, yace "am her Dr, and her husband to be" daidai nan yay shiru sai shima Otun yakoro mai bayani tundaga yanda ubanta yay biyan bashi da ita har rana irin tayau abinda ke faruwa, dayasa yay shiru yakasa magana yana kallonsu kawai.



Otun da Sarkine suka kalli juna kaman masu communicating da idanu harsuka gama, sanan Otun ya kalli Dr Imam, yace "Dr at this point bama mudamu da biyan bashin 3m dinba, zamu iya manta dakomi mubaka whoever that girl is batare damun kasheta ba, dan we just want to get rid of her, but sharadin is take her far away ta yanda har abada, har abada bazata taba dawowa wanan gidan ba, idan kuma tadawo ka tabbatar da kome mukama yarku ita tajama kanta, wanan gidan sarautan bama zalinci but wanda yaketa hurumi muma ketashi muke, yaranmu basa auren bare dan haka ta rabun mana da d'a" da sauri Imam yace "I can assure you that ko garin nan bazama takara dawowaba ballema tadawo rayuwan danku" gyadakai Otun yayi cikeda gamsuwa, yace "saidai akwai abu guda daya" da sauri Imam yace "menene sir"? Otun yace "abangaren mu munaso muyi abunda zaisa Tobi ya dauka tamutu ne har abada sabida ya manta da ita ya manta da soyayyan ta aranshi, yacireta daga ranshi, sanan yahakura da ita kakap, kanada wani abu dazaka iyama yarinyar dazaisa yadauka tamutune amatsayin ka na likita"? Da sauri Dr Imam yace "yes, akwai alluran dake stopping heart from beating for hours idan akama mutum alluran, zai fara kashema mutum jiki komi naka yakoma so slow kadauka ko mutum yazo mutuwa ne dagaske, saikuma chan zuciyar tai stopping tadena aiki, inhar danku yaga haka zai yarda ta mutu but banda alluran yanzu as u can see ni kadai nazo, a big pharmacy ake saidawa" Otun harda saurinshi yace "tunda kaiba dan garinnan bane, zan hadaka da direba na yakaika pharmacy dazaka samu kome kakeso kaje kadawo yanzun nan muma muyi making namu preparation din atanan bangaren sabida abin should look real" yana maganan yakira direban shi, sanan yasake bama direban kudin siyan maganin sanan suka tafi, Sarki ya kalleshi yace "make any plan dazaisa Tobi bazai dauka munada hannu a mutuwarta ba sabida karya kashe kanshi pls" tashi Otun yayi yace "kabarmin komi, yau karshen matsalanmu tazo" yawuce yafita daga fadan, sarki yasauke ajiyan zuciya yana addu'a Allah yasa matsalan tazo karshe da gaske.




Prince na zaune yana bude idanuwanshi da kyar musalin 1 na rana sabida tsabaragen tsabagen yunwan dayakeji, ga abinci ana kawomai yakici saidai yasha ruwa, alamun tafiya yaji hakan yasa yasake bude ido har aka karaso wajen kofan yake kallo da idanunshi dasuke juyawa saiyaga wanan guard dinan da kullum shike zuwa kawomai abincine yazo rikeda wani banzan kwano da ake kawomai abincin aciki dawani dan karamin kofi na ruwa, ta kofan ya ijiyemai abinci batareda yabude kofanba yana kallon Tobi dayaga ya galabaita sosai yadauke abincin safen dayakawo wanda baiciba yawuce yatafi batare daya cemai komiba, saikuma Tobi na zaune inda yake yaga yadawo yasake kallon Tobi yarike karfen kofan yace "Aremo I want to tell you something" kallonshi Tobi yake batare daya cemai komiba, Guard din looking so disturb yace "kaga kamankai itama yarinyar nan tunda aka kulleta bataci abinci ba ita harma da ruwa batasha ba, yanzu daga wajenta nake itama nakaimata abincin kaji yanda take numfashi kaman zata mutu kuwa? Wlh inhar yarinyar nan bataci abinci ba she can loose her life today, ta bala'in ban tausayi" dasauri Tobi yatashi yazo wajen yana tafiya da kyar yace "listen ka koma tell her injini nace taci abinci sabida tasami energy, tell her I can't live if anything happens to her, tell her she should eat and be strong for me karta damu am coming for her" da sauri guard din cikeda tsegumi yace "kasan baza'a bari nakoma ba kuma zai dare idan natashi zan kaimata abinci dare, bari natafi kafin guards din dake tsarenan sujini shiru su biyo bayana" da sauri Guard din yawuce yatafi Tobi kuma yahau ihu yana jijjiga kofan karfen yana. "Get me out of here kubudeni" fita guard din yayi Otun na waje taredashi kafin guard din yay magana yace "kafadamishi exact abinda nace kafada mai"? Gyadama Otun kai yayi sanan Otun yawuce yatafi yana murmushi, yana komawa fada daidai direbanshi na dawowa da Dr Imam a motanshi atare suka shiga fadan, Otun yacema sarki. "Zomu tafi daji, komi is set" tashi Otun yayi suka tafi dungeon din dashi da Dr Imam da Otun su uku kadai basu bari any guard ya shiga cikiba, suka shiga dungeon din da Fatima keciki suna mamakin yanda wajen yake is being years basuje ba to

33 / 51