Author : NONE Category : African Stories & Novels
snn ta aje qur'anin ta kwanta cikin sauke ajiyan zuciya mai nauyi..
gidan was quiete babu motsin sultana bare na ammi babba dan tunda ta amshi kudin ibaad ta biya zinariyar mace kudinta sai taji sakat, yau wuni tay a dakintan suna waya da babbar kawarta hajiya ramatu banda zage zage da kulle kullen makirci gameda tafiyar da mijnta yay da ammi karama babu abunda sukeyi..
wani irin zugata Hjy ramatun tay akan karta sake takyale fatima ta cuceta a banza duk tsiya ta sake karban million goman nan ahannunsa kota halin kakane dan ta huce takaici.
bangaren su ibaad kuwa tunda suka fita wajen abokai ba su da dawowa gidan ba sai can wajajen karfe sha biyu saura na dare, they all came back very tired nd glad they went out dan spending time da sukay da abokan nasu awaje sosai yadan rage musu wani family tension acikin zukatansu...
washe gari da sassafe tun kafin aje sallahn fajr
sultana tay sneaking ta dawo dakin ta samu ayaanah nakan bacci sai tay maza ta cire kayanta tashiga bayi tay alwala bayan ta fito ne tazo ta tasheta akan tay sallah, kafin ayaana ta gama sauka daga gado taje tay alwalah tafito tazo ta samu har sultana ta fara nata sallahn sai kawai ta jonata itama bayan sun gama ne sanyin Ac ya buga ayaanah sosai ta fara wani irin tarin sanyi dayaki tsayawa, tun suna matsewa har sultana tafara jera mata sannu sannu dakyar ayaanan tasamu ta kwaco numfashinta tace mata ita ruwa zata sha ta kawo mata ruwa..nan kuwa sultanan ta fito da uban sauri danta neman mata ruwan dumi duba da anriga anhanata shan ruwan sanyi musn da sassafe.
lkcin daf ana fitowa daga sallahn fajr ammi babba daga farkawan ta dinga kwadawa layin bappa zaidu kira akai akai kamr yaqi amma sai ji take akashe, wani irin baqar kishi take taji duk ya cika ta taciki ta kasa tabuka komi sai juyayi dan tun batason tasaka zarginsa aranta na kasancewa tareda fatima har abun ya fara samun waje acikin zuciyarta,
sallan ma yau a daddafe tay shi tabita zauna akan sallayar ranta a mugun dagule tanata rubuta masa text message akai akai akan ya kirata tana son magana dashi.
bayan sallanh fajr maheer ne yafara shigowa gidan da sauri sauri akan zai haura sama yay wanka yafara shiri dan yana da 8am on d dot test yana kuwa shigowa ya hango sultana da flask din ruwan zafi ahnunta tana sauri sauri, gyaran murya yay abazata tatsaya cak tay freezing musammn ma da suka hade ido dashi saidai
ganin shidayane anan taji gara kawai ta fito fili tagaya masa gaskiya akan case dinta da ayanah inyaso shi sai ya ma yaa ibaad din bayani gameda abunda ta aikata ma ayaanahn jiya na boye asalin gaskiya
karasowa tawajen sa tay da mugun sauri tun kafin ta fara gaishesa yafara tuhumarta me zatay da flask din ruwan zafi da sassafe, tuna masa tay cewa an hana ayaana yawan shan ruwan sanyi ne da safe shiyasa taje kitchen ta kawo na zafin.. cikin gamsuwa da hakan ya juya zai wuce ya haura dakinsa sai tayi caraf takira sunansa."ya maheer can i talk to you??..da mamki ya juyo ya kalleta ganin ta sako fuskar tausayi yace"..ke kuma meyene badai zakice min bazakije schll yau ba? cikin i ina tace a'a yaa zanje,i iii just want to talk to u abt sumtin, nd i promise it wont take time
..dawowa yay one step back kusa da ita yace ehen inajinki
dede nan ibaad ya shigo gidan shima basu lura ba da tunanin kar ya katsesu saiya tsaya ata can bayansu batare da yay motsi ba, sultana ta sunkayar dakanta kasa ahnkli tace yaa maheer, zan gaya maka wani abun amma dan Allah don't judge me, ya mata kallon go ahead, tace..toh dama jiya ne nace ma ayanah muje waje musha iska sai naje kitchen sai naga soyayyan turkeyn da mummy ta ajiye shine na dauki guda uku nazo na bata guda daya nasata dole itama taci dan muyi hira, itafa batace ma zataci naman ma nine na dingace mata sai taci.. nd. and...it was bcos of me she also came to fetch water,shine kawai naji wai mummy ta kamata tanata ce mata barauniya, yaa maheer ..its totally my fault, wllh bata daukar ma mummy komi ba,..
dedenan ta fara hawaye ahnkli
tace "kuma ai naga yaa ibaad ne aciki shiyasa naji tsoron nagaya ma mummy asalin abunda ya faru a lkcin...can you pls tell him da it is not her fault?i feel really bad for putting her into dis mess.
....baki a bude maheer ya dinga kallonta sai can yace ohh dama kece munafukar da kika dauki naman shine kikay shiru saida aka gama cin mutuncin yarinya zakizo kina wani min bayanin karya daga baya?
tana budan baki zata amsa taji taauuuu ya dauketa da mari batasan sanda ta sake flask din akasa ya fashe da karfi ba. lkacin kuma lekowar ayaana ta wajen kenan jin karar fashewar flask din yasata ta razana ta koma da baya tadan tsaya acan nesa tanata kallonsu.
ta inda maheer yake shiga batanan yake fita ba. daga kuma ta budi baki zata sake magana sai ya kara wanka mata mari, saida ya mareta sau uku, snn kuma yabi ya zare mata ido ya hanata yin kuka...
yace munafuka kawai me baqin hali, u had all the chance to tell me d truth tun jiya aike na samu anan kina kukan makirci kikaki min karya konima tsorona kikeji a lkcin? muguwa kawai ai sainaci ubanki kika sake aikata irin wnn halin nd ure very stupid for telling me not to judge u
ayaanah was teriffied dataga irin hukuncin da maheer yay ma sultana dan duk tunaninta ay shine namiji me tausayi da saukin hali agidan, sai taga kmr ma yafi ibaad masifa da mugunta, dan duk tsiya dai tasan ibaad saidai yace zai daketa intay wani abu amma haryau dai bata taba ganin ya aikata hakan ba.
cikin tsananin razana sultana take kuka at same time tabi ta toshe bakinta kamar yadda ya umarceta dan baison kukanta yajawo hanklin mamansu har sai yagama masifeta, masifan yake mata saidai tunda ta juya baya taga ibaad na tsaye ata bayansu atake tafara jin kamar numfashinta na tafiya tsabar tsoronsa datakeji kmr zata yanki jiki ta fadi ta suma
..shide baice komi ba harsaida maheer ya gama fafala mata mari ya masifeta tasss snn yazo ya karbeta a hannunshi yace masa yay mata uzuri
aima tay kokari ma datazo tagaya gaskiyan he shudnt dicredit her like this..
sama sama yace mata karta kara yin hakan, snn tana fadin gaskiyarta koda a gaban wayene, jin tsoronsa is not an ezcuse for her to hide things, and this shud serve as a lesson to her,..
haquri ta dinga basu, har ibaad din ya sallameta batare da ya mata wani zazzafan fada ba.
..wuce ayaanah tay da sauri tahaura sama ta wuce dakin ta zauna akan gado tanata kuka.
acikin ruwan sanyi ibaad ya fahimtar da maheer cewa is best sudinga sassauta ma sultanah hukunci,ayi masifar dai amma banda duka, sabida karda next time wani abu yafaru da ita kanta agidan tafara boye musu asalin gaskiyar halin da take ciki.
maheer baiy gardama ba kuwa ya fahimcesa daga nan kowa yaje room dinsa domin shiryawa...
daga dakin su sultanan kuwa ayaanahce tashigo da sanyin jiki ta tsaya agefenta da niyyar bata hakuri, sede tun bata bude baki ba sultanan ta riko hannunta tana kuka suka hade ido cikin magiya tace ayaana dan Allah kiyi hakuri kiyafe min kinji? i dint knw what came over me. kiyi hakuri bada son raina nay shiru jiya ba, what happen was wrong, nd i wll neva do this to u again..dan Allah ki yafe min karkiji haushina kinji?
tausayi yasa ayaanah tafara zubda hawaye ahnkli tace "aibabu komi ni banyi fushi ba, daganan sai sultanan take gaya mata irin tashin hanklin data shiga jiya, da tsoro, da guilt daya hanata zuwa cikin dakin jiya tamata bayani, sabida gani tay kamr bata kyauta mata ba. ayaanah taji tausayin sultana bana kadan ba, tagane cewa tana da zuciya me kyau. bayan sun fahimci juna... sultana only confuses her more akan yadda dacan take kallon maheer a matsayin me saukin kai da sanyin hali a idanunta
tace ma ayaanah ai duk da murdadden halin yaa ibaad gara mata shi,baya daukar hukunci da zuciya da zafi sai yay bincike, amma ya maheer he will alwys act rarshly before even thinking abt the consequences..
...duk hakan da sultana take fada mata sai ya bala'in rage mata wnn shauqin da duk wani karfin amincewa da ta dauke maheer mai saukin hali acikin idonunta dashi...
after a while bayan sun gama surutunsu suka shiga wanka sultana ta fito tafara shirin schl sai ta bawa ayaana wasu sabin kaya ta karba ta saka ajikinta nan da nan wani sabon fahimtar juna yafara fara shiga tsakaninsu.
ata bangaren ammi babba kuwa dakyar ta bar kan sallahya taje tay wanka, badama taji dan motsi ko kara sai tajuyo da sauri ta kalle wayatta, tana tsaka da saka dankunne agaban madubi taji karar bude kofa ahankli.
maheer ne ya shigo all dressed up in pure black zagner suite da yay masa matukar kyau sede fuskansa ba sake ba, ya rusuna cikin ladabi yace ina kwana mummy...tana kan kallonsa tace lafya kalau ya naga har ka shirya da wuri haka?saddiqa ce fa zata muku breakfast yau.. dan wallah bana jin dadi jiya ai kuna sane babanku ya dauki budurwarsa suka bar kasar nan amma cikinku aka rasa wanda zai iya gayamin hakana na lalata kudina da lokaci na shirya masa abinci abanza..
da karamin rashin tsoro a idanunsa yace" munyi waya dashi jiyan sauri yakey lkcin shiyasa bai gaya miki ba, kuma daya kirani da daddare ai yace ya tura miki text messg ko baki gani ba?
..."da mugun mamaki ta juyo tana kallonsa tace "ohhh hmm, dama yana da lkcin kiranka jiyan amma ni shine text din kawai zai iya turamin? cikin karkada kai tace hmmm lallai ina ganin walakanci agidan nan, gashiku sam bakujin tausayi na upon duk wahalar danakey dan na nuna muku cewa zaman lafya nakeso agidan nan amma dolene dai sai an tunxira ni...
cikin katseta da wani salon manyance ahnkli yace but mummy you have to be careful akan wasu abubuwan da kikey agidan nan, which i think sune suke sakawa baba yake miki wasu abubuwan.... wani uban harara ta banka masa tunma be gama rufe bakinsa da tsawa tace kuttuman uba?maheer mani kake gaya wa haka?ta nunasa da yatsa" kai karka kara gaya min maganan banza anan..uban menake muku a gidan? kaidai fito fili kawai kace wata mace ta shanye ubanka baya ganina da daraja a idonunsa yanzu...
sounding sooo stiff nd arqumentative yace"...or, maybe he need alittle quite somehwer else, kece kullum fada tsakaninki da shi akan ammin ibaad, kuma haryau bai kare ba, mummu ke kadai kin tsani duk wani baqo yazo gidan nan, kin tsani ibaad, kin tsani yarinyar da aka kawo which u knw ba dawwama agidan nan zatay ba..shin baki tunanin duk sune suke gajiyar da baba yake miki haka?
hannu ta daga azafafe zata wanka masa mari ya rike hannuntan yana kallonta da calmness a idonsa ahnkli kamar wanda baison wani yajisu yace "mummy calm down" har cikin ranta taji tsoron cold voice din dayay maganan dashi ..manyan idanunsa ya dasa anata snn yace"nafasan cewa kin karbe kudi me yawa awajen ibaad, nd i knw how much u took frm him duk dan sabida yarinyar nan..and before u even started shouting at me kisani bani kadai nasan hakan ba, sultana ma tasani, dan itace tafara gayamin kafin nima na binciko
...even if ibaad does not plan to expose u, kinsani idan baba yazo yaji maganan bazaiji dadi ba musmn idan yazo yasan cewa yarkice ma tamiki satar nama ba yarinya ba...
wani irin kwace hannunta tay anashi da karfin hatsala tace da Allah sakeni karya kakeyi, i cought her red handed...cikim katseta yace "yes".. but sultana has already confessed har agaban ibaad cewa itace ta dauki miki namanki ta bata.. mummy, pls stop what eva ure doing dan Allah... ki rabu da yarinyar nan .bcos if u cant muma bazamu iya yin shiru akanki batare da mun gaya ma baba wasu abubuwan dakikeyi agidan nan da bayanan ba.
uve alwys said that bana kaunarki...well let me tell u, ranar da kika bar gidan nan da mukazo shiryawa zamuje schl da ibaad i came to dis room nd i picked ur phone up, na bude na naga text messgs da kukay ta exchanging da kawarki akan maganin dakikazo har schll kikamin karya akai wai na ciwo ne, mummy inda ace bana kaunarki wallah da sai na gaya ma baba kuma na nunasa abunda kiketa shirya akan rayuwarsa...but for god sake mummy pls dan Allah kibar aikata wann abubuwan.
u know i wll alwys know the truth..i am curently the best law student..but i cant save you if u cant save urself mummy dan Allah kibari wann batun sihiri sihirin let peace reing in this house for once..
wani irin cak tay da fuskar ta tana kallonsa a kangare ahnkli numfashinta yadinga fita sai tarasa borin kunya zata masa ko borin hauka..cikin jin tsoro da shan mamkn yanayinsa saitay maza taya juuya masa
baya cikin hatsala da fushi ta fashe masa da wani irin kukan makirci tafara wasu irin irin magangnu out of self pity tana cewa ai sharin shaidan ne kuma ai tunxirata ubansa yayi
obseving inta yay sosai snn yay murmushi me sanyi kmr bashi ba, jawota yay ta zauna akan gadon shima zama yayi kusa da ita yadan rungumeta yana rarrashinta daga ganin ta kasan ta mugun girgiza da kalaman nasa, sai kuka take tanata maganganu cikin borin kunya sai yay amfani da wann damar yayi silencing dinta gabaki daya akan haukar borin datakeyi a gidan nasu gabaki daya, he showed her yana tare da ita sosai kuma yana sonta amma bata wannann hanyar data dauko na cutar da mahaifinsa da yan uwansa ba.
bata da choice haka tay mazamaza ta zubar da makaman yaqinta a idanun maheer bawai dan ta saduda ba sai lura data cewa yasan abubuwa dayawa akanta ynxu wanda zasu iya kashe mata aurenta na har abada gashi mijinta yace inta sake furta zata tsine masa toh abakin aurenta, bata taba jin nadaman barin maheer ya karanta law ba sau yau, dan tsabar bincike iya kwakkafinsa da wayonsa yay yawa kuma tasan zafin ransa sarai dolene sai tabi shi a hankli...
bayan sun kammala maganan duk sai ta fasa zaman dakin ta fito kitchen ta fara shirya musu abincin karyawa da already batay niyyar yinsa ba.
sultana tagama shirin scholl kenan wayarta ya fara kara tana ganin ibaad ne da sauri ta dauka a ladabce tay sallama, yana amsawa yace tacewa ayanah tazo ynxun ta sameshi a dakinsa. tana sauke wayar a kunnenta tace ma ayaanah yaa ibaad yana nemanki a daknsa, itama bata wani jira ba ta cuccusa dogon sumanta acikin dankwalinta snn ta fito kai tsaye ta wuce dakin nasa..
kwankwasa kofar takey tun tanayi ahankli har tafarayi da karfi yana gama waya da mum dinsa ya miƙe yaje ya bude mata kofa batare da ya kalleta ba ya dawo wajen zamansa ya zauna yanakan karasa saka takalminsa, satan kallonsa ta dingayi harta karaso ta gabansa ta dan rusuna ganin ya kara mata haske yay kyau suman kansa yay baki ya wanku haryana sheki musmn daya saka wata well ironed dark blue long sleeve shirt da beige trousers wani dan uban qamshin xerjof naxos na tashi ajikinsa kamr ka lashe shi..
ayaana tay kasa da kai cikin ladabi muryanta na fita ahankli tace "ina kwana? tun be amsa ba idonta ya ciko da wani irin ruwa muryanta na rawa rawa tace"sultana ne tace min kana kira na.. kallonta ya karayi shima ahankli snn yace toh saiki bari na amsa gaisuwar kafin ki cigaba da fadin abunda bantabayeki ba, dan shiru tay,
harya gama saka takalmin da wani irin tausayi a cikin kwayar idonsa ya kalle sunkuyayn kan nata ahnkli yace "ya jikinki? wani irin sanyin muryansa ne taji ya rtsata sosai adan sakalce tace masa "da sauki" yace "toh yay. kai tsaye ya mike tsaye ya jawo wani madaidacin akwati acikin set in nasa ya aje agabanta, snn ya kalleta yace "zaki iya tuna duk abunda nace miki jiya? kanta na kallon kasa tace ehh,kace kar nasake daukar abun da banawa ba.. hawaye suka kara ciko idonta har suna neman zubowa,..atake ya haɗe rai yace" shikuma kukan dakike min ynxu na miye ne? ke na taba dukanki ne ko nataba cinyeki? da sauri ta girgiza kanta yace "idan har naga hawayenki daya akasa zakiga abunda zan miki'..
sauri tay ta tsare wanda ya fara zubowar da hannunta
yana daga zaune yace "i dint call u here to scold you, zan jadadda miki, kisani duk sanda kika taba abunda banaki ba shine zaki jawo makanki cin mutunci da zagi ako ina ba lallai sai gidan nan ba. dan haka ki kama kanki banason fitina, ko shishhigi,, bana son yawan surutu, ko son karban aro, babu ruwanki da abunda bana ki ba kinaji na ko?.
duk wani abunda kikeso a duniyan nan kizo ki gayamin, inbe fi karfina ba zan siya maki, idan bana nan kuma ki koyi hakuri inna dawo kizo ki gayamin ko karfe nawa ne bazai gagareni ba..kinga baki da lafyar jiki, duk wnn son kukan dakikeyn kisan yadda zakiy dashi ya dena zuwa inba so kike kema ayi janaizar ki da wuri kmr na yar uwarki ba, duk wnn shirmen ma yakamata kina yawan kiyayewa sabida mahaifiyarki tanaso taga rayuwarki yayi kyau, inkika zauna cikin ciwo kinga wata rana sanadiyarki zatazo tana kuka ko kinasone tay kukan rasaki kema???
hawaye masu zafi suka kara cikowa cikin idon kanta akasa ta girgiza mai kai da sauri da kuma muryan kukan tace "a'a banaso. amma...amma yaushe ummanan zatazo?kai tsaye yace" nima bansani ba. "see,. just forget abt her. inbaki nitsu kindena yawan mana koke koken banza ba bazata taba zuwa ba! da yaranta ayanayinta sosai ta share hawayenta da sanyin jiki tace mashi toh ai zan dena kukan
..baice komi ba ya kalle akwatin snn ya