RIKON KAKA Inuwar Tausayi by zallah

Author :  zallah Category :  African Stories & Novels

Chapter   7 / 17

18K to 21K   out of 49.1K words

kayan aikace
aikace na mata sai da ya sissiya mata nadai
daidai da ita sannan ya dauko kaka ya nuna
mata
Komai yai mata yai sannan ya kama hanyar
katsina
ya Ci gaba da hidimar auren sa
Fatittika kala shida suka shirya fatittikak kuma
irin na gogaggun yan boko masu ji da kudi ‘
Kaka bata qarasa Abubakar a ido ba har
ranar daurin aure, inda jama'a suke ciko
dankam , a gidan , kowa yana ta hidimarsa ,d0n
haka hahkalin Kaka ya dauke batai mitar rashin
ganinsaba
Karfe sha daya na safe dangin su Abubakar suka
gama haduwa Sannan aka daura auren Rukayya,‘
sai suka wuce aka dauro na Suhailat.
“‘hiidima Sosai aka Shirya'wa ’dangin Abubakar
da ab0kansa da sukaxo daurin auren
An shirya maSu Sha tarata arziki Anyi anyi barin
naira abin harya soma bama yan uwan abubakar
tsoro
Abubakar bai samu dawowa kauye ba saboda
(dinner) da uwar amarya ta shirya masu bayan
faurin aure, don haka yaiwa abokansa waya aka
sami mota kwara biyu aka tura gidan Kaka aka
dauki amarya da masu mata rakiya a kai amarya
gidanta, daki biyu n sai dan .qaramin kicin da
kewaya Rukayya dai ita' daya gidan ya isheta, ya
kuma sha gyara sosai. Rukayya bala shiga rudu
ba sai da taga kowa ya watse ya barta ita daya a
wuryar gado tana rarraba idanuwa tun tana
dakewa dare ya 'soma tsalawa tsoro ya kamata,
ta fashe da kuka“ tana .rakube babu mai
lallashinta, dama Kaka ce gashi yanxu bata kusa
da ita tun RuKayya na kukan fili harta koma tana
na zuci batasan lokacin da har barci Barawo ya
dauketa ba Asuba farko Rukayya ta farka a rude
:kamar Wata zararriya, sai waige waige take
daqar ts iya daurewa ta mike ta fita tsakar gida
ta kama ruwa
Sannan ta dauro alwala ta dawo fakinta tai
sallah, duk
abinda take a. Tsorace take . ' , . ' " Tai tSugunne
a kasa ta rafka tagumi,jira kawai take gari ya
kara haske ' tasan.abinyi; a haka, hasken" '
Fasuba ya keto, gari yai haske sosai. '
Rukayya‘ta mike ta janyo hijabinta,ta sa
takalminta ta fice« ta janyo “gidan tai hanyar
gida. .
~ ' Tunda ta sanya kafa cikin gidan ta take Jiyo
hayaniyar: jama, a' da baSu da basu gama
watseWa ba tana sallama tsakar' gidan jama, a
Suka yo kanta ‘ ca
Rukayya ta fashr da kuka,ta fada dakin-Kaka,
mutanen dake gdan Suka rufo mata
baya. Kaka na ganinta ta rude. ' ' "Jika maiya
fito dake daga gidanki K0 wani abin yai miki “‘
ne?" Rukayya tace kaka "Wallahi ni
‘ bazan koma ba, Allah Kaka bazan koma ba
. Kaka ta dauki Sallallami, "Ba zaki koma ba
Jika? Daga . kaiki gidan jiya‘?" Jika tace"Kaka ni
kadai fa na kwana
gidan jiya, har yau bai zoba, Bacin kice mani tare
zamu dinga kwana dashi, Allah. 'ban komawa". ‘ ‘
_ Kaka ta ce "Muhammad-dan' Abdullahi! Yanxu
dan banzan yaron nan bai zo ‘ba can bifi yai
zamansa? Cafdijan! Yanzu, don iyayensa bai san
dake aka fara daura auren ba kuma kece babba
shi ne yaje yai mana haka? Wannan Yaro Allah
Yai maka'yanda kai ' mana“. 'Mutancn dake.
tsaitsaye akansu ganin abin zai yi zafi suka soma
ba da’ hakuri', Yaya rabi diyar qanwar Kaka.ta‘
ce' . '
"Haba ai abin bai yi zafi haka ba, .
. .tunda dai can ya fara sai ku kyale shi, ai kwana
‘bakwaine dole zai dawo kuma k0?" ‘ ' .
Kaka tace "Kada ma ya dawo, nizai, dauka
mutuniyar banza? Wato ga 'yar tsaron gida an
kawo masa, ai wallahi yanzu zan miqe Kafata
qafarki har birin yanzu~yanzun nan, ai ‘ ya kaini
naga gidan, na sani kuma zan iya kai ,kaina, sai
dai suci amarcin.nasu a lare" .
zallah
RIKON KAKA
CHAPTER13
Yaya Rabi tace kar ki haka don Allah Inna, wallahi
abin magana ne zaki janyo mana kawai". "Ta
kashe ku maganar Rabi batun zuwa kam babu
fushi, sai dai in bana numfashi". Ta zabura ta
mike, "Tashi muje Jika,. ai banga ta zama ba wai
an sace dan barawo". Murna ta kama Rukayya
wai za'a kaita birni, Kaka ta mike taja zanin
atamfarta ta yafa, ta dubi jika. "Yi maza harhada
kayanki muje"; Rukayya ta nufi wurin buhun
kayanta ta zazzagesu ta zazzaba ta kulle a zani
guda ta dauka, Kaka ta tasa ta gaba suka tafi,
mutane na bawa Kaka baki amma taki ta saurari
kowa. Suna lafiya kan hanya Kaka na fadar, "Har
ni za,a kawowa iskanci banza Ai wuyar ta kawai
ku hadu amma indai aka hadun. Jika kartyar duk
wani da namiji, don ma kedin ga_ki ga yadda
kike, amma dake wata ce Jika ki zage ki
kwatarwa kanki 'yanci, duk wannan tsoron nasa
da kike ki ajiye shi gefe kija mijinki a jikinki, tunda
banga abinda wata mace ta fiki ba. Kuma ki bude
baki ki rinka magana, in ba haka ba. kishiya zata
raina ki ta maida ke sakarai. Da munje don Allah
Jika ki bude baki ki nuna mata kema fa ba
kanwar lasa bace".
.jika ta duka ta Ciro takalminta guda dan maradi
da ya tsinke, ta dauki leda tana gyarawa, tace
"To Kaka ai da naje da ta sake tai min wata
magana sai dai taji naushi a baki kin san ni qarfi
gareni fa Kaka, kullum ni ke ba 'yan makarantar
mu kashi"._ ‘
Kaka ta ce, "Haka nakeso Jika, ashe dai kina
ganewa".
Rukayya ta tuntsire da dariya wadda tasa har
akuyoyin dake kiwo cikin bola suka kwasa -aguje,
a haka har suka qaraso bakin hanya, suka; tsaya,
suka tari mota suka hau tayo Katsina dasu.
**************
Abubakar anci amarci, an angwance sosai. Kallo
daya za kai masa ka tabbatar yana
cikin farin ciki don tunda gari yai haske‘ya mike
ya nufi kicin ya sanar da kuku abinda zai shirya
masu na (break fast), sannan ya dawo falon ya
gyaggyara, ya nufi (toilet) ya watso ruwa ya fito,
ya zauna gaban madubi ya shirya‘sosai, ya gyara
sumar kansa da mayuka, sai Kyalli take, sannan
ya mike ya nufi kan (wardrop) din dakin ya Ciro
qananan kaya na shan iska irin na Turawa ya
saka, ya mammatsa turare a jikinsa, sannan ya
nufi kan gadon da Suhailal ke kwance tana ta
sharar baccin da bata samu yi ba jiya.
Abubakar ya kwanto jikinta yana hura mata iskar
bakinsa, Suhailat ta Kara gyara kwanciyarta, ta
Kara kanannadewa a jikinsa ta ci gaba da
baccinta, Abubakar yai murmushi ya kira sunanta
a kasan makoshin sa, ta bude idanuwanta da
kyar ta kalle shi, sannan ta maida ta lumshe.
Abubakar ya kai bakinsa yai kamar zai sumbace
ta, ya dan cije ta a lebe kadan. Suhaillat tai
saurin bude idanuwanta tana kallon shi kamar
mai shirin yin kuka.
Yai murmushi, "Ki tashi rana tayi sosai fa, dubi
agogo sha biyu da mintina yanzu ki tashi ki
watsa ruwa za kiji dadin jikinki sosai (my l0ve)
Suhailat ta bata rai kamar mai shirin . kuka, tace
. "Amma don Allah yanzu sai ka tashe nik0 _
tausayina ' baka ji?
Abubakar yace "(Am sorry my lovelyM wife)".
Kafin tai-magana har~ya sureta ya nufi' toilet din
cikin dakin da ita.
**************
Me keke napep ya, faka babur din sa a. Kofar get
din gidan Abubakai', Kaka ta fito' tasa hunnu
cikin dan lalitarta ta ciro kudi ta bawa mai motar,
sannan suka 'nufi (gate) din gidan. :Rukayyah ta
dora kullin tsummokaranta akai suka ,shiga
kwankwasar gidan, mai gadi ya miqe ya bude ya
gansu a tsaitsaye kamar mabarata Kaka tace "Ai
nan ne gidan Habu k0?"
Maigadi ya ce "Nan nc, sannu da zUWa".
Ta amsa da, "Yauwa".
'Sannan ta ja hannun Rukayya suka. yi "cikin
gidan, mai gadin ya bisu da kallo. Bai. ' manta da
tsohuwar ba, ita ce wanda mai gidansa Abubakar
ya kawota taga gidan, ya ‘sanar dashi kakarsa ce
amma in ba haka ba ta yaya zai barsu su shigo
masu gida? Mutane
kamar sundawo daga aikin gona. Ya‘kada kai ya
nufi dan dakinsa da aka . ware masa.
Kaka ta tsaya 'a bakin kofa .suna bubbugar kofar
kamar wadanda zasu Balle kyauren. suna (toilet)
suke jiyo bugun kofar, Abubakar har'ya fara
qulewa, a dolc ya sakar masu shawa suka
dauraye jiki suka nado tawul cikin hanzari suka
fito.
Suhailat k0 dan kwali bata tsaya dauka ' ba
ballantana ‘hijab, tai qofa da saurinta ta bude
don, ganin kowaye? Tana budewa suka shiga
kallon-kallo.
Cikin rashin fahimtar k0 su waye tace
"Lafiya. Baba‘? (my; dear) zo kaga wani ikon
Allah, almajirai har cikin falo".
Abubakar .dake qokarin saka jallabiyya yai saurin
zirawa ya fito yana fadar. ‘
"Almajirai kuma. my love? mai gadin baya nan
ne?" , .
' Turus! Ya tsaya yana kallon Kaka da Rukayya,
gabanshi yai wata mummunar ' faduwa har
kanshi sai da ' ya sara, cikin
makyarkyatar murya ya ce
."A'a kaka, kune? lkon allah
_ Ya dafa kai ya raSa ta cewa, yasan tabbas
asirinsa ne ya tonu Yasan tilas kaka sai ta_ fede
biri har wuziya. .
_ Suhailat dake tsaye ta dan sassauta murya
"(Am sorry)wallahi kaka ban san ku bane kuyi
haquri Muna (bathroom) ne shi yasa ku kai ta
bugun kofa Shiru
‘ Kaka datai mutuwar tsaye saboda_ takaici, tai
karfin halin fadar. . ' ' "Ki zagemu da kyau
yarinya dai wuri kika samu ai
dole kina tunawa da rama, wato kina baza ‘
rama, a' a ba rama ba lafasa ma" ". ‘ Duk yanda
Suhailat ta kai ga dakewa sai da daria ya ta kusa
kufce mata, tace. ‘ "Wayyo! Ba baza rama naCe
ba Kaka,
' (bathroom) na ce, dakin wanka". Kaka ta ce,
"Indai rainin wayo ne kinji
"dashi yarinya in kina nufin kin rainanine iyayenki
ma kauyen ne asalin su, kuma sai shege ke raina
mafarinsa ba dai dan halak ba, sannan kuma. .. .
Abubakar yai saurin tarar zancen, don ya tabbamr
yanzu ~Kaka ta Ballo masa ruwa,‘ ya ce.
”A' a’ yi hakuri don Allah Kaka, mu shiga daga
ciki sannun ku da 'zuwa"
kaka ta watsa masa harara.
" Kai rufemin baki, soko kawai. Ai dama nasan
hakan ce zata faru shi yasa tun farko na , hana
abin nan aka dage. ". TaJa tsaki. , , "Mu
ShigaJika kinji".
‘ Kaka; ta fizgi hannun, Rukayya ta bita kamar
zariya tun shigowar su gidan jikinta yai sanyi ta
rinqa bin gidanda kallo da matar gidan wadda ke
tsaye jawur da ita da tawul a jikinta sai ka rantse
da allah baturi yace, ga fari ga 'kyau, gashin nan
ya sha ruwa duk ya mammanne a kafadunta.
Kan kujera suka dire, Abubakar da‘ ' jikinsa ya
gama yin la'asar ya dubi Suhailat muryarsa a
raunane, ya ce
”Am sorry (my love) kar ki damu da ‘ rigimar
Kaka don Allah, kin san haka nake fama da ita,
rigimammiya ce sosai" ~
Suhailat ta ja wani gajeren murmushi, tace"Ba
komai (my dear) muje kada ranta ya Kara Baci
. ‘ Abubakar ya ce "A‘a, kije kawal daki ki ‘
shirya, kar ki damu zan iya da ita" ' Suhailat tace,
"Ahh. No my dear, muje
na soma rallashinta tukunna, don ba xanso
ta qara fusata dani ba". Abubakar ya ce “A"a kar
ki damu kije
ni zan ji da ita" '
Ta ce. ”A'a, kai gaban ka barni Dear". Cikin
tsananin rudani Abubakar yai ta
maza
ya bata"rai Wai ya zamu zauna muyi ta gardama,
' nace kije kawai k0?" _ Suhailat ta kafa mashi
idanuwa cikin
tuhuma, kafin tace. .
.' ‘ _ "Anya Dear ‘ba akwai abinda kake
‘kakkarcwa da baka son in sani ba? Meye?" 'Au
wai nan zaka girkemu kamar gumaka?”
' Suka ji muryar. Kaka ta daki dodan
kunnuwansu, bai iya bawa Suhailat amsa ba ya,
nufi wurin kakar a hanzarce ya duqa gabanta
cikin rudu yace. “ ”Don girman Allah Kaka kar ki
fada
:mata RuKayya mata tace wallahi mugun kishi ne
da ita", '
Kaka tace "Ina ruwana yau sai dai ya kasheta,
kishin karuwar banza. Ai wannan daga gani kasan
ta zagaya .ina ganin idanuwannaN nasan
tantiriyar' yar... _ Abubakar ya zabura ya dafe
mata baki._ yace don 'Allah ki daina kaka, matata
cefa kuma,
kin san ko a Musulunci babu kyau Irin wannan
Daga shigowar ki kita aibata min mata,ba
kyau irin haka wallahi". Kaka ta ture mashi
hannu. "Kai ni kyaleni kaji, ai dama idonka a
rufe yake, ba zaka gane abinda nake fada ba
tunda an riga an barbada maka kaci ka sha, kai
wanka shi yasa. aka dauro maka aure da
yarinya ka. .. . Abubakar yai saurin amshe zancen
da
‘ fadar. "A'a Kaka, kar muyi haka don Allah don
Annabi, ki rufa min wannan asirin" . Suhailat ta
nufo su da murmushin karfin hali a. fuskarta, ta
ce. ’ . "My Dear .kar ka damu, indai ta nice to
kuwa k0 kadan babu ruwana da duk kalaman da
Kaka zata fada akaina don inka lura ai tsohuwa
ce. _ _ , Kaka ta dauki sallallami, idan ta dauki
wannan kafin ta dire sai ta saki ta dauki wani. ' '
Cikin gigita ta soma fadar, "Yanzu
sana'ar da ka soma kenan Hubu? Dama aikin da
kake kenan a birnin siyar da giya? Me giya? giya
fa Habu? Yau na shiga uku ni Salamatu"; Sai ta
fashe da kuka. ‘ Abubakar ya dafe kai "Yau ni na
shiga uku, Kaka ki fahimta mana, my dcar ta cc
ba wai mai giya ba, kuma hakan yana .matsayin
maigidana, k0 mijina, k0 sahibina, k0 me sona, to
duk irin hakan ne shi ,ne ita kuma ta maida da
turanci, amma'Kaka k0 giya nake saidawa ai ba
zata rinka kirana da' me giyar kai tsaye ba
k0?" .Kaka ta‘watsa mashi wani kallo, "Uhm! Kai
dai. ka sani, ni dai ga matar, ka nan na kawo
maka, idan ma kashe ka matar taka zata yi to.
sai dai ta kashe ka yau,tunda dai ka zama sauna
kira mana shashasha kar ta barka da rai"idan
taga dama Rukayya ta dibi tsummokaran
kayanta,
tana fadin
"Kaka tambaye' hi inane dakina naje na
share? Suhailat tai saurin Waro ido waje tana
kallon su daya bayan daya, kafin kace me idonta
ya sauka tace 'Abubakar, ; cikin »wata irin
rikitacciyar murya take fadar. ‘ ' ' ..
Hmmmmmmm asha karatu lafiya
naku har kullum A,I,S
kecewa gobema da labarizallah
RIKON KAKA
CHAPTER14
”Me kunnuwan suke jiyo min Abbakar? Da. gaska
ne abinda kunnuwana keji
Abubakar ya shiga dabur-dabur, ya rasa abin
fada
Suhailat ta dafe kai, ”Innalillahi wa inna ilaihi raji
'un‘! Ka cuce ni, wallahi ka cuce ni, ka yaudareni
Abbakar, yanzu dama kasan kana da wannan
qazamar a qauye kace mani baka taBa auree ba?
Ashe dama kana da mata? Abbakar ka yaudare
ni, kasa‘ na mallaka maka zuciyata kaina
matsayina na mace ashe ban. sani ba kai
daudacce ne'. ba
T a fashe da wani irin kuka, "Ka cuce ni, ka cuce
ni Abbakar". ' Ta kwasa da gudu ta nufi dakinta.
* ' Jikin Abubakar yai sanyi matuqa, hankalinsa
yai masifar tashi, yana matukar son Suhailat so
irin wanda baki ba zai iya furtawa ba. ya runtse
idanuwansa yana jin wani irin abu na tsirgawa a
kirjinshi. ‘ .
Kaka ta, mike ta dubi Rukayya, ”Taso muje in
zaar miki dakinki kinji Jika?“
Abubakar ’ya bude jajayen idanuwansa ya
dubeta.
”Kar muyi haka dake kaka don Allah, don Allah ki
rufa min asiri kada kisa na rasa matakin...
Cikin Bacin rai Kaka ta ce, ”Matsa daga nan Habu
.
Yandan yaga idanuwanta sun juye a dole ya
matsa ya bata wuri, dakuna ‘ne birjik a gidan,
kowanne an qawata shi da kayan more rayuwa
na zamani.
' . Kaka ta ZaBar mata wani qaton falo mai hade
da (bedroom) da (toilet) gaba daya an zuba
mashi Naira, da ganin tsaruwar dakin matsayin
dakin baki yake.
Dadi ya kama Rukayya, sai rawar jiki take. Kaka
ta ce. .’
. "Ki zamanki yarinya, babu uban da ya isa' ya
takura miki a gidan nan. Ni zan tafi sai na dawo"
Rukayya tace"To Kaka, kisa aje gidana na kauye
a rufe, a bude na baro shi".
kaka ta zabura a rufe kika barishi da gaske ?
Rukayya ta daga mata kai tace uhm kinga
tafiyata
, Rukayya k0 rakiya batai mata ba tana zaune
tana ta shafar tayil din dakin da’ katon kafet din
dake baje a tsakiyar dakin, ‘ cikin farin ciki ta
mike ta haye kan kujera tanata sukuwar murna '
*******
Tsananin tashin Hankalin da Abubakar' yake ciki
baya misaltuwa, tunda ya fada kan kujera ya dafe
kai bai sake dagowa ba sai bayan minti talatin a
haka, kunnuwan shi sai rurin kukan Suhailat suke
jiyo' mashi. Yai ta maza ya mike a kasale ya nufi
falon da yaga ta nufa, nufa kofar a bude take
don;haka ya tura da sallamar sa ya shiga ‘
Tana kwance saman makeken gadonta
‘dakin bakajin komai ciki, sai sautin kukanta.
ya
nufeta ya duqa gefen gadon gwiwoyinsa a qasa
yan fadin
"Suhailat don Allah ki dauro kima abinda zan fada
miki kyakkyawan kallo da kuma
kyakkyawar fahimta. Suhailat wallahi ba,,,
’Yi min shiru Munafiki, mayaudari, mai
mummunar manufa. Hum! Ai dama tsiyar talaka
kenan, duk yanda ka ganshi a rana yi kokarin
kara turashi cikin ranar, inba haka ba kuwa ya
sami dama: to kai zai jefa".
Ta dan tsagaita tana share hawaye kafin
tacigaba. ‘
'Wallahi nayi nadamar saninka da nayi a duniya,
ka tashi ka fice min daga daki, bana
son sake. hada ido da wannan. mummunar ..
fuskar tAka. tashi ka ficemin
Ta maimaita a harzuqe Ran Abubakar yai
mummunan vaci, kalamanta sun qona mashi"
zuciya, bai san
lokacin da ya mike yana kallonta ba ya girgiza
kai cike da bacin rai, ya ce
"Suhailat kenan, ban yi mamakin fadar wadannan
kalaman daga bakinki ba, saboda tun farko nima
nayi tunanin'hakan. Amma ina so ki sani,
Abubakar bai da matacciyar zuciya ' irin ta
sauran maza da kike tunani, kuma idan baki sani
ba yau ki sani, ba kudin mahaifinki sukasa na
soki har na aure ki ba, asali ma mahaifinki bai da
kudin da zai iya biyana. Na soki kuma na nuna
miki irin soyayyar da nake miki, kuma ki sani a
yanzu a shiryc nake zan iya ajiye duk wani
abinda mahaifinki ya mallaka min, sannan na
dauke ki na maida ke asalina cikin dangina da'
yan uwana.
Suhailat, duk da son na nake miki da irin halaccin
da ku ka nuna min ke da iyayenki, ba zai sa inyi
Karya ~ba don hangen wani abin hannunku.ba
Abinda‘na fada miki ada shi zan kuma maimaita
miki a yanzu, tunda nake ban taBa .aurc ba, ban
taBa sanin wata diya mace ba sai
akanki ‘
_ Rukayya Rmqanwata ce marainiya ce iyayenta
sun rasu kamar yanda nawa suka rasu Kaka ita
ta riqe ta tun tana jaririya cikin
tsumma a lokacin nima ina wurin Kaka sa,in da
mahaifina ya rasu Aurena da Rukayya Kaka ta
qulla shi ta
nace saidai in hada Rukayya dake in aura, ganin
abin zai zama rigima yasa na amince. Tunda
satin bikin nake tare dake ba tare dana leqa inda
sukeba kuma bawai don basa buqatar ganinaba
a'a sai don kawai naga na kasance da abinda
nake so
Suhailat idan kika ce don kudin mahaifinki nake
zaune dake kin qaskatar da: kanki kin ragewa
kanki (qualities)
Na rantse miki da Allah Suhailat kin kai ajin da ba
namijin da zai kalle ki bai yi sha awar ya
mallakekiba, babu shi. Sai ‘” dai ina Son ki sani
son da nake miki bazaisa in juri cin fuska daga
gareki ba, don a. qarkashina kike
‘ “ Suhailat idan har zuciyar ki bata amince
dani ba kada ki cutar da kanki, a shirye nake in
miki dukkanin abinda kikc so. Ina saurarenki
2page is missing
iya kula wata mace ne balle waccan qazamar?" '
Suhailat tace, "Ni dai zuciyar bata natsu bane
Dear, kawai ni dai ka saketa ka maida ita kauyen
in har kana so hankalina ya kwanta".
Tana fadin sakin sai da gaban Abubakar ya fadi
har yana maimaita.
"Saki fa?" Suhailat ta daga kai, "Saki kuwa
Abubakar, don ba zan iya zama da wata mace a
matsayin kishiya ba" ’
' _ Abubakar yai murmushi kafin ya ce "Suhailat
kenan, wannan yarinyar ki dauketa a matsayin
'yar aiki, wannan yarinyar ki dauke ta
' a matsayi 'yar aikace-aikace, wannan yarinyar
ki dauketa tamkar baiwa ba mata‘ ba Saboda k0
da Abubakar bai da ke ba zai iya kallonta a
matsayin matar da zai yi rayuwar aure da ita ba".
Suhailat ta rarrafa ta nufi jikin 'Abubakar ta
kwanta, muryarta a sanyaye ta soma
magana.
"My Dear kai

7 / 17