Author : Bintu Umar Abbale Category : African Stories & Novels
babu kullum kina yawo a kan titi zagade-zagade babu mijin aure duk wannan kyawun naki da kyawun surar zai tashi a banza a wofi wannan al'amari yana damuna."
Jim! nayi ina kallonta kafin nace."Gwaggo Al'amarina ya daina damunki komai da kika gani yana da lokaci ki cigaba dayi min addua."
"Umm."! ta sake fada tana ta'be bakinta, kaina na girgiza kawai na kama hanyar fita daga dakin, karo mukaci dashi a lokacin da yake 'kokarin shiga, yana sanye da singlet fara kal da 3qutar fuskarsa ta nuna alamun bai jima da tashi a bacci ba.
Cikin kulawa yace." Aunty Sa'ida ki bari yanzu zamu fita cikin a daidaita sahun Salim sai mu kai ki makarantar taku."
Ba tare dana kalleshi ba nace."Bana bukata." da sauri na ratse shi na wuce! Ina jin sautin muryar Gwaggo tana surutai wanda suke nuni da jin haushin abinda nai masa.
Sai da nayi dana sani akan k'in kar'bar tayin da Khalid yayi min domin nafi karfin minti goma sha biyar a tsaye a bakin titi wani abun hawa na haya bai gilma ta gabana ba motocin gida ne kawai suke wuce wa, dama wani sa'in ina fama da irin wannan matsalar ta rashin abin hawa, wani lokacin kuma ina fitowa titi nake samu yau dai al'amarin sai addua dan tamkar anyi musu gori ko kuma wa'inda suka tafi yajin aiki, agogon dake daure a hannuna na duba takwas saura minti biyar gashi karfe takwas da minti goma nake da Period ajiyar zuciya na sauke ganin adaidaita sahun nasu na kokarin fitowa daga layin duk abuna dole nayi hakuri na shiga mutukar baso nake na makara ba, Motar Alhaji Nura na sake hangowa tana bin bayan babur d'in nasu, saurin dauke kaina nayi ina kallon hanya tabbas nasan sai ya tsaya yayi min magana gashi gabad'aya ban yanke hukunci akan maganarsa ba gabad'aya ma na manta munyi magana dashi jiya.
Aikuwa gabana yayi parking ya sauke gilashin motar fuskarsa dauke da k'ayataccen murmushi yace."Ranki ya dad'i an fito kenan."? sakin fuskata nayi nace"Eh wallahi Alhaji barka da asuba ya kwanan iyali." ? cikin kulawa yace."Lafiya kalau sun tafi skull yanzu me zai hana ki shigo na rage miki hanya." Yafada yana kallon kwayar idona, ina kokarin magana adaidaita sahun nasu ta tsaya kusa dani. da sauri nayi 'yar dariya da fad'in"To nagode Alhaji dama na jima a tsaye babu abun hawa." cike da jin dadin kar'bar tayinsa yasa hannu ya bude mota kofar had'e da fad'in ''bisimillah." ba tare da na tsaya na saurari maganar da Khalid yake min ba na shiga motar da murmushi na mussaman a fuskata duk dan na cuzgunawa zuciyar yaron......Motar ya kunna muka bar gurin ko da wasa banyi kuskuran kallonsa ba so nake na 'kuntata masa dan saboda nasan ya tsani ya gan ni tare da mutumin bayan haka kuma inaso na nuna masa bakin rijiya ba gurin wasan makaho bane ni ba matar 'kananun yara bace.
Khalid iskar dake gurin ya kaiwa naushi! rai a 'bace ya shiga kai kawo a gurin zuciyarsa kamar zata tsaga kirjinsa ta fito saboda tsananin kishi! Salim yace."Khalid dan Allah shigo mu tafi ka rabu da ita." Yana huci! ya shiga motar, Salim ya mika masa pure water da fadin"Kar'bi kasa zuciyarsa tai sanyi kar'ba yayi kamar gaske sai kawai yayi wurgi dashi kan titi lips d'insa ya ciza da fad'in "Allah Salim wannan Alhajin idan baiyi wasa ba sai nayi masa rashin mutunci babu ruwana da wani kud'insa da shekarunsa wallahi mutukar bai fita daga harkarta ba sai na bashi mamaki."!
Salim girgiza kansa yayi yace." Khalid idan da zan baka shawara ka d'auka sai nace maka ka rabu da Aunty Sa'ida saboda nasan kai kanka kasan ba tsaranka bace aunty Sa'ida matar manya ce ganin idonka babu wani gajarabul d'in mutum da yake tunkararta duk masu nemanta manyan mutane ne kana dai kallo da idonka duk kudi da muqami irin na Alhaji Nura idan ya ganta rawar jiki yake mata."
Zazzafar ajiyar zuciya ya sauke yana kallon abokin nasa yace."Salim duk abinda ka fad'a akan auntyna gaskiya ne wallahi ni kaina ina mamakin tsaurin idona a kanta Salim na rasa yanda zanyi wallahi aunty Sa'ida ta shiga zuciyata tayi kakagida! a cikinta, Salim bari na fad'a maka wani sirrina da ba kowane yasan dashi ba, tun inada shekara goma sha takwas a duniya na fara mafarki da ita haka zan wayi gari jikina a 'bace! to tun daga sannan na gane cewa na balaga na zama cikakken namiji wallahi Salim babu ranar da zan kwanta bacci banyi mafarkinta ba kuma kai idan kaga irin rayuwar da muke da ita a mafarkin sai kayi mamaki wallahi sosai nake sex da ita ina jiyar da ita dadi tana jiyar dani! na rasa yanda zanyi da wannan masifar Salim ko a skull haka nake fama da wannan jarabar dan dai kawai adduar iyaye na tasiri a kaina amma da badan haka ba da tuni na nemi hanyar da zan biyawa kaina bukata.''
Girgiza kai Salim yayi yace."Gaskiya Abokina na tausaya maka domin ni tuntuni na gane son maso wani kake yi domin jikina na bani aunty Sa'ida bata sonka duba da irin halin ko'in kulan da take nuna maka me zai hana kayi ya'ki da zuciyarka akan abinda kasan ba zaka samu ba."
Ranshi a 'bace! yace."Salim idan kaga na daina bibiyar Aunty Sa'ida to aure tayi kai wallahi ko aure tayi ba zan hakura da ita ba saboda bata da wani miji sai ni wannan dalilin ne ma yasa na samu gwaggo na fad'a mata maganar ina ganin ko kowa ya'ki amincewa ita zata goya min baya."
Salim yace." Khalid ina jiye maka wahala wallahi na fada maka Aunty Sa'ida tafi karfinka ka hakura kawai." a fusace! yace." Salim wai wannan wace irin magana ce kake? a'ina ka ta'ba ganin mace tafi 'karfin namiji! Auntyna nada 28year ni ina da 23year sai ka fad'a min ina tazarar take kai ni a yanda nake jin jarumta idan an had'a min iri-irin ta goma zan iya dasu ballantana ita da tun a mafarkina na gama da ita na fad'a maka a mafarkina fa tuntuni na gama mata aiki." Salim ya fashe da dariya yana dukan sitiyari yace."Kai Khalid wallahi baka da mutunci wato dai yanzu kana nufin fanko kake kallonta."
Murmushi yayi ya d'an sosa tarin sumarsa yace."Aa mafarki daban Zahiri daban yanda nake sarrafa ta a mafarkina to inaso na sarrafata a zahiri wallahi sai na 'kure duk wata fitinar ta." Salim ya dinga dariya yana fad'in Khalid baka da dama wallahi Allah ya baka aunty Sa'ida ka more 'kuruciyarka dan wallahi nima ina son mace mai kyau da tsarin jiki irin nata kullum kamar 'kara mata 'kuruciya ake."
Murmushi yayi yace."Nagode da addua abokina." Wasu mata ne suka tsayar dasu, Salim yace."Hajiya ina zakuje."?
"Gidan Murtala." matar ta fada tana kallonsa, yace."To ku shigo muje." da sauri suka shiga, shi kuma yaja babur din suka bar gurin.
****
Cikin murya mai taushi yace."Ranki ya dad'e har yanzu banji daga gareki ba inaso ki sha'ku da iyalina kafin Allah ya kawo ki cikinsu shine babban dalilin da yasa nace kina shiga gidan a cikin ranaku biyu kinayi musu lesson itama matar gidan tuntuni nayi mata bayani kuma ta amince da manufata.''
Alhaji Nura ne ke wannan maganar a yayin da suke tafiya a motarsa.
Ajiyar zuciya na sauke na d'an kalleshi da gefan ido mamaki sosai nake da maganarsa yana sona da aure amma kuma yana kawo wata gurguwar magana mara ma'ana Ta yaya zan dinga shiga gidansa da sunan yiwa yara lesson bayan da maganar aure a tsakaninmu hakan sam bai dace ba, ita kanta matar gidan da ta amince da hakan nayi mamaki amma dai nafi zargin gatse tayi masa tunda mafi akasari maza basu sanshi ba.
A nutse nace"Alhaji ni ina ganin ba lallai sai na shiga gidanka nayi wa yara lesson zamu sha'ku dasu ba, hakan kamar bai dace ba tunda har magana aure ta shiga tsakanina da kai a yanzu sai mu bari muga abinda Allah zaiyi idan har Allah ya kaddara aure a tsakanina da kai yara basu da matsala insha Allah zan tsaya na kula da harkar karatunsu amma maganar na dinga zuwa nai musu lesson ka ajiyeta."
D'an murmushi yayi yace."Sa'ida kenan ai da amincewar matar gidan nake miki wannan maganar ina ganin hakan duk ba wani abu bane tunda duk an riga an zama d'aya.''
"Alhaji kenan na yarda da amincewar matarka amma ni a ganina hakan ba kamata ba dan Allah kayi hakuri da wannan maganar domin ina ganin hakan shi yafi alkairi." Yace."To shikkenan tunda kince haka yanzu a'ina maganarmu ta kwana? inaso wannan karon ki bani dama na turo da magabata na akan maganar auranki." Jim! nayi ina nazarin maganarsa "Insha Allahu zan kira wayarka idan na koma gida." Cike da farin ciki yace."To masha Allah Nagode 'kwarai Sa'ida sai na jiki.'' Murmushi kawai nayi ban sake magaba ina dai jinshi yana ta bani labarin yaransa sai da dariya yake gaskiya yanda na fuskance shi yana da son yara sosai........cikin wannan halin ya sauke ni bakin gate din makarantar da nake koyarwa a nutse nace"Alhaji nagode kwarai." kokarin bud'e mota nake yace."Idan kun tashi ina iya turo direba ya dauke ki." Da sauri nace"Aa Alhaji bani da matsalar abin hawa idan zan koma gida domin 'kawata Hauwwa tana da mota tana rage min hanya." Yace."To shikkenan ranki ya dade a fito lafiya." Nace."Insha Allah nagode." motar na bude na fita da sauri na daga masa hannu hade da fad'in "A sauka lafiya." cikin sauri na nufi cikin makaranta kafin na shiga sai da muka gaisa da masu gadi cikin mutunci sannan da sauri na shige ciki.......
*Masoya ayi min sharing a groups👏🏼🥰*
*IDAN KINA BUKATAR BIYAN KUDIN LITTAFIN GA YANDA ABIN YAKE......VIP GRUOP#600 NORMAL GRUOP#300 ACCOUNT.. 0542382124...BINTA UMAR GTBANK.....IDAN KATI ZAKI TURO #400 NE SAI KIYI MIN MAGANA TA WHATSAPP DA WANNAN NUMBER*
*07084653262*
*BINTA UMAR ABBALE*
[3/6, 8:46 AM] 💜: *GA IRINTA NAN!!!🙆🏼♀️*
_(LOVE STORY🌺)_
*NA*
_BINTU UMAR ABBALE🍒_
*MANAZARTA WRITES ASSO🖊️📚*
*_Ya Allah kayi mana katangar 'karfe tsakaninmu da ma'kiya! Ya Allah ma'kiyi wanda na sani da wanda ban sani ba Allah ka katange ni dashi👏🏼 Ubangiji Allah ka tsare gabanmu da bayanmu Allah dukkanin mai nufin mu da sharri ko wane iri ne Allah ka mayar masa kansa, Allah a gida da waje ka kare mu damu da zuriarmu Ameen ya hayyu ya 'kayyumu👏🏼_*
*6*
"A'a Sa'ida bana san sharri! A ina kuka had'u da Khalid d'in da har zakiyi masa wannan gundumeman sharrin yaron da tun d'azu ya fita dan babu yanda banyi dashi ba ma ya zauna yaci abinci yace baya ci sannan kawai kizo kice yana k'okarin lalata dake a soro."
Ina 'kokarin magana Ummatu ta bankad'a labule ta shigo dakin da fad'in"Wace magana naji kunayi kuna kuma kiran sunan Khalid." Gwaggo tace."Ke! Rabi abinda ba'a sa da kai ba dad'in kallo gareshi a'ina kikaji mun kira sunan Khalid da har zaki bankad'a labule kishigo a fusace."
Murmushi tayi tace."Gwaggo kenan duk fa maganar da kuke a kunne na ke Sa'ida ki shiga hankalinki dani wallahi wato Khalid din zakiyi wa sharri sabida baki da kirki to tun wuri kije ki nemi d'an iskan da yake lalubeki a soro amma ba Khalid ba."
Ido na zuba mata har ta 'kare maganarta ban tanka mata ba, Gwaggo tace."To tunda dai kin fad'i abinda ya kawo ki tafi kuma wallahi kada naji maganar nan a bakin kowa mutukar maganar nan ta fita dukkaninku sai ranku ya 'baci."!
Ummatu ta'be bakinta tayi ba tare da tace uffan ba ta kad'a kanta ta fita daga d'akin.
Duk yanda naso na daure kasawa nayi hawaye na zuba nace."Gwaggo wato nice 'yar iska lalatacciya ko? dukkaninku baku yarda Khalid zai iya aikata abinda na fad'a ba kun goya masa baya ya cigaba da bibiyata ko okey to shikkenan Gwaggo yanzu na gane matsayina a gurinki dan gashinan a zahiri kin nuna min cewa kinfi kaunar Khalid a kaina alhalin duk kece kika haifi iyayenmu to babu komai Gwaggo kinji na rantse da Allah duk ranar da Khalid yayi kuskuran sake ri'ke min hannu sai na d'auki tsatstsauran mataki a kansa.''Cikin zafin zuciya nake maganar.
Tace."To me zakiyi masa idan ya ri'ke miki hannu naga dai shine zai aureki to meye abin tayar da hankali kuma." Da sauri nace."Dake dashi zan kai ku gurin alkali sai kiyi masa bayanin da kikayi min yanzu."
Ha'barta ta ri'ke tana girgiza kanta tace."Lallai Sa'ida ni zaki kai gurin alkali."? "Kwarai kuwa mutukar baki daina daurewa Khalid gindi ba wallahi sai na dauki wannan matakin." shuru tayi tana kallona, nasan mamakina take, dan na 'kara tsoratata nace" Yanzu ma bari na kira wani abokin aikina wanda d'an uwansa yake aiki a kotun musulunci ta kasuwa na fad'a masa dukkanin abinda yake faruwa." Da sauri ta rike hannuna tana kokarin kar'be wayar tace."Sa'ida ashe baki da hankali kina so ki tona mana asirin gida."
Nace." Wane irin zan tona asiri ai gaskiya ce idan munje gaban alkali sai kuyi bayani dake dashi wanda kike daurewa gindin."
Hannunta na rawa tace"Yi hakuri dan Allah abar kaza cikin gashinta domin hakan yafi mutunci zan samu Khalid din naja masa kunne ya daina ta'baki tunda dai ba'a d'aura aure ba."
Nace."Shin yanzu kin yarda da maganata akan Khalid din ko kuwa baki yarda ba."? Da sauri tace."Haba na yarda mana dama sabida kada maganar tayi tsayi ne yasa kikaji nace ban yarda ba amma nasan Khalid zai aikata kuma zanja masa kunne kiyi hakuri kinji ko."
Ajiyar zuciya na sauke nace"To wannan karon dai na hakura idan ya 'kara kwatantawa to zaiga abinda zai biyo baya." Tace."Bama zai 'kara ba insha Allahu.''
Mi'kewa nayi na fita daga dakin ina jin tana fad'in"Kizo ka abincin naki ai tuntuni na shigo miki dashi daki." Nace."Wanka zanyi tukkuna." Da sauri tace."To shikkenan sai kin fito." Bakin rijiya na nufa na cika bokiti da ruwa na dauka na kai bandakin, dakin na koma domin cire kayan jikina.
Bayan sallahr isha'i kasancewar ana zafi a gari gashi babu wuta sai mukayi shimfid'a a tsakar gida muna hira, Ya shigo gidan cikin rashin 'kwarin jiki ya zauna kusa da ita da fad'in "Wash Allah Gwaggo na gaji wallahi nayi mutukar galabaita."
Zaune ta mi'ke tana gyara daurin dankwalinta tace."Yaron kirki ina kaje ne kuma me kayi ka gaji kana yawo cikin ka babu komai ina fata dai ka samu wani abu kaci."?
Ajiyar zuciya ya sauke 'kasa-'kasa ya d'an kalli mutuniyar tasa kafin yace." Wallahi Gwaggo har yanzu banci abinci ba Yau Salim ne ya jani yawo cikin adaidaita sahunsa." Tace."Allah sarki to ina fata ka samo d'an kwabo da d'ari.'' Goshinsa ya murza yace." Na samu me kike bukata."?
Baki ta washe tace."Ina bukatar Gashashshiyar kazar Malo mai nama." Dariya yasa yana kallonta yace."Gwaggo kina san dad'i a rayuwarki duba dan Allah kin iya fad'ar Malo mai nama." itama dariya tasa harda tafa hannu tace."To yaron kirki waye baya san dad'i ai mutukar ban takura maka ba to ka siyo min kazar malo mai nama." Khalid ya dinga dariya yana kallonta.
Takaicin abinda suke ya isheni sai kawai na dauki wayata ina dubawa, naji yace."Gwaggo ko kudin kenan yau sai kinci kazar Malo." Yun'kurawa yayi ya mi'ke tsaye yana kokarin sa takalmansa yace."Auntyna ke me kike so."? Banza nai masa, Tace."Sa'ida kina ji ya nayi miki magana ko babu dai kyau gaba."
Ba tare dana kallesu ba nace."Bana bukatar komai." Tayi sauri tace."Kaji wai bata bukata." Yace."Okey to babu damuwa ai " hanyar fita ya nufa tace"To ina jira dan Allah kada ka fita abokai su ri'ke ka har nayi bacci." Yace."Yanzu zan dawo nima yunwa nakeji ai." tace."To kafin ka dawo bari na fito maka da abincinka." Ba tare da yace wani abuba ya fita daga gidan
Mi'kewa tayi ta shiga daki ta dauko masa fulas din abincinsa kana ta dauko kofin silba ta ciko masa da ruwan randarta tazo ta ajiye a kusa da ita.
Kallonta nayi rai a 'bace nace"Gwaggo keda zaki sanja masa fuska saboda laifin da yayi shine harda dauko masa abinci ko da yake ai nasan kin manta tunda kinga ya samo kudin siya miki kaza idonki ya rufe to har yanzu ina nan akan bakana."
"Aa Sa'ida ban manta ba ina sane inaso yaci abinci ya huta sai nai masa maganar." "Umm! nace naja bakina nai shuru! jin maganarsa shida abokansa a soro yasa na mi'ke na shiga daki, yana shigowa kai tsaye 'kofar Ummatu ya nufa da fad'in " Gwaggo ina zuwa."
Da sauri tace."Aa zo ka bani leda ta kafin ka shiga bana so ta za'be abinda ka shigo dashi.''! Dariya nasa ina mamakin 'karfin halin Gwaggo mata ta haifi d'anta amma ta fita iko dashi.....Dawowa yayi da baya ya mi'ka mata leda guda tace."To yawwa yanzu naji magana ka fito ga abincin naka." Yana 'yar dariya yace."To Gwaggo." Gurin mahaifiyar tasa ya nufa domin itama ya bata tata ledar.
kwance a d'an tsakar gidanta ya sameta da Mafici a hannu tana firfita shigowarsa yasa ta mike zauna tana kallon ladar hannunsa.....Zama yayi gefan tabarmar da take zaune yace."Ummatu me zai sanya ki takura kanki bakya fita babban