Author : NONE Category : African Stories & Novels
yay tracing ya same number malamin science din su na tudu yabiya kudi aka bashi previous duk wani info da result transcripts da recomendations na duka perfomances inta na karatu abaya.
mai inteview yana ta mamki yadda taga komi na boko tanaci sosai babu faduwa islamiyan ne take baya bata yi nisa sosai ba kuma bata kkri akansa kamr na bokon
da can exams zai mata sai ya fasa, da turanci ya mata few question akan english, elmntary science,mathematic, civic education, da few other topics yaga ta amsasu sosai with her clean village girl english babu wani slang ajiki yadda ake koya musu haka takeyinshi corectly nd smoothly kuma confidntly
basu yi 20 minutes ba ya gamsu da potential inta sosai, yace za'a saka ta ne on trial admission idan akaga ta miƙe tay kkri wann sesssion din
kawai za'a kyaleta ne ta cigaba. islamiya ne aka mata repeating aji daya aka buga musu acceptance letter da rules da schll ajiki dayan matar ta karanta ma ayaana komi ta mata bayaninsu sosai snn aka sata tay signing. she was a bit okay face saida taga ibaad ya fara musu sallama zai tafi tafara jin hanklinta ya tashi
shiru tay har aka gama komi suka bar wajen interview suka sauko ya damkata ahannun caretaker dinsun wacce itace zata kai ayaana class.
yana juyawa kuwa ayaanah tafashe da kuka sosai matar ta kasa gane mata tun ibaad baikai ga tada motarsa ba tay gudu har tana haki takirawosa.
kirjinsa na buga ya biyota duk ya dauka wani abu ne, zuwa yay yasamu ayaanah ta zauna akasa tanata kuka dan guntun masifar daya taso masan ya danne acki ya karaso gabanta yace "me aka miki kike kuka??
shiru tay ya saka hannun ya fizgota tsaye yajata gefe yace
"Bakison makrntar ne?asanyaye ta girgiza kai a masife yace "then what? da muryan kuka tace "nifa tsoro nakeji, ai kace zanga sultana anan kuma banganta ba.
cikin lunshe ido da budewa yace dama dan ita kikazo karatun? tace aa..yace "ke bani son sakalci. waye kikaga yana kuka anan dan ankawo sa makaranta.. wato kin saka talla aranki ko? da shagon hajy nakaiki yanxu zakiy kuka ne?hawayen na zuba tace a'a kawai nifa tsoro nakeji..cikin harara yace "kinzo a tsakiyar term, kuma kinji sunce miki ure on trial admission..ayaanah idan baki dage wann karon ba zasu maidake ajin baya kuma shine zakice min kinajin tsoro..did u want me to slap you? a sanyaye tace "no, da muryan kukan daya kara zuwa mata bazata tace..toh dan Allah kayahakuri mana yaaya ai gani nay zaka tafi kabarni
..ajyn zucy ya sauke cikin sasauto da muryansa ya kara riko hannunta cikin nashi suna kallon juna cikin salon yaudara da lallami ya fara tuna mata wahalar da ummanta zatasha in bata nitsu tay karatu ba, kuma yace mata ta tana tuna addanta, she shud read to make them proud. haka ya dinga lallabata har saida yaga ta nitsu sosai snn ya rakasu ita da care takern har bakin ajin ta shiga ta zauna akan seat dinta
snn ya juya ya wuce schll da sauri dan bakaramin latti ta sashi yayi yau ba.
half of the time a schl din she was just thinking about his words in her head taga dai bata da wani mafita na jin rauni kasancewarta ita daya anan binni dolene tay karatun sosai.
gashi yan ajin sai kallonta kowa yakeyi dan seat dinta ita daya aka bata batada seat mate duk da yawan kallo sai batace ma kowa komi ba dan abune data saba dashi tun tuna kauye ake mata irin wnn kallon
kwata kwata schll din bai mata dadi ba har saida aka tashi break suka hadu da sultana dadi kamar zai kashe ta she was soo happy dataji wai schl dinsu daya da ayaanah, altho she is one class ahead of her tunda aka fito a break taje ta nuna mata wajaje acikin schl din har kamar karsu rabu
ata fannin ibaad kuwa har saida ya fito sallhn azhr kafin suka hadu da maheer acikin masallci maher bai kuwa boye masa fushinsa ba ya kuma gaya masa abunda bappa zaidu ya gaggaya masa.. ibaad baice masa komi ba face har sanda suka kama hanyar zuwa dauko su sultanan a schl snn yake sanar dashi labarin duk abunda ya faru dashi a tudu da duk wani abunda ya samu ayaanah,...
wa shi kawai ya gaya wa abunda ke cikin takardan wasikan tawuure, hannun maheer haka ya dinga rawa akan steering dan bai tabaji irin wann abun arayuwarsa ba..
jiki a sanyaye ibaad yace kafin ayaana taga mahaifyrta zai dau lokaci sosai dan acikin wasikar taawure ta gaya masa cewa matsafan majiya sun mata mummunn jefar daya fi karfin tsarin dayake jikinta, wanda ba ciwo ya sakamata ba amma duk inda taje zata zauna dan ataimaketa baqaqn aljanu zasu kona wajen da wuta kurmus
tace masa gidan kawun ta dataje a jigawa kwana uku kawai tay gobara ya kama gidan ya cinye musu gidansu kurmus, da suka gane ajikinta ne sihirin shine suke koreta. ynxu haka ta shiga wani duniya na neman maganin wn sihiri har saita samu taimako snn zata dawo wa yarta ayaanah
ynxu haka bazata iya muamala dakowa ba face har sai aljanun wutan nan sun dena bibiyarta inba haka ba duk wanda ya taimketa wuta zai masa asarar dukiyarsa ko rai, yan daidaikon abubuwa ne acikin wasiqar bai gaya ma maheer ba sabida ya shafi privacy tsakaninsu
..
gabaki daya jikinsu duka yay sanyi jikin maheer din na rawa banda salati babu abunda yake furtawa
sai yanxu yagane cewa babu shakka safetyn ayaana ya danganta ne da zama datakey a karkashin kulawan ibaad dan in har zasu iya ma taawure da tsafi zai ita yuwa suna lura da rayuwar ayaanah.
altho taawure ta gaya masa nan da shekara zasu iya dauke idonsu akansa inhar bai batar da ayaanah to bazasu sake nemansa ba..
hakuri maheer ya dinga bashi da judging dinsa da yayi har suka isa schl din hanklinsu duka tashe jikin maheer kuma bai bar rawa rawa ba.
dayaga ayaanah sai ya dada jin tausayinta ya mugun kamashi dakyar ya iya shanye hawayen sa suka kai su gida sharply sultana aka fara saukewa, snn suka kai ayaana gida ta samu ma har su kulthum sun rigata dawowa ranar hirar schl suka dingayi a dakin hajiya ayayinda ita kuma ta fara batun hidimar komawa shagonta da zasuy wnan asabar din
tsakanin ayaana da sultana monday friday ne kawai basu islamiya 1, 12. haka suke tashi a normal schl hours, but tues wed thur duk sai karfe 3 ake tashin su su dawo gida suyi lesson 4:30 to 5.30pm agida amma malaminsu daban daban.
farko da bata saba da kowa bakaramin hawaye ta dingayi yi ba,duk tabi ta dagawa mai kulawa da ajinsu hankli,yara yan uwanta sai kallon shirmen ta sukeyi.
Aranar harsanda aka kaita gaban shugaban makaranta
,dake mace ce harta dauka ko ayaanahn batada lpyane take yawan kuka, amma daga tace zata kira ibaad saitaga tayi shiru ta nitsu..
Tunda shugaban makranta ta fahimce hakan, ana zuwa da case din cewa ayaanah tana kukan banza da wurwuri zatazo da waya tace zata kira ibaaaf shikenan kuma anyi maganinta Ahaka haka harta zo ta sake jiki tayi abokai a ajin ta saba da karatunta ta mance da batun kuka kullum a break suna tare da sultana kamar yan uwan jini haka suka shaku da juna
After 2 months.
Fara zuwan makarantar ayaanah sosai yafara sauya mata hali tadawo bata ma da kwakkwaran lokacin hira da su kulthum agidan dake ibaad was on her neck duk da baida lokacin kansa amma haka yake takurawa don yaga ayaanah ta nitsu tay karatu, acikin wata biyun nan kusan kullum saiya xo gidan ya zakwalota ta masa bitan karatun da tayi a makarnta
...both islamiya da boko, gashi tana bala'in jin tsoronsa bata iya yin garaje musmmn ganin yadda yake casa safiya da bulala kamar jaka.
...within no time halayyar ayaanah gabaki daya suka soma sauyawa suka dawo masu kyau gwanin ban sha'awa, duk son ta da su mujaheed da anty safera haka taja baya dasu, bata sakewa amata kwalliya inba ranar asabar da kowa yake nan ba.. basirarta da ilminta da tarbiya da nitsuwarta kuwa sosai suke dada fallasuwa tareda karfin jajircewan ammi karama akan tarbiyanta sosai
yanzu haka inkaje gidan zaka dauka ayaanah ce asalin yar cikin ammi karama, tana mata biyayya sosai bata da kwuiwa koda ammi tahanata aiki zaka ga tazo ta nace sai ta tayata ahaka ahaka har take ganin yadda ammin take abinci abin yana bata sha'awa sosai saidai bata da lkcin koya sosai..
GOBE SASSAFE ZAN TURO WANI PAGE INNAGA COMENT
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[27/11, 10:38] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabook#surayyahms
⏯️3️⃣1️⃣
rayuwa na tafiya ne daban daban akowani bangare mafi akasari kusan kowa yana yin abubuwan dake gabansa ne wasu abubuwan ma ba a sanin faruwarsu sabida hajiy mairo da workers dinta duka yanxu ne suke ta kkrin suga sbwr wajen sana'arsu ya tsaya, sai tay sati bata dawo cikin family house ba musmn ranakun da take jimawa ashago toh a gidan bappan zaidu kawai take kwana wekdns sai ta dawo gida,wanda sanadiyar haka ya saka ammi babba samun kwanciyar hankli da sauki wnn kishin jigilar da bappa zaidu yakeyi a family house kwana nan yaragu mata sosai, ynxu kusan 50-50 akey, inba hajya mairo tana can ba sam ammi babba bata barin shi yana zuwa inda fatima take haka kawai batare da sunje tare ba dan haryanxu tanakan zargin fatima tana kan aikata wani abu ta hanyar bawa mijinta abinci dan ta kwace matashi.
daga bangaren zainab Arifa kuwa wannan tunanin yarantar dake yawan damunta na tunanin cewa mahaifinta zaisaka ibaad yajuyo ya fara asalin sonta cikin ikon da babanta yake dashi ahnkli komi yafara gushewa..
zatazo weknds din amma banda kwasar raini da iskancin su sultanah babu abunda take sha,kusan hardly ibaad yake samun lkcinta a wknds din ma musmn ma ayaana ta fara karatu, all the time tazo zata samu in one way or the oda lamarin ayaanah ne kawai ke gabansa, tun bata noticing cewa yana bawa ayaanah attention fiye da kowa har tafara ganewa sosai,wata rana in taga yana ma ayana tsauri akan karatu ko hira acikin mutane sai taji dadi ta dauka kmr yadda yake ma sauran itama hakanne.. but as time goes on, taga kmr komi yana canzawa ahnkli, sam sam ibaad baison ataba ayaanah,, but she neva tells, ko labari zata bayar tafi dauko wajen da babu dadi just to convince herself dagata fara bawa kawayenta labari yadda yake ma ayaanah tsauri wajen karatu dan su kara kwantar mata da hankli, sai kuma kawarta rukky tafara mocking inta tana cewa ai wann kulawa ne na musamman bawai tsanar ayaanah yayi ba.
tunda rukky tafara mata wann gorin abun ya dinga damunta, dake tana da ilimi duk yadda taso ta karyata abun acikin zuciyarta within few weeks datake zuwa gidan kowani wkkend tana lura dashi sai taga kamar batun rukayyan gaskiya ne kmr ibaad is over protective nd sensitive akan duk wani abu daya shafi ayaanah haka kawai sai taji hushin yarinyar datakeji aranta ya fara dawowa tsana me tsanani.
last weeknds datazo abun ya fara nunawa a fuskarta sosai...tafara kushe halin ayaana awajen mujaheed tana ce masa yarinyar bata da kunya bata nitsuwa kuma ana barinta tana aikata abunda taga dama ibaad baiya mata komi.
Duk yadda mujaheed yaso ya kare halayyar ayaana kuwa saita kusheta, ta dawo tana iya magana da kowa ayaran gidan amma koda ayana ta gaisheta bata amsawa, ita kuwa ayaana dataga hakan su kulthum suka kara zugata ta dena gaishetan me gabaki daya, this week datazo weknd da haushin hakan takoma gida, monday tana zuwa schl takasa gane komi kawayenta suka ce mata ai yanxu ne daidai takai kararta wajensu hajiya ko ta hada mata wani mugun sharin da zai ɓatata awajen ibaad snn ta nuna ma yarinyar matsayinta awajensa. abudai sukayi a shirme da yaranta tanata Allah Allah asabar ya sake zagowa.
ata fannin uncle moh kuwa
duk dama yasaka ayaana a list dinsa na future wife amma babu abunda yake sakashi duba lamarinta face sai yaga wani abu dabazaizo dede da ra'ayinsa ba yake saka baki,
sai aukin janta ajiki da abun duniya idan sunzo su da kulthum gaishe sa tare da anty safeera, haka zai bata kudin wankan kowani juma'a da su kayan kwadayi kowa ya dauka tausayi ne da sassauci irinna manya
saidai haka kawai bai taɓa suggesting wani abu babba na kawo cigaba a rayuwarta ba,saidai ya zuba ido, idan bappa zaidu ko ibaad sunyi yaga abun bai masa saikaji yafara korafe korafe yafara burgan zai kara kudi ayi har abunda baima yaran cikinsa ba saikaji yana mgn ama ayaanah
yana balain jin haushin da ibaad yake da cikakken iko akanta, wanda ko anje gaban hajy mairo sai yaga tabi bayan ibaad din. gabaki dayansu basu gano uncle mohd ba duk sundauka kawai kowa yana iya bakin kkrinsa sbida rike amana da biyayya ga hajya mairo basusan uncle moh kkrinsa makansa kawai yakeyi ba.
dakyar da wahala ya dena wasu abubuwan, yaji haushi ya fita a sha'anin rayuwar ayaana yafara saka karfi da karfe wajen neman kudadensa sabida manya manyan construction contract din hanyoyi da gidaje yake yawan samu na qwmanti bakaramin millions yake dauka ba...
Daga haka ayaana ta fara samun sauki daga fitinarshi saboda batajin dadin yadda yake ware yan uwanta harda yar cikinsa wajen mata kyauta, ita kuma yayta bata kyautan kudi da kayan kwamulashe wanda har yau bata sake ibaad yasan da haka ba sabida tanajin tsoronsa masifarsa sosai.
washe gari asabar wanda monday me xuwa su ayaana zasu fara exams akwai tulin pressure akanta na son taga taci exams dinann gashi ita atsakiyar session din dama ta datsa kuma she need to pass bfr she fully gain her seat in her class,iyaka farin jininta a schl yasaka ta samu masu sanar da ita abunda aka musu abaya intazo gida sai tay ta koya da taimakon lesson teachernta mr samuel sede wasu abubuwn duk da lesson teacher yana mata amma dake a kuraren lokcine kuma akwai anxiety na fear of failure sai bata ganewa sosai
daren jumaa dakyar tay bacci huge space ne tsakaninta da safiya dan haryau kamar wuta da auduga suke zama wani baya taba kayan wani kullum safya ta kalle fuskar ayaana sai taji duk duniya babu wacce ta tsana kmr ita dan gani take sanadiyar ayaana ne yaa ibaad yake yawan zuwa gidan
yake casata
babu abunda yafi kona mata rai kamar rabonta da kallon series ynxu takai wata guda kenan sai dai tay aboye sai ta dawo batama gane komi, dum lefin rugujewar jin dadin rayuwarta agidan ta dorasa akan ayaanah, duk takuri da masifar yaa ibaad kuma bata taba ganin ya taɓa jikin ayaanan ba, sai tana ganin kmr fifita ayaanan shima yakey akanta kmr amminsu shiyasa ko kadan bata kaunar ayaana ita kuma ayaanah ko ajikinta sabida kulthum tana yawan dauke mata kewa in basu komi
sassafe ranar sartuday din kowa ya hallara a family house, saidai wnn wknd din was very boring nd quiet hatta
mujaheed yana kkrin yin exam ne kowa kansa yay zafi dake gidan duk guraye ne kowa na takansa anata karatu a dfrnt spot manyan ne kawai suke ciki sashen hjy mairo
hidiman shago was very overwhelming musmn ma da yanxu aka fara tadashi, ammi karama ma tuni ta koma bakin aikinsu na foundation kowa dai kansa yay zafi.
as usual kusan bayan asr wann karon zainab Arifa taxo amma bata tashi zuwa ita daya ba sai tazo da kawarta nala dan tafijin dadin harka da nala dake kusan ita tafi bata shawarar masu tsauri ita kuma rukky wata rana takan gaya mata gaskiya koda bata son shi musmn akan ibaad shiyasa sam bata fiyeson yawo da rukkyn ba.
sunsha kwalliyarsu na kece raini sunyi kyau kamar ba yaran scndry ba, suna zuwa kuwa cikin cin sa'a suka same su safiya a waje tana wanke fuskrta a famfon waje babu yabo babu fallasa ta gaishe su suka amsata da sakin fuska kamr basu ba, kai tsaye suka tambayeta ina ibaad tace musu ai yana falon amminsu shida yaya mujaheed yana koya masa wani abu tace mata toh shikenan, yau ko sashen hajy basu leke ba sabida dressing inasu kawai suka wuce ashen anty safeera
falon babu kowa face book din safiya da alama ita dayane anan zainab arifah ta kalleta tace safiya pls kije kiramana yarinyar kauyen nan ta kawo mana ruwan sha ynxun nan
itakanta safiya ta sha mamaki da request din amma dake abu ne dazai walaknta ayaana sai ta amsa da toh ta haura sama da sauri taje daki ta samesu dukansu akan gadon kulthum kowa da book dinsa agabansa dakin yayi wani irin shiru sunata karatu..
motsinta kawai sukaji abayansu sukajiyo suna hade ido ta bata rai tace ayaanah wai inji anty zainab arifah ki sauko ki kawo mata ruwan sha taxo da bakuwa..
da dumbin mamaki kulthum tace what? wata ayaanan
..sultana tace bar fitinniya wallh zaki samu karyatake ita aika taxo tace ayaana
safiya tace shikenan kiyi tazama Allah yasa taje ta gaya ma yaa ibaad ankiraki kinki xuwaz hala munafurcin dakike min ne yaukema zakiji irinsa ajikinki Allah yasa ya miki shegen duka aikinsan budurwansa ko??
ayaana tay kamr zata sauka taje ta gani ma idonta sai kulthum ta rigata sauka da sauri taje ta leke tagansu zahiri tanaji safiya tana ce musu anty zainab arifah nagaya mata amma zagina tay tace min munafuka wai kuma ace miki bazata kawo ruwan ba baki da hannu ne ko bakida kafa...
da sauri kulthum ta dawo tace 'guys ashe dagaske ne...gashi sultana taje tanata gunduma miki wani mugun sharri wai kin zageta kince bazakizo ba..
sultana tace to sai me? dama ayaana ta saba debar mata ruwan sha ne? ai akwai masu aiki agidan nan,..ita safiyar mesa bataje ta debo musu ba
abeg ayaanah stay here koma miyene kin fada din..itade ayaanah batace komi ba.
daga falon kuwa safiya tasha mamaki dataga zainab arifah bata dau zafi ba, cemata tay kawai taje kasa ta kira yayanta ibaad tace masa he is needed urgently here karta dake ayaanahnsa yaji haushi
safiya tana fita suka haura sama ita da nala sukayi kane kane abakin kofar kulthum
ayaana ta