Author : zallah Category : African Stories & Novels
zaki .
taimaka mani da wanka?" .. Rukayya tai saurin
rufe fuskarta da tafukan hannayenta tana dariya.
Shima dariyar yayi ya mike yana fadar.
‘Shi kenan, bari intafi ‘sashina inyi tunda' ‘ ba‘
zaki min anan din ba". RuKayya dai na jinsa
amma bata dago din ba ‘ har ya fice, sannan' ta
mike ta nufi
gaban madubi ta zauna ta soma kwalliyarta cikin
saurisauri ta samu ta gama, ta ciro kayan da
zata saka riga da wando ne blue din ’ jeans sai
sky blue din riga irin ta Pakistan mai' adon pink
sama da kasa, ta kawo mata kusa’ da gaiwa,
tana da tSaga a gefe da gefenta. ‘ Rukayya ta
dauki siririn gyalen rigar kalar pink ta daura
akanta,'sannan ta saka dan kunne kalar rigar
Tayi kyau ba ma kadan ba, don haka ta dauki
hijabi ta saka tai sallar isha‘i, ,
sannan ta cire ta saka flat din takalminta ta;
fito falon . A kishingide ta same shi saman
kajera”
yana waya, don haka bata bi ta kanshi ba ta ,
wuce wurin (dinning table) ta rinka kwaso kayan
abincin .tana maido su akan carpet har ta
kammala'bai gama wa‘yar ba wadda*'ta fahimci
ba da kowa bane ba face Suhailat don daga
karshe taji yana fadar... ' ‘“ "Kinga Suhailat ina
da ababuWan yi masu yawa a gabana, sai
anjima" Ya kashe wayar. ' '
Ya sauko kusa da Rukayya ya zauna
tare da dafo kafadana, ya ce
“Ya dai madam? Kin san kuwa ina jin Yunwa?"
Rukayya tai murmushi kafin ta soma zuzzuba
musu abincin. ‘ ‘
Lallai kam Abubakar ya kawo yunwa, don narkar
abincin kawai yake kamar ba
gobe, sai faman zuba santi yake Rukayya na
Sheqa mashi dariya Aka murda qofar falon aka
turo tareda
sallama, su duka suka bi qofar da kallo don ganin
mai shigowar. :
Oga Mahmud ne ya shigo tare da Kaka, mamaki
ya kama Rukayya, ai bata san lokacin da ta tashi
ta nufi kaka zata
rungumetaba . Kaka ta tureta tana fadar
‘ “Ke ni kauce ki bani wuri, shashashar banza da
wofi, shi ne kika sa qafa kika biyo shi, wato ni
ban isa in yanke hukunci a kanki ba k0? . To na
gode.
Rukayya ta rike hannun Kakar ta Iangabe kai tana
fadar. '
"To ai kaka shi ya matsa sai da ya taho dani". ,
Kaka ta fisge hannuwanta tana fadar.
"Ke gafara can sakarai, ya dai laye ki ' da dadin
bakinshi, amma k0 da ihu da cizo baki guduwa?
Meye amfanin zama da azzalumin mutum irin
shi? Sai ki juya yanzu
mu“ tafi" . . Ta kamo hannun kukayyar za ta jata,
tai sautin turjewa tana fadar.
A'a Kaka, bari in dauko mayafina mana".
Ta ce, "To jeki maaza ki dauko, ina nan ina
jiranki" ,
Mahmud dake tsaye yana kallon su yai
murmushi kafin ya ce.
"Anyi haka kuwa Kaka? Ki shiga mana ‘ ki fara
zama tukun".
kaka ta dalla mashi hararar da har saida yaji yan
hanjinshi sun motsa kafin tace
Wohoho su kaka manya
jama,a anya kaka zata bar wadannan ma,auratan
su huta kuwa Hmmm muje zuwa
RIKON KAKA
CHAPTER 28
Abubakar ya mike ya nufo inda
‘suke yana fadar; ' "D0n Allah Oga ta yaya ka
taho
mani da wadannan kayan rigimar?" ‘ ' Kaka ta ja
tsaki, "Ai k0 bai kawo ni ba '
wallahi ban barin garin nan k0 da zan mutu . .sai
na gano gidan nan, marar mutunci kawai"
Abubakar ya ce, "Ai k0 da na sanya' maigadi ya
hadaki da kare ya raka ki har gida
Kaka ta ida rikice masu, "Eh, dama , iskancin ka
ai ya wuce haka Habu, ‘rashin imaninka da rashin
tausayinka ya zarce haka shi
yasa Kafata kafar jikata, bata yin zaman auren k0
dole ne?
Rukayya dake tsaye taiwaAbubakar
nuni da hannu alamar yai shiru, sannan ta kamo
hannun Kaka tana fadar.
"Zo mu shiga daga ciki Kaka kada ki biye mashi
ranki ‘ ya Baci" .
, Rukayya ta jata sukai dakin baccinta. -.
Abubakar .ya dubi Oga Mahmud yana fadar. . . '
"Ai fa yau na bani". _ Oga Mahmud ya ce, "'Haka
yau na wuni. ‘ ina rigima da ita ni da Madam
dana gaji da lallashin ta ne na ce ba zan kawota
ba, amma ta dasa mani kuka dole na kawo maka
,ita don haka sai ka samu ka lalabata da kalamai
ka “samu ku rabu lafiya"; , ‘
. Abubakar ya ce "An gama YallaBai". . ’“ Sun
’dan jima suna hira‘ kafin 'Oga' , Mahmud ya tafi
bayan Abubakar‘ yai mashi rakiya ya dawo kai
tsaye dakin baccin . Rukayya yai tsinke. ' A
zaune ya .samesu Saman Carpet da .alama‘wata
rigimar ce suke yi da Ruqayya.
.Abubakar 'ya‘ durqusa har qasa ya
gaishe da Kaka, Kaka ta dauke kai tana fadar:
kai"Ni ba gaisuwar kace ta kawo ni ba : kaji"
Abubakar ya saSsauta murya yana fadar.
"Allah Ya‘ huci zuciyar ki kuma sai kika yo tafiyar
dare haka maimakon ki kirani nazo da kaina na
daukoki?” .
Kaka ta» hayayyaqo mashi, "Motar banza gareka
‘motar wofi, da ka dauke ni da motarka ai gara
na taho‘ a qasa tunda kai ba mutumin kwarai
bane".
' Ruqayyar tai saurin kallonta tare da Bata fuska
alamarbata jin dadin abinda take yi mashi, Kaka
ta banka mata harara
"Kike wani Bata fuska shegiya don ina kwatar
miki' yanci shi ne kike Bata rai? To ba : zan fasa
ba".
Ruqayya ta mike tana fadar, "To shi kenan, ki
cigaba‘ bari injr in hado maki abinci". ‘
‘ Bata saurari abinda zata ce ba ta fice ta bar
Abubakar da rigimar ta. _ Kicin ta shiga ta jajjaga
kayan miya sannan ta kunna cookcr‘ gas ta dora
tukunya ' Farfesun 'yan ciki ne tai mata wanda
yaji kayan yaji, sannan ta soya‘ mata indomie_
da kwai, ta koma ta tafasa mata ruwan zafi a ‘
'flask ~ta dauka ta nufo . falonta Da mamakinta
sai ta iske Kaka ta Saki, Abubakar
na ta zuba' mata uban“ dimi' tana dariya.
Rukayya ta KaraSo‘ cikin falon ta ajiyeWa ' Kaka
abincin. Labarin "tafiyar Suhailat gidansu ne
Abubakar ke bawa Kaka. " a' Abin mamaki ta saki
lokaci daya har da
‘su dariya, Rukayya taja ta zauna tana fadar.
"Ga abinci nan kici kaka, kada ki biye
mashi yai sanyi".
_ Kaka ta ja farantin ta soma ci ana hira, sai
aunawa Suhailat zagi take tana ‘roKon Abubakar
kada ya sake ya maida‘ ita. Shi‘
. kuwa ya samu yanda yake so, ya shawo ‘kan
‘kaka don. haka ya saki baki sai sheka uban
dimi yake, da wanda ma akai da Wanda ba ‘ai' .
ba., . -' Ganin babu dama yasa Rukayya ta mike
tana fadar.
"Ni kam sai da safenka, bacci nakc ji"
Abubakar yace "Au ban gane ba, kina nufin don
Kaka tazo sai ki kyaleni na kwanta ni kadai
Rukayya ta dauke kanta tana fadar. "Sosai ma
kuwa". Ya‘ kada kai yana fadar, "Ashe kuwa
zamu kwana a gado guda". , Kaka ta dauki salati
cikin daga murya tana radar ‘ "Dawa zaka
kwanan tsohon marar kunya to Allah Ya tsare ni
yin kwai ban tanadi zakara ba. Kaji na gaya maka
ba dani ba Jika maza ki bishi ku tafi sashenku
sai da safenku". ‘
Shi Abubakar ma dariya Kaka ta bashi,
'yanda ta zage tana ta soko zance ta inda take '
'.
shiga ba tanan take fita ba. Rukayya kuwa ,
haushi ne ya Rumeta don a yau burinta ta kwana
tarc da Kaka susha hirar su, don haka tun da
suka fito Abubakar ya tsaya jawa Kaka
kofa bata jirashi ba tai gaba abinta tana ta faman
gunguni
Bai shigo ba saids ta zira doguwar rigar baccinta
da ta gani ajiye a gefen gado sabuwa kar alamar
ya shiryawa, zuwan nata bangaren ' nashi a ya‘u.
taa haye kan gadon ta ja bargo ta luliuBejikinta. .
Abubakar bai shigo ba saida.yajé yai', , sallama
da‘maigadi sannan ya nufo Bangaren nasa. Bai
'yi mamakin ganinta da yai a * kwance duk da
yana da yakinin ba bacci take ba, don haka
hankalinshi kwance ya sauya kayan jikinshi zuwa
doguwar rigar bacci ya dauki turarensa ya fcsata
kowacce gaBa ta jikinsa sannan ya hayo kan
gadonYa kashe wutar dakin kafin ya kwanta
tsawon lokaci ya dauka yana faman saka da
warwara a . zuciyarsa kafin daga karshe ya kira‘
sunanta. '” "Rukayya". Ta amsa a shaqe saboda
haushi da kuma kuma bacCin da ya fara kamata
Abubakar ya miqa hannu ya yaye lulluBin
da tayi yana fadar. ' "Barci fa kike koqarin yi, k0
kin manta ' da alkawarin. da kikai min?"
Rukayya ta bude idanuwanta wadanda suka
faraja, ta cr
' "Alkawari kuma na me?" Abubakar ya mirgina
daf da ita ya sa hannuwansa ya tallabo qeyarta
sukaiwa juna zuru na 'yan daqiqu, kafin ya ce
"Yanzukina nufin har kin. manta da alqawarin da
kikai min za ki bani kanki? Haba Rukayya ‘na
soma tagayyara, plcasc ki ‘ taimakeni ki tausaya
min haka nan". '
Gaban Rukayya ya yi wata mummunar faduwa, ta
fahimci abinda yake nufi don haka tai wani saurin
janye jikinta tare da juya mashi baya tana fadar. »
"Ni dai bahaka nake nufl ba, ka
kyaleni kawai inyi baccina".
Abubakar yai sukuti yana kallonta, ta ja ,bargo ta
lulluBa‘bai da yanda zaiyi haka ya
kuma da ,baya ya kwanta. Bai da-burin ya'
takuraWa yarinyar k0 kadan, yana jin tausayinta
don haka ba zai iya yi mata komi ba sai da
yardarta.
Sai dai duk yanda'yake zaton al'amarin ya wuce
nan, don gaba daya bacci ya qauracewa‘idanu
wansa ya rinqa juye-juye har dare ya .raba
idanuwansa kyam, don haka' ' ya mike ya fada
(toilet) ya dauro alwala ya fito ya soma jera
nafilfili na neman sauki a wurin Ubangiji.
Washegari tunda sukai sallar auba Abubakar ya
koma ya kwanta yana ta faman ramuwar bacci,
'ita kuwa Rukayya tsam ta miqe ta dauri zaninta
saman rigar baccinta ta fito ta dawo Bangarenta
Bata shiga dakin baccinta ba kicin ta nufa ta
soma diminiyar hada abin karyawa
Doya Ce ta soya da kwai sai tai masu yam ball
sannan ta dama kunun tsamiya. Sai data gama
tsab sannan ta gyara falukan gidan
k0 ina da ina‘; hatta na sashen Abubakar din
wanda keta faman ramuwar bacci.
Karfe kawas da yan mintina Rukayya ta kammala
komai ta nufi dakin baccinta ta ~ 'zaune ta samu
Kaka da ‘zurmemiyar casbaharta tana ta ja.
Rukayya ta waro ido tana tadar ., .
. . .-"Kai kaka, ba dai wai har kin tashi ba‘?" ,
Kaka ta ce"A'a ban tashi ba, sai yunwa ‘ta kashe
ni. Kuje ku kwashe wuri kuyi ta narkar bacci,
wato ni kuma da yinwa za'a horar ‘ dani ko?" .
Rukayya ta rike baki tana dariya, ta ce..“Wacc ni
da daura zani uwar miji-na yawo xindir? Wallahi
banyi tunanin kin farka ba, don tun dazu nagama
hada abincin karin
na tsaya na tsaya gyare gyare". ‘ Kaka tace To
naji, kawo-mani nawa sarkin
. aiki". “Rukayya ta ce"A'a bari dai na hada maki
ruwan wanka ki fara watsawa tukunna
., Kaka tace "Wanka’kuma tun uwar safiyar nan
'sai kace wadda janaba ta hau. jika? To ban iya
wannan bidi'ar ba,kawo mani abincin idan naci na
koshi rana tayi nayi wankan". '
Rukayya ta fice tana murmushi, rigimar ,kakakam
aisai ita. I . A kicin ta shirya kayan abincin gaba"
daya a .saman qaton faranti ta kawo mata, ' _
Kaka ta sauko saman carpet tana faman mita an
barta yunWa zata kasheta. ‘ ' ' Rukayya dai na.
jinta ta share ta
zuzzuba mata kOmai ta tura mata, Kaka ta
dubeta '
"To keba zaki karya bane Rukayya‘. ’" . Tai
munnu‘shi kafin ta ce "Sai goma ,_ tayi ke dai ki
fara karyawar ki".
Kaka ta tabe baki ta soma karyawa tana fadar .
. "Ai ku .dai kuka sani indai kayan gulma ne ku
biyewa yahudu da nasara suyi ta . sauwwara
rayuwar ku Yanzu In ba haka ba
da kinyi kyan gani don wallahi duk macen dake
zama da kwarzabar miji indai bata Ci
_ tana koshi to yanzu ta lalace Rukayya ta ce "To
wai kewa ya ce
miki bana cin abinci.?_ Ta cE? "K3 tashi can, k0
baki zauna tarr
dani ba ina gani. Kin san Allah ki kula da kanki
kar ki sake kiyi wasa da cin abinci tunda dai
mijinki bai rageki da komai ba to karki sake
ki’bari ki .lalace, don irinsu Abubakar ne kesa
mace duk ta fita ' ‘hayyacinta, don haka ki dage.
Sai kuma kina yi kina gyara kanki, don dake wata
ce ki aika a siyo miki.
kaza da kaza da kaza da kaza
lol
« Rukayya nadai sauraron Kaka har ta gama
zayyano mata zancen sannan tai murmushi tana
fadar. “
"Lallai Kaka, kice abubuwan suna da yawa" _
Kaka ta ce, "Kadan ma kika Ji Jika, don akwai
saura ba ka_dan ba, irinsu sa maza kuwwa,
gumbar maza.. .ke da dai sauranSu".
. Kaka ta datSe zancen saboda shigowar
Abubakar cikin dakiri
. Yana shirye cikin kayan tafiya (office)
‘ sai da ya durqusa ya gaishr da Kaka kafin ya
gefe ya zauna yana hararar Ru‘kayya wadda keta
faman gaishe shi.’ Rukayya ta zaro ido tana
fadar, “To ni kuma me nai maka yaya Abbakar
kake. hararata?"
. Ya~ce, "Au, baki ma san abinda kikai mani ba
kenan? kina jinta fa Kaka? Bayan bata tayar dani
ba ta barni ina'ta sharar barci har na , kusa
makara wurin aiki, sannan bata hada mani
. k0 ruwan wanka ba' ballantana ta ciro mani
kayan da zan saka, amma wai batai min laifi ba".
Kaka ta watsa mashi .kallo tana fadar. "Eh lallai
yai maka dadi, wato ka hanata barci da-daddare
kuma da safe kace duk ita ce zataimaka wannan
bautar? Lallai samun wurin :naka ma yayi yawa":
.
'. Abubakar yai dariya 'yana kallon Rukayya
wadda ta dauke idanuwanta daga kansa, ya ce . ,
"Yanzu ita ce ta gaya miki na hanata ’ barcin k0
kuwa?" '
Kaka ta ce "Ban sani ba, marar kunya Ni idan ba
zaka karya ba tashi mujc ka maidani gida don na
gaji da zaman gidan nan naka da babu tsiyar
dake ciki sai rashin kunyar ka". Abubakar ya kada
kai yana dariya kafin ya 'ce. . "To ai ke kika
nema, haquri xaki yi ki bari sai anjima idan na
dawo daga (office) sai na maida ke". , Kaka ta
mike tana fadar, "Wah! Ai dolen ka ma ka maida
ni yanzun nan, na gaji dai _ zaman gidan nan da
nake don na lura baka da ta ido". ‘ Abubakar ya
saki hannun Rukayya da ya fakaici idon Kaka ya
rike ashe ta ankare, yaja tiren abinci gabansa ya
soma ci yana fadar. "To ai k0 abincin ai mun
haquri inci ‘tukunna ko~Kaka ta kyale shi ba tare
da ta sake tankawa ba ya cigaba da.cin abincin
amma gaba daya hankalinshi da Zuciyarshi suna ‘
wurin RUkayya sai a yanzu ya qare mata kallo
a cikin rigar baccin dake jikinta lallai Rukayya ba
qaramin kyakkyawa bace '
Tabbas ba ma kaka ba dake tsohuwa ba hatta
Karamin yaro idan zai kalli irin' kallon da
‘Abubakar ke wurgawa Rukayya zai iya fassara .
shi da ma'anoni da dama.
Da kyar Abubakar ya gama karyaWar ya dauki
Kaka suka tafi yana‘faman mitar zata makarar
dashi. '
Suna tafiya rukayya ta fada (toilet) ta watso
ruwa ta fito ko .mai._;bata shafa ba ta zira milk
din doguwar riga marar nauyi komai bata shafa
ba ta dauki turarenta mai sanyin kamshi ta fesa
tabi lafiyar gado. '_
Misalin karfe shidda ' na yamma Abubakar yana
zaune a (office)_dinshi hadari ya soma har
haduwa da alama kuma idan har ruwan ya
kaucewa mutum akan hanya to zai gane kurensa
don da alama ruwan zai zuba bada wasa ba. . _
Abubakar ya qurawa sararin samaniya ido ta
tagar (office) dinshi yana kallon yanda hadarin ke
ta haduwa samaniyar tayi
baKiKqirin-sai iska ke tashi tare da buji mai karfl.
‘
Abubakar daya tura kanshi a saman karfen tagar
yanajin’ wani irin abu na tagaya . mashi. zuciya,
son Rukayya 'ne‘ k0 kuma sha'awar kasancewa
da ita ne oho.
Shi dai abu daya ya sani shi ne 'idanuwanshi na
bukatar’ ganinta hancinshi na bukatar shakar
daddadan kamshin jikinta, burinshi kawai ya
rungumeta da hannayensa ya hadata da jikinshi,
shi k0 hakan kadai ya samu buKatarsa ta biya.
‘ Kamar Wanda aka tunzura yai baya da sauri ya
soma harhada takardunsa da duk wasu
komatsansa ya cusa a jaka 'ya zuge ya rataya
ya . suri mukullin motarsa ya fice
Da gudu-gudu ya nufi motarsa, yasa makulli ya
bude‘ motar ya shige saboda ruwan da ya fara
saukowa. A gurguje ya iso gidan nasa, a lokacin
kuma ruwa ya kece kamar da bakin kwarya.
Don haka lokacin da ya 'faka motarshi a harabar
gidan da gudunsa yashige falon gidan
hakan kuWa ya yi dai dai da‘ tahowar Rukayya ,
~ da zummar ta zuge labulayen ”kofar sukai .
karo da Abubakar wanda ya shigo da gudu,’ '
goshinta ya bugi kirjinshi. Tai saurin komawa
da baya dafe da goshi tana fadar ' “Wayyo Allah
na, kai Yaya". ‘ Abubakar yai saurin janyota
jikinshi < yana fadar "Ayya, sorry baki‘ ji ciWo ba
k0?" Rukayya ta shafo goshin nata da hannunta
ta ‘ dubi Abubakar yai dariya yana fadar .
“Saboda sharri wato har kirjin nawa ya isa ya.
fasa miki goshi . . Murmuishi tayi tare da kokarin
zame
jikinta amma taji ya qara damqota a jikinshi yana
fadar Ina’ zaki Je kikr sauri haka?“.. .‘ Kofa ta
nuna mashi don ta ka'sa
magana saboda irin riqon da ya' yi mata a'
jikinshi i
Abubakar ya juyatana jikinshi, ya rufe
kofar da key sannah ya nufi sashin shi da
Rukayyar yana fadar‘ ‘
"Muje ki tayani in canza kaya kada
masassara ta kamani "
Rukayya dai bata iya cewa komai ba ya jata har
bedroim dinshi' yai mata masauki a saman
bedside chair din dake gefen gadon, sannan shi
kuma ya dauki jallabiyya 'ya nufi (toilet), bai yi
minti goma' ba ya filo sanye da jallabiyyar a
jikinshi, ya dubi Rukayya dake
takure a saman kujera yace. "My Ruky, kije ki
dauro alwala kizo
muyi sallar magaruba~ tarc da nafila ta nunawa
Ubangiji godiya".
' Rukayya bata tanka mashi ba ta miqe taje ta
dauro alwalar ta filo ta iskeshi a tsaye yana
jiranta, ya miqa mata hijabi ta‘ saka sannan ‘yaja
su sukai sallar su tare da isha'i da . kuma
Shafa'i da wutiri.
‘ Suna‘ idsrwa Abubakar yasa Ruqayya taje ta
dauko masu abincin darrnsu suka ci sannan ' ‘
suka sake yin brush. Rukayya na fitowa daga
(toilet) din da tayi brush din ta nufi hanyar ficewa
daga dakin.
AbUbakar yai tsalam ya cafkota ta hadu jikinshi,
ya rungumeta yana fadar.
‘ "Ina kuma zakije cikin daren nan?"
‘ "bako ina
Ta bashi amsa muryarta na rawa saboda .
tsananin firgici. Abubakar ya dora
kanta a kirjinshi yana shafar gashin kan nata cikin
nutsuwa ya soma fadar. Kiyi hakuri Rukayya don
Allah daukar alhakin kada yai yawa nasan nayi
laifi amma na tuba ai min afuwa don Allah.
Wallahi ina sonki Rukayya ina buKatarki, please
feel free with me. Please ki taimaka mani,
please..; pléasé Rukayya'. ‘ Gabadaya ya gama
kashewa Rukayya ‘jiki, duk wata tsiga ta jikinta
sai da tatashi, bata da sauran burin da ya wuce
ta mikawa Abubakar kanta tana mai farin~ ciki
tare da . alfahari da hakan. ,_ ' ‘ ‘ ' Abubakai yai
amfani' da duk wata ‘kwarewa da soyayyarsa ya
mallaki Ruqayya cikin salamaa ba tare da ya
Wahalar da baiwar
Allah ba, don haka hankalinta'a kwance take
sharar baccinta inda shi ya gagara runtsawa
Hawaye ke bin kuncinsa .na farin ciki
irin wanda bazai misaltu ba, ya godewa Allah
har bai san iya adadi ba. Shi da kanshi ya san
ya‘ zautu', ya kuma zare Rukayya ta gama
gigitar dashi. Shin da me iya godewa Allah? Da
wane bakin zai nemi tuban butulcin da ya so yayi
akan baiwar da Ubangiji Ya yi‘ mashi? Lallai. da
bai samu Rukayya ba da‘ ya kasance a cikin
mazan da sukai rakiya a dunjya. ‘
HEHEHEHE SU HABU MANYA DAMAN DADIN
AURE NASA MUTUM yaji hawayen murna na zubo
masane ?
jama,a ku tauani duba
naku har kullum A,I,S KE CEWA BARKA DA
HUTUN QARSHEN MAKO
RIKON KAKA
CHAPTER 29
' Abubakar ya rinqa ririta Rukayya yana
shagwaBa ta hade da -lallashinta har garin Allah
ya Waye, bai Barta tayi komai da kanta-ba, dai _
dai da wanka