Compiled by Umar Dalha Copied by Bee Been Masoya. Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* *I LUV YOU ALL MY FANS*💋💋💋💋💋 *_I'm back masoyana nazo da sabon salon labari mai tsuma zuciya...lbrn yafaru dgsk...saidai akwai salon morewa aciki...da wa'axantarwa domin wa'axin yafi yawa ga wayanda hakan bai faru dasuba suguji sa'bama iyaye..._* *_Alkhairin dake ciki Allah yabamush bakid'aya..,sharrin dake ciki allah yakaremu dashi....kuskuren dake ciki Allah yayimuna gafararshi....,_* *_ina neman gyara a inda na kuskure..., Amma ta hanya mai kyau...,idan akaje yiman gyara aka kaucema shari'ar gyara bazanjiba kuma bazan gyaraba..🙅🏼domin kunsan an gyara ta sigar fahimta...🤷🏼‍♀idan lbr yafaru dgsk dole saida gyara....,naso yin chikar muradin zuciyata saiga wani lbrn anbani jiya...,don haka Allah yabamu ladar abunda zamu fad'a ciki...._* *★TRUE LYF STORY★* *BISSIMILLAHIRRAHAMIRRAHEEM* *{BISMILLAHILLAZIE...LAH YADURRU MA'A ISMUHU SHAI'UN FEEL ARDI..,WALAH FEESSAMA'I...,WA HUWAL SAMI'UL ALIEM}*👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻 💧💧💧 Nasadaukar da page d'in gareki..,my luvly *Zarah katsina {mmn beauty's}* qaunarki gareni babu adadi much luv you dear❤ Page... ★1⃣★ ® *"'ya'ya farha* kiyi haquri kijaye qud'urinki akan abunda bashida umfani gareki...,kidaina biye ma wata rayuwar daba ita bace rayuwa mai kyau...,ni yr uwarkice wadda ba kyason kiga kukana kuma bakyason kiga abunda zai 'batan rayuwa...,'ya'ya don girman Allah kitausayaman ke kad'ai ke gareni a duniyar nan wadda zan duba naji sanyi....kiyi haquri ki kar'bi abunda iyayenmu sukazo dashi nasan gaba zakiyi murna da farinciki 'ya'ya farha kiso *brox abdl-jabbar* nasan zakiji dad'in kasancewa dashi na har abada...." "Dakataman *iman* ke qanwatace wadda aqalla nabaki shekaru ukku da jin qamshin duniya...mezaisa ki fini hangen abunda ni zanfi ganinshi....mezaisa na kar'bi abdl-jabbar a matsayin mujin aure....,bayan inada wanda nakeso rayuwata shine farincikinah,shine rayuwata ta aminta da shi amatsayin muji....,don haka wlhy bazan iya aurenshiba...,gara namutu dana aureshi......" *Iman* da sauri taqarasa gabanta tareda riqo hannunta.....hawaye kefita cikin idonta d'aya bayan d'aya...ta duqa da qafafunta qasa tace.... *"'Ya'ya farha* kirufaman assiri gada kiyi silar tarwatsewar rayuwamu kiyarda da qaddara gada ki kafurcema Allah tareda qin yima iyayenmu biyayya kifad'a halaka mafi muni...yaya kinfison duniya tabada musali dake ne a kan son zuciya...?" *Farha* hawaye ke xuba d'aya bayan d'aya kasancewar ganin qanwarta na zubar da nata qwalla taqara riqa hannunta itama tagoge hawayenta tace...... *"Khadijatul iman* nakiraki da sunanki na gsky..., kinkoh san menene so..,da rashin so....? Idan har da kinsan so toh wlhy bakisan tasirinshi a zuciyar d'an adam ba....,sanin kankine banta'ba son Abdl-jabbar ba dad'ai rana...amma ina yimasa d'aukar d'an uwa maqwafci wanda xumuncin abotar qawancen iyaye ya had'amu...,amma banta'ba sonsaba dad'ai rana domin b shine chikar burinah ba.....amma naso yin biyayyar a farko amma ynx nafasa...bansonshi wlhy bansonshi😭..." Kuka sukeyi dukansu zukatansu na bugun ukku ukku kowa baqincin zuciyarshi ya isheshi ba kamar iman da take kuka biyu....halinda iyayensu zasu shiga gefen tayar da alqawalin dasukayi a matsayinsu na aminai na qwarai....,dakuma halin da yr uwarta qwaya d'aya dazata shiga...domin wannan kafiya tata babu inda zata kaita saiga danasani... Koh mutuwar data tsarama rayuwarta...,hakan ita iman take ganin tarwatsewar rayuwarsu mai dad'i yazo...,taqara duqar da guwayyunta a qasa tana kuka tadubi yr uwarta tace...... "Toh ynx ya za'ayi wannan rikitaccen alamari..,kinsan dai ynx balallaine baba ya yrda da abunda kikeso kikafa koh..? Tun farkoh yakama bakyasonshi ki fad'amasu gsky amma baki fad'iba saida abu yayi nisa har kowa yasan da zancen tsayar da aurenku.., a gsky ni banga zaman lfy ba awannan rayuwar..., toh 'yaya farha idan har kin rabu da brox Abdl-jabbar waye kikeso da nashin yayi tasiri a kanki.....?" "Iman *ANWAR TIJJANI IBRAHIM MILO* nakeso domin duniya gabad'aya babu wanda nakeso kamarshi...shine burin xuciyata shine tsarin rayuwata...." Jinsunan da farha ta ambata yasaka iman saurin sakar mata hannu tareda miqewa tsaye...tazaro idanunta baki d'aya tace..... "Innalillhi wa inna ilaihirraji'un....,yaya farha lallai kinsamu mtsl mai girma domin bansan cewa wannan qaramin yaron zai firgitakiba kamar hakan...,domin *ANWAR* natabbata idan xai girmi shekarunki bazai baki shekaru ukkuba a duniya...,domin yarone sosai....,gada qiyar kud'in mahaifinshi takaiki ga shiga halaka....gada rud'in arziqin wani yasaki ga fad'awa halaka...kirabu da masoyinki na gsky wanda kesonki so na har abada tun kina yarinyarki wadda bata mallaki hankalintaba har kika girma yana qaunarki...ynx ki zubar da gsky ki kwashi gsky....ni yr uwarkice wadda keson ganinki hanya tak'warai *anwar* yarone bazai iya sharemaki hawayenkinba wlhy...." "Dakata *IMAN* kina kiransa yaro a wacce siga yake yaro gareki..? Kingirmeshi ne...? " bangirmi *anwar* ba,saidai a aure ke kingirmeshi..." Dasauri *farha* tad'aga mata hannu... "Dakata Iman nasiharki ta isheni hakan ki adana aburki may b gaba zatayimaki rana...,ynx ni ba zancen kowa xan iya ganewaba....." *Iman* fitar da idanunta tayu gabad'aya domin jin furuchin yr uwarta mai biyayya mai addini....mai kamala...a yau wai wa'azinne batasonji sbd soyayyar da banga zatayi haske garetaba....a yau tasani tatake saninta....,hakan yasa *Iman*sakin baki tana kallon ikon Allah.... Jin motsin mamarsu dasukaji a gefen d'akinsu yasa *iman* saurin share hawayenta....,hakan itama *farha* sauri tayi tafad'a toilet...,domin halin da suke ciki gabad'aya iyayensu basusan da shiba...,domin *farha* ta hani *iman* da gada tafad'i zancen so takeyi shi *abdl-jabbar* d'in yafad'i da bakinshi yafasa aurenta abashi kud'inshi ..... Mamar taturo qofar d'akinsu a hankali tana kiransu...,karo tayi da *iman* tsaye... "Auta lfy najiku shiru..banga kunzo d'ibar abinciba...? Ina 'yayar taki take....?" "Tana toilet alwallah takeyi amma ynx gamunan fitowa..." Mama ta juya *Iman* tausayin mamar yakamata sai tazauna kujera d'aya dake d'akinsu ta dafe kai sbd tsananin rikicin kukan datayi kanta har ciwo yakeyi.... Fitowa *farha* d'in tayi daga toilet d'in tace "sai kitayi yr wahala....domin wa'azinki bazai kai ko inaba...." "Allah yasa kigane gsky tunkanda su baba susan abunda kikeyi....." waiting comments....✍🏻 ~Ummu Ilham~ *Bee Been masoya*💞 [12/26/2017, 9:43 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_INA QAUNARKU WRITTERS😘MANYA DA QANANAN MA...SBD QAUNARKU GA BEE BEE💞BA ADADI...ALLAH QARA BASIRA YABARMU TARE..K'AUNARKU LODI LODI_*❤ page... ★2⃣★ ® "FARHA inasonki bazan iya rayuwa babu keba...farha mena yimaki lkch d'aya zaki sakaman da wannan mummunar sakayar...kece mace ta farko da na fara so..,kece zuciya ke mararin samu...zuciyata ta sarqu acikin zuciyarki...banji zan iya haqura dake ba...,innalillhi wa inna ilaihirraji'un...." Kuka yakeyi kamar ranshi zaifita qirjinshi har wani zafi yakeyi...juyawa yayi ya jawo wayarshi..dake charging gefen gadonshi...,bud'e luck d'in wayar yayi babu wadda yaci karo da ita sai farha tana murmushi a wallpaper d'inshi...wani mashi yaqara sukar zuciyarshi💘wadda saida ya juyar da wayar gefe....yafara dialing wayar farha d'in daya sanyama *my happiness* ringing takeyi ba ad'aukaba..hakan yasa yaqara kira tareda duba agogon d'akin nashi.... 9:30 yasan bata isa barciba haka ringing d'in yaqare batayi picking ba...,ya aje wayar kawai yakoma tunanin 'baqincinkin dazai risqi zuciyarshi ynx..... Hakandai bai damuba kuma yaqara danna number tata...lkchn daya kira Iman tafito toilet d'insu taduba wayar daketa faman ringing amma farha taqi d'agawa...... " 'yaya farha wayarki na ringing p..." "Nagani kuma ina sane da ita banida ra'ayin d'auka domin ba shine gabanaba...kallon nan yafiman jin muryarsa dad'i....,keda abun yadama kin iya d'auka domin ni ba xan iyaba wlhy...." Hakan yasa iman d'aukar wayar...tareda sallama...,lkchn da yaji muryar yayi tsammanin farha d'ince domin muryarsu na kala d'aya yad'aga acikin farinciki..... "My happiness..." "Brox abdl iman ce...yaya na toilet idan tafito zan fad'amata kakira..." "Ok sis dama inason tambayarkine...,shin koh kinsan abunda nayima farha ne tace ynx bata sona....?" Tayi ajiyar zuciya tareda duba phone d'in tace.... "Koh d'aya babu komai...,kawai rayuwace kasan kowanne lkch za'a iya 'batama mutun har yayi fushi....ni qanwarkuce bazan iya yanke wani hukunciba akan hakan...domin bansan menene soba bansan menene rashinsaba..,domin ban sababa.....amma kanemi sani gareta...." "Toh shikenan ngd sis ki gaida su mamah saida safe..." Ta aje wayar tareda juyowa ta miqamata wayar..."yaya farha zaki jawomuna mtsl p...zaki sakamu a wani yanayi na 'bacin rai....,domin xaki jamuna zagi a idon duniya...wlhy idan baki aje wata rayuwa taqaryaba zaki d'auki gsky lkchn da nadama zata xo maki a rikice...." Tsawa tadakamata tareda miqewa tsaye..... "Ke dakataman wlhy bazan d'auki iskancin banxaba...yaushe zaki zauna kidinga fad'aman maganar banxa...,bayan sama nake dake ba qasaba..kisani nagaji dajin maganarki ta banza wadda ba itabace abunda ke gabanaba don haka ki natsu kikagane...kina magana ne da 'yayarki *FATIMA {FARHA} ALIYU ABBAS* banason kina yiman magana a matsayinki na qaramata ki dinga ganin komai nakeyi ba a hankalina nakeyinshiba nasan menakeyi iman nasan menakeyi....you know....?" Iman sakin baki tayi tana kallonta...tunda suka tashi basu ta'ba samun sa'bani tsakaninsuba...,koh a hanyar mkrnt kagansu farha riqe take da hannun iman duk inda zasuje kayansu iri d'aya suke sakawa...gasu kyawawa dasu...wani baya abu ba tare da d'ayaba...farha nada tarin qawaye amma idan ba'a za'ayi komai da qanwartaba toh tafison su rabu da qawar....tun tasowarsu suke cikin gata tun mahaifinsu bayada doguwar wadata.,har Allah yabashi dai2 gwargwado...... Ayau ga farha na shirin ruguza farincikin family d'insu mai dad'i wanda a ynx ankai matakinda kwata kwata bata fahimtar zancen da qanwarta ke fad'amata harda miyagun maganganu...toh Allah kawo sauqi ciki kawai..... Duban datayimata tareda bud'e fararen idanunta kawai sai hawaye suka biyo fuskarta...,nantake sai kuka takeyi tana fad'i...... "Haqiqa yaya farha kin samu ta'bin aljannu idan kuma ba aljannu bane toh ke ba farhan da nasanibane....,Allah yakawo sauqi...amma kisani wlhy a ynx iyayenmu nake tsoron wani abun yasamesu domin zuciyar dakega mahaifinmu...,zancigaba da addu'a insha allah......" Kallonta kawai farha tayi tareda duban fuskar datake hawaye da ita...ta ja tsaki kawai tace..... "Rashin aikinyi kawai..." ★★★★★★★★ A wata ranar monday farha tasauka a qarshen titin gidansu domin gada wani yaganta...,an sauketa a mota mai bala'in kyau...,dai2 tym d'in Abdl-jabbar yadawo aikinshi saman mashin d'inshi wanda samarin ynx ke bala'in taqama dashi wato zhonshen...hango saukowarta kawai yayi tana murmushi...abun yayi bala'in bashi mamaki...tareda tsayar da mashin d'in nashi domin ganin ikon Allah....,dama farha tasan tashiga motar wani wanda ba d'an uwantaba ba jinintaba...bakuma mijin dazata auraba....lallai akwai qalubale gabanshi da wuri....." Takunta takeyi cikin hankali siga ta burgewa duk abunda yakeyi idan yaga farha hankalinshi tashi yakeyi....,gashi bayason abunda zai dameta tuntana qarama...amma wajibi yau yasan laifin da yayimata....., Yakai dai2 wani shop na unguwarsu anan ya aje marching nashi tareda..takawa da qafafunshi yabi bayanta...zai iya shiga gidan nasu domin bayada shamaki da gidan tun baikai hakanba.....amma bayason gidan nasu susan da abunda ke faruwa...,gara yaji laifinshi tunda wuri yanemi yafuwar abunda yayimata...tun akusan tashiga get nasu yake ta qwalamata kira ...... "FARHA...! FARHA...!! FARHA...!!! Don Allah kitsaya kiji abunda zan fad'amaki mana..." Yabiyota da sauri har bakin get nasu tanajinshi amma tayi banxa dashi..,ganin ankawo get nasu xai iya biyarta har cikin gida hakan yasata zayawa bakin get nasu...,juyowa tayi a fusace tareda d'aure fuska tace..... "Lfy wai kake qwalan kira kamar wata dai2 kai....? Toh kasani wlhy bazan aurekaba..,kuma idan duniya zata taru saman kaina bazan aurekaba...kasani na girmi ajinka ynx...,domin ni bazan iya rayuwa dakai a matsayin dakake zauneba...,dama ina maka kallon mutuncine sbd babu yrda zanyi..,daga ranar da akace wai anbakani daga ranar nafara shakkun wannan auren ai bazaiyi kyau daniba...,saigashi ynx kuma nasamu waraka domin nasamu dai2 ni.... Idan kanada zuciya katura tsofaffin dasuka kai kud'in aurenka ga iyayena su kar'bo maka abunka kasamu dai2 kai....kasani koh uban da ya haifeni a halin ynx bazai tillastani aurenkaba na d'auka...,kakosan shike iko dani kuma shine gaba da al amurrana..,amma a aurenka bazanjiba..." Hararshi tayi tajuya zata tafi...qafafunshi duka rawa sukeyi...domin jin kalaman farha dai2 suke da mutuwarshi ynx...da sauri ya riqota hannunshi biyu ya turata ginin dake cikin get nasu..,yariqeta gam....zuciyarshi halbawa takeyi sosai domin jin kalamanta na nuni da ta haukace koh aljannune jikinta domin akwai mamaki wayannan maganganu harda mahaifinta take iqirarin bazai tilastataba.... "Farha kiduba dakyau Abdl-jabbar ne...,don Allah kisanar dani laifin danayimaki nabaki haquri...,kinsan da sonki na saba tun baki kai hakanba...,baki nuna baki sonaba sai ynx da iyayenmu sun kakai qarshen magana....farha kiyi haquri kisoni gada kice baki sona ynx don wlhy zan iya halaka..,kece mace tafarko dana fara so rayuwata....,plz my farha tell me...menayimaki hakan dazaisa kid'auki zafi hakan?" Kallon riqon dayayimata harda kusan had'a jikinshi da nata guri d'aya shi yasata hasala daqarfi ta dubeshi tace.... "Kasakan..! Nace kasakan mana..." Yaqyaleta fuskarta yake kallo da bakinta ji yakeyi kamar ya maidata cikin jikinshi baki d'aya koh tafad'amasa laifinshi yanemi afuwan..., taqara fusata tace da qarfi.... "Idan ka haifu ga uwarka Amina da malam Ibrahim kasakeni nashiga gidan ubana...banxa kawai mara zuciya...,wlhy samun sauqinka gareni shine katura kace kafasa auren nawa abaka kud'inka kanemi wata...,don wlhy *Banasonka! Banasonka Abdl-jabbar! Kuma bazan aurekaba koh duniya zata nad'e kuwa bazan aurekaba don bana k'aunarka...."* Dasauri yasaketa tareda matsawa baya yana kallonta...idanunshi sunyi jawur sbd kalamanta sun hirgitashi nantake fuskarshi tayi jawur sbd bala'i...tunda uwar data kira ta haifeshi ba'ata6a kirantaba anxageta hakaba sai farha da yake iqirarin itace matarshi uwar yayanshi lallai ta d'ebo da zafi domin ta'ba mahaifanshi jidaline duniya babu wanda yafi qauna kamar ummanshi da abbanshi sai ita farha d'in da yasaka aranshi toh tunda batasan girmansuba zai tausa zuciyarshi duk halin dazaishiga saidai yashiga ya qyaleta domin bazai d'auki cin mutunciba wlhy..... Tawuce fuuuuuu da sauri tareda gyara hand bag d'inta da handouts d'inta ke ciki....,ta bud'e qofar tashiga koh waigowa batayiba bale taga halin da yake ciki..... Abdl-jabbar riqe kanshi yayi tareda karanta addu'ar da yasani a bakinshi.... *" ALLAHUMMA AJIRNI FEE MUSIBATI HAZA WA HALUFHU KHAIRAN MINHA..* Lallai ina cikin mtsl domin ciwon sonki zai kasheni...,amma wlhy bazan d'auki zagin mahaifanaba akanki....,dole nasama kaina burki akanki wlhy koh da kuwa zan.mutu....." Hakan yajuya jikinshi babu qwari yabar get d'in....yana was wasi a xuciyarshi anya kuwa farha ce..? Hakan ya d'auki mashin d'inshi sai gidansu..... Shigarshi gidan rayuwarshi babu dad'i hakan yakama hanyar d'akinshi domin bayason wata fira tashigo zuciyarshi...yashiga d'akin nashi yafad'a gadonshi domin komai ya toshemashi...tunani yakeson yayi amma wlhy baya iya tuna komai sai miyagun kalaman farha akanshi...,hakan yaji qwalla nabiyar fuskarshi domin shi kad'ai yasan baqincikin dayake ciki..... Yana cikin wannan hali ummarshi ta turo qofar d'akin tashigo...,domin taji shigowarshi amma baishiga inda takeba kamar yadda yasaba kullum idan yadawo aikinshi.....,hangoshi tayi a gado yana kallon fankar dake juyawa da alama tunani yakeyi..... "Babanah lfy kuwa kake...? Naga kashigo ba yarda nasankaba...,koh wata mtsla ne tasamu wadda bazaka fad'amunba....?" Jin muryar ummanshi yasashi d'agowa da murmushi domin gada ta fahimci damuwarshi... "Ah Umma babu komai kawai nauyin aikin namune keda wuya...,amma mezaisa naqi fad'amaki damuwata umma? Babu komai nagajine kawai...." "Toh babanah Allah yataimaka yasa ayi cikin nasara...har naji zuciyata tayi sanyi...katashi muje muci abinci koh...?" Yayi murmushi tareda jin wani sanyi zuciyarshi domin yasan cewa a duniya babu abunda ummansa tafi so kamar taga yana farinciki...da ace taji abunda yafaru a yau da zatafishi baqinciki domin itama tanason farha rayuwarta..... "Umma zanyi wanka nayi sallah zan fito ynx insha allah..." "Toh babanah ina jiranka....domin na dafamaka abunda kafi qauna rayuwarka...." Ummar tafita yatashi jikinshi mace yafad'a toilet d'in d'akin ya watso ruwa yayo alwallah yayi sallah tareda roqama kanshi abunda zai zama alkhairi gareshi..... Yafita don ganin ummar tashi suci abinci........ ★★★★★★ *Shin wai ya wannan rikitaccen al-amari yake...?kuma shin menene asalin kan lbrn wannan family guda biyu....??* *Ku biyo bee bee don warware zare da abawa.....* *Bee Been masoya💞* [12/27/2017, 7:56 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_MASOYANAH JEROKU ZAIYIMAN WUYA WLHY AMMA KUSANI BEE BEE NA QAUNARKU LODI LODI..BUHU BUHU...💞 K'AUNARKUCE KE SANI HAWA TAMKAR FARASHIN MAN PETROL...YNX DA YAYI TSADA...KUNA BINA DA PETROL IDAN NAQONE P😂....GA TAKEN P..🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀ LUV YOU ALL💋_* Page... ★3⃣★ *ASALIN WANNAN RIKITACCEN AL-AMARI* ® Alhaji Aliyu abbas d'an asalin qaramar hukumar zamfara mai suna maradun...,alh.Aliyu abbas shikad'aine d'a namuji a gurin mahaifansa...,sauran duka matane...,d'akinsu mata biyune shine kawai d'a namiji gidansu har allah ya yima mahaifanshi rasuwa...da yn uwansa dasuke d'aki d'aya suma Allah yayimasu cikawa...kasancewar yazamo shikad'ai namiji sai gadonshi yad'ara nasu...hakan yajamashi qiyayyar yn uwansa baki d'aya sai yazamo shi kad'aine ke rayuwarshi....hakan yacigaba da karatunshi...har Allah ya had'ashi da fatima wadda ake kira da binta..mmrsu farha kenan sukayi auren so da k'auna mahaifan binta suka riqamasa akayi auren cikin nasara..,kasancewar yana yr sana'arsa da kuma kiwon dabbobi da mahaifansa suka barmasu kasancewarsu fulani.... Ba yabo ba fallasa suna zaunensu cikin rufin assirin Allah...binta na sana'ointa na hannu hakan kuma shima yana nashi sana'ar....,suna zaune shekara da shekaru basu samu haihuwaba...,hakan bai dameshiba domin yanason matarshi itama tanason mujinta... Ahaka yasamu cigaban kasuwancinshi.., yana kai masara garuruwa ana sara idan yanoma hakan Allah yabashi rufin assiri...alokacinne kasuwancinshi yakoma kaduna baki d'aya...hakan yaga zai dinga dad'ewa idan yaje..,toh sai yad'auki binta suka koma cen kaduna da zama...,yasamu haya suka zauna kafin yasamu halin nashi... Komawarsu kaduna sai Allah ya had'ashi da wani maqwafci na qwarai wato malam ibrahim..,kasancewarshi dattijo na qwarai kuma a girme ya girmi Aliyu abbas....,hakan sai suka kasance tamkar yn uwa... Idan Aliyu abbas zai nemi shawara koh wani abu makamancin zaman takewar rayuwa malam ibrahim yake nema....hakan matan nasu suka qulla qawance na har abada wanda idan Aliyu abbas yayi tafiya binta gidan malam ibrahim cen ne gurin zamanta kasancewarta ita kad'ai agidan..,zataxo suyi firarsu tareda yn shawarwarin datake bata a matsayin wadda ta girmeta nesa ba kusaba...zama sukeyi na amana..... Malam ibrahim nada yaro qarami Aqallah zaikai shekara bakwai wato Abdl-jabbar wanda suke kira da abba domin sunan mahaifin mahaifiyarshine wato Amina.... Abdl-jabbar nada shiga zuciya domin kasancewarshi kyawawa kuma mai hikima...qaramine amma idan yayi magana zakasha mamaki idan ya furtata...,hakan yasa Allah yahad'a jininsa da mutane da dama...,tun yana qarami mutane keson d'aukarshi....,duk da mahaifinshi bayaso saboda bakin mutane..... Aliyu abbas nabala'in son abdl-jabbar wanda hakan ya karkato dashi ixuwa son haihuwa ynx...wanda burinshi baifi ace shima yasamu yaro kamar abdl-jabbar ba domin yanasonsa so mai tsanani....,hakan yasa yafara roqon Allah yabawa binta ciki koh yaga jininshi a duniya...,hakan har yafara nunama binta ra'ayinshi akan hakan...kasancewar ynx shekarunsu ukku da aure babu wani motsi..... Watarana yadawo kasuwancinshi yake fad'ama malam ibrahim cewa... "Yaya malam..! Wlhy ina cikin mtsl...wato haihuwa nakeso naga nasamu kuma Allah bai baniba...,shine nakeso naji koh da wani taimako da za a samu gameda hakan...?" "Eh Aliyu nikaina kaga har ynx d'a d'aya gareni..,amma ina saran samun wasu gaba insha'allah domin nima na dad'e bamu samu haihuwaba amma akwai maganin da aka ta'ba bani akan mtsl kamar wannan...insha allah zan shirya zuwa gombe cen gurin yn uwana fulani na kar'bo maka maganinnan kuma insha'allah koh a gurin waye mtslr take insha'allah za'a samu waraka....." Aliyu abbas yaji dad'i sosai sbd burinshi yasamu wannan waraka...,kasancewarshi shi kad'ai bayada yn uwa idan yasamu d'iya zasu zama sanyi idaniyarshi..,yayi godiya tareda neman abunda za a bayarwa...malam ibrahim yaqi amsa kuma yanuna baiji dad'in zancenshiba nacewa zai bashi wani abu domin ai sunxama yn uwa ynx.... Anyi hakan da watanni akafara umfani da maganin da akace dukansu zasusha before suyi sex..,hakan kuwa suketayin umfani da maganin har tsawon watanni shiru dai babu lbr...,koh malam ibrahim abun yabashi mamaki...,hakan suka sanyama sarautar Allah ido.... Lkchn da sukacika 4years da aure lkchn ne binta tafara rashin lfy mai tsanani wadda dukansu basu ta'ba tsammanin ciki bane domin wahalar ciwon tayi yawa....,hakan suka d'ugunzuma zuwa assibiti dukansu...,bincike ya nuna binta na d'auke da ciki har wata hud'u....murna gurin Aliyu da malam ibrahim ba acewa komai....suka dawo aka cigaba da rainon ciki....,aikin komai binta bata iyawa saidai Amina tashigo tayimata komai takoma gida...., kasancewar malam ibrahim primary yake karantarwa hakan sai yake zuwa da Abdl-jabbar kullum...itakuma taji da aiki...... Cikin binta ya isa haihuwa...watarana sai tatashi da naquda mai sauqi..,nantake Allah yakawo haihuwar ya macce kyakkyawa kamar mahaifanta.... Dasauri mmn abdl tazagaya kiran nurse d'in unguwarsu dama tazo taje tadawo...akazo aka gyara baby da mai haihuwa...nan take tafara shaidama malam don yakira aliyun yafad'amashi.... Murna ba acewa komai duk da yaso ace namijine farkon haihuwarshi amma koh ynx alhmdllh bakomai Allah ya rayamasu *fatima* sunan mahaifiyarshi kuma sunan matarshi...yasanyamata.... Farinciki da murna ba acewa komai...yashaidama yn uwan binta da iyayenta domin sukad'ai ke gareshi yn uwa don yn uwanshi bazasu amsaba koh yafad'amasu..... Ranar suna yn uwan binta sunxo domin mahaifinta yace tayi jegonta gidan mujinta..,tunda sun samu masu taimaka masu...akayi buki aka qare yn uwanta sunkoma da murna domin sunga binta cikin wadata da yalwa...kayan barkarta duka masu kyau dakuma yarinyarta..wadda suke kira da *{FARHA}* farinciki kenan.... Zama mai dad'i sukeyi itada aunty amina domin sunan datake kiranta dashi kenan....,koh yaushe farha na gidansu malam ibrahim...,domin abdl-jabbar cewa yakeyi qanwarsace..,kuma bamai ta'bata sai shi...,duk gidan da take yana cen...mkrnt kad'ai ke rabashi da ita.... Farha na girma tana qara wayo domin koh barci takeyi dataji muryar abdl xata falka tayita miqo hannu ya d'auketa...,tun ana hanashi har yakai basa hanashi ita....shike renonta koh yaushe...hakan yasa iyayen ke qara shaquwa tsakaninsu..... Farha nada shekara biyu aka yayeta...domin tuntana shekara d'aya da wata biyar taso yayenta amma mmn abdl tahanata...duk da farha ta iya tafiya ga baki amma saida tayi shekara biyu a nono..... Har farha tayi shekara ukku mamarta bataqara samun cikiba...,saida tayi ukku da rabi sannan taji alamun ciki jikinta hakan yasa farha takoma gidansu abdl-jabbar zama sbd suma suna buqatar hakan..... Ba adad'eba ta haifi khadijatul{IMAN} wadda taci sunan mahaifiyar binta shine suke kiranta da iman wadda gareta babansu yasan cewa lallai ya d'ebo gadon gidansu kenan...d'iya matane arziqinshi..,toh Allah yarayamashi su shiriya ta addinin musulunci...suka cigaba da renon yayansu a kyakkyawar kulawa.... Hakan kowanne mutun zaiyi tsammani farha da abdl-jabbar da iman uwarsu d'aya uba d'aya duk da iman batayi haskensuba...amma zaka d'auka gida d'aya suka fito..... Farha nada shekara 6 tana primary 1 abdl-jabbar kuma yana shirin zana j.s.s exam..inda iman koh shirin sanyata ba ayiba domin ynx takeda shekara ukku cikin ta hud'u...amma tamatsa hakan babansu yasakasu dole guri d'aya da ita..aka sakata nursery1..hakan yake kaisu a mashin d'inshi kafin yawuce gurin aiki.... Prvtschool yasanyasu mkrntar masu hannu da shuni domin yanason suyi ilmi mai yawa...,suzama abun alfaharinshi koh da bai samu 'ya'ya mazaba suxamo sanyi idanuwanshi...,hakan yata jajircewa tareda mahaifiyarsu gurin ganin sun samu karatu mai yawa.... Abdl-jabbar kullum shine lesson nasu..shike koyamusu assignment yakuma gyara masu inda suka kuskure...,har suna kiransa da brox jabbar sbd d'aukar dasuke yimashi na yayansu najini..,domin bazasu rabe dangantakar iyayensuba domin akwai kyakkyawar shaquwa da k'aunar juna tsakaninsu wanda kowa nashiga dangin kowa.... Haka suka taso cikin kyakkyawar kulawa...,farha na bala'in son k'anwarta wadda komai tare sukeyi d'aya bazayayi abunda d'aya bayasoba,suyi kuka tare idan d'aya yayi laifi akayimashi fad'a...suyi dariya tare idan d'aya yayi abun farinciki...hakan nasa iyayen nasu jin farinciki duk da baibasu d'a namijiba kuma bai qara basu wata haihuwaba...sunji alhmdllh kuma ga abdl-jabbar nayi musu duk abunda d'a namiji zaiyima iyayenshi domin rabin zamanshi duka gidansune..... Lkchnda abdl-jabbar yaqare secondary school lkchn ne kariyar arziqi tafad'oma baban farha komai nasu ya tsaya domin shine garkuwarsu har Abdul d'in hakan yasa daya gama secondry bai wuce wataba...lkchn mahaifinshi malam ibrahim bayada komai domin albashin nashi na shigowa bashin abincin dasuka amsa zai cenye kud'in.... Duk da halin dasuke ciki Aliyu abbas bai daina buga bugar dayakeyiba gurin neman kud'in makarantar yaranshiba haka itama binta..har saida komai nata yaqare a hakan suke zaune cikin rufin asirin Allah yaran na karatu.... Watarana gidansu abdl-ake kawo masu abinci...har farha takai primary 5 awannan halin suke.... hakan yasa baba Aliyu abbas yaga yakamata abdl-jabbar yawuce school tunda takardunshi sunyi kyau hakan yasamu yasamamashi wata university nan kaduna yafara..tareda taimakon shi abdl d'in domin yasan ciwon kanshi...,hakan suketa taimakon junansu hardai aka qarasa..... ★★★★★★★★ Rayuwa nagudu kwanakki na gushewa ayau farha taqarasa secondary school d'inta iman na s.s.2...Abdl-jabbar yaqarasa university d'inshi sai service dayakeyi a yobe wanda yana d'aukar long tym bai dawoba..... Izuwa lkchn duk wani yn matanci gabad'aya ya baiyyana ga farha domin yariyar akwai kyau..farace kuma mai d'an jiki, qirar farha qirace ta azo agani domin ita mai yalwar qirjice ga kyau....wanda baka rabeta da qanwarta saidai iman batayi haskentaba.., totally yaran sun had'u.... Dawowar abdl-jabbar tafarko lkchn ne yaji qaunar farha tawuce ta d'aukar zumunci takai ta abun a yaba...,han yasashi fara nuna mata a wasa...., Watarana yazo gidansu bayan isha'i kamar tym d'inda yake zuwa fira gurinsu domin shi ba ma abuci son qawayeneba.... Farha tafito d'akinsu domin gaidashi taji yashigo....kallo d'aya yayimata yafara jin changi jikinshi....haka tazauna shinfid'ar tareda yimashi barka da dawowa...suka fara firarsu kamar yadda suka saba...,dare yayi yawuce suma suka koma d'akinsu...... Yadawo gida hnkalinshi tashe domin wlhy son farha yakamashi amma wlhy yakasa fad'amata....Toh waishi ta ina zaifara.....?? Yake tambayar kanshi domin sonta full yake a zuciyarshi....Allah yasa ta aminta dashi kafin yakoma....,shikad'ai ke firarshi ad'akinshi......... *Bee Been masoya*💞 [12/29/2017, 9:44 AM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_{SUBHANALLAHIE WA BEHAMDIHIE....,ADADI HALQIHIE....,WARIDA NAFSIHIE....,WA ZINATU ARSHIHIE....WAMADADA KALIMATIHIE...👏🏻}_* *RAMLART REAL DAMBU...congratulation...,inamaki murnar qare buk d'inki.., ☔NAMIJI BA YARO BANE☔ Allah yaqara haxaqa...,bee been kice dai💘* Page.... ★4⃣★ ® ABDL-JABBAR IBRAHIM UMAR..., matashine maiji da kanshi ta hanyar gyara kanshi abdl-jabbar shikad'aine ga iyayenshi..wanda sun dad'e basu samu haihuwaba sai gareshi..,kuma sai Allah bai qara basu wata haihuwarba.... Iyayen Abdl-jabbar suna matuqar sonshi....saidai rashin wadata mai yawa na tauyesu ta wani gefen gurin samamashi jin dad'in duniya...amma wadatar zucinshi shine abu mafi burge iyayenshi.... Abdl-jabbar kyakkyawane ajin qarshe domin komai taurin kanki ke macce da kinganshi xakiji ya kwanta maki...akwai tsafta akwai son gayu hakan yasa yake samun yn mata tako ina idan yafita...,irin mutanen nanne masu ko in kula da rayuwar kowa...,hakan yasa bayada aboki..,idan yadawo da mkrnt bayada gidan dayake zuwa face gidansu farha yaci firarshi suyi kallo suyi karatu...yadawo gida domin barcinshi... Tsarin rayuwarshi na burge kowa...,hakan yasanya babansu farha yake matuqar sonshi sosai...,kuma gashi yana d'ebe mashi kewar yaro namuji dabai samuba... Rashin wadatarce mai yawa tsakaninsu..,komai na karatun abdl-jabbar yadawo hannun aliyu abbas babansu farha kenan...,duk da shima ba komai gareshiba amma yanada mutanen dayasani dalilin kasuwancin dayayi baya..,suna taimaka mashi....,sbd bayason karatun abdl-jabbar yayi baya domin yanada ilmi mai yawa....dahaka akatayin karatun har abdl-jabbar yasamu ya kammala service d'insa.... Saidai yaqarasa tareda wani al-amari mai rikitarwa domin babu wadda yakeso a cikin mata face farha...,duk da yasan idan yafad'ama mahaifansu zasuyi murna da farinciki...,amma yafison yasamu yarda da amincin farha d'in kafin mahaifan susani..., Toh amma yana nunamata har ynx bata fahimci komaiba...,koh taya zaiyi..? Hakan koh yaushe zaije gidansu suyi fira yadawo da zancenshi aciki baifad'amata sonda ke zuciyarshiba..., ★★★★★★★ FATIMA {FARHA} ALIYU ABBAS...,fatima kyakkyawace ajin farko kasancewar fatima ita tabiyo mahaifinta gabad'aya Farace sak ga manya idanu...fatima yr duma dumace itaba siririyaba kuma bamai jikiba tsaka tsakiyadai...farha nada yawan son murmushi don koh magana batayimata dad'iba zatayi murmushi sannan tayi fushin nata...farha nada biyayya koh nace sun samu tarbiya mai kyau gurin iyayensu... Iyayensu nasonsu kamar rai da ajali duk da basu samu d'a namijiba sunsan sune sanyi idaniyansu....saidai farha nada wata d'abi a riqaqqen ra ayi gareta..,domin koh a binci akwai abunda takeso akwai wanda bataso..kuma idan batason abu bazatace batasoba saidai kaga tanaqin accepted d'inshi wannan kad'ai na dagula rayuwar yr uwarta iman.... *KHADIJATUL IMAN* k'anwace gurin farha...,khadija itama tsarinsu d'aya da farha saidai farha tafita haske sosai...itakuma khadija batada jiki kamar na farha amma kuma ba ramarmace...,khadija nada kyau da sassauqan ra'ayi komai ya tari gabanta zata iya kar'barsa taci domin tasan shine wadatar gidansu...,kuma shine arziqinsu tunda a farko ba haka suka tasoba....duk da yadda iyayensu ke nunamasu qauna saidai da alamun sonda sukeyima farha ya girmi na iman domin farha itace ta farko...,saidai mahaifiyarsu nanuna k'aunar iman ne a fili.... Komai tare sukeyi basa rabe kansu gurin saka kaya gurin ma'amala koh wa yasan sirrin kowa kuma kowa na rufe sirrin kowannensu..,wanda iyayensuma basa sani...,sai idan abu yafaru mai nauyi su sanar da brox d'insu abdl-jabbar zaibasu mafita....basa fita koh ina..,hakan yasa basuda qawaye sune abokan junansu... Lkchnda farha tafara zuwa state university nan kaduna lkchn IMAN ke shirin zana S.S.C.E d'inta hakan yasa suka samu banbancin fita tare..... At all yaran sunsan kansu ta hanyar gyara kansu...dole kagansu kaji kanaso kuma dole kaji sanyi idan d'aya tace tanasonka...duk da farha tagirmi iman kuma tafita cikar budurci amma duk d hakan ba bayaba...chikar haibarsu daban take da sauran yaya duk da rashin wadata mai yawa koh dake garesu..,hakan iyayensu ke sayamasu suturu masu tsada...... 💧💧💧💧💧 Kamar kullum abdl-jabbar a hakan yake riqe da sirrinshi..,saidai yau yaquduri shaidama farha sonshi a zucigarshi zuwa gurinta... Yashirya kamar kullum domin shiga gidansu gurin firar dasukeyi...,saidai yau tafiyar ta ranace.... Yayi kyau iya matuqa domin ta ko ina qamshi ke tashi jikinshi....yashiga d'akin ummanshi domin yashaidamata zaije gidan baba Aliyu koh da za a nemeshi....,anan yatarar da mahaifinshi d'akin suna zaune suna fira...,ummanshi na ganinshi tace..... "Babanah kuma yau sai ina hakan...?" Yasosa kanshi yace... "Umma gidansu farha zanje zanyimata assignment da akabasu...,amma xan dawo anjima...." Sukayimashi Allah tsare tareda cewa su gaishesu.... Kasancewar ynx akwai nisa tsakanin gidansu da dagidansi iman..,sbd masu hayar na suka tayar dasu sai suka matsa wani gurin..,wanda malam ibrhim shine yayi hanyar samun wancen d'in kafin Allah ya yassaremasu nasu... Fitarshi da buri mai yawa axuciyarshi har yakai gidansu farha...,shigarshi keda wuya yatarar da mama da farha zaune suna kallo kasancewar ynx sunfara samun wadata..,sbd baba aliyu yana kasuwancinshi b laifi sbd baison zama..... Mama naganinshi tafara murna domin tanasonshi sosai ji takeyi kamar itace ta haifeshi domin bata ta'ba mance karamcin iyayenshi akansu.... "Abbanmu shigar rana akeyimuna yau..?" "Eh mama farha takirani..,wai batagane assignment d'in dazatayiba nazo na nunamata...,dama kuma inason nazo..." "Kunfi kusa ai..dama aiki nakeyi zanshiga ciki...,kafin auta ta tadawo...." Sukayi murmushi dukansu tatashi tashiga ciki.... Yadubi farha d'in yace.... "Yau ina iman d'in tajene halan....?" Tace..."lesson d'in exam d'insu sukeyi tun 7 sai 6pm suke dawowa..." Yace "toh Allah yabada sa'a.." Tace..."ameen" "Brox chemistry d'innan kwata kwata bangane komaiba kuma yace assignment d'in shine C.A nashi gashi da 6aqar zuciya wlhy..." "'Dauko nagani..." Tamiqe don zuwa d'akinsu gabad'aya hankalinshi akanta yake...,farha tayi farha ta kammala abunda yakeso ga 'ya mace...,don haka yau zai shaidamata qudurinshi....,yana hakan tadawo da handouts d'inta da longbook nata...,ta sauko qasan shimfid'ad'ar ledar fallon nasu qarami..shima ya sauka...yana nunamata tana rubutawa tareda yata bayani d'ai bayan d'aya har suka qarasa...tarufe buk d'in tana bashi lbrn abunda ke faruwa school nasu...bakinta kawai yake kallo yadda yake motsi da kuma yadda take sarrafashi...gabad'aya yatafi a kallon qirjinta.... "Brox lfy mekake tunani hakan..?" "Ke farha..! Ke nake tunani...." "Brox kuma wani sabon salon firane hakan yau...? Toh kayiman ni kad'ai tunda iman batanan sai nabata lbr...." Yayi murmushi tareda duba fuskarta...,sannan yariqa hannunta yayi murmushi..... "Farha kinsan menene so kuwa...?" Tadubeshi cikin mamaki tunda suka girma bai qara riqa hannunsuba sai yau...tace.... "Eh brox nasan so mana...saidai banta'ba yinsaba...Allah yasa munsamu aunty musha biki..." Yaqara riqa hanunta duka biyu yace.... "Farha ki fahimceni...ki dubi fuskata..,sonkine kwance cikin zuciyata wanda bansa yazan shaidamakiba..,hope zakiso d'an uwanki...,kuma ki bani answer domin nasamu sanyi zuciyata....." Hakan dayace sai tayi sauri taqwace hannunta duka tareda rufe fuskarta...ta miqe ta.a murmushi sai d'akinsu tana faman rufe fuska.... Mama taga wucewarta da sauri kuma taga tana murmushi harda rufe fuska sai abun yabata mamaki.... Shigarta pallor d'in saita ganshi zaune yana duba littafin nata.... "Babanmu har anqarasa karatun ne..? Naga qanwar taka tayi ciki...?" "Eh mama anqare ni wucewa zanyi dama zanbiya kasuwa nadubama baba kaya yadawo cin abinci..." "Ah Ah jira kuci abinci sannan kaje..." Sallamar iman tasa umma juyowa....,ganin tadawo da wuri yau... "Auta lfy dawuri haka..?" "Qlau mama kawai anqarasa d'ayan wlhy nagaji shiyasa kawai nadawo gida...,nasan 'ya'ya farha tadawo tun d'axun...." "Eh toh Allah yataimaka.. kije kizubomaku abinci ga yayankunan najira kuci...." tagaida Abdl d'in tareda wucewa ciki....shigarta da sauri ta hango farha riqe da fuska...,domin farha ta aza shine yabiyota d'akin.... " 'ya'ya lfy kike rufe fuska nice fa...?" Sannan tasaki fuskar tareda dafa yr uwar tata... "Iman sabon al-amari...,amma bazan fad'amakiba sai anjima domin ynx zuciyata takasu biyu..,kuma kibani shawara kasancewarki yr uwata abokiyata...." "Allah yaji dani alkhairi kitashi muci abinci wlhy yunwa nakeji...mama tace nazubamana zatayi sallah...." Tamiqe tatashi sannan itama farha tabiyo bayanta...,suka zu a kamar yadda suka sabaci..sukayo parlor farha nashiga sukaci karo ashe bai wuceba...,kawai sai tadake suka zauna aka fara ci...,shima hannunshi yasaka ciki sunaci..... Abinci sukeci hankalin iman kwance sbd batasan abunda suka saniba...farha takasa d'aga idonta bale suga juna....shikuma burinshi yaga idonta amma taqi...,haka suka qare shi yawuce da zumud'in jin amsa d'inta itakuma suka koma d'akinsu don yin sallah..... Dare yayi sukayi shirin kwanciya bayan sun gama karatu littafansu na addini dashima Abdl-d'in ke karantar dasu gareshi suka sauke alqur'ani.... Farha ta hau gadonsu kusada yr uwarta takira sunanta...... "Iman yau brox abdl cewa yayi wai yanasona kuma nabashi answer da wuri....,kina ganin yadace nasoshi...? Kuma wace answer zan bashi? domin bansan soba wlhy har ynx....." "Kai 'ya'ya farha keda ke jami'a bakisan soba...bale ni dake secondry...,amma wlhy naji dad'in wannan abun 'ya'ya..,brox yakai namijin dakowa keso....kuma wlhy kunyi dace ki amsa koh ta wayane kawai...,burinah kiyi aure nima a turani wlhy....." "Iman Allah shiryaki gaki gaki saliha amma sai iskanci 'boye....,zanyi yadda kikace...,saidai inason brox amma har ynx baicika abunda nakeso ga mijina yakasance yanadashiba.... Nafarko...,yanada ilmin dakowa zai soshi... domin yacika duka biyun.. Nabiyu...,abdl nada kyawon dako wace macce zatasoshi...ga hankali da natsuwa...., Saidai bayada cikar burin danakeson naga na hau wato....mujina yazamo mai dukiya domin iyayenah suji dad'i...... Amma zanso abdl ahakan sistr........ " Ah Ah 'ya'ya farha kiso brox da zuciya d'aya insha allah zakiji dad'i nan gaba har muma baki d'aya...,ki amsa masa gobe kina sonsa kawai...." "Insha allah gobe zanyi yadda kikace qanwata...." Kowa yaja bargonshi ya lullu'be sbd sanyi....... ★★★★★ Ga Takundai... 🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀ *Bee Been masoya*💞 [12/30/2017, 12:07 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_{AUZU BIKALIMATILLAHIE..TAMAHTIN MINSHARRI MAHALAQA}→Ya Allah kakaremu dasharrin mutun dana aljani..,wanda muka sani da wanda bamu saniba....ameen y Allah←👏🏻_* Sweet khadyn khady..., *HAPPY BIRTH DAY 2 U....MORE YEARS IN ISLAM....🎂🎂🍩🍩🥂🍸🍮🍡🍔🍕🍪🍬🍭ALLAH YAKAWO MAGANIN SANYI WATA SHEKARA DA SAURI☹ DOMIN AKWAI DAMUWA WLHY SORRY🤐...bee been kice kawai....🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀* Page... ★5⃣★ ® Yadawo gida amma hankalinshi tashe yake....ga alama farha nasonshi amma meyasa bazata fad'amashiba...,gashi yarigada ya furta...Allah yasa wani bai rigashiba..,haka yakwana yanata tunani har safe... 7:00am yaqarasa karatun qur'ani dayakeyi da azkar d'inshi dayasabayi tareda jero addu'oin dake zuciyarshi wadda ynx taneman aiki itace farko sanna yrda da amincewar farha akanshi domin babu d'iya maccen datayimashi a duniya ynx sai ita...,hakan yasa duk wayanda ke bashi love request baya dubansu domin yasan inda yasa gaba...qarasawarshi tareda tashi daga gurin dayake sai ya hango hasken wayarshi na tashi...yayi kamar yaqyale domin a zatonshi m.t.n ne gara yayi shirinshi domin yaune za'a fara d'aukar ma'aikata company dayake neman aiki...amma sai zuciyarshi tace abdl diba dai....,haka sai kuma yafasa shiga toilet d'in domin duba wayar dake charging...d'auko wayar yayi tareda duba sender message d'in anan yaci karo da sunan lvly sis..da sauri ya zauna gefen gadonshi yabud'e yafara karantawa kamar hakan..... _"Brox I LUV U WITHOUT KNOWING HOW...,I LUV U STRAIGHT FORWARDLY...,WITHOUT COMPLEXITIES... SO I LUV U BECAUSE IKNOW NO OTHER WAY..., ABDUL-JABBAR LUV U TOO_ Sanyi dayajine gabad'aya yakamashi..,sai yakoma saman gado yakwanta domin duk ilahirin jikinshi yad'auka... saqon farha yagama mashi komai domin tayi accepted nashi ynx burinshi d'aya samun aiki...duk da shima yasan Allah zaibashi hakan yaketa maimaita text d'in ganin har 1hour hakan yasashi miqewa don shirinshi...,yaso ya maida replay amma wannan saqo yafison gashi gata don zaifi zuwa dai2.... Shiryawa yayi yad'auki takardunshi domin zuwa company da aka nemansu...amma idan kasan farinciki da ka kalli abdl kasan yana cikinshi...,haka sukayi submitting d'in takardunsu tareda interview nasu suka qare...,aka shaidamusu za a nemesu ta wayarsu bayan one week insha'allah...haka yadawo gida dad'i bisa dad'i domin yasan da yafara samun aiki iyayenshi xasu fara jin dad'i...yake shaidama iyayenshi su tayashi addu'a insha allah komai zaizo da sauqi...,suma sukayi murna tareda sanyamashi albarka...suka qara godema mahaifin farha domin shine yasamo mashi hanyar tazuwacen gurin neman aikin.... Fitarshi baitsaya koh inaba sai gidansu farha...,shigarshi yanata zumudin ganinta..amma sai yaci karo da baba da mama parlor suna fira yayi sallama yashiga..,suka amsa mashi yasamu guri yazauna tareda shaidama baban cewa yatura takardunshi yau kuma sunyi interview d'in sunce a sauraresu 1week...mamar farha da baban sukaji dad'i tareda sanya albarka garesu....,ganin gidan shiru yasashi tambayar qannen nashi...,mamah ta shaidamai farha na nan amma iman na school batadawoba... Hakan yasanyashi miqewa tareda cewa.... "Mamah bari nayimata albishir domin nasan zasuji dad'i..." Suka sakamashi dariya tareda..cewa "ai kunfi kusa da qannen naka.." Iyayensu farha namugun so Abdl saboda akwai natsuwa...,wanda hakan yasa baban keda wani buri a zuciyarshi amma sai in Allah yaso hakan.... Abdl-jabbar yatura qofar d'akin nasu tareda bud'ewa....,hango farha yayi saman kujerar d'akinsu T-shirt ne jikinta da sket tana karatun handout d'inta domin yau batada lecture... Hangoshi tayi da sauri ta jawo gyalen iman dake gefen gado tarufe tundaga kanta har fuskarta...., murmushi yayi tareda qarasowa gurin kujerar shima ya zauna....sunkoyowa yayi dakanshi zuwa kanta..tareda saka hannu ya kar'bi handout d'in hannunta datake karatu..ya aje gefe...,yajawo gyalen data rufe fuskarta dashi amma tariqe.... "Hmm kunyata kikeji ne...? Toh ki ajiyeta domin bazata kaiki koh inaba...don ninan akanki komai zan iya fad'a...,don haka ki d'ago kanki zamuyi magana mai muhimmanci..." Jin hakan dayace shiyasata d'ago kan nata amma kuma fuskarta rufe..domin bata iya ganinshi.... Yakira sunanta tareda riqa hannunta ..... "My farha...! Kitayani farincikin samun abu biyu..., Nafarko samun sonki gareni...Nabiyu kuma yau nayi interview d'in fara aiki insha'allah...ina burin nanda shekara kizamo a hannun damata...,domin ni banason mu dad'e ban mallakekiba...,sone nakeyimaki na har abada nadad'e da sonki farha banji zankai 2years ban samekiba insha allah ina fara aiki kece farkon mallakina...,hope kema zakiyiman kalar sonda nakeyimaki domin muqarfafa zumuncinmu....." "Congratulated broz ina tayaka murnar samun abubuwan guda biyu...,kuma ina fatar samun aikin da arziqi mai yawa..kuma insha'allah zakasamu yadda kakeso...,saidai sai kayi haquri dani domin kasan ban iya soyayyaba takace farko dole sai kana koyardani zan iya....." Yayi murmushi tareda qara riqa hannun nata... "Farha nah insha'allah zaki fini qwarema domin nima ai banta'ba soyayyaba..,gareki zansan zafinshi dakuma sanyinshi har kibani gurin kwana...." Dasauri tarufe fuskarta kuma...qamshin turarenshi shine ke bimata hanci har yanasa tanajin sonshi nad'an qara shiga.... "Hmmm farha kidaina kunyata inason mugina soyayyarmu ta hanya mai kyau da inganci sannan su abba da baba su sani..., domin ke tawace insha allah nasan bamuda mtsl da iyayenmu zasu ji dad'in hakan damukayi....." Murmushi takeyi...hakan yasata d'aga fuskarta takalleshi...,shikuma lumshe mata idanun nashi shanyayyi yayi...,da sauri tajuyar da kanta domin abunda taji jikinta yayi wato sanyi tareda jin baqon al-amari jikinta duk ya mutu sbd kallon da yayimata...., Gane abunda yayimata yasashi yin murmushi amma bai saki hannun nataba...,d'ayan hannun nashi yasaka ya d'auko handout nata...,yace... "juyo muyi karatun koh..? Nima ayi dani..." Batace komaiba kuma bata juyoba...suna hakan iman ta turo qofa da sallama tashigo...,sai suka burgeta irin yadda tagansu da alama soyayya akeyi.... "Toooh ashe kune at ciki...bari naje d'akin mamah nachangr kayana nayi sallah inkun qarasa firar nadawo..." Iman nafita yadubi farha yace.... "Iman tasan komai kenan..." Farha ta gyad'a kai alamar eh.... Yace... "Shiyasa nakeson sistr iman domin akwai wayewa da wuri kinga har ta fahimcemu p......" Murmushi kawai tayi tace.... "Zata dai tonamaka assiri gurinsu mamah ba..." "Shikenan kowama ai sai yasan jabbar nason qanwarshi farha....kinga sai su fahimchemu kawai su fara shiri...next month subani ke kawai cen muqarasa love d'inmu da karatunmu inda zasu kaimu...." Murmushi kawai take yimashi...hakan yasashi miqewa don ankira sallahn magrib..ya sunkuyo tareda cewa.... "Fad'aman wani abu dazai zama garkuwata kafin nakai masallaci.." Rufe fuska tayi tace mashi "I LUV YOU.." "LUV YOU TOO MY FARHA..." yafita d'akin nasu bayanshi ta zubama ido tafiya yakeyi cikin sigar burgewa...sonshi na nan zuciyarta...,wanda tafara daga daren jiya zuwa ynx....,tacire gyalen datasaka takoma takwanta a kujerar tana jiran qanwarta tashigo..... Iman nashigowa d'akin da sauri..,domin taji fitarshi...,tafad'a jikin yr uwarta tace.... " 'Ya'ya farha kinga yadda kukayi kyau kuwa...,wlhy wani farin ciki duk yakamani domin da waya garan koh..,wlhy dasainayimaku pic... 'Ya'ya farha nayi maki murnar samun brox jabbar domin rayuwarshi rayuwace ta burgewa..,ni nasan wlhy ya iya soyayya mai inganci...daganinshi wlhy zai bar tarihi a zuciyar masoyiyarshi 'ya'ya farha kema wlhy nasan kin iya luv kidinga kashe brox yasan akanshi aka fara..,amma kuma an iya..." "Innalillhi Iman ina kika iya wayannan surattan banxar..? Eh lallai soyayya kikeyi a 'boye cen school d'in taku babu wanda yasani kenan...,toh lallai ke yakamata ayima aure baniba ma...,wato har kinsan a kashe mutun da kalam luv...toh koyaman naji sbd ni bansan komaiba...." "Haba 'ya'ya wlhy ni banta'ba soyayyaba...,kawai dai kinsan idan kana zaune da mutane mabambanta kuma kana shiga cikinsu zaka qaru da wani abun...,kinga school d'inmu har matan aure nazuwa sbd gyara exam d'insu..,toh nikuma kinsan akwai shiga mutane anan in aka fara fira sunayi nakan kashe kunne naji...tunda bansan inda zanjiba..gareki ne kekuma 'ya'ya bakison mutane shiyasa komai bamu saniba gamu zaune kawai...,ga kyau ana shaidamuna ga diri amma komai bamu saniba..." "Iman kenan menene ranar zama da mutane kata surutu...,kenifa bakowa nake iya zama nayi fira dashiba...,sai kakai irin mutumen danakeso....ke iman rashi totally baiyiba...,ni da ace arziqi garemu wlhy ni da sai anga bubud'awa domin sai kakai irin wanda nakeso zan fira dakai...ke ynx bamuda shi ma bandamu da kowaba a school d'inmu bare munadashi...kedai Allah yayimuna arziqi mudinga shiga waccen mufita wannan...." Nan take Iman ta changr fuska..ta miqe jikin yr uwar tata.... "Wlhy 'ya'ya farha raina arziqin da Allah yayimaki kawai shi ke had'ani dake...,kituna munada suturar da duk inda muka shiga za a kallemu..,sannan mu masu surace mai kyau wadda kowa zaiyi murna da farincikin kasancewrshi taredamu...,munada lfy gamu cikin gata uwa da uba na raye..,sannan iyayenmu nayimuna duk abunda mukeso muci mai kyau musha mai kyau karatunmu mai tsa'bta duka school namu damukayi prvt ne da akwai da babu iyayenmu zasu biya muna...,amma duka har ynx kina ganin akwai wayanda sukafimu gata a duniya..mumafa munfi wasu wasu sunfimu dogaro ga Allah yafi komai domin watarana zai wadatamu muma..." Miqewa tsaye farha tayi tareda riqe hannun qanwar tata.... "Haba Iman d'ina daga magana kuma sai fushi..? Toh zauna kinsan banison 6acin ranki iman insha'allah baxan qara cewa hakanba kuma inason brox jabbar sosai...." Sukayi murmushi tareda zaunawa iman takalli yr uwar tata tace...."Allah ya tabbatar da alkhairi toh.." "Ameen.." ★★★★★★ Soyayya mai qarfi ke shiga tsakanin farha da abdl-jabbar..., saidai abdl-jabbar yafi farha nuna soyayya qarara domin koh wacce rana idan bai shigo gidanba zai kirata susha soyayyarsu wadda koh dare da hakan suke kwana..,iman najin dad'in hakan domin yr uwarta tafara maida hankalinta gurin d'an uwansu...ynx koh ina suke suna tare maqale a waya..,wanda tarubutamashi my love..💖shikuma yasakamata my happiness💞 soyayya mai gamsarwa sukeyi wanda farha takai bata jure rashin jinshi....,hakan shima idan sunyi waya dole ne yazo yaganta.... Iman sunqarasa neco d'insu..,ynx tadawo gida koh yaushe tananan jiran takardu...,hakan yasa Iyayensu suka fara fahimtar wani abu tsakanin abdl-jabbar da farha..,mamah takasa haqura ta risqi autar tata domin shan lbr domin wannan irin kallo da yarancen keyima juna nabata mamaki...., "Iman wai meke tsakanin 'ya'yarki da abdl...?" Tayi murmushi tareda komawa kusa da mamar tata...tace... "Mamah gada kice ni nafad'amaki zamuyi fad'a 'ya'ya farha...,wlhy soyayya sukeyi tsakaninsu...,ynx sunfi wata biyu a hakan..." Mamah tayi dariya domin tadad'e d fahimtar hakan don koh ganin farha tayi ance za aje gidansu abdl-jabbar d'in sai tace batajin dad'i domin gada taje su had'u aganesu....,"toshikenan ai abun yayi kyau Allah had'a hankullansu...zan sanar da babanku kawai..." 💧💧💧💧💧 Abdl-jabbar yafara aiki a federal ferma ba laifi yanasamun albashi mai d'an qarfi..,domin yasamu lavel 5 agurin aikin kuma ba laifi yana rage wahalhalun mahaifinshi...domin ciki yake sayamasu abinci dakuma abunda ba a rasaba....,hakan zaisai kayan make up masu tsada yakaima farha..,tareda sayama iman nata.... Hakan dayakeyi yasa duka ynx iyayen sun gane cewa akwai soyayya mai qarfi tsakaninsu...sukaji dad'i sosai..... Albashinshi nafitowa yana rage wani abu ciki domin son yakeyi zuwa next year yanada farha hannunshi....acikin kud'in yasayi mashin d'in zamani dashi wataran yake kai farha school duk da batason ana ganinta a mashin amma batason sa'bamashi..amma kamarta da yn jami'arsu kemata d'aukar d'iyar masu kud'd'i sbd takunta da wankanta...domin school d'in kowa nason ace qawarshice koh kuma budurwarshi....amma duka farha bata bada damaba.... Shiyasa idan yakawota aget suke tsayawa gada aga abunda ke ajeta..... Ahaka dai aketa wannan soyayya...,shi yana yima farha soyayya taji da fad'i itama tanayimashi soyayya da zuciya biyu .... Domin tanasonshi iya matuqa amma kuma da yanada abunda yafi hakan da sonshi ya wucenan a zuciyarta...... Oh nie bee bee nace farha rayuwarki tayi..,kuma batayiba domin sannu bata hana zuwa saidai adad'e ba akaiba....,Allah katsayar da zukatanmu gurin da akajemu...,ka yayemuna dogon buri....ameen👏🏻👏🏻 ~Ummul Ilham~ *Bee Been masoya*💞 [12/31/2017, 2:51 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_YA HAYYU YA QAYYUM...BIRAHAMATIKA ASTAGISU...,ASLIHLIE SHA'ANIE KULLAH...WALA TAKILNIE ILA NAFSIE 'DARFATA AINIE....AMEEN ALLAH AMEEN....👏🏻👏🏻_* Page... ★6⃣★ ® Mamah ke shaidawa baban farha d'in cewa akwai soyayya mai tsanani tsakanin 'ya'yansu fa..., baban ke nuna mata ai yasan hakan tun aftr 1month baya yadad'e dasanin hakan...,amma yabarsune yaga koh shi Abdl d'in zai tuntu'beshi amma tunda baiyi maganaba shi zanji daga bakinshi ya abun yake.... 2days da hakan yaje har gidansu domin ganin malam dabayada lfy sosai..,yakai mashi magani tareda gaidashi...fitowarshi keda wuya suka had'u da abdl d'in...nan yake shaida mashi anjima yazo yana nemanshi... Dare nayi kuwa abdl bai sa'ba lkchn da yabashiba...,da wuri yaje.,kohda yaje baban baya nan bai dawo masallaciba...,hakan yaxauna sunata fira da mamah da iman...farha nacikin d'akinsu kwance... Babah yadawo yake shaidama abdl su had'u d'akinshi... Acen kuwa suka zauna shi a kujera shikuma abdl a qasa yazauna suka gaisa cikin girmamawa...,babah yafara magana kamar hakan..... "Abdl-jabbar naji wani lbr gurin mahaifiyarku nacewa dakai da qanwar taka akwai fahimtar juna tsakaninku..toh shiyasa naga yakamata nafara ji daga bakinku shin dgsk ne koh kuma shaquwarce tayi yawa domin nasan yadda kakeson qannenka...., dgsk akwai soyayya ta aure tsakaninka da qanwarka....?" Abdl-jabbar yad'aga kanshi yadubi baban nasu yace.... "Eh baba akwai soyayya tsakaninmu kuma inason farhane domin na mallaketa a matsayin mata idan kun yarda da hakan...' Babah yayi murmushi domin babu abunda yakai mashi wannan zancen dad'i a rayuwarshi..,domin yana d'aya daga cikin burinshi dayaso yacika akan hakan....amma bayason ya takura kowa daga cikinsu amma tunda hakan yafaru babu komai Allah ya tabbatar da akhairi kawai.... Afili kuma yacema abdl.... " Toh abdl-jabbar Alhmdllh Allah yasa wannan shine mafarin shigarmu aljanna baki d'aya..zanji daga bakin yr uwar taka sannan zanje nayima 'ya'ya malam maganar insha allah adaidaita komai..." " Toh babah ngd Allah yaqara arziqi da wadata mungode..." Yamiqe yafita yakoma pallor da murnar da batada adadi domin babu abunda yakaimashi farinciki kamar ace yau farha mallakinshice ta halak...,domin koh yaushe da ita yake barci da ita yake tashi domin idan suna tare jin yakeyi kamar yayi abunda baidaceba...saidai yana tsoron gada ya wuce guri..,yayi haquri har Allah ya mallaka mashi ita hannunshi....,bai dad'e gidanba ya wuce gida domin abbanshi babu lfy sosai...,domin gobe dole sukoma assibiti dashi...,hakan yasa bai tsaya yaga farha ba domin yasan zasu had'u a waya...., Hakan kuma baban yacema mamah ta kira mashi farha domin itama yaji tabakinta...itama tashigo d'akin ta zauna yayi mata tata tambayar.... "Fatima dama nakirakine kema domin naji tabakinki domin ynx kin mallaki hankalin kanki zaki iya fahimtar komai na rayuwarki...don koh khadija tasan hakan bale ke....,dama son nakeyi naji kema kinason 'ya'yanku a matsayin mujin aure....?" Dum Dum gabanta yafad'i domin batasan amsar daxata bayar ba.,kuma batada wata mafita bale hujjar daxatace Ah Ah...,ba yanx ba...hakan yasanyata yin imani da qaddara ta fuskarta duqe tacema mahaifinta..... "Eh babah hakane..." Amma a xuciyarta tunanine na shin da yayi wannan zumud'in haka...ina yaga kud'in da zai d'auki lalurata...,iyayenmu suci da kansu suci damu kenan🙄... "Toh mamanah Allah ya tabbatar da alkhairi kuma nafi kowa jin dad'in hakan data faru tsakaninku...,insha allah yau zanuyi maganar da 'ya'ya malam, kije kawai dama shine dalilin kiran...." Tamiqe jikinta babu qwari...tayi hanyar d'akinsu..,domin itafa tanasonshi amma kuma tun ynx da wuri za ayi auren...toh menene abdl yamallakane da zai tsiri aurena tun ynx.....? Bataba kanta amsaba saidai tashiga d'akinsu ta cire hijab tareda kwantawa kujeran d'akin...Iman naganinta da sauri tamiqe tsaye.... 'Ya'ya farha lfy kuwa..? Naga kinshigo jikinki babu qarfi koh dai babah ya fad'amaki wani abunne mara dad'i....?" Kallonta kawai tayi tareda lumshe idanunta...domin tasan qanwar tata ynx da ta fad'amata abunda ke zuciyarta..,zata fara kawo mata hujjar banza bayan bazata gane menene burintaba.... "Iman babu komai...ina tunanin wata sabuwar rayuwane...,da alama antsayar za a tsayar da zancen aurenmu da broz jabbar ne..,shine nake tunanin sabuwar rayuwa...." "Kai haba 'ya'ya ai ni jikina duka yayi sanyi domin wlhy nayi tsammanin wani abunne...,haba 'ya'ya farha yau celebrated xamuyi cikin d'akin nan domin naji dad'i...." "Wai ke meyasa kike haka ne wai...? Ke baki gajiya da abun fad'a koh yaushe...toh kiyi celebrated sbd zaki rabu dani koh...,? Toh kiyi ina sauraronki...." Tayu murmushi ta koma gefenta ta zauna "inbanyi murna ba nayi me toh Allah dai yakawo ranar kusa...." "Naji tashi zubamana abinci kawai yunwa nakeji..." Tamiqe tafita da sauri don cika umurnin yar uwar tata..... ★★★★★ Haske da yalwa nashigo babah Aliyu abbas domin wayanda suka damfareshi a baya sune..,allah yabasu ikon dawo mashi dadukan dukiyarshi murna ba acewa komai domin kuwa farha tafi kowa farin cikin hakan da yafaru...., Ganin ciwon babansu abdl-jabbar na yawane babansu farha yad'aukeshi domin zuwa dashi assibitin qwararru dake abuja haka suka shirya suka tafi su ukku da ummar abdl dashi baban farha d'in da kuma abdl..,balaifi ansamu sauqi suka dawo gida...dawowarsu keda wuya baban farha yasayamasu gida wanda qaramine amma kuma babu laifi yanada kyau kuma yafi wanda suke ciki...murna ba acewa komai.... Suma su farha d'in yasayamasu wani gida babba mai kyau a cen suka koma...farha anqara samun girma girman kai da kuri yaqaru saura.... Acikin wannan faragar ne baban farha yake shaidama 'ya'ya malam cewa akwai soyayya tsakanin farha da abdl don haka ga sadaki nan shi yabiya dakanshi..,saidai shi 'ya'ya malam d'in yakira yn uwanshi na gombe domin sukawo sadakin..,don tabbatar da shaidu.... 'Ya'ya malam yaji dad'i domin shima yaso hakan..,saidai ciwone ya hanashi fad'a...,yayima d'an uwan nashi godiya kuma amininshi wanda bayada kamarshi duk duniya haka shima a gurinshi...kiran mahaifiyar abdl d'in yayi ya shaidamata itama tayi murna da addu'a aciki tayi godiya domin an fifita rayuwarsu kuma anyimusu karamci.... Baban farha shima yake shaidamusu ai kafin yayi shi akayimawa bazaya ta'ba mance alkhairinsu gareshiba..... Sati d'aya dahakan 'yan uwan malam ibrahim na gombe sukazo ganinshi yabasu kud'in auren abdl 50k domin sukai gidansu farha..,haka akayi kuwa kowa cikin farinciki haka suka rabu.... Farinciki a zuciyar abdl ba acewa komai domin koh ba komai yasan ynx farha takusa zama mallakinsa... Kamar kullum yashirya domin xuwa gurinta zance...haka yauma yayi kwalliyarshi taji da fad'i idan kaganshi bazaka ta'ba tunanin bai mallaki wasu manyan dukiyoyiba sai inka ganshi a mashing d'inshi sannan ka tabbatar.... Isowarshi bakin get nasu hakan ya sauka yabud'e get d'in sannan ya shiga da mashing d'inshi...,shigarshi gidan mamah na kitchen dayake had'e yake da pallor nasu...tanajin muryarshi tafito suka gaisa...take shaidamashi suna ciki mana ya wuce.... Yashiga tareda tura qofar tasu...shigarshi iman tagaidashi tare da janshi wasa kamar yadda suka saba.... "Brox ango 'ya'ya amarya..." "Kekuma uwar gida..." Sukayi dariya har farha d'in tafita tabasu guri...,dasauri yakoma gurinda farha d'in take zaune ya zauna...,sai ya cije le'benshi na qasa.... "Yatake yr mata...? Komai natafiya yadda mukeso..,yaudai ankawo kud'in aurena pa don haka fatiha kawai ta rage a kira..,naganki gefen damata..." Gaban farha yayi mummunar fad'uwa domin batasan meke sawaba idan aka ambaci sunan aurensuba sai gabanta yafad'i...,da sauri ta d'aga idonta ta kalleshi sai farin ciki yakeyi.... "My farha plx be happy p...wlhy a ynx nan nikad'ai nasan menakeji azuciyata daza ace kawai a d'aura yau danafi kowa farinciki...domin sonki da k'aunarki bazaki ganeba sai ranar tazo...." 'Duqar da kanta tayi tana wani tunane mara amfani..."wai anbiya kud'in aurena..! tab meke faruwa hakan wai....?" Riqa hannunta yayi tareda d'ago kanta da sauri hawayene ke bin fuskarta da sauri ya sauka kan kujeran ya koma gabanta... "My farha menene hakan...? Idan farinciki yasamu mutun godiya yakeyima Allah ba kukaba don haka plx kidaina...,koh kinaso nima nayi..? Sai mu rarrashi junanmu...?" "Ah Ah.." Tajuyar dakanta gefe...,yajawota gabad'aya jikinshi... "toh kiyiman murmushi naji dad'i matata..." Hannunshi yasa yana sharemata hawayen danaxxubo fuskarta..yana duban kyawawan la'bbanta wanda yakeji kamar bakinshi yakai kansu amma babu dama... Murmushin tayi baikai zuciyaba... _lamarin farha p akwai mamaki...shin sone babu k'auna ciki..? Koh koh sonne kawai...,domin abun da d'aure kai...,mudaije zuwa zamu fahimta in munkai_ Haka yaketa nunamata soyayya wadda tunda yafara furta yana sonta baita6a nunamata yasantaba...idan tajuyar da kanta ya juwota shima...shi burinshi su had'a idanunsu guri d'aya akwai wani sirrin saqo dayake son isar mata aciki amma taqi bari su had'u... Dahakan dai yaqyaleta yamiqe domin yasan tsananin kunyane ke hanata sakewa.... "Toh zan tafi domin nabar aiki da yawa gida na office ban cikeba kinga dakina kusa zanfi saurin qarasawa domin zanji d'uminki kusa dani...amma tym is coming..." Dubansa kawai tayi tayi masa murmushi yajuya yafita itama tabi bayansa da kallo..tace... "Akwai kyaufa...saidai hmmm...." Tajawo wayarta don cigabada typing nata wato chart kenan... ★★★★ Ciwon mahaifinshi yayi tsanani wanda aka kwantar dashi a assibitin nan garin kaduna..yn uwan malam ibrahim duka sun halarta..,domin gabad'aya nufashinshi yayi sama sosai wanda har ansakamashi abun numfashi wato (oxygen) kenan shike riqe mashi numfashi...hakan yasa umman jabbar babu abunda takeyi sai kuka haka mamah domin dukansu suna assibitin.... Likitocin sunga taron yayi yawa hakan yasa sukace kowa yafito..,amma jabbar bai fitaba domin ganin yakeyi idan yatafi zai rasashi.... Hakan malam ibrahim yayi nuni da akiramashi baban farha d'in domin d'amqa mashi amanar jabbar.... Shigowarshi yakama hannun jabbar dana baban farha guri d'aya tareda azamasu takarda hannunsu...,domin baya iya cewa komai...nan take yakoma yakwanta....nufashin na tafiyarshi...komai rashin imaninka dole kayi kuka idan kaga yadda yakeyi...hakan yasa baban farha ya matsa yana bashi kalmar shahada har ya amsa shima yanabi...cen kawai sai numfashin nashi yatsaya...,na urar oxygen d'in tatsaya hakan yasa jabbar fita dagudu domin kiran doctors d'in..zuwansu kawai sai suka cire oxygen d'in suka lullu'beshi da zanen assibiti doctor d'in yace.... "Toh pa sai haquri domin yarigamu gidan gasky kuyimasa addu'a kawai....." Nan take jabbar ya riqe kanshi domin baimasan mezaiceba...baban farha d'in shine yariqashi yana fad'amashi "innalillhi wa inna ilaihirraji'un...kafad'i wannan kawai abdl domin malam yasamu kyakkyawan qarshe..,Allah yabamu kalar tashi shahadar..." Fitowarsu d'akin umma tafara kuka... "Innalillhi wa inna ilaihirraji'un...malam katafi kabarmu Allah yayimaka rahama yasa nan yafiyemaka nan shikenan mun rabu...,malam na yafe maka nayafema...!" Mamah na sharar hawaye ta riqata sukayo gida...aka d'auko gawar malam anan gidanshi akayi mashi wanka..aka kaishi maqabarta tareda yn uwanshi na gombe...baban farha shi yagabaci komai a qarasa.... Kwana bakwai da addu'ar rasuwar malam yan uwanshi suka fara shirin komawa gida..sukace toh idan ummar abdl taqare iddarta zasu dawo suwuce da ita gida.... Baban farha yace "ah ah komai wahalhalunsu shi zai d'auke kuma idan tabar gidan waxai zauna zan riqe jabbar kamar ni nahaifeshi..,kuma wasiyyar malam ibrahim dayabari hannuna..yanemi da na riqe jabbar amana kuma nabashi kyakkyawar d'abi a duk da ya girma ya mallaki hankalin kanshi...,kuma dukiyar da malam ibrahim yabarma jabbar zata zauna hannuna...idan Allah yanunaman nacika alqawalin aurenshi da qanwarshi kuma yaqara hankali zan mallakamashi aburshi duka...,kuma komai na aurenshi ynx nad'auke ni zanyi insha allah..,zanje hajji wata mai zuwa ina dawowa komai zai kammala.... Sannan sbd ita mamar tashi zata zamo ita kad'ai sai yazauna nan gidan tare da ita..,sbd iddarta zatafi agidan mujinta..,dasai takoma cen gidan amma yazauna nan da ita komai zan kula dashi koh bani nan..." Sukayi murna da godiya Allah sarki daza a samu mutanen kirki irin Aliyu abbas da duniya babu marayu duniya sukayi sallama suka tafi..... Umma kukan farinciki da murna takeyi domin koh ba komai tasan jabbar ba marayabane ynx yanada gata.... Tayi godiya suka watse..... *bee been masoya*💞 [12/31/2017, 2:51 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_ASTAGFIRULLAHULLAZIE MAN LAZIE LA'ILLAHA ILLAH ANTA...ASTAGFIRUKA.., WA'ATUBU ILAIHIE....★👏🏻_* Page... ★7⃣★ 🤦🏼‍♀Nayi mistake gurin numbers wancen 6⃣hope kun gane...? Tsufane yafara xuwa🤣 LUV YOU💋 ® Kwanakki na gudu rayuwa na tserewa....ayaune mahaifiyar jabbar ke cika wata biyu acikin iddar mujinta malam ibrahim.... Alhaji Aliyu Abbas kuma yana qasa mai tsalki domin gabatar da ibadarshi ta hajji da Allah ya nufeshi da saukewa...,acen yaketa shirye shiryen kayan lefen yrshi wato farha da d'an amana d'inshi wato jabbar....koh yaushe suna waya da iyalinshi dakuma jabbar domin shi ke kula da kasuwancinshi daya bari nan gida..,hakan kuma bai hanashi zuwa gurin aikiba..,kuma bai hanashi kula da mahaifiyarshiba.... Kasancewar mahaifin farha kafin yatafi yabarma jabbar motarshi domin zirga zirgar gida dakuma kai farha makaranta...,hakan baisashi jin yana ra'ayin yaja motarba domin idan yana shiga gobe idan mai ita yadawo dole yakoma ga machine nashi toh kuma zaiji daban..,hakan baisashi jin sha awar hawa motarba...amma makullin na hannunshi.... Watarana farha tashirya zataje school tayi bala'in kyau kyawonda dole kaganta kaji kana sha'awar qara kallonta yarinyar akwai gayu domin qarshece..,ga d'an banxan ji dakai na tsiya kamar d'iyar shugaban qasa...sbd qirarta ta d'iyan mawadatace naqwarai gashi ta iya kwalliya taqin qari koh yaushe zakaganta da glass d'inta no respect a fuskarta wanda bazata sanyashiba sai tafito daga gida sbd mamarsu gada ta hanata sakawa...tayi kyau sosai....takawo bakin get jabbar nashigowa domin gayar da mamah..duk da unguwarsu da tasu akwai nisa amma kullum zaixo yagayar da ita yagakuma farha d'inshi koh suna buqatar wani abu.... "Wooow my dear..! Sai ina hakan dawannan kwalliya sai kace zakije gurina...?" Tayi murmushi wanda saida yaji kamar yasuma wlhy..harda juyar da fararen idanunta.... "Zanje school ne inada lecture nayi late wlhy tun d'azun rashidart ke kirana nayi late wlhy..." "Toh kijira na ajeki..sbd kamar hanyarmu d'aya dake kinga zangaida mamah ne kawai..." "Dame zaka kaini..?" "A machine mana... Makullan motar na gida na manta shiyasa xankaiki a machine..." "Ah haba zan tsayar dakai gashi nayi late kaje kawai idan naqare zan kiraka sai kazo ka d'aukan zan hau adaidait sahu kawai...." Yadubeta yayi murmushin k'auna..itama shi take kallo taji mezaics... "Masoyiyar bakidai son nawahala koh..,? Toh bari nasamamaki adaidaita d'in sai nashigo..." "Ah Ah na hutassheka kawai kaje kaga mamah naji tana nemanka.." Yadubeta ya lumshe idonshi yaqara gyara bakinshi yace.... "Love u my dear...,kita tunani har lkchn dazanje d'aukarki.." "Love u too...,insha allah..." Tawuce domin taqagu tafita..maida glass d'inta tayi a fuskarta ta gyara handbag d'inta..,tabarshi da qamshin turaren jikinta... Kishinta yaji ya mamayeshi..wai meyasama yayarda har ya amince mata tatafi tana wannan qamshin...,ynx wasu xasu ganta suji kuma qamshin nata pa...,haka dai yahaqura yayi ciki... Itakuma sauri takeyi...nantake tasamu napape tafad'a suka wuce.... Kohda tashiga saura kad'an lecturer d'in yashiga...shigarshi keda wuya yafara aikinshi cikin fahimta suka fahimci komai...aka qarasa suka fito da ita da rashida domin samun abund zasu ci su sha.... Rashida adamu itama mahaifanta masu kud'ine sosai wanda qawancensu bai dad'e da farawaba da ita...rashida d'iyar manyan mutanece domin mahaifinta dashi ake damawa gwamnatin kaduna..., farha tafi rasheeda komai domin farha akwai kyau sosai hakan kesa samarin school nabinta tana sharesu...koh rasheeda dakyar tasamu kanta har suka qulla abota sbd tanada ilmi sosai.....rasheda nashiga mota koh wacce iri taso... Rasheeda naso farha sosai..,don haka komai tasamo xatabawa farha..haka farha d'in wanda a halin ynx mahaifansu sunsan dangantakarsu..,saidai har ynx Rasheda batasan cewa ankawoma farha kud'in aureba..domin farhar bataso tasan da hakan...hakan suje zamansu suyita firar rayuwarsu... Suna xaune wata danqareriyar mota taxo gabansu tayi parking gabad'aya glass d'in motar baqine gabad'aya bud'e motar akayi aka saukar da qafa d'aya d'ayar bata fitoba..da alama mai qafar waya yake amsawa shiyasa ya tsaya.... Fitowa yayi gabad'aya tareda d'auko wayoyinshi baki d'aya hannunshi..., Yaqaraso gurin da suke zaune..tunda farha ta dubeshi sau d'aya bataqara dubanshiba..sbd itama ba bayaba...amma wlhy yahad'u gayen sosai.... Yayimasu sallama tareda zaunawa... "Sannunku hope bazan takurakuba...?" Rasheeda tadubeshi sosai tayi murmushi tace.... "Eh tunda kabiyo ta hanyar musulunci ai dole mu kar'bamaka..." Yayi silent murmushi sigar burgewa..." Hakane p amma meyasa qawarki tajuyar da fuskarta gefe..,koh batason mutane ne..?" "Koh d'aya bata cika son magana bane kawai..,amma batada mtsl..." "Ok toh ni sunana ANWAR BALARABE NAIRA nasan zakuji labarinshi koh kuma zakuji sunanshi toh nine yaronshi....yau kusan sati biyu kenan danake ganinku amma kuma tym d'in ina busy sosai..nima anan school d'in nake..hope qawarki zatayi accepting dina a matsayin masoyi domin nadad'e da sonta amma batabani fuskar ganintaba..." "Eh hakane Anwar ai nasanka FARHA batada mtsl kuma insha allah tayi accepted naka nan gaba kad'an zaka fahimci hakan..." "Nyc name kin koh ga nadad'e banji suna mai dad'i kamar wannanba...Farha say something plx koh xanji dad'i....." 'Dago fuskarta dazatayi tadubeshi kawai sai taji wani mashi ya soki idanunta wato dama haka wannan gayen yakeda kyau haka...., Wlhy yayi gashi wayayye mai shegen kyau gakuma kudd'i...sauri tayi tad'uqar da kanta.... Tace.... "Sannu koh.." Bugun muryarta dayaji yasashi sauke ajiyar zuciya..macce batata'ba burgeshiba amma akan farha dole yayi welcume back wlhy... "Yauwa dear koh zan samu number d'inki..?" Amsa kawai tayi tasanya mashi qamshi wayar kawai takeyi domin komai na gayen burgewace...murmushi tayi ta mayar mashi da wayar kawai.... Zan kira anjima kad'an yacire bandir d'in yn 100 ya aza a table d'insu yace.. "abiya kud'in drink's koh.." ya wuce...suka bi bayanshi da kallo tafiya cikin burgewa... "Hmmm Farha wlhy nasan gayennan yaron balarabe naira ne...,wlhy mata dayawa na binsa amma baya kula kowa hasali shi koh malammai qarqashinshi suke...koh yayi laifi da kud'i yake kashe masu baki...,mahaifinshi nasonshi sosai....mamarshi suna harkar kasuwanci da momyn mu ynx hakan suna saudia shikad'aine a nan Nigeria bai dad'e da dawowaba...." Ajiyar zuciya farha tayi domin tasan me at qasa ga rayuwarta don haka gara gada tabari hakan yayi tasiri a xuciyarta tunda wuri.... Rasheeda tad'auki kud'in tasakamata a handbag d'inta suka miqe domin wucewa gida.... Suka fito domin Rasheda yau bataxo da motartaba kuma bazata iya jiraba don haka tacema farha su hau napape...suka fito bakin get saiga anwar yayi parking... "Kushigo mutafi koh...?" Farha bata yardaba sbd tasan zaice yakaita gida kuma zai 'ballomata ruwa wlhy duk da bananta bayanan amma jabbar idan yaganta pa..... Hakan rasheeda ta tilastata akan sushiga...tashiga amma baya tashiga itama.... Rasheeda ke nunamashi unguwarsu domin idan ya ajeta sai su wuce gidansu farha d'in ya ajeta....hakan suka kama hanya har get d'insu Rasheeda ya shiga ya ajeta..itama farha zata sauka...yariqo hannunta...sai ta tsaya hakan yasa Rasheeda turo qofar....tayi ciki... "Ah Ah ina zakije ne bamuyi bankwanaba..." Kallonshi kawai tayi tareda hannunshi cikin nata..... Saita juyo suka had'a idonsu guri d'aya saitaji yaqara yimata kwarjini sosai..... "Mezance toh..?" "Kiceman gud bye kawai cikin sigar luv amma..." Tasaki baki tareda zaro idonta duka tafitar dasu.... "Yes I Love u farha...! Nadad'e inasonki tun randa naganki nakamu wlhy...kece macce ta farko dana fara so kuma nafara furtama kalmar inaso...,don Allah kisoni farha...." Ba 'bata lkch farha tadubeshi domin yazo da abunda zai girmi zuciyarta...taji kamar tak'wace hannunta amma kuma saitaji sonshi a cikin xuciyarta nan take... "Love u too.." "Sure farha..?" "Sure insha allah.." Qara duban hannunta yayi da agogon data d'aura a hannun kawai sai hannun ya burgeshi..,kawai sai yakai bakinshi a hannun wanda da sauri farha taji wani abu nabi mata jiki yana yawo...hakan yasa tayi sauri qwace hannun nata... "Kibari don Allah nakaiki gida kinji...wlhy naji bazan iya barinki hakan ba sbd ji nakeyi kamar mun shekara da had'uwa saidai yaune amma wlhy ni kad'ai nasan me nakeji farha plx n plz kisoni wlhy inasonki so na har abada farha nah...." Yadda yake maganar yanayin qasa da voice shikesa farha jin gadafa zancensa yafara tasiri a zuciyartafa domin wannan ya iya salon burgewa da kuma jan hankalin yn mata...ji yadda yake magana don Allah...batamasan sadda take amsa masaba wlhy.... "Anwar inasonka sosai..kuma daban amince da zancenkaba da koh motarka bazan shigaba...,toh naji sakeni muje ka ajeni unguwarmu basai kakai get namuba domin gada yn gidanmu suganni..." Kafin yasaketa saida yace toh ki dawo nan gaba sannan..yana magana yana kashe ido kamar wani mai jin barci..duk wani tarko yarigada ya kamashi na farha domin sonshi shiga yakeyi a zuciyarshi....,tafito takoma gaban kamar yadda ya buqata... Driving yakeyi har suka kusa zuwa unguwarsu.., anan tace y tsaya..,yakashe motar amma yasakama qofar Lock duka...zata bud'e yace... "ai rufe yake...zamuyi bankwanane kafin nakiraki a waya anjima kad'an...." "Toh ai munyi koh.., muhad'u a wayardai..." Yariqo hannunta tareda kai yatsanta d'aya cikin bakinshi yana tsutsa...,nan take jikin farha yafara rawa domin komai najikinta ya saki wlhy... "Nashiga ukku don Allah kasakeni kaji..,bansan menene hakan ba..." "Hmm lallai farha nangaba zaki gane salon soyayyata daban take data kowa..." "Naji bud'eman nasauka don Allah gobe zamu had'u kaji..." Yasaketa yabud'e Lock d'in yariqo hannunta "missing u..." Batace komaiba tasauka kawai jikinta rawa kawai yakeyi...har takai gida...shikuma ya tayar da motar y wuce.... Shigarta gida sukaci karo da jabbar shima shigowarshi kenan.... "Ynx nadawo daga school naku nayi jira bangankiba..,kuma na kira wayarki ba a d'aukaba hope dai lfy kike....?" "Qlau nake munbiya gidansu Rasheeda ne momynta babu lfy shiyasa muka samu sa'bani..." "Ok Allah yabata lfy..mushiga ciki..." Nan take farha taji wlhy jabbar komai bai iyaba...yau itafa tarkonta yakama kurciya domin son anwar p yakamata sosai wlhy..,har takejin bazata iya sauraren zancen jabbar ba wlhy...." "Nagaji ynx wlhy kuma kaina ciwo yakeyi brox zan d'an kwanta....," "Olryt b komai dama xanje nakaima umma cefane sai dare xan dawo kigaida mamah kawai da iman bari naje...." Komai batace mashiba..,ya wuce da sauri tashiga gida ta isko mamarta a kitchen ta shaidamata tadawo tafad'a d'akinsu...ta isko iman na barci bata tayar da itaba..,tashiga toilet tawatso ruwa tana tunanin salon soyayyar anwar dayake zubamata...,wadda yaune farkon had'uwarsu inaga sun dad'e.... Akwai changer zance wlhy dimin irin anwar nakeso tun farko wlhy...me akeyi da wani uztazu waishi Abdl-jabbar...bazan iyaba wlhy..... "ANWAR I LOVE YOU.." _TIRQASHI AKWAI MAGANA WLHY......._ ~Ummul Elham~ *Bee Been Masoya*💞 [1/2, 4:16 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ ياربِ أينَما كَانَ الهُدى اجعَلهُ طَريقنَا وَأينَمَا كَانَ الرِضَا اجعَلهُ رَفِيقنَا، وأينَما كَانت السَعادَة اجعَلها فِي قُلُوبنَا ❤ *_ALLAH KASADAMU DA ALKHAIRAN DAKE CIKIN WANNAN SABUWAR SHEKARA...ALLAH KA NI'IMTAR DAMU ACIKI...,KAYAFEMUNA LAIFUKAN BAYA...,HAPPY NEW YEAR 2018..2 U ALL🌹...._* Page... ★8⃣★ ® Soyayya FARHA keyi da ANWAR a'boye wadda koh yr uwarta batasan menene takeyiba...,ynx idan suna d'aki kwance raba dare takeyi tata zuba soyayyarta...,wadda yr uwar tata ke d'auka da JABBAR take wayar....,hakan yasa bata damuba zata hau gado takwanta.... Soyayyar da FARHA kema ANWAR ynx tadoke ta JABBAR...,wanda idan jabbar d'in nayimata magana idan suna tare ynx daga batajin dad'i...sai kuma karatu ke hanata sakewa...domin exam zasu fara....tun abun bai dameshi har ya fara damuwarshi domin bayason 'batamata rayuwa koh kad'an gashi mahaifinta baya nan.... Abun mamaki kullum idan yakira wayarta sai yaga number busy basai samu kirantaba sai 3:am hakan yafara wani shakku a zuciyarshi....amma kuma bayason abunda zaisa yadinga zarginta...,kuma da dawani abun ai zai gane.... Watarana dukansu suna gida...Jabbar d'in yazo domin yanason yaga Farha d'in serious...shigarshi babban pallor nasu baiga kowaba sai mamah dake zaune tana kallo.... Yayi sallama suka gaisa har take shaidamashi babansu yace ya amso kayan abincinsu yakawo masu nasu yakai kuma nasu gida.... Ya amsa tareda godiya....tace yashiga ai sunanan yau dukansu..... "Ah farha taceman tanada exam yau..,ashe batasamu zuwaba..." "Ehh hakan amma ni bata fad'aman ba..,may b toh fasawa tayi...,kashiga suna ciki...." Kafin yatashi sai ga Iman tafito d'aukeda kayanta a hannu da alama ironing nasu zatayi...." "Ah big ango..." "Uwar gida sai ina haka dakaya...?" "Zanyi ironing nasu ne..." "Ok ina madam d'ina?" " aiko inajin tana bayan gida zaune bari na kira maka ita ynx..." "Toh Uwargida na waiting.." Yashiga d'akin yazauna...,Iman na aje kayan a gurin gugar tamiqi hanyar baya domin kirawomatashi...,saidai abunda taga tanayi shi yabata mamaki..,domin gurin basa xuwanshi sai in karatu zasuyi amma saiga akasin hakan...waya takeyi tareda lumshe ido da dariya ake wayar..., "Hmmm dama har yakiraki shins kuma yasani saida nayi wahalar zuwa..." Jin muryar iman yasa farha cewa "ina zuwa sweetheart..." Takatse wayar tajuyo tana kallonta.... "Lfy dai koh...?" "Eh ku wlhy kun cika wahalar da mutun...,yasan zai kiraki mezaisa yace nazo nakiraki..,don neman d'ai wahalarwa..." "Wai waye shin..,? Kinata magana banganeba..." "Brox ne pa yazo..,yace nakiraki...,kuma inazuwa naga kina waya dashi..." "Hmmm Iman kenan bashibane ai...,wannan wani classmate nawane muke magana...." "😳 class mate 'ya'ya farha..., Harkike kiramasa sweetheart..? toh kuddin auren naki fa...?" "Ke ni banson iskanci pa...,kin tsareni sai tambayar banxa kikeman..." "Allah sauwaqa brox na jiranki d'aki..." "Naji toh..." Hakan yasa takashe wayarta tareda d'aukar littafanta tayi ciki...,tana shiga suka had'a ido..,nan take taji tsanarsa a zuciyarta...gabad'aya tajuyar da murmushinta a yaqe...,sbd shi murmushin yake yimata..... "My ashe baki samu zuwa school d'inba...?" "Eh wlhy.." "Ok toh kizauna mana kinyi tsaye...,koh yau nazama dodo ne...?" Batace masa komaiba kuma batazauna kamar yadda suka saba zaunawaba...abun yabashi mamaki sosai...wai lfy farha take kuwa...? Yatashi yakoma inda take zaune ya zauna... "My FARHA wai halan wani abun nayimakine dabaki bani kulawa yadda yakama...? Naga gabad'aya kinason changer man...ynx sai muyi waya sau d'aya shikenan...,kuma dadare idan nakiraki busy...wai menene hakan...?" "Hmm bakomai p kawai kasan rayuwa wani lkch tanason hutu ga komai shiyasa nake bama kaina hutu akan komai...." "Toh wakike waya dashi har tsawon 2hours adare...?" "Hmm wannan sharrin m.t.n ne kawai..." So hanaganin laifi..,yasan ba haka bane amma dole ya yarda don baison dogon binciken dazaisashi wani yanayi... "Dama babah jiya yakirani yake fad'aman cewa ya yahad'o kayan aurenki gabad'aya a cen saudiya..,toh shine nace dama nazo nafad'amaki..,kuma yabamu gidan da zamu zauna...toh sai nake gani damubar umma itakad'ai gara mu gyara gidan sai a fitar da part d'inta daban namu daban domin tasamu jin sanyi zuwa gaba kinga muqara wadata sai muyi namu nakanmu insha'allah.... " Hmm naji inba dai rashin son qaruwaba...,yaushe za'a bamu gurin zama mai kyau kace kuma wai muzauna gidan gado...,gsky ni banasonshi sannan umma ai babu ruwanta da wannan aikin..,kaidai keson hakan....katuna baka akayi bakaine ka ginaba...,don haka ni sabon nakeso..." Saida yatsaya wlhy donjin abunda tafad'a ya d'an girgizashi...,amma duka baiga laifintaba sbd sonta yashafe hakan...,yariqa hannunta domin yasamu damar saka zuciyarta ta huce...,itakuma lkchn kamar wuta ta ta'bata domin zafin 'bak'in cikin riqon da yayimata.... "My Farha..,yadda kikeso haka za ayi xan fad'ama babah abarmana sabon sai umma takoma cen part guda domin zatafi samun kulawa..." "Toh yayi" haka kawai tace amma azuciyarta cewa tayi ka nemi wadda zaku zauna tare domin ni gaba zani wlhy....na changer ra'ayi domin ashe kai sone nakeyimaka ba k'aunaba...,anwar kuma sone da k'auna don haka na changr ra'ayina ynx.... "My tunanin me kikeyi bayan gani kusa dake...?" "Bakomai barci kawai nakeji wlhy nagaji da yawa..yau ni nayi aikin gidan baki d'aya..." Saida yayi shiru sannan yace..." Kuma dama zan fad'amaki an qarama n girma gurin aiki ynx dai ina level 6 kinga a hankaki zankai oga koh..,lkchn kuma nazama babah..." Komai bataceba kuma bata rufe fuskartaba kamar yadda tasaba idan yayi mata wannan mgnr...hakan yabashi mamaki sosai...ta miqe tsaye don shiga toilet... "Toh zanyi alwallah sai anjima koh.." Mamaki yakamashi sosai..da wannan halin ya miqe yafito...yayima mamah magana zai wuce....,Iman naganin fuskarshi tasan ba haka yashigaba..., itama ranta baiyimata dad'iba haka dai sukayi sallama yatafi..... ★★★★★ Yauma a school suna zaune da ita da Rasheeda take shaidama Rasheeda cewa.... "Aminiyatah wlhy Anwar yayi fa...a halin ynx ba wanda nakeso kamar shi...gayen akwai kyau akwai aji ga kuma uwa uba dukiya....,ke a taqaice kinga 2weeks da had'uwarmu koh..? Wlhy yashiga raina sosai domin ya iya soyayya tawuce guri ban ta'ba sanin soyayya nada dad'iba saiga Anwar dear wlhy har wani shauqi nakeji idan muna tare...,totally naji bazan iya auren kowaba sai Anwar....,saidai gidanmu Rasheeda akwai mtsl wlhy sunyiman bucking d'in wand zan aura kuma wlhy bansan bana sonshiba sai ynx...Amma kitayani addu'a domin na changr sheqa...dadynmu na dawowa zan fad'amasa ra 'ayina kawai....." "Amma Farha baki ganin wancen yafi Anwar chanchanta akanki..? Idan kinsan yafi anwar komai don Allah gada kiyi za'ben tumun dare...,domin anwar fa yarone farha...,gada muyi abunda zaifi haka p...." "Hmm Rasheeda mtslr gidanmu take kawai...,domin anwar ya shaidaman cewa abbanshi zaiyimasa duk abunda yakeso..,kuma abbansa zai je yayima dadynmu magana kinga zan sameshi insha'allah..don gidanmu sunason abunda ni nakeso wlhy....dadynmu nasona...sannan wanda akeso abani wlhy bawata doguwar dangantakace damu dasuba...zama maqotaka shikenan zumunci ya qullu tsakaninsu da mu..." "Toh Aminiya Allah yatabbatar da alkhairi ciki shine kawai fatana..,amma wlhy kunyi mugun dace dajuna...." "Bazaki ganeba qawar saikinjimu a waya wlhy..." Ringing d'in wayarta yafara tashi..,dasauri tajawo sabuwar waya jikkarta wadda anwar d'in yasayamata amma gidansu babu wanda yasanda wayar...sbd aboye take umfani da ita...,d'aga wayar tayi tareda cewa.... "Sweetheart y kk...hope kunqarasa lectures d'in...?" "No ni koh school yau banshigoba domin ina busy ne...,amma gani nazo d'aukarki na ajeki gida sbd ina missing d'in ganinki...." "Ok ganinan school shop nida qawar..,sai ka qaraso koh...?" Ta aje wayar tadubi rasheeda..."Anwar ne pa gashinan xuwa..." "Ok dayake kinga yau da motata nazo kawai ya ajeki..,kinga ni yau ya hutar dani da zagayen hanya...." Rufe bakinta keda wuya saigashi acikin wata sabuwar mota...,yayi kyau iya kyau ANWAR akwai kyau ga taku dole yashiga zuciyar yn mata domin ya iya kalamai natafiya da zuciyar ynmata...,koh namiji dole yafad'a tarkonsa bale mace.... Yasauko daga motar tareda lumshe idanunshi domin hakan kad'ai natafiya da imanin farha...,itama mayar masa tayi tareda miqewa tsaye.... "Har kaqaraso kenan...?" "Eh dama kusa nake ai..,nayi missing d'in ganinki jiya bangankiba dakyar nayi sleep kuma nakira wayarki kashe..,hope qlau..?" "Eh wlhy charging dai at banida kuma nakasa barci yad'aukeni..." "Olryt muje koh..?" Suka jero suna tafiya kowa mamakin ganin Anwar naira yakeyi da farha..,domin duk yn ji dakaine..,bakowa suke kulawaba..,sunyi kyau rayuwarsu kuma kala d'aya... Rasheeda tayi hanyar motar ta tayimasu bye bye suma suka shiga tasu motar....suka bat harabar school d'in nasu.... Driving yakeyi yana kallonta..,itama hakan idan yajuyo itama saita juyo tasakarmashi murmushi....,hakan har suka kawo wata bishiyar gefen hanya anan ya tsayar da motar sbd babu wanda zaiga abunda at ciki sbd black glass ne.... "Sweetheart naji katsayar da motar..,koh mun qaraso..." "No dear kawai inason muyi wata maganane..,sbd har ynx baki bani damar xuwa gidankuba..." "Eh sweetheart wlhy da wata mtsl ne kuma inason gyaratane idan dadynmu yadawo daga saudiyya...,komai nayi normal insha allah zanbaka izini..." "Ok amma kinsan yakamata mudinga samun gurin dazamu dinga had'uwa koh..,domin waya bazata gamsar dani komaiba...." "Kaza6i duk inda kakeso zandinga zuwa...,domin nima ina bala'in son ganinka a koda yaushe taredani..,kafin mu gabatarma da iyayenmu burin ranmu..." "Ashe haka kikesona..? Amma baki nunaman son sosai..,saidai ni keta faman nunamaki nawa...?" "Haba my ANWAR kaima kasan inasonka sosai..,sonda wlhy ynx jinake bawani d'an adam da zai iya rabani dakai...,so nakeyimaka mai had'e da qauna...,furucin bakina da yadda nayi accepting naka da wuri kad'ai ya tabbatar maka da cewa FARHA kai kad'ai takeso ANWAR...." Yadda take jero zancen ya tabbatarmashi da cewa...,tarkonai yakama tsuntsuwa wlhy...,tunda yake baita'ba ganin maccen da taburgeshiba kamar farha..,itace wadda yafara furtamata kalmar so Afili batareda yaji haufin hakanba....,surar farha da da dirin jikinta duka yatafi da imaninshi qirjin farha nasashi yaji wani shauqi...,duk da tunda yake wata halitta ta d'iya macce batata'ba burgeshiba ...amma gani d'aya yayima farha zuciyarshi tatafi gabad'aya..... Qara dubanta yayi tareda kashe idanunshi duka kuma sai yakunnasu nantake farha taji wani mugun sonshi na shigarta..,yariqo hannunta..,tareda cewa.... "Farha kinasona nima inasonki...,saidai har yau bamu ta'ba nuna ma kanmu sonda mukewa junanmuba..." 'Daga fuskarta tareda dubansa gabad'aya saitaji wani mugun sonshi nabin jinin jikinta hakan yasa batayi yunqurin kar6ar hannuntaba.... "Farha inasonki sosai...so mai tsanani bansan a wanne misali zan kwatantamaki hakan ba..." Wannan zancen daya fad'a sai yasamu damar matsowa jikinta riqo kanta kawai yayi sai yakai bakinshi cikin nata...,nantake yafara wasa da halshenta...,farha najin abunda yake yimata amma takasa qwatar kanta domin abun itama yakashemata jiki...,tunda take rayuwarta taduniya ba ata'ba yimata wannan abunba...,tanason kwatar kanta amm ina qarfin jikinta yaqare domin wani salo yake umfani dashi tawurin sarrafa bakinta hakan yasa ya juye kamanni itama serious tanajin abun jikinta...lkchn da ya azo hannunshi ga qirjinta saida ta d'auke wuta baki d'aya.... Jin yana shafarsu saman rigar dake jikinta..,harda wani matsarsu kamar yasamu tissue..., hakan yasanya taji gada abunnan ya wuce gurifa...,da sauri ta qwaci kanta duk da tanajin dad'in abunda yake yimata...,domin ita maccece mai lafiya dole feeling yazo mata...,amma ina tsoro yakamata sosai....,a hankali take kiran sunanshi..,domin ya rud'e sosai.... "ANWAR ka natsu plx...on way muke p...," Baidaina shafataba domin shi kad'ai yasan abunda yakeji...,tunda yake baita'ba tsammanin cewa macce nada wani sinadariba wanda zaisashi shiga wani yanayiba..,gashi kissing d'in farha kawai yayi amma komai najikinshi ya amsa...,lallai zai changr sheka p.... Yasaketa idanunshi sunyi jawur domin tsananin jin dad'in abunda yakeyi da ita...,dubanshi tayi gabanta na fad'uwa domin batasaba ba...,kuma lkchn dayake shafamata jiki ita kad'ai tasan me takeji...d'ago fuskarta tayi dadai ta fuskanceshi da kyar ta iya cewa..., "Don Allah muje tym naqurewa...,za ayi nemana gida magarib takusa..." Riqa hannunta yayi ya lumshe idonshi ya farta dakyar... "I need you mu farha...,inasonki so mai tsanani...,plx gada ki barni..." "Anwar really luv you p...,amma kasan hakan baya dacewa kana ta6a jikina domin shaid'an zai rinjayemu...." "Farha banta6a sha'awar wata mu'amala da wata macceba domin rayuwar macce batayimanba...,amma ke nakasa control d'in kaina ne...,kisani ni zan aureki...,sannan ynx soyayyar da baza'ayi body contact ba..,ba luv bane..,ai body contact keqara so da shaquwa wadda har abada bazamu iya rabuwaba...,sannan bakina da naki danake had'awa guri d'aya shi zaisa soyayya mai qarfi tashiga tsakaninmu....wannan soyayyar dakikaga qauyawa nayi bata zuwa koh ina..,shiyassa xakiga ynx hausawanmu sbd rashin wayewa da sunyi aure nan take yarabu sbd babu shaquwa...,don haka ni zan aureki komai rintsi kawai kedai mushaqune shine burina..,domin inasonki sosai..... Tirqashi..,lallai anwar kuma p gsky ce yafad'a p...shiyasa rayuwar Nigeria batayiba...shi gashi yaro amma har yagano hakan...tabbas maganarsa gsky ce p...hakan tayi tunani bayan shirun datayi tana kallonsa....,murmushi tayi tace.... " nafahimceka..,amma gsky ni ina tsoron wani abu yashiga tsakaninmu domin banason naqi kai mutuncina gidan aurena...,amma nafahimci soyayyarka real ce kakeyiman my dear....,zanje marece yayi muhad'i a waya muqarasa zancenmu koh??" Yayi murmushi yad'auko kud'i dubu hamsin miqaqqun yn 1000 ya'azamata a hannunta...,tareda had'e hannunshi danata... "Kisayi kayan make up dear..." "Ngd I love you my haske..." "Luv you tooo my dear farinciki...." Tafita domin batason koh unguwarsu yaqara da ita..,tasaka kud'in jakarta tana tafe tana murnar samun mai sharemata kukanta..., "gobe account zansakaku domin komai nasaya za'afara ganoni...,bale dai iman ..." Hakan tayi sauri tafad'a gida...,mamah na pallor tsaye...saiga farha tashigo.... "Lfy tun d'axun baki dawoba..,duk mundamu...,jabbar yayita kiran wayarki baisamuba yace tana ringing ba a d'agaba..nima hakan...,ynx hakan natura IMAN gidansu Rasheeda domin a ga koh kina cen...,sannan shima jabbar yaje school naku baigankiba....,lfy farha..,? Ina kika tsaya...?" "Hmm mamah wlhy hatsari yasamemu a hanya mai napape namu wlhy yature wani yaro har ya some...,kusa da inda abun yafaru akwai sojoji sune suka had'a damu saidai da yaron yafalka sannan sukace mu muwuce sbd ba laifinmu...." Sallamar abdl-jabbar tasata yin shiru..., "Toh Allah yatsare gaba domin hankalinmu yatashi nasan baki saba zuwa wani gurinba batare da munsanina..shiyasa muka damu...ALLAH yatsare gaba...." Ganin jabbar nagurin mamah tayi d'akinta...,kallonta kawai yakeyi domin yasan cewa bazata amsa masa tambayar dazaiyimataba...itama dama akwai abunda takesonyi da wuri..gada rasheeda ta tona mata assiri.... Da sauri taciro wayar dabataso asani tayi ciki tana cemashi...tana zuwa.... Fad'awa d'akinsu tayi dasauri tafara kiran wayar rasheeda....nan take tad'auka... "Aminiyyata mamah ta aiko qanwata plx kice munatare wlhy assirina zai tonu..." "Hmmm farha har taxo tatafi..,kuma na fad'amata cewa lecture d'inne bamu dad'e da qarasawaba...amma gsky gobe xamuyi magana dake farha akan anwar fa....,akwai wata mtsl..." "Olryt Allah yakaimu..." Shigowar iman yasata saurin aje wayar gefe saidai iman taga wayar..... tazauna gefenta tariqo kafad'unta.... " 'yaya farha inason muyi magana kinsan ni yr uwarkice mai rufa maki assiri...., 'yaya farha shin me brox jabbar yayimaki dakike changr mashi fuska ynx...? Kisani 'ya'ya nasan cewa kina freecall da wani wanda bansan koh wayeshiba sai jiya daddare danaga pic d'inshi a wayar dakike 'boyewa..., 'ya'ya farha gada kijefamu halaka plx kifad'aman gsky waye anwar.....?" "Shine wanda nakeso..,kuma wanda zan aura...wayar dakika gani jiyan shine yasayamun....,kuma pic d'in da kika gani ANWAR BALARABE NAIRA KENAN...., dama ba k'aunar JABBAR Nakeyiba sone kawai na yn uwantakar zumuncin maqwaftaka ne....,ynx nasamu dadai ni wlhy... Abba nadawowa zanfad'amasa ra'ayina....." "Innalillhi wa'inna ilaihirraji'un..." Kawai abunda Iman tace tareda riqe kunnuwa sai hawaye.... Tatashi tabar d'akin da sauri........ _Allah gyara FARHA😠 kawai nace...ALLAH QARA SHIRYAMU... Afuwan🙏🏻🙏🏻🙏🏻my luvlys fans.....kunsan anfara iska bancika gani qwaraiba sbd mtslr idona....,dakuma mtslr busy.....amma ynx gani nazo mu gana😂.... LUV U ALL💋💋💋 na sadaukar da wannan gareku❤❤ *Bee Been masoya💞* [1/4, 7:40 AM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_HAPPY BIRTHDAY 2 U...!🎂🎂🎂🎂🎂 FIDDAUSY SODANGI💖...,I WISH YOU SUCCESSFUL... AND MORE YEARS IN ISLAM....!ALLAH YAKAWO ABOKIN KWANA CIKIN WANNAN YEAR DIN MUSHA BUKI_* *SADAUKARWAR TAKICE YAU THIS PAGE IS UR ALL SODANGI*😘 Page... ★9⃣★ ® Fitar Iman daga d'akin bata tsaya koh inaba sai kitchen...acen tayi tsaye tana hawayen baqincikin rayuwar yr uwarta wadda dogon buri yarigada yashiga zuciyarta...,gashi yanashirin yajawomasu tashin hankali....duk bata tashi changr ra'ayiba sai ynx da iyayensu duka suka sanya lkchn aurensu....haqiqa dole Iman kiyi baqin cikin rayuwa irinta farha..,domin rayuwarta ba mai kyaubace..., Hakan Iman tawanke fuskarta domin batason kowama yasan da wannan abun...amatsayinta na yr uwarta xatayita jan ra'ayinta ga gsky domin gada tasanyasu hawayen dabasu shiryaba...,domin babah zaiyi fushi da ita na har abada idan ta kwaucema wannan tsari nashi,.... Kasa komawa tayi pallorn nasau domin batasan mezatacema JABBAR wlhy domin xai iya tambayarta farha..,k'arshe kuma zata iya kuka har yagane menene mtslr garadai tayi zamanta.... Ashe shi jabbar tunda tatafiyarta...,yakama hanyar gabanshi yaje gurin harkarshi...,amma yana mamakin wannan changi na farha nan take....,toh koma dai menene ai dai mai gama tagama tunda sadaqina na hannun iyaye ga auren kuma ya matso kusa.... Toh koma meye dai..,ynx tayi haquri... Allah yasanyama Abdl-jabbar son farha kamar yadda ba'a tsammani...,farha ce mace tafarko da yakeso...farha qirace da tsarin da duk wani namuji zaiso...,saidai rayuwar farha ta dabance...,baisan menene burintaba nayimashi koh inkula da rayuwarshi...haka dai yak'are tunaninshi kuma yayi gidansu...fad'awa kawai yayi d'aki domin baisan ma mezaiyiba...sbd farha nason juya mashi baya.... ★★★★★★★ Farha da rasheeda a school suna zaune gurinda suka saba zama don samun abunda zasuci...Rasheeda ta dubi farha tareda aje cup d'in drinks d'inda takesha takira sunanta..... "My Aminiyya..,akwai mtsl p dole kirabu da Anwar domin wlhy nasamu lbrn ANWAR kap a momynah jiya...banason kifad'a tarkon ANWAR...,FARHA ki natsu kisaurareni kiji waye ANWAR....?" "Kamar yadda yafad'amuna sunanshi hakane sunanshi kuma tabbas d'an gatane, duka anwar gatane yasashi komawa kamar wani mai manyan shekaru...,amma anwar duka baiyi 27 years ba don haka kiyi tunani kigani..,dashekara nawa ya girmeki...,sannan qurciya na d'ibarsa da tsananin gata da iyayensa sukayimasa...Shikad'aiine ga mahaifansa suna sonsa tayarda baki tsammani duk abunda zaiyi babu ruwansu idan zai faranta ranshi mahaifanshi zasu so abun....saidai yana aikata mugun aikin da saida aka koroshi school d'inda yajeyi a saudiya...,domin cen suke zaune mahaifanshi na aiki a cen...,mahaifiyar anwar yar jidda ce asaudia mahaifinshi kuma d'an nigeria ne...,domin ynx hakan gurin kakannishi yake zaune sbd cen ankoroshi..... Anwar farha qorarrene a harkar nan tamaza da maza...." Dasauri farha ta dakatar da ita...tareda d'aure fuska... "Ah Ah rasheeda gada muyi haka dake p... Idan sonkikeyi nabar maki anwar ni zan iya sadaukardashi gareki...,amma kidaina aibantashi don Allah gareni....,ke inason Anwar pa sosai shima haka yake sona sosai...,toh mezaisa nayarda da zancenki....?" "Allah yasauwaqa ai tunda nagane waye ANWAR naji duniya babu wanda natsana kamarshi...,domin ke kanki kinsan inada 'ya'yan manya wayanda suka lunka ubanshi arziqi ta koh ina amma wlhy basuyimaniba koh kad'an..,domin kasamu namiji mai addini yafi wanda burgewa kad'ai zakuyi....ni aminiyarkice nafad'a maki gsky domin ki gane anwar mayaudarine kuma d'an homosexual ne, wlhy shiyakeyi a jami'ar saudiya aka 'bata mashi takardu gabad'aya domin ya'bata d'iya da yawa....hakan yasa mahaifinshi yadawo dashi nigeria don yaqarasa karatunshi anan shiyassa yadawonan....,Anwar mace bata bashi sha'awa kwatakwata koh yaushe mazane abokan harkarshi don haka kigane cewa Anwar yaudararki kawai xaiyi...." "Hmm rasheeda nah kenan...,banga Anwar da wayannan alamominba..,kuma mu aure xamuyi nasoda k'auna babu yaudara ciki...domin babanmu nadawowa zan gabatar dashi...Anwar yayiman bakid'aya irinshi nakeso kuma ynx nasamu..,don Allah kidaina wannan maganar domin banson alaqarmu ta wargaje..duk a k'awaye ke ce gaba banida kowa sai ke..." "Hmm Alasa ki gane gsky farha gada kisakamu hawaye...,ynx jiyama da akazo nemanki farha nasan kuna tare da anwar..,amma na kareki kidai kiyaye kanki wlhy..." Sukatashi don wucewa gida don anqarasa karatun farha tace.... "Ki ajeni frst bank zan ciri kudd'i akwai abunda zanyi dasu..." Suka shiga motar..,rasheeda ta ajeyeta bakin get d'in bank d'in tawuce...farha sauri tayi domin tasaka kud'inta tawuce gida...taqarasa abunda tajeyi tafito....lkchn taji wayarta na ruri....bud'e jakar tayi taduba...,anwar ne tad'auka.... "My..!" "Kina ina...?" "Ina bakin frst bank.." "Mekikeyi a cen ne...?" "Naciri kudd'ine amma nafito..." "Ok jira nazo toh..." Ta aje wayar...,ba afi 5mnt ba sai gashi ya iso...,ya bud'e mata tashiga....,suka wuce....,maimakon yayi hanyar gida da ita sai yakarya motar zuwa wata unguwa.... "Ah ina zamuje hakan...?" "Wani guri.., Tayi shiru tana kallonsa...,haka yashiga wani qaton get da ita...farha ta zaro ido... " mezamuyi nan gidan..? Zanje gida p tym yaqure jiya saura kad'an assirina yatonu...,gada mamah taganeni p.." "Gidanmune zan d'auki abune kawai muwuce nakaiki gida...,babu kowa ciki kinsan mahaifana na saudiyya toh ina gurin kakanninane amma anan nake yini...." Suka shiga ciki amma bata yarda tashiga inda taga yashigaba..,ta tsaya a pallorn...shima bason yakeyi tabiyoshi cikiba sbd yanada ajiyarshi cikin d'akin.... Baifi 10mnt ba yafito .. "Dear sorry p...,nabarki waje akwai abunda naduba..." "Ah bakomai muje dai koh...," Matsowa yayi kad'an jikinta itama ta matsa baya da sauri tana dariya...,gane nufinshi yasa itama tayi murmushi..." "Ah Ah sweetheart mujedai koh...,nipa takace kuma ai koh yaushe muna tare..." Yayi murmushi suka wuce...,dama magani yakawoma wani da ya ajeye agidan..toh bayaso tasani...,suka shiga mota suka wuce gurin da yasaba ajeyeta anan yayi parking d'in motar..,zata bud'e motar sai ya riqe hannunta da sauri.... "Ahaka zamu rabu babu wani message dear..,kinsan ni banyarda da rabuwa hakan ba..,ina bala'in son najiki jikina hakan nasani rage zafi...." "My Anwar kasan hakan damukeyi ba dai2 ne bafa...,amma idan muka haqura zamufi moruwar juna dai2 don haka muqara haquri zuwa wani tym kad'an...,babanmu nadawowa komai zaizamo normal..." "Nifa wannan soyayyarce banaso...,soyayyar dababu shaquwa sokikeyi nayi hasarar ki nan take..?" "No ba haka bane...,kasan inasonka banison ganin 'bacin ranka..." Yacirikke kudd'i again yabata tareda kissing d'in hannunta..itama hakan tayi mashi a hannu saidai bata kar'bi kudd'in ba sbd batasan ina zata kaisuba.... "Hmmm ngd da kudd'innan domin bansan yazanyi dasuba ga najiya koh kashesu banyiba..,kawai kabarsu sai wani tym..." Qara matsota yayi sosai har yanajin bugun numfashinta...,kai bakinshi yayi saitin kunnenta..,nantake jikin farha yafara rawa domin abunda yake yimata har tsikar jikinta tashi takeyi....,tureshi tayi da sauri... "Plx kadaina Anwar banason wannan abun p gada mu wuce guri a hakan....,ina tsoro wlhy...." "Mutuncinki babu abunda zaiyi farha domin ni xan aureki kuma ni banada sha'awar gurinda ke kike tunanin xan 'bata maki rayuwa a kanshi...,ni body contact kawai nakeso nasamu a gareki domin musamu shaquwar da babu rabewa..." "Naji nafahimceka...,amma ynx zanje gida..,babanmu zaidawo week d'innan insha allah xan fad'a masa komai kaima ka shaidamasu sbd mumallaki kanmu da wuri...." Yaqara turamata kudd'in domin shi idan yayi kyauta bata komawa kamar yadda yace mata....,hakan yasa ta kar'bi kudd'in tafita tareda yimasa bye bye..... Fitowarta motar dadai da dawowar abdul-jabbar gurin aiki saman mashin nashi...,tsayawa yayi yana kallon ikon Allah domin wannan shine karo nabiyu da yaganta...,amma baice mata komaiba..,saidai ixuwa lkchn jabbar yasan cewa farha batasonshine..,domin arin abunda takeyimashi...., kuma wanda wukaqancin yawuce komai har take kiran sunan mahaifanshi tana zaginsu...,lkchn daya ganta farko...,don haka bashida abunda zaiyimata.... Saidai yasan cewa yanason farha..,so mai tsanani..,sonda shiyasan za asha wuya gurin ganin ya rabu da ita..... Farha tafiya takeyi cikin burgewa domin takunta kawai abun kallo ne saidai babu wanda ya isheta kallo..., har ta isa get d'insu tashiga abdl-jabbar baid'aga daga inda yakeba.., mamaki da tsoron Allah yakamashi...wai kamar farha tasan tashiga motar da bata muharramintaba qarshe kuma motar munafukai mai glass d'in munafukai..., Hakan yaqarasashi zuciya duk da yace bazai qara kulataba bale har taqara zagar mashi iyaye....,saidai so ba wasa bane....domin ynx hakan da sonta yake kwana yake tashi tashiga ranshi sosai.... Qarasawa yayi gidan nasu... Shigarshi baiga kowa parlon ba...,hakan yasashi zarcewa d'akinsu...sallama yayi yashiga...,Iman naganinshi da yanayin dayake ciki saita fito d'akin tabasu guri... Farha na juyowa ta had'a ido dashi..... "Zan iya cewa koh lfy..?" "Qlau..,naso naji motar waye kikeshiga..,domin na tambayeki lst tym har kin zageni...toh ynx inason sanin matsayina a gurinki...." "Matsayinka shine ynx bana sonka ka amshi sadakinka na changr ra'ayina anwar nakeso....." Dafe kanshi yayi dasauri domin bugun da zuciyarshi yayi...,yasaki kan yacemata.... "Ni bazan amshi kuddin aurenaba..kuma ni baxan fad'i cewa nafasa aurenkiba saidai keda kike marar kunya kifad'i da bakinki domin ni nasan darajar iyayena... Kuma wlhy kisani kin bani mamaki farha...." Fuuu yabud'e qofar d'akin yafita da sauri domin koh gabanshi baya gani irin xafin daya d'auka zuciyarshi kamar ta'balle...Iman naganin hakan da sauri tafad'a d'akinsu... "Wlhy 'ya'ya zaki tafka hasara..,danasani nashirin biyoki baya...,kuma nima bazan ta'ba yafe makiba domin zakiyi sanadin da farincikina zai koma kuka...,domin banason ganin abunfa zai dameki ni yaqi damuwata...." Kuka Iman takeyi babu sauqi..,farha ko kallonta batayiba..,sai cewa tayi.... "Idan kina sona kiso abunda nakeso kawai.." Iman fita tayi d'akin da sauri...domin baqinciki da mugunyar rayuwar yr uwarsu wadda har ynx iyayensu basusan meke gudanaba...,kuma iman taci alwashin wlhy baza ajishi a bakintaba..,saidai ita tafad'i..... ★★★★★★★ Kwana ukku dayin hakan Abdl-jabbar ciwon zuciya yakeyi tsaitsaye wanda har yakai baya iya fita gurin aiki ummanshi abun har tsoro yake bata...,domin babu abunda take tunani gada yatafi yabarta....kafin sati d'aya jabbar yafara fita hankalin kanshi...domin tunani yakeyi bana wasaba...,yad'auki son duniya ya azama farha ashe farha ba sonshi takeyiba.... Ummanshi naganin yadda yakoma ba ci basha...kuma ynx hakan ma ciwon yawuce guri...,hakan yasa takira qanen mahaifinshi tashaidamai jabbar b lfy sosai kuma ALHJ.Aliyu bai dawoba..,don Allah yazo gada yamutu gaya ita kad'ai.... Yazo suka d'aukeshi sai assibiti anan doctor yashaidamusu akwai abunda yasaka aranshi wanda ke damuwarshi sosai..,hakan yayi causing d'in mtslr ciwon zuciya mai hatsari gareshi..... Umman tayi tayi yafad'a sai yace babu komai... Ana hakan mamarsu farha tasamu lbrn ankai Abdljabbar assibiti jiya dadare..,safiya na wayewa tacema yaran su gyara 'ya'yansu babu lfy...,har take tuhumar farha d'in da ita yakamat ace tashaidamusu amma kuma tasani tayi shiru...,tace ita batasaniba..... Dayake iman tasan komai kallonsu kawai takeyi..... Suka qarasa assibitin...d'akinda aka kwantar dashi suka shiga...,barchi yakeyi domin Allurar da akayimashi.... Farha sai 'boye 'boye takeyi...,gurin kowa yad'auka kunyace takeji shiyasa takeyin hakan...,amma banda Iman domin tasan makwancinta....har suka dawo gida bai falkaba.... Farha babu abunda yadameta da ciwonshi domin aikinda ke gabanta shi takeyi...,soyayyarsu suke darza a waya itada Anwar...,wanda take shaidamashi mahaifinsu zai dawo gobe...,kuma yazamo cikin shiri domin da ance yafito kawai zaizo a shiryenshi....,yanunamata yaji dad'in hakan suka rabu.... Ciwo jabbar yakeyi koh ajikinta domin bashi takesoba...,Iman koh yaushe cikin baqincikin rayuwar yr uwarta takeyi.... Koh yaushe mamah na assibiti hakan yada farha sakewa sosai...Iman itakeyin abincin kaiwa...,duka n iyayen babu wanda yakawo wani abun aranshi..,domin basu tsammanin farha da yinhakan.... Yau kad'ai mamah at bataje assibitiba domin yau babansu farha zaidawo..,hakan yasa tatsaya gida domin gyara abincinshi da zaici idan yadawo....,ta shiga maqwaftansu tasamu driver d'in gidan rabashi makulli domin d'auko alhajin airport idan sun iso...domin jabbar babu lfy..... Isowar Alhaji gida yacika damurna...,wanda bai tsaya cin komaiba yatafi du a amanar da aka barmashi.... Ganin jabbar cikin wani mummunan yanayi wanda tsananin damuwa tahaifar mashi da ciwon zuciyar da har aman jini yakeyi....,shine hankalin alhaji Aliyu yatashi yanemi abasu changing assibiti zai kaishi abuja gobe....... *Bee Been masoya*💞 [1/4, 10:02 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_RABBANA ATIENA FIDDUNYA HASSANATAN...,WAFIL AKHIRATU HASSANATAN...., WAQINA AZABAN NARR..AMEEN👏🏻_* Page... ★1⃣0⃣★ ® Zuwanda akayi da abdljabbar assibitin qwararru dake garin abuja..,anan aka tabbatar masu cewa...lallai akwai abubuwa masu yawa dake damuwarshi...nafarko yad'auki damuwa ya'azama kanshi wadda tayi coursing d'in ciwon xuciyar dake taredashi....nabiyu kuma yana buqatar aure wanda kesashi yawan ciwon ciki sun auna sungani...don haka abashi abunda yakeso kuma asamamashi lfy ta biyu gurin yimasa aure.... Alhj Aliyu yashaidama likitan cewa dama 2month yarage aurenshi amma zasu rage lkchn idan yasamu sauqi...saidai toh mtslr zuciyarce basusan meke damunshiba domin yaqi fad'in abunda yakeso...,likitan yace .... " kawai kuyimashi may b d'ayadaga cikin hakan shi xai samamashi sauqi...,aftr ya warke sai ku fahimci menene damuwarshi.... Hakan dasukayi shi ya karkato da zuciyar alhj Aliyu da alqawalin da yad'aukarma amininshi kuma d'an uwanshi nacewa zai kula da jabbar kamar shi ya haifeshi....,hakan ya shaidama mahaifiyar jabbar cewa...zai nemi dangin mahaifinshi gabad'aya domin likita yace asama mashi lfy ta hanyar yimasa aure...,toh dama ya shirya komai insha'allah nanda 3weeks za a d'aura auren daga baya sai farha d'in ta tare idan yasamu sauqi....,taji dad'in hakan da yafaru..,tayi godiya harda hawayenta..,na farinciki domin jabbar baida maraici..... "Alhaj.Aliyu yadawo gida kaduna..,yake shaidama mamar farha d'in abunda ke gudana kuma takira farha d'in tazo taduba abunda babu cikin lefen daya had'o sai suje su qaro tare....,mamar tayi farinciki domin kayane naji da fad'i ubanta yayimata...amatsayinshi na uban ango da amarya...tayi godiya yabata nata tsarabar dana iman duka sunyi farinciki.... Lkchn da yabayar da kayan Farha na school bata dawoba..,tana dawowa mamar ta sanar da ita abunda ke gudana...,nan take farha ta 'bata rai amma tayi godiya...tad'a d'akinsu domin koh kayan batason gani... Iman sai murna takeyi amma ita farha koh a jikinta... Mamar takira farha domin ta fad'i dame dame takeso sai suje aqaro tace komai ma bataso...,kuma nan take tanunama mamar itafa aurennan tafasa ta changr ra'ayinta..jin maganar da farha tayine yasa mamar juyowa tace.... " me kikace don banjiki sosaiba...?" Ta dubi mamar tata domin iya firgita uwar tafirgita sosai... "Mamah cewa nayi nafasa auren abdl-jabbar d'in ne..,na changr ra'ayina akan auren nashi...." Juyowa mamar tayi takwasheta mari biyu masu kyau wayanda saida farha takame kanta..., "Dan ubanki har kin isa kisamu magana biyu..,kisaka ubanki magana biyu..,bayan yau d'innan yabugo invitation card d'in aurenku wai har kikawo wani zancen banza wai kin fasa auren jabbar..,kifad'aman awanne dalili ne zaisa kifurta kin fasa aurenshi..,? Ki fad'aman dalilin naji ynxn nan..." Tunda mamar tahaifeta batata'ba sanya hannunta a jikintaba da sunan buguba amma wai yau gashi hartakai da marinta...,kuka farha d'in keyi kamar ranta xaifita...,haka yasa iman shigowa d'akin da sauri takama yr uwar tata.... "Mamah don Allah kiyi haquri..,'bacin rai bazai kawo komai acikiba mubi abun asannu...,'ya'ya farha don Allah ki natsu..,kigane abunda iyayenmu keso shine abu mafi gsky...." "Iman kisaketa ki tafi zamuyi magana da ita..,mgnr da mahaifinku banason yasan hakan tafaru tsakaninmu daku...," Iman tasaketa tafita riqe da bakinta...,domin tanason yr uwarta saidai ita tayi nisa batajin kira...,mamar ta matso kusa da inda farha d'in take ta zauna kuma..,domin taji dalilin yin hakan...ta dafata tareda kiran sunanta...." "Fatima..! Inason kidubeni a matsayina na uwar da tad'uqa tayi naqudarki..,ta shayar dake ta reneki reno na tarbiyya tafikowa sonki a duniya,tafi kowa sanin kukanki...,kifad'aman meyene ga Abdl-jabbar wanda ynx baki ra'ayinshi a mtsayin mujin aure...?" "Farha tadubi fuskar mahaifiyyarta da idanunta jajaye tace.... " dama cen ni banisonshi kawaidai na amsa ne domin ganin kowa ya aminta da hakan...,ynx kuma naga bazan iya xama dashi a matsayin mujiba hakan yasanya nafad'i gskyta...,kuma inada wanda nakeso..." Qara kwasheta mari mahaifiyarta tayi...wanda hakan yasa farha barin d'akin da sauri...,ashe haka mamah takeda zafi basu saniba... "Wlhy baki isa kisakamu zance biyuba..,kuma koh zaki mutu sai kin auri jabbar ashe dama baya bayan dakikeyi idan ance kije ganinshi..,dama da wata ciki..,toh wlhy qara kisakama kanki sanyi domin mahaifinki yaji zai iya yimaki abunda yafi hakan..." Mamah baqinciki ya isheta hakan yasanya tasamu guri tazauna tana tunanin al amarin farha...,idan da cemata akayi farha tace hakan da zatace qaryane domin ita tahaifeta kuma tasan tarbiyyar data bata.... Iman tariqa yr uwar tata ita kuka itama kukan takeyi.... " 'yaya farha kijaye qudurinki kiyi haquri kawai kiyi biyayya kamar yadda iyayenmu keso nasan zakiga riba gaba..,don Allah kiji tausayina gada kisa babah yayi fushi dake..,kekad'ai ke gareni yr uwa..,kuma bazan iya rayuwa ba tare dakeba..." "Wlhy banisonshi anwar nakeso koh duniya zata taru kaina wlhy bazan changr qudurinaba...,dama basonshi nakeyiba...." "Ah ah 'ya'ya farha kiji tausayin brox..,ciwon dayakeyi ynx hakan akan sonkine..,don Allah kitausayamashi ki aminta kuzauna a matsayin ma'aurata..., *Sonki ne dalilin ciwonshi* ni nasani kema kinsan hakan...,sauran ne basu saniba...." Qyaleta farha tayi domin koh kad'an bata gane me take cewa..,domin tananan kan bakarta so sone kuma qima hakan...wlhy Anwar shine burinta kalarsa takeso... Iman tagane yr uwar tata tayi nisa sosai..,hakan yasa taqyaleta da qudurinta..,tasamu guri tazauna...., Alhj. Aliyu yadawo daga abuja ynx domin zuwa gyaran gidan da yabawa abdl-jabbar d'in...domin asaka kayan da yayi order akawomashi masu kyau..,kayan sunsha kudd'i sosai komai dai2 gurin da aka ajeshi..,duk wani abu na more rayuwa na kayan zamani ansaka gidan...,sai gefen ummarshi..,da abdl-jabbar yasanar da baban cewa yanaso su zauna tare...,saidai kowa gurinsa daban idan bakasoba bazakaje gurin d'ayaba...,guri yayi kyau saura amarya da ango.... Baban yadawo gida yake fad'ama mamar yadda akayi..,yanunamata pic d'in gidan da kayan da aka saka idan sunyimasu...,mamar wani baqinciki yatasomata da tatuno iskancin abunda farha tayimata jiya...,amma bata fad'amashiba domin tana ganin zata shawo kanta...,d'iyan ynx saida lallashi....,ganin da baban yayi tana tunani yace..... "Wai binta lfy kuwa kike? Naga nakawo abun farinciki kinyi shiru babu koh yr godiyar da aka sabayiman...,bafa cemaki nayi zanqara aureba fa...,d'iyanki aka gyarama guri don inganta rayuwarsu..,amma kinyi shiru bakice komaiba...." "Hmm ainasan duk wadda zatazo bayana take kuma ragina zata amsa....,don sonda akayiman rabinshi bazata samuba..,domin ita dukiya ta aura...,nikuma p....?" Yabushe da dariya... "So da k'auna ke tasiri ciki..." Itama dariyar yabata....suka bar wancen zancen suka koma nasu domin batason yaqure zancen har yagano da wuri.....,ahaka yace gobe zanga farha akan hidimar buki...,don yaufa saura 10days insha allah....." "Haba baban Iman ai abari yaji sauqi sannan...,amma ya.a assibiti kuma ayimashi d'aurin aure...?" "Eh nafad'amaki yasamu sauqi..,kuma likitocin sune suka 'buqaci hakan domin sunce warakar ciwon nashi harda aure ciki...za 'a sallamoshi dis week domin yasamu sauqi..." Ajiyar zuciya mamar tayi tace "ameen" ★★★ Dasafe mamar tashiga d'akinsu farha...,farha nakwance tana waya...,iman na barci..mamar nashiga taga farhan na murmushi alamar wayar nayimata dad'i....,takashe wayar tareda tashi zaune tagayar da mamar tasu ta amsa..... "Farha gurinki nazo...,inason kijaye qudurinki ki amshi abunda mu iyayenki ke so...,mahaifinki nemanki yakeyi ynx akan zancen aurenki kiyi haquri kiso abdl-jabbar koh mahaifinki zai cika alqawalin daya d'aukarma mahaifin jabbar kinji....." "Mamah so sone..,bansan yazan iya furta kalmar so a jabbar ba...,amma tunda hakan kikeso zanje na amsa tambayar babah saidai bazan iya yima jabbar biyayyaba bayan auren..,hakan yasa nafad'i gsky tun kan ayi...,mamah inada wanda nakeso munyima kanmu alqawalin aure don Allah kuyi haquri shine muradinah...." "Farha ninasan ba baki nayimakiba wlhy bazaki samu namiji maisonki tsakani da Allah ba kamar jabbar...,nayi maki nasiha nabugeki nayi hawaye gabanki hakan baisa kinchangr ra'ayinkiba akan abunda nake gudar maki mahaifinki yaji wannan mummunan lbr..,toh babu yadda zanyimaki farha saidai nafad'amaki komai yaje yadawo babu hannuna cikin al amarinki....,kitashi mahaifinki na kiranki...." Tamiqe tasaka hijab d'inta tatafi daqudirinta na fad'amashi gskyr zuciyarta...,tayi sallama tashiga yana xaune yana gyara katunan d'aurin aure.... "Babah ina kwana..?" "Lfy qlau farha..,ya shirye shiryen buki..?" Ana nan anayi koh..?" Tayi shiru domin gada tayi sauri amsawa...,shi a tunaninshi kunyarsace takeji.... "Farha gashi za a d'aura maku aure keda abdl saidai bai qarasa samun sauqiba amma ance idan akayi zai samu sauqi...kasancewar bai dawoba sai zuwa jibi toh shine nakeson naji koh akwai abunda kikeso keda qawayenki..? Kuma ga naku invitation d'in...." Yamiqomata a laida..,qin kar'ba tayi ta done kanta qasa domin hawaye ke zuba a idonta..,tayanke hukuncin fad'amasa kawai.... "Babah ni bazan auri abdl-jabbar ba na changr ra'ayina akan hakan...,inada wanda nakeso...." Aje katunan yayi a kujera..,domin baiji mai taceba sosai.... "Koh zaki maimaitaman abunda kikace tareda fad'i daqarfi naji sbd banji dai2 ba..." "Cewa nayi nafasa auren abdl-jabbar...,na changr burina...inada wanda nakeso....." "Innalillhi wa inna ilaihirraji'un farha....!" Yamiqe tsaye da sauri..... Afuwan masoya bee bee dai busy take wlhy ina bisa ayukkan hidimar bukine iri iri na yn uwa da abokan arziqi.....kunsan mai jama'a sai jama'a..... Kuna raina burina naga na farantamuku...KUBIYONI AKWAI NISHA'DI GABA...TRUE NE MAI ABUN MOREWA..🤣 🤣 *Bee Been masoya*💞 [1/8, 9:37 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_I'M BACK MASOYANAH...NASAUKA BUSY....NADAWO TAKU😘GANI GAREKU DUKA...,MY HEART❤ 2 U ALL...,DAGA BABAN ILHAM SAIKU MASOYANAH😝ALLAH YABARNI DAKU....NAGA KIRA NAGA TEXT DUK SABODA K'AUNA ALLAH YAMAYARDAMU SUPER GLUE ASASHEN K'AUNA_*💋💋💋💋💋💋❤❤❤❤❤❤ Page... ★1⃣1⃣★ ® "INNALILLHI WA'INNA ILAIHIRRAJI'UN...! fatima koh zaki fad'aman menene abdl-jabbar yayi maki kuma menene dalilin fasa son auren nashi dakikayi....?" Tad'ago idonta tamayar dasu tareda kuka mai tsanani...,amma takasa me zatace..,hannu tasa tajawo hijab d'inta tarufe bakinta kuka kawai takeyi.... "Farha dake nake magana...inason naji dalilin abunda yakawo hakan domin bansan mafariba...." "Babah dama bawani sonshi nakeyiba..., kawai naga kowa ya aminta shiyassa na aminta da hakan....toh ynx kuma naji bazan iya zaman auren dashiba inada wanda nakeso..." Miqewa baban yayi yadawo kusada inda farha d'in take zaune yazauna kujerar yace.... "Farha anya kinada lfy kuwa?...,shin kinsan me kike cewa kuwa...? Idan har ba haukabace saman tsarin kanki toh aljannune...,domin bansan yadda zan misilta qwaqwalwarkiba..., domin ni nazauna dake na tambayeki kika amunceman akan cewa kinasonshi...,hakan yasa nad'aukarma mahaifinshi alqawalin koh bayan ranshi xan inganta rayuwar jabbar..,sannan shikuma yabani amanarsa...,saida nashirya komai yau saura week sannan xakiceman wai kinfasa....,sbd kinganshi a wani hali...,toh ni ban haifi d'iyar da zata sakani magana biyuba wlhy aure dake dashi sai and'aura ba duka b zagi....." "Wlhy babah banasonsa...,idan na aureshi mutuwa xanyi..,batsarin aurenabane abdl bamu daceba wlhy...,inada wanda nakeso..,shi nakeso wlhy....." Faas!faas! kakeji a fuskar farha...Wanda sai kayi tunanin cewa wani abunne aka daka..,sbd tsanani baqin cikin abunda tafad'a baisan sadda hannunshi yasaukaba a kan fuskartaba.... "Har kin isa..,na haifeki..,na tarbiyyantar dake...,nabaki ci da sha...,nabaki sutura...,qarshe nabaki ilmi acikin qarfin neman samuna...,dashi koh babushi amma wai ke zaki sakani karya alqawalina wlhy kichangr ra ayin iskancin dakika xo dashi....,idan baki saniba yau kisani..,tsananin sonda nakeyimaki wlhy bayada misali...,inayimaki sonda koh ni dana haifeki banayima kaina shi....,kullum burinah farantamaki....,hakan yasa yr uwarki ke tunanin nafi qaunarki da ita....amma hakan baisa ta nuna makiba sbd tsananin sonda takeyimiki a mtsayin yr uwarta...amma kikeson kizubamana qasa a idanu...toh kisani aurenki da jabbar sai and'aurashi..." "Don Allah baba kayafeni..,wlhy bazan iya zama dashiba amatsayin mujin aureba...,zan iya mutuwa..." Kuka takeyi nafitar rai...kuma batadaina fad'in bata sonshiba...,ynx ma takejin tsanarsa tsantsa a zuciyarta.... "Koh zaki mutu sai kin aureshi kuma sai kinxauna tare dashi...,sbd har ynx baki bani hujjar dazatasaka achangr wannan maganarba domin nafara gayyatar mutane bazan fasaba auren abdl-jabbar babu fashi sai and'aurashi...,tunda bake nat haifemuba...." Miqewa tayi tafita pallorn nashi aguje tana kuka...,tayi d'akinsu....,mamar naganinta ta kalleta tace..... "Kinsaima kanki wahala domin taurin zuciya bayada da kyau farha Allah yasa kigane gsky...." Tafita tabata guri tanata faman gunji kuka wanda saida Iman tatashi daga barcin datakeyi...,tasan koh tayi mata magana bazatajiba hakan yasa taqyaleta tareda tayata addu'a kawai..... Mamar tashiga pallorn baban dontaji yadda suka kai qarshen zancen.... Shigarta taganshi zaune..,taqarasa itama tazauna... "Hmm kinji wani zancen banza da yarinyar cen tazo dashi...,wai tafasa auren jabbar..,tanada wanda takeso...,toh koh xata mutu sai ta aureshi...,qarshe akai gawarta gidan...,donni ba mutumen banxa bane..." "Allah dai yasauwaqa alhj.nima abunda tafad'aman kenan jiya...,na lallasheta na yimata nasiha duka banxa...,tace bata sonshi....,addu'a itace abunda zamuyi acikin wannan al-amari data fito dashi..." Baicemata komaiba yacigaba da rubun sunayen dayakeyi ga I.V d'in domin babu fashi sai anyishi...don shi bai d'auki maganarta abakin komaiba domin ba ita tahaifesuba sune suka haifeta yad'ago fuska ya kalleta..... "Itadai tasani ynx dubara ta rage mata don naqare komai d'aura aure shine wajibi kuma shi za ayi..." "Allah yashiryamana kawai...break fast ya kammala akawo nan koh...?" Kai kawai yad'agamata..,baice komaiba....,tafita takwaso abun karin takawo ta ajeyemashi..... ★★★★★★★ Tunda abunnan yafara farha bata fita koh 'inaba daga gida sai gida..,sbd suna hutune...,amma koh yaushe tana riqe da waya daga chatting sai calling kuma duka da mutun d'aya sukeyi anwar kenan... Tunda farha tashaidamashi cewa...wai anbadata ga wani..,kuma shirye ake da rabasu...,sai hnkln anwar yatashi domin duk abunda zai rabashi da farha baso yakeyiba...,domin itace macce tafarko dayafara so a rayuwar duniya structure nata na burgeshi..,kuma yana mugun son macce mai kyau..,duk iya yawonshi baita'ba cin karo damatar datayimashiba kamar farha....,saidai shi baya buqatar yayi wata mu'amala takamar rayuwar aure da ita domin shi sex da macce baya ra'ayinshi...,domin baza'a gamsar dashi yadda yakesoba...amma jikinta shine abu mafi burgewa...,domin koh hannunta yariqa yanajin feeling saidai yaje yn uwan shashancinshi duqarasashi..... Tunda yaji hakan yafad'ama mahaifinshi cewa zai iskoshi domin su tattauna akan nema mashi auren farha din duk da tace anyimata wani mujin auren.... Mahaifinshi yayi mashi albishir dacewa sai yazo domin yanason yaji yaronshi yayi hankali..,kuma zai biya mashi buqatunshi koh sunkai nawane idan dai yadaina abunda yakeyi..,domin abun na damunshi..,saidai bayason hana yaron abunda yakeso..... Anwar yashirya yatafi amma har ynx baidawoba....,saidai idan sunyi waya yacemata dadyn nasu ke son kammala wani aikin sai suxo .....taji dad'i domin tasan takusa cika burinta...... ★★★★ Abdl-jabbar yadawo gida ansallamoshi...,kowa yazo ganinshi amma banda farha taqi zuwa domin koh ganinshi batasonyi... Ummar abdl d'in ta tambayi Iman ina farha..,taga kowa amma banda ita...,kuma sun xauna assibiti koh waya batayiba tace ya jikin jabbar d'inba.... Kasancewa kowa yasan abunda ke faruwa banda ita hakan yabawa iman damar cewa..."kunya wai takeji.... Abdl yakalli Iman d'in domin yasan kare yr uwarta tayi..,yayi murmushi...domin shi yanxu koh xancen nata bayaso saidai yana burin Allah yayayemashi sonta domin yaso farha sosai..,saidai ita batasonshi baisan meyayimataba...... Kasancewa basu fad'amashi sharud'd'an da likita yace abiba don samun lfyrshiba...,hakan yasa baisan da d'aurin auren nashiba cikin week d'in..,shidai yasan *sone dalilin hawayenshi* tareda ciwon dayake ciki..,kuma yana neman safsafci gurin Allah domin yana under mtsl.... Ana saura 3days ad'auramashi aure babansu farha yashirya dakanshi don zuwa kaima dangin mahaifin jabbar..,katin d'aurin auren da alawarsu......sukayi murna da farinciki tareda godiya da karamcin da yanuna....yayimashi riqon qwarai dako mahaifinshi at nan bazai wuce yimasa hakan ba..... Yadawo gida yabiya domin yaga jikin abdl d'in sannan yasanar dashi assabar mai zuwa za a d'auramasu aure...,kuma komai yagama saidai ixan xai iya yagayyato abukanshi shi yaqare komai ynx sai d'aurin aure ne gaba...., Jabbar saida gab anshi yafad'i domin yana lfy batasoniba bale ynx daya koma yau ciwo gobe lfy...,wanda sonta yajawomashi hakan...naso farha toh tunda bata sona menene ranar d'aura auren dani..., Yadubi baban yace... "Baba gada ad'aura aurennan domin farha bata sona...tanada wanda takeso...,na haqura....." "Hmm jabbar nasanda wannan maganar..,kuma zancen ka haqura bata tasoba domin aure kowa yasan dashi next 2morrow za'a d'aura...,wannan maganar banason ummanka taji hakan yasa banfad'amakaba tun kana assibitiba...amma ka cigaba da addu'a sharrin zuciyane kawai zata daina ......" Abdl-jabbar yayi godiya..,tareda nunamashi jin dad'in had'eshi da ummarshi gida d'aya dakuma gyaran da akayimata tafad'amashi....sannan Allah yabashi ikon yimasa biyayya..., ya amsa da ameen..... Farha kullum cikin kuka ynz kowama intana abunta babu mai kulata sbd tun ana bata haquri da nuni da biyayyar iyaye akwai dace...,har ankai babu mai fad'amaka gsky sai kallo....sbd koh anmata nuni bataganewa... Baban ya iskota har d'akinsu yaji koh ta jaye qudurinta amma ina tana kan bakarta ta batason..,abdl-jabbar...,baban yabar d'akin domin dangin mahaifiyarta sun fara zuwa...,yabarta tana kuka.... Buki sai gudana yakeyi wanda wanda abdl-jabbar yad'an samu sauqi harda kwalliya yanaso yafita koh yayane...,amma jikinshi babu qwari...,wai hidimar aure haka.... Abokinshi bashir yakira domin yanason yaga farha yau kohda kuwa zatayimasa wulaqancine amma yanason yaganta...... Bashir abokinshine wanda jabbar ya amita dashi...,domin yasan sirrinshi shima yasan nashi...,gidansu cike da mutane hidima kawai akeyi...,gobe dasafe za'ayi walima before d'aurin aure.... Fitowarsu kenan acikin gidan shida bashir.....,hango farha yayi tana dososu fuska cike da fushi da tarin masifa cikinta... Tsayar da bashir d'in yayyi dazai hau mashin d'in...... Qara sowa tayi babu kunya takira sunanshi..... Abdl-jabbar kasani koh anyi aurennan wlhy bazaka samu farincikin da kake tunanin Samuba domin wlhy bani sonka koh kad'an abunda gafimaka alkhairi shine kasamu baba kace kafasa aurena...,shin ni kad'aice macce..? Duniyar nan akwai wayanda suka fini komai ka changr ra ayi kayi xuciya kabar ni nima nasamu dai2 ni...,nace inasonka farko ynx kuma nace bana k'aunarka..." Bashir abunnan yayi bala'in bashi haushi daganin yadda jabbar yayi shiru yana saurarar qaramar yarinya nafad'amasa magana amma yakasa maidamata...ashe zafin nashi na banza ne tunda yayima manyan mata na jami'a amma gashi yarinya najuyashi son ranta...,amma bari nabar gani laifinshi sone ke sakashi d'aukar wulaqanci...,hasala bashir yayi ya tsaya dai2 inda jabbar d'in yake tsaye kamar andasashi yana kallon ikon Allah don bayada bakin magana.... Bashir yace mata....,"ke farha dakata hakan..,sofa ba hauka bane...,kawai zaki biyoshi kina qaramar qanwarsa amma kina yimasa rashinmutunci...,kisaita kanki kidawo hanya koh zaki samu dace..,wlhy inamaki jaje tunkafin kirasa abokina a mujin aure...rasashi gareki hasarane kidaina wani iqrarin bakyasonshi domin babu abunda wani namiji zai nunama jabbar wlhy...." Dariya tayi tace.. "shizaka fad'ama baniba..,domin shi yasan meya rasa wanda shi kad'ai zai sanya na aureshi...menene ranar auren wanda komai saida akayimashi wlhy bazan iyaba...." Bashir zai yi magana jabbar yariqeshi..,tareda cewa..... "Ah ah bashir barta tayi abunda ranta keso..., ai ni bata'bataman raiba har ynx..,domin nasan duniyace...,a halin ynx nariga da na haqura da ita...,saidai banaso nasa6ama mahaifanane shiyasa nabarta tayi yadda takeso...." Riqa hannunshi yayi domin sushiga gida kai sai ganin ummarshi yayi tana hawaye..., da sauri yaqarasa domin yasan taji komai...yamatsa kusa da ita yace..... "Umma lfy kike qwallah rana tsaka....?" "Dama babanah farha batasonka amma kanace sai ka aureta..,kuma baka ta'ba fad'amaniba....,lallai kuwa bazaka auretaba don bazata qarasa qarasakaba....." Shiga tayi cikin gida takira yayarta..da qanen mahaifin jabbar d'in tashaida musu abunda taji ynx don haka sushirya zasuje cen gidan alhjin domin wannan aure bamai yuyuwabane..gara abarshi tunda yarinyar bataso...suka shirya suka tafi garda ummar tashi... Shigarsu gidan sai hidimar biki ake tayi..,suka shiga babban pallorn umman jabbar tashiga cikin gidan don ganin mamar farha d'in don suyi magana..,sallama tayi tashiga ciki suna zaune da ita da qanwarta dasukazo gurin bikin.... "Ah 'ya'ya lfy dai koh..?" "Lfy kuma b lfy ba sbd inason muyi magana ne akan auren farha da jabbar ne..,inason naga alhaji adaina d'aurin auren nan domin farha tafurta yau bata sonshi hakan yasa naga yakamata atsayar da auren domin gada asamu mtsl banison abunda za ayimata wanda zaisa kowa baiji dad'iba..." "Hakane 'ya'ya amma bari muje muji yadda zamuyi dashi... Wlhy farha batada mutunci koh kad'an..." Tamiqe domin zuwa d'akin mujin nata tayi sallama tashiga...,take shaidamashi cewa 'ya'ya aminace tazo akan zancen auren yaran nan....,yace tace suqaraso ciki ... Shigowarsu parlorn dukansu suka gaisa....,ummar jabbar take fad'amashi dalilin xuwansu yaji kuma ya gamsu saidai yace masu.... "Kusani jabbar amanatane..,kuma nayi alqawalin inganta rayuwarshi..,don haka nabar zancen farha zan yima abdl auren danasan zaiji dad'insa insha'allah gobe za'a d'aura auren jabbar kuma bada farha ba...,kuma sanin cewa zaiyiman biyayya shiyasa ban fad'amashi ba...,kuma kema bari nayi sai and'aura sannan nayimaki bayani...,amma gada ki damu nasan zaku samu farinciki da abunda zanyi..,kuje kucigaba da hidimar buki kawai....." Sukayi farinciki da abunda yafad'a...,duk da ummar taso taji hukuncin amma qanne mujinta yace tabarshi kawai suyi fatar nasara da da dace ciki kawai.... Ahakan suka bar gidan da jiran goben suji hukuncin alhjin.... *Bee Been masoya*💞 [1/10, 9:15 AM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_{ALLAHUMMA LAH TADA'ALANA ZAMBAN ILLAH GAFARTA.....WALA HAMMAN ILLAH FARAJTA...,WALA DAINAN ILLAH K'ADAITA....,WALA HAJJATAN MIN HAWA'IJJIDDUNYA WAL AKHIRATU ILLAH AK'ADAITAHA YA ARRAHAMAR RAHEEMIN...👏🏻👏🏻}_* Page... ★1⃣2⃣★ ® Kuka kawai farha takeyi domin babu abunda take tunani irin ace yau itace ranar d'aurin aurenta da wanda bata so....,da ace aurentane da masoyinta da kwalliyar dazatayi batada adadin kallo amma gata zaune baqinciki yahanata sukuni tayi fad'a tayi yaqi amma banxa gashi za'a d'auramata auren dole...,wlhy jabbar bai za6ama kansa komaiba sai halaka..,don bazatayimasa biyayyaba koh kad'an..,injitafa datake zaune tanata rusar kuka....,anyi anyi tayi wanka amma ina wanka yafasu sbd bata yinsama gada ayi tunanin sonshi yafara kamata....,kohwa cikin yn uwa zuwa yakeyi yana rarrashinta amma banxa kwance tayi tanata kukanta...., kashe wayarta tayi domin batasan mezatace da Anwar idan yakirata..,domin yanacen yayi tafiya don nemo ixinin neman aurenta ga mahaifinshi...,gata 2hours kawai yarage ad'aura aurenta...., Iman ansha kwalliya domin gidan kwalliya taje akayomata aburta..,don iya ynx baruwanta da yayartata sbd tafahimta wata mugunyar rayuwa gareta don haka gada ma tadinga 6atamata rai idan taganta hakan yasa tad'auki duk wani abu mai mahimci dazata nema takoma d'ayan d'akin da qawayenta..,acen suke firarsu da hidimar buki domin idan ka wulga bazakaga amaryarba ita kake gani..,hakan yasa duk wanda yasan farha sai yad'auka Iman d'in itace amarya tayi kyau sosai gata yarinya mai qananan shekaru duka Iman iyakarta 18years ynx sbd ynx taqare secondry school bata wuceba dama bari akayi aqare bukin yayar tata sannan saita wuce.... ★★★★★ Abdl-jabbar yadamu domin shi tunaninshi har yaqare wlhy ace farha zai aura kuma bayan yasan bata sonshi....,anya babah baijaman musibaba tunda har yasan batasonshi kuma yakeso ya aureta...,bayan auren anasone ayimashi don yasamu lfy...,domin shi yasan tabbas aure yana cikin wata hanya tasamun lfyrshi domin ciwon cikin dayakeyi bana wasabane...sai ga son abunda bayasonshi kuma ya maqale a zuciyarshi.,wanda ya haddasamashi fitina gashi yana fama dashi....,Hakan yasa duk yatuno yaune d'aurin auren nasu sai gabanshi yafad'i sannan yakira Allah yashaidamashi... "ya allah kasanyaman sanyi a cikin xuciyata da farha domin nasan idan aka d'aura auren inba wani ikon Allah ba itace ajalina ...,amma nasan cewa babah bazaiyiman abunda zai cutanba...,may b yaga abunda hakan zai zamo...,tunda nags umma taje gurinsa amma bataceman komaiba ...allah gani gareka kawai..,gardama ba tawabace...." Hakan jabbar yawuni da xullumi domin macce ke zullumin aure amma shi ke zullumi bakomai yajamai hakan ba...., *SO NE DALILIN FARUWAR HAKAN* da ace farko bai kamu dasontaba da hakan duk bata faru dashiba...,gashi yanada masoya amma duka ya ture saidai farha d'in gashi ta bad'a mashi toka a ido...,ana neman manage dashi..,kamarshi jarumin namiji yazamo lusari...,a haka abokanshi suka tarar komai baiyiba gashi har anfara taruwa...,abokanshine wayanda sukayi school d'aya dawayanda suke gurin aiki guda motocine naji da fad'i gashi duka abokan nashi kowannesu daga yayan manya sai masuji dakansu...,amma haka sukeji da jabbar sbd qoqarinshi....,gashi sun had'a gagarumin party aftr ankai amarya bayan gudumuwar dasuka bada...., Wannan tunanin kad'ai yasaka jabbar daburcewa domin ganin yakeyi asirinshi zai tonu ga qawayenshi domin yasan farha bazatajeba...,kuma koh taje bazatayi yadda akasoba...,amma bari yaga yadda za'ayi...,may b zaiyi qarya kawai a fasa partyn.,,da hakan yashirya shap shap...,bashir kawai ke ta'buka masa aikin saka kaya amma shi kad'ai yasan yadda yakeji..,kwatakwata babu farinciki a zuciyarshi koh kad'an...bashir kecemasa.... "Jabbar kanatsu kayi abunda ke gabanka...,totally damuwa ba taka bace farha dai yau takace kuma da yaddar Allah data shigo hannunka dole tayi relax domin sai yadda kaso zatayi...,fatana shine kawai kasaki jiki ayi komai yadda muke zuwa na sauran insha'allah bazamuji kunyaba....passed kawai muje kaji...." Suka shirya kamar babu abunda ke damunshi yayi kyau iya matuqa..,yafito a Abdl-jabbar d'inshi domin jabbar akwai kyau na haqiqa ga kamala..,amma al-amarin farha na neman hallakashi...., amma ynx tawakkali yafara nutsoshi... Yashiga motar dasuka tanadar mashi don shiga domin harda kwalliya sukayimata..,sukayi gurin d'aurin aure..., Ma'aikatar baban farha d'in cen d'aura auren domin mutane ne naji da fad'i kasancewar ynx mahaifinfin nasu yasamu faraga koh mai yanadashi arziqi na shigoshi tako ina...,hakan yasa manyan mutane sun halarci d'aurin auren.... Ummar jabbar taga nawar ad'aura auren domin tasamu taji waye alhj. Yahad'a tillon d'anta dashi wanda shine qinshiqinta naduniya...,zaune take cikin mutane ana hidima amma wlhy kap hankalinta nacen...,sai duba agogo takeyi...., Gidansu farha kuwa komai na gudana yadda yakamata kasancewar ba nan ake d'aura aurenba shiyassa gidan yasamu fili..., farha dai ta rufe kanta d'aki d'aya sai darzar kuka takeyi takashe wayarta domin batasan mezatacema Anwar d'intaba domin bata cikika alqawalinsuba....; Iman da qawayenta sai kai kawo takeyi gurin auren yayarta qwalli d'aya...,wadda tafi so duniya saidai ita 'yayar batasan haka ba..., cikin qawayenta take suna shanawa...,sai janta sukeyi da ace yaune ranar aurenta dasuga rashin .m. ...,gashidai auren yayarta sai wani kicifi takeyi..., Takwashe da dariya ta miqe tsaye..., tayi bala'in kyau..,domin Iman sak komai na kalar halitta anyumata mai kyau..,gata yr 18 years amma yarinyar komai yazauna daram jikinta...,taqara juya manyan idanunta da qaramin bakinta domin suffarsu d'aya da farha saidai farha farace swal...Iman batakai farintaba...,saidai mutane dayawa sunason rayuwar iman domin ita yarinyace mai hankali da natsuwa hakan ta doke yr uwar tata..,kowa Iman kowa Iman dai.... Ga ban dariya da sangarta...,komai zatayi dole kadara... Tajuyama k'awayenta idanu da baki tace..... "Kubari ni wlhy naga nawar a kawar da 'ya'ya nima nafara qara'i domin sahibinah ISHAM yana nan yana jiran abashi qofa yashigo...,kinsan mutuwa akeyi nafison najini tsundum gidan aure sannan nawuce shegen karatunnan..., wlhy ke aure nakeso..,banason nadad'e a waje ina soyayya duk da inason luv kamar ruwan cikina amma nafison naji ina gabatar dashi free ba practical b..,shiyassa inason luv amma banyarda da'bata lkchna ba ga soyayyar friendship ta school domin zan 'bata lkchna ni mai digree nakeyi...,ehe..." Suka kwashe da dariya..., domin dama sunsan Iman hakan take saidai inba acikin qawayentaba bazaka ta'ba cewa tana maganaba...., "Dama ai ke tadabance iman rayuwarki tayi ALLAH yanunamana namu baki d'aya kuma ALLAH yashiryaki kibar shaid'anar 'boye...,mu ki ishemu da aure kikeso su mamah sudinga d'aukarki saliha...." Fad'in babbar aminiyarta wato RUMAISAH kenan..., Iman tajuya mazaunanta tace "ameen inda gsk kikeyi Allah yasa next year ayiman aure😝....,kisha mamakin Iman don nan take zan kawo maku beautiful son or girl...." Suka rufe baki Iman ta girmi sanin su...,idan bakasan halintaba akacemaka Iman tasan soyayya zakace qaryane...,amma Iman nada saurayi wato ISHAM.., Sunyi 4 month tare gurin bukin qawarta suka fara had'uwa..,kasancewarshi d'an limamin masallacin garinsu gakuma ilmi yasa Iman tayarda da soyayyarshi..,wanda kowa baisaniba bari tayi ayi auren 'ya'yar tatah sannan ta fitar dashi.... Rashin qaunar auren da farha batayi koh RASHEEDA qawarta batasan da yaune d'aurin aurentaba bale wasu ma su sani...,hakadai yau taji tanason taga aminiyyar tata domin 1 week basuyi wayaba kuma sun dad'e basu had'uba..., Rasheeda tasanar da mahaifiyarta tabata izini tad'auki makullin motarta sai gidansu farha....,anan tatarar da taron mutane...,amma bataji komaiba tashiga gidan...,shigarta gidan taci karo d Iman.....,dagudu tarugo ta rungumeta..., "Allah sarki 'ya'ya Rasheeda ynx nake cewa nakiraki don Allah kixo..,kinga wayata a hannuna ma...,domin tunda naganki nasan cewa 'ya'ya farha bata kirakiba.., yaune d'aurin aurenta da brox jabbar amma wlhy ko wanka taqi yi..,kuma ta kulle kanta a d'aki batason kowa ya ganta kuka kawai takeyi kuma takashe wayoyinta...." "Hmm no wonder nanemeta narasa...,dama jabbar ne bataso..? Lallai farha batada hankali..,wazaiqi namuji kamar jabbar yaso banza...., muje nunaman d'akin datake ciki....." Suka miqi Hanya dazuwa...,Iman ta qwanqwasa ki bud'e babah na nemanki....,jin haka kamar gada tabud'e amma kuma sai ta bud'e koh din tayima Iman masifa akan me take damunta....,bud'ewar dazatayi bataga iman ba sai Rasheeda tsaye...,hakan rasheedan ta shigo ta dubi idanun farha sunyi jawur duk sunfito sbd kuka...,bale abu ga mutun fari..,taqara kallonta tace.... "Wlhy Farha ban ta'ba sanin bakida hankakiba sai yau ban ta'ba tunanin zaki maida rayuwarki ba bakin komaiba...,kisani Anwar bazai aurekiba.., idan kuwa ya aureki to tabbas bazaki mori komaiba sai halaka da danasani...,dama ashe jabbar ne aka baki kikaqi fad'aman..? Kisani Jabbar yafi Anwar komai don wllhy dazai barki ya aureni ni inasonsa so na haqiqa domin duk maccen da tasameshi tasamu namiji..,domin tako ina yayi...,ynx hakan da maganar nazo maki...,tunda naganeshi naji kince yayankune duka lissafina yaqare.., domin nakamu da sonshi...,inada wanda aka tsayarman amma ganin jabbar hankalinshi da natsuwarshi sun jani..,uwa uba ga kyau...,kisani jabbar shi yakamace ki aure ba ganin dukiya ta rud'ekiba farha...." Tadafata taduqa qasan da take zaune tace...,ki fahimceni wlhy bansan yaune ranar aurenkiba...,kuma nafison jabbar ya aureki domin nasan ban fad'iba kuma nafison hakan..,Anwar koh kad'an bai dace dakeba...." Duban rasheeda tayi da jajayen idanunta tace...., "Idan ke yayimaki toh ni baiyimanba...,sonshi ne kawai at baniyi...,yau da iyayenah zasuji sud'aura aurennan da ke danayi farinciki...,don zanfi ganinshi da mutunci na mutuntashi a matsayin 'ya'ya amma duka basu gane kukanah ba ala dole shine zan aura.., wlhy bazai samu kulawar mata agareniba..,har yagaji yasakan......" "Subhanallh...! Tabbas Anwar bai barki hakanba domin kinfad'a tarkon yaudararshi Allah yafito dake kawai...." Tasaketa ta miqe tad'auki makullin motar ta takama hanyar fita tajuyo tace..... "Na fahimci azaki ta'ba gane menake cewaba don haka ni zan tafi Idan hankalinki yadawo bayan ankaiki gidan jabbar zan dawo naqara baki shawara duk da bakiso nabaki shawaraba..." Kuka farha taqara bud'ewa kamar ranta zai fita..,tariqo Rasheeda alamar gada tatafi...,hakan yasa rasheeda jin tausayin aminiyyarta tadawo tazauna...,domin tasan sharrin zuciyane kuma so sone...,amma wanda farha keso cutane gareta...,kuka farhar keyi tana fad'in...... "'Daurin aurena akatafi da mutumen da baniso badon yayiman komaiba nabani ni fatima...." Jin gud'a natashi babban parlonsu da yaya mai yawa hakan ya tabbatar and'aura auren..., qara farha tasaki... "Nabani..! nabani..! Ni fatima shikenan....." "Baki baniba domin burinki ya cika..., Allah yabawa jabbar auren wadda zatayi biyayya ga iyayenta....,wato mahaifinki ya d'aura auren Iman da Jabbar...,ke kuma kizauna ga gidannan ki tsinci uwar datafi maki auren jabbar....,insha'allah Iman zata zama silar farincikinmu kuma kinyiwa kanki duk burin mahaifinki akanki ya rushe yakoma kan 'yar uwarki....." Dum Dumm! Gaban farha yafad'i saida tamiqe tsaye..., mahaifiyarta nafad'amata hakan sai wani tunani yazo mata...,amma tarasa menene...,burinta ya cika saidai tunaninta bai ta'bata za'a auramashi Iman ba...,koma menenene burinta yacika dai..., Allah raka taki gona inji farha p....,tanemi hawaye tarasa ga farinciki gabanta na fad'uwa kuma koma meye dai oho...... Rasheeda tace..., " kinyiwa kanki wlhy..,ni hakanma yayiman dad'i dole naga qanwata domin nasan lbrn hakan yazomata a birkice...,duk da nasan ita mai d'aukar qaddarace amma zan ganta domin ita najin shawara..,kuma dani za'a qarasa bukin insh'allah yau....." Tafita tabar d'akin...,farha kuma wayarta takunnah..,tafad'a gado tana murna..... Tunda lbrn d'aurin auren yarisqi Iman sai ta dskare guri d'aya..,dagudu tafad'a d'akin mahaifiyarta tana kuka mai tsanani...,tanacewa.... "Mamah kunsan dai bani brox kesoba kuma kalmar so bata ta'ba shiga tsakaninmuba yazamuyi zaman aure a hakan...,? Mamah burinah na auri wanda kesona ina sonshi...,jabbar kuma da ciwon son 'ya'ya ne zuciyarshi yaushe nawa son zai shiga....?" Kuka takeyi mai tsanani wanda saida mamar itama tayi qwalla kad'an...,ta riqa Iman d'in.... "sanin cewa zaki iya abunda mukaso yasa muka juyar da buqatarmu gareki kuma munsan zaki samu farinciki Iman..., ynx hakan mahaifinki ke yakeson gani zakuyi magana dashi...,Allah yayimaki albarka..." Tace "ameen mamah.." Tasharemata hawaye tace....., "muje na wanke maki fuska muje gurin mahaifinki...." Koh wanne lungun firar wannan d'aurin akeyi...,kowa da abunda yake cewa..... ★★★★ _Nimadai da abunda nace....,domin akwai Chase's gaba....,_ _Kudai kubiyo bee beenku kusha lbrn hakan..,muje zuwadai...,kowa ya ware qafa yasha zam🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀_😝😝 ~Ummul Ilham~ *Bee Been masoya*💞 [1/11, 10:48 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_KYAUTAR ZUCIYATA❤ GADUK WANI MAI KARANTA ..,💧SO NE DALILIN HAWAYENAH😭💧.....,INAJINKU IRIN BA KA'DAN'DINNANBA💋....._* Page... ★1⃣3⃣★ ® Farha bud'e wayarta tayi domin ynx free take...,aure kuma alhmdllh tunda ba a d'aura da itaba....koma meye dai ita burinta zai cika...me akeyi da auren cima kwance komai sai iyayenta sunyimata..,shi ayimashi..,yaushe zasuyi nasu nakansu.? Dama Iman ne dai2 shi itada take yarinya baxata gane komaiba...,iya soyayyarshi koh rashin iyawarshi....., Da haka fara dilling wayar sahibinta anwar kenan... Bugu ukku sannan ya d'auka...,kalmar da yafara da ita itace..... "I missing u my... Inata kiran wayarki kashe 6days kenan tunda nayi roaming d'in layina dana sauka jidda kece kawai nafara nema amma shiru....,toh ya meke faruwa ne.....? Duk narasa yazanyi wlhy...." "Hmmm dear bari dakyar nasha...,wlhy saura kad'an na kufcemaka..,amma nayi yaqin da kowa saida yagane cewa...,abunda za'ayiman b alkhairi bane...ynx dai we're free fa....naqare nawa aiki saura naka.....domin da ance kafito kawai ready kake..." Tafad'amasa duka abunda yafaru.... "Nima ina nan ina fama da dady nah...,wai banida hankali aure ynx...,shi bai tashi yiman aureba...,nafad'amasa wlhy na isa aure domin a halin ynx komai nasani amma koh kulani baiyiba...,amma momy nah na nan na matsamashi....,nasan sonda takeyiman dole tayi yaqin nemaman yardarshi...,don wlhy idan ban aurekiba wlhy bazan iya auren wataba domin ke kad'ai nayyiman acikin mata vazan bari ki ku'bucemanba....,bazan dawoba sai dady ya yarda...." Wani sanyi yaratsa zuciyarta domin tasan cewa batayi wahalar banxaba...,tanada madogara kuma tanada wanda takeso...,kuma iyayenta xasuyi mamakin yadda farha zata koma idan taji kud'd'i🙄..... Tohhh🤔 inji bee bee.... Sukayi sallama da yr soyayyarsu dasuka saba wadda saida farha ta manta da wani baqinciki.... ★★★★★ Iman zaune gaban mahaifinta tareda mahaifiyarta...,yayi murmushi tareda...dubanta domin yasan basuyima iman adalciba amma yasan itakad'aice mai sharemasu hawaye kuma ita kad'aice zata gane me suke nufi dasukayimata haka...,ta d'uqe jikin mahaifiyarta sai kuka takeyi domin batasan yaya jabbar zai d'auketaba...,sbd ba ita bace burin ranshi...,kuma tasan tadda yakeson yr uwarta kamar ya mutu..,wanda ciwon da yakeyi *sonta ne dalilin shi* toh yanata sonzai zauna....? Baban yakira sunanta..... "Khadijatul iman..! Kafin nace komai inason nabaki haquri akan abunda mukayimaki batareda ixininkiba....,nayi hakan ne domin nasan ke mai biyayyace kuma ke zaki share hawayena kisakani farincikin da banyi zaton zan rasashiba....,yr uwarki ta6atamana rai iya matuqa kuma banason alqawalin da na d'aukarwa mahaifin jabbar na had'a xuri'ata da tashi yazamo bancikashiba ...,inada inda zan nemama jabbar mata amma jinina nakeso nagani tare danashi...,gakan yasa na yanke hukuncin had'aki aure dashi domin nasan ba halinki d'ayaba dana yr uwarki....,inason kidanne komai dake ranki kishare hawayenah Iman kiyi qoqarin mantar da jabbar wani qunci na rayuwa.....,daga tym d'innan inason kisaki jiki kiyi hanquri duk wata hidima dayakamata ace yr uwarki zatayi yadawo kanki gudun gada asamu mtsl...,ynx duk wani abu damukayi dominta yadawo nakine....,kuma mamarku zata ganki gameda komai akan aure domin nasan ke yarinyace bazaki fahimci komaiba tunda koh jami'a baki kaiba...,kuma karatunki zai cigaba insha'allah zakiji dad'in wannan biyayya iman....,ynx zankira jabbar d'in zan shaidamashi duk abunda kema nashaidamaki sai kucigaba da hidimarku dazakuyi....,Allah yayimaku albarka dukanku......" Mamah ta amsa "ameen.. Kuma ni nasan fargabarta bai wuce tsoron ba itace yafara soba...,toh wannan abune mai sauqi indai inada rayuwa...,kuma nasan iman d'inama ai zata fahimci wani abun..." Baban yayi dariya itama mamar....,Iman kuma duqe kawai take...,amma itafa har ynx akwai shakku zuciyarta...,auren huce takaici akanta....,yau tabani itada taso ace soyayya ta 'barza kafin tayi aure...,duk da batasan shin me soyayyar kebadawaba...,domin had'uwarta da ISHAM bai dad'eba....,ynx wai ita yau za a kaita gurin wanda koh inasonki ta aure bata had'asuba...,amma wai zama na har abada...,bayarda ta iya dole tayima iyayenta biyayya tabawa marad'a kunya domin tafitar dasu kunya..... 'Daga fuskarta tayi tadubi mahaifinta tace..... "Baba Allah yabani ikon yimaku biyayya...,saidai fargabata itace brox jabbar bani yakesoba...,kuma bai ta6a furta kalmarso ta aure tsakaninmuba saidai ta d'aukar k'anwa dayakeyiman toh gashi kuma ni bansan yazanyiba har yasoni ... Kutayani addu'a domin bana burin zama da son maso wani....,Allah yabani ikon haqurin zaman dashi....." "Iman gada kiji komai...,amintarki ta zama matarshi bata razanakiba...,bale karkato hankalinshi....,kedai kawai ALLAH yayimaki albarka..,kisaki jikinki ayi komai a gama kinji.....?" Haka koh akayi...,suka fito zuwa d'akin mama....,mamar tasa aka kiramata mai kwalliya tasake yimata aftr tayi sallah taroqi alkhairin hakan.... Aka d'auko kayan da akayi domin farha ..,sune iman tasaka domin za'ayi walima....,buki yadawo sabo domin wlhy ynx akeyin buki....,iman tazuba mugun kyau wanda sai ka santa zaka ganeta...., Jabbar gaban babah...,shima duk abunda yacema iman haka yacemai....saidai yaqara dacewa... "Jabbar Iman yarinyace kuma wadda akayima abunda batasan dashiba...,nayi haka domin banason alqawalin da nad'aukarwa mahaifinka da farha...,rashin taqi aminta da hakan yasa naga yakamata nayi hakan...kuma zakaji dad'in hakan danayimaka jabbar..." Murmushi yayi yadubi baban yace.... "Babah wlhy nima naji dad'in hakan domin ina fargaban farha d'in amma ynx hakan yayiman dad'i...,saidai atayani addu'a kawai...., " insha allah jabbar...,kasaki jikinka domin nasan Iman batada mtsl zaka yaba danamu za'bin..,kuma ina tare dakai komai zaizo normal....kuma kyautar danayi niyya zuwa gareka daren aurenka itace nasayamaka mota kuma da ita xa'a d'auki iman domin kaita gidanka...." Godiya jabbar yayi harda hawaye...,wanda baban yaji baiso hakanba...domin yad'aukeshi tamkar d'anda ya haifa...,domin shima mahaifinshi yasoshi har yayimashi gata hakan ba komaibane..... Ahaka suka rabu murna kamar yafad'o sama aji....,dasauri yafita har abokan wasan su Iman na janshi amma bai kulasuba.....,motar bashir ya bud'e yashiga... "Aboki dad'i bisa dad'i fa....,aqaramani amarya ynx....,domin kuwa baban Iman yabani mota da ita za'a kawota anjima....,amma kasan akwai qalubale gabana koh...? Domin wlhy har ynx banji zan iya d'aukar iman a matar aureba....,sbd yarinyace....,nasan bazata iya d'aukarjarabataba wlhy kasan waye ni pa..., iman yarinyace domin bazata iya kawar da abunda ni zanzo dashiba....,kasan koh likita baikaika sanin mtsltaba....,tausayinta nakeji...,hakan yasa ban ta'ba sha'awar auren yarinyaba wadda batakai ishirinba...,shiyasa naso farha amma sai taqini...,gashi anyiman auren huce takaici.....,saidai Iman bazata iya d'aukataba zan halakata kawai..,domin ni herone wlhy duk maccen dana riqa saitaji jiki....Iman bazan iya yimata komaiba domin tausanta nakeji....." "Heee aboki kafad'o wlhy domin ni ai nafison yr sha ukku idan zan samu...,karantar da ita kawai zanyi wlhy tasan komai ta warkar dani...,ai kasani yaran dabasu san komaiba sunfi d'ad'in harka....,kasama ranka iman komai zata iya wlhy har tafi yn 25 sanin komai...,kadai zanyima uzuri domin ba itace frst luv d'inkaba amma ku zauna zanga gid'imewa nangaba kad'an....." "Hmm ana gabas kana yamma...,wannan pa qwailace sosai don koh qarasa kayan harkar batayiba wlhy...,18 years gareta p wannan ai sai takai 20 koh za'a gane komai....kaidai muyita sirri domin gada aji kunya wlhy..,anjima idan ankaita akwai party dasu Ahmad suka shirya koh ga zamu kwashe....?" Dariya basheer ya'aza mashi kawai...har da bugun sitarin motar.... "Bashir banson wulaqanci katayar da motar muje nasan Umma taga nawar taganan naji nata jawabin kuma...." Yatayar da motar suka tafi dariya kawai yake yimashi...,domin mamaki jabbar ke bashi...,wai 18years ne qwaila.....😂 ✍🏻 *Bee Been masoya*💞 [1/12, 10:10 AM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_REAL PURE MOMENT WRITTERS✍🏻....,HAPPY ONE YEAR ANNIVERSARY🎂🎂🎂🎂🎂...,ALLAH YAQARA 'DAUKAKU_*❤❤❤❤❤❤❤❤ *_BEE BEEN MASOYA💞 NATAYA ALL MEMBERS NAMU MURNA...,HOPE MORE YEARS IN HAPPINESS...._* UP UP UP *© REAL PURE MOMENT OF LYF WRITTERS*✍🏻 Page... ★1⃣4⃣★ ® Shigarshi harabar gidan sai dangin mahaifinshi da mahaifiyarshi suka taso sunatayimai tsiya....,domin har ynx bakowa ke gane cewa ba IMAN ba itace FARHA ba...,gud'a suke rangad'amashi..,wanda hakan yasanyashi jin wani farinciki...,domin gad'azun fargabar dake zuciyarshi tawuce misali...,amma ynz komai da sauqi..,domin yasan ba za'aji kunyaba...,saidai qawayenshi zasuyi mamakin ganin matarshi wai yr baby...,amma ai suganshi hakan yafi ace anyi hidimar nan babu amarya.... Shiga yayi d'akin mahaifiyarshi..,wayanda suke ciki suka fito domin ganin angon yashigo ya zauna....,Ummarshi farinciki take ciki sa'banin d'azun da qunci ya mamayeta...,kamar tauraron yaronta ana passing passing dashi...,amma abunda taji kuma ta shaidar alhj. Aliyu yayi..,yayimata dad'i sosai kuma yayima yaronta gata...,ALLAH Yabiyashi da aljannah kawai..... Shima habbar d'in murmushi yakeyi..,tadubeshi cikin fara'a da so irin na uwa ga d'anta tillo tace..... "Babanah kaga ikon Allah koh..? Atsarin zancen aurennan banta'ba tunanin Alhj. Zaiyima Iman aure ynx ba..,sbd shi ma'abocin son yara suyi karatune....kuma kasancewarta yarinya...,amma sbd tsananin sonda yake yimaka...,yayarta taqi aminta amma ya d'auki k'anwar yabaka....,wannan abun yayi matuqar sanyaya mani rai sosai....,saidai zanja hankalinka..,don Allah gada ka bad'amana qasa a ido kaima...,nasan ba iman kakesoba amma kazauna da iman zama na har abada.,dalilin zaman insha'allah ALLAH zaisaya son junanku tsakani....,babanah kariqi iman riqo na har abada riqo na aminci..,ka dad'ad'ama iman kuma kahana iman abunda zai cutar da ita...,kabawa iman abunda takeso kuma ka tausasama iman...,babanah idan ka cuci iman ban yafemakaba har abada..,amma a kuskure wannan nayi maka uxuri...,domin riqon da mahaifinta yayi maka koh mahaifinka baiyimashiba da yana raye...,ynx hakan dukiyarka kap na hannunshi amma komai bai ta'baba da jininshi yake yimaka komai....,ga gida ya tsaramaka naji da fad'i wanda hakan duka baisa yarabaka daniba...yamaidani kusa gareka...,toh kaga duk mutunci anyimakashi...,kasaka da alkhairi kawai...." Duban mahaifiyarshi yayi yaqara yin murmushi sannan yace.... "Umma wlhy Iman bazanci amanartaba...,kuma zanji tausayinta kamar yadda zanji tausayin kaina..,zan gina rayuwar iman gini mai kyau...,kuma zanyi qoqarin ganin nakwaucema duk abunda bataso....,dalilin hakan ma kuma kina tare damu zaki dinga saitani akan hanya....,sai dai Umma kinsan rai da abunda yaso...,Ina roqonki da kisakani add'a ALLAH yasanya son Iman azuciyata bayan sonda zanyimaki na mahaifiyata...,sonta ya zarce nakowa zuciyata yadda zan samu na cika muku burinku...,don a halin ynx wlhy umma babu qarya ganin nakeyi iman yarinyace kawai...,bazata gane komaiba a aure..." "Eh nasan da hakan kuma insha'allah bana shakku da ingancin yarinyar domin akwai natsuwa da hankali....,abdl zakaji dad'in auren iman domin ni naga abunda kai baka ganshiba...,kuma nasan abunda kai bazaka ganshiba..,sai watarana...,addu'a ta agareku itace Allah yasanya son Iman a zuciyarka fiyeda koh wacce mace a fagen kallonta....,bayan ni mahaifiyarka..,kuma Allah yanunaman kacikani da zuri'a ba kamar yadda muka sameka kai kad'aiba....." Yayi murmushi Uwa Uwace wlhy koh da kuwa uwar ta karace...,ya amsa "ameen" a zuciyarshi.., sannan yace.... "Umma babah yabani mota ynx kiran da yayimani anjima da ita za'a kawo Iman d'in da 'ita..." Wani qarin farinciki kamar ya kasheta amma hamdala ga Allah tayi tareda yiwa alhj.Aliyu addu'ar nasara da yalwar arziqi...,damu baki d'aya.... Yatashi yafita domin yabar bashir da baqinshi cen d'akin garka...,ynx ma yakejinshi ango...,bashir yabashi kayanda akayi select za'a saka anjima...,kuma ga na amarya da qawayenta guda ukku..,don haka yakamata ace ankai musu..., Jabbar dayake yana gaban abokan nashi gada sugane komai..,domin har ynx da Farha suke kiran amaryar amma banda bashir domin shi ai yasan komai...,jabbar yace... "Bashir banson iskanci p...,ya kana bud'eman kayan da matata zata saka..a gaban gwarraye...,? wlhy zamu sa'ba....." "Iye yimuna wulaqanci don yau ansamu tuta babba...,wlhy zaka sani idan taqamarka zumud'i in kat falkemasu d'iya kotu zasu makaka...." Inji Ahmad domin shi baisan komaiba.... "Bashir don Allah katashi muje akwai abunda zanyi p..." Angon yafad'i hakan.... Suka fito shikuma riqe da kayan hannunshi..,jabbar yace.... "Nif wlhy kunyar yarinyar nan nakeji..,wai yama zanyine gurinnan nifa ganin nakeyi tayiman qarama..,amma ynx kayan ai basai ankai mataba sbd sai ankawota za'ayi partyn idan tazo sai sushirya nan kawai..." "Kace sai nashirya qwailata...,hakan zakace amma kana wani noqe noqe...,zauna kanajin kunyarta domin tana yarinya tagano komai baka saniba ta rainamaka d wayo...,yaran ynx qwas suke wlhy idan dai tanada abokai......" "Naji uban tsari saka kayan mota muje mudawo..." ★★★★★★ Kyawo nagurin amarya da qawayenta dasuka bada had'inkai buki sai kyawo yakeyi...,abokanta wayanda sukasan jabbar taya Iman murna sukeyi domin sunji komai akan auren nata...,hakan yasa tsarin bukin yaje normally.., ynx hakan duk abunda aka shirya farha tasha na qarin ni'ima Iman aka d'irkamawa..,bayan wanda akayimata bucking aje dashi.... Iman qamshi takeyi sosai duk inda ta wulga ita kad'ai ake gani...,idan bakasan farhaba dole ka'amsa itace ke gudanar da bukinta....,idan kasan farha idan ka hango Iman.., farha zaka gani tana motsi domin kamarsu guda....haske bambanci amma shima bazaka ganeba...,kuma farha tafi iman jiki hakan yasa farha tafita cikar qirji domin Iman nata basukai koh inaba.,ynx hakan breexcup ne yaciko su...,amma bazaka gane komaiba..,duk da hakan Iman nata qarasa fitane kawai da baiyyiba amma akwai cikar haiba.... Shirin walima akeyi..,domin cika sunnah..,kowa yaci yasha kuma sai farin ciki akeyi...,amarya gyara kawai take sha...dama da lallenta sai bukin yayi armashi....saidai hankalin Iman yafara tashi dataga magarib tayi duk wani motsi nata ya changr maqale take da mamarta domin sai ynx tsoron auren ke kamata....,auren huce takaici akanta wooo ita tabani...,nan take tafara kuka...,tana riqe mamar...,hakan yasa mamar gane abunda Iman ke nufi tajawota jikinta tareda cewa..... "Autanah menene hakan kuma.? So kikeyi nima nayi kuka..? Toh idan har fargabar rashin sone ga jabbar ki bud'e kunnenki nayimaki albishir a matsayi na wadda na haifeki...Idan kikaji maganganuna ke da kanki zakiji dad'insu Iman.....ke zaki sawo sonki a zuciyar jabbar da hanyoyin da zan fad'amaki...,kuma wlhy qaryane tunanin wata yazauna zuciyarshi...." Iman tasaki baki tana kallon mahaifiyarta domin taso taji wannan lbrn d wuri.... Mamar tafara...... " 1* Iman kiriqi gskyrki..,a duk inda kike.... 2* kikiyaye ibadarki..,da roqon Allah ganar dake abund ke duhu...... 3* ki riqi zama da mujinki takowace siga alkhairine shi gareki.... 3* kizamo mai tsafta kamar yadda kikatashi kika ganni da ita komai naki yazamo mai tsaftar....,nasanki da son gayu..,kiqara daga yadda kike.....,qamshi yazamo shine abokin zamanki a jiki..... 5* Iman ki iya kisisinah wadda zatasaka mujinki gid'imewa idan yana tare dake...,ki ziyarto farinciki yazamo abokin zaman mujinki agida inkuna tare...,hakan zaisa koh a waje kece star d'inshi.... 6* gada kiyarda yaje office batared saqo mai riqe zuciyaba...,wato irin kiss hugging koh baki iyaba kizamo kin saba...,kizamo mage koh yaushe a jikinshi..., 7* Iman kizamo mai gyara makwancin mujinki..,koh babu wani abu dazai shiga tsakaninku gada ki yarda ku raba shimfid'a.....,kizamo mai juriya gurin bawa mujinki kyakkyawar gamsuwa...,gada ki yarda yaga kasawarki a gurin sadaukarmai da kanki...,ki jure wahalar ta lokaci kad'an ce...,komai zai wuce..... 8* Iman kisan menene aure....,idan mujinki yazo maki da buqatarshi kome kikeyi ki aje ki kar'bamasa...,burina kizama jaruma wadda zatayi koyi da mai sunanki...,nana khadija uwar gidan ma'aiki....,kigane tottaly aure ibadane...,kuma komi kika gani haka kowa yakeyi a d'akin aurenshi..... 9* kiso danginshi d mahaifiyarshi....,kid'auketa nice nake tare dake....,kigyara girkin yafi yadda nake tunani kikaimata har part d'inta da kanki...... 10* kizamo maisaka kayan da zasu tayar da hankalin mujinki...,duk inda yaje yaji ke yake son gani ke yake son kushiga d'aki domin kin tayar mai da sha'awarki...,dole sai kin natsar dashi..... D last one..,Iman haquri koh wanne zama saida haquri za'aci riba..,kita haquri ako wanne al-amari zakiga ribar hakan gaba..., ina maki albishir da in kin riqi wannan jabbar har kuka sai yayi idan yaga Ranki ya'baci...Iman kiriqe nasihata zata zamo maki guzuri...,dayawa wasu iyaye basu gane muhimmancin yin hakan ga d'iyansu...,don anda media wasu bazasu san hakanba sbd kunya iyayensu keji su sanar dasu....bana sha'awar hakan nafiso kiji ga bakina zaki fi d'auka...Allah yabaku zuri'a d'ayyaba masu biyayya kamar ku......." Tunda mamar tafara iman duqe take tana hawaye...,sai ynx tad'ago kanta...,mamar ta share mata hawaye..., "kitashi kishiga wanka kiyi sallah kiroqi Allah alkhairan yin hakan....,da wuri zaku wuce don ance zakuyi wani event d abokanshi nat shirya mashi......." Tajawomata towel tacire kaya tashiga..,wanka tayi da wasu ruwa masu qamshi..,sannan da na tsalki daban tayi tafito tayi sallah...,mamar tabata kayan da zata saka tareda alkibbar da mahaifinta yasawo da sunan farha tazamo tata ynx....,Iman tayi kyau kowa yabon kyawonta yakeyi..., haka suka fito mahaifinta shine zai kaita da kanshi..., mamah saida tayi kuka domin kukan Iman ya wuce guri...,haka sauran motoci nat biyo bayan ta amarya...,tsarinma yayi kyau...,har suka kai get d'in gidan kafin Iman tafito motar saida mahaifinta yayimata nasiha da addu'a.., kuka kawai takeyi haka yayar mahaifiyarta tariqata har cikin gidan ta tsayar da ita tace tayi addu'a tayi suka shiga..... Wooowww maganar da Iman taji sunata fad'a....,masha'allah Iman kinyi sa'ar guri zama...,gidane naji da fad'a kayane aka zuba pallorn da bedroom's d'in nakud'i bana kad'an ba...,ahaka suketa fad'a ita bashine burintaba...,burinta mujin yasota...,shiyasa koh gane me suke cewa batayiba..,ahaka aka watse daga ita sai qawayenta..., duk da hakan kuka kawai takeyi....,Rumaisa na bata haquri da rarrashi tana nunamata gatan da akayimata..., amma ita bashine gabantaba ya mujin nata zai kar'betane shine fatanta tasani...,kawai su tayata addu'a..... Jin maganganun abokan ango natashi YaYasa Rumaisah miqewa tsaye domin sunshigo...,bashir yashigo da wasu amma banda jabbar... "ga kayanku kushirya tym na qurewa..,muna gyara angonmu ga naku ku gyara amaryarku...," Rumaisah ta amsa tareda miqama kowa nashi...,dama ta iya kwalliya Tagyara iman tsaf tayi bala'in kyau kayan sun amsheta...,sai shaiqi takeyi suma duk sunshirya sai jiran sukeyi ace sufito...,haka bashir yashigo yace duk sufito sushiga mota ango xai zo yad'auki amaryarsa...,duk suka watse aka barta ita kad'ai...,tsit gidan bataji motsin kowa acikiba...,tsoro ya kamata....duk ta bud'e ido don tsoro..... ★★★★★★ Tunda aka watse zuwa walima farha tatsere gurin wata qawarta jamila dake nan unguwarsu tayi zamanta domin qawartace wadda ra'ayinsu guda....,Iman tayi nemanta har tagaji dabata gantaba saita yi haquri..,kuma tasaka wayarta divert ba kowa zai sametaba...,hakan yaqara saka IMAN damuwa domin tanason yr uwarta gashi aure yarabasu kuma ba a kwanciyar hankaliba bale tanemeta gafara...duk da batayimata komaiba amma har ita fushi takeyi da ita...,bayan kuma burinta yacika amma kuma fushi takeyi da kowa..,kome yakawo hakan kuma...? Bayan gata ga ANWAR d'inta...... Ohon mata dai🤷🏼‍♀...., injini ni uwar riqon ilham😂😂🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀ *Bee Been masoya*💞 [1/13, 12:00 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *ياربِ أينَما كَانَ الهُدى اجعَلهُ طَريقنَا وَأينَمَا كَانَ الرِضَا اجعَلهُ رَفِيقنَا، وأينَما كَانت السَعادَة اجعَلها فِي قُلُوبنَا❤ : ~ 👏🏻👏🏻)~.... ~اختي خديجة بي بي💞)~* Page... ★1⃣5⃣★ ® Tunda suka watse suka bar gidan kuma tsit ba motsin kowa iman hankalinta yatashi..., gabad'aya tsoro takeji..,amma hakanan dai tad'aure tazauna tana kallon ikon Allah.., shima yarasa tayadda zaizoma wannan al-amarinne domin baisan ya yarinyar itakuma zata kar'beshiba hakan yaqara mintota domin yayi nazarin tayadda zai fara.... jin anturo qofar ne yasata saurin dubawa...,shidaine da shadda lyk kayan dake jikinta...,ya subhanallh jabbar yayi kyau sosai..,duba d'aya tayi masa kuma sai ta sauke kanta qasa bata qara kallonsaba....,qamshin turarenshi ke tashi wanda tunda Allah yayi rayuwar bata ta'ba jin k'amshi irin wannan ba... Shima kallonta yakeyi domin tayi kyau iya matuqa domin yayi mamamakin yadda ma kayan nayyimata domin measurement d'in farha jikinta...., tayi kyau sosai qamshinsune kawai kebawa d'akin haske k'amshi ukku kenan...., yatako daga inda yatsaya yaqarasa gaban gadon datake zaune..., yadurqusa daga qasan...., hakan yasa dole nema Iman taga fuskarsa dai2....,wata shegiyar kunya takamata wadda saida ta runtse idonta....,yayi murmushi...domin baisan ta inda zai fara wannan reno da aka kawo mashiba...,amma dole yayi qoqari ganin yasanya yarinyar nan farinciki koh din karamcin da akayimashi...., riqo hannunta yayi duka biyun wanda yasa farha saurin dubanshi da shanyayyun idanunta dasuka sha kuka yace..... "Luvly sis..! Inason don Allah gada ki bani had'in kai gurin partyn dazamuje banason koh kad'an agane cewa bakece farhaba...,sbd gurine wanda yana buqatar abu na burgewa...,kiyi haquri nasan zakiji babu d'ad'i haka Allah yaqaddaramana...." Bai qarasaba wayarshi tafara ringing...,basheer ne...,amsa kiran yayi...,basheer yafara magana.... "Yakamata kasako k'wailarnan ku taho...,kabi ka manne yarinya tun ynx toh ai anbaka ita duka idan muka qarasa abunda zamuyi sai kadawo kacigaba da renon abunda kacema k'waila amma kuma ka shanyamu..." Murmushi kawai jabbar yayi wanda saida wushiryarshi tafito...,yakashe wayar yasaka aljihunshi yamiqe tsaye..... Hannu yamiqamata alamar ta tashi suje..,hakan tayi batayi musuba tamiqo hannunta suka yariqata tatashi...., takalmin da atga qafarta masu tsini ne..,ga rigar kuma har qasa sai wani d'an qaramin gyale a kanta wanda zaka iya hango fuskar tata...,riqata yayi a hankali tafara takawa....,abun mamaki shine gareshi...,ya ma akayi wai rigar nan tayi mata...,? Shi azuciyarshi yaketa yn saqe saqenshi..,yakawar da shakkunshi suka fito har harabar gidan....,motar dazasu shiga tasha kwalliya tayi mugun kyau anyimata kwalliya da flowers masu kalar kayansu...,wanda zai kaisu yana ciki sukad'ai yake jira... Saida yaqaremashi tsiya sannan yashiga motar shi abokin nashi...,jabbar ya juya saida yasaka Iman sannan shi yashiga ciki yazauna....,aka ja motar sai holl d'inda za'ayi abun.,isarsu kowa yataso.., domin za'a takemasu bayane..., Akayi setting d'in yadda za'a shiga domin kid'a kawai ke tashi...,anyi anyi yabari amarya rafito yace sai sun shirya domin baxasu wahalar mashi da mataba....,aka sanya shewa...,domin tsiya sukayi tayi mashi...,yayi hakan ne domin haka sauran abokaninshi ke lici nasu matan idan anxo irin partyn..., saida aka shirya komai sannan yabude motar ya riqo hannun Iman... Fitowar Iman yasa duka kallo yadawo nan gurinta....,basheer mamaki ma yakamashi domin yau yafara ganin Iman kwata kwata rayuwarshi...."wato jabbar d'an iskane....,wannan ne yake kira qwaila..? Buhun bala'i ai auren irin wayannan suke bada farinciki a rayuwar aure...,naso naga wancen d'an iskan yafara rawar qafa zan bashi amsa dai2.." Bashir keta nashi surutun shi kad'ai....,haka sauran abokanshi sukata mamakin beautiful girl...,domin jabbar yasamo yarinya wayanda irinsu sune rayuwa....,haka aka fara shiga ciki..... Maqale yake da Iman duk wani motsi dazatayi zaiyi sauri yaduba...,shifa baya qaunar abunda zaisa abokanshi susan da wani abu kap wurin basheer ne kawai yasan komai...,duk wani abu da aka shirya da sunan farha aka sanyashi...,wanda saida Iman gabanta yafad'i itadai tabani....,ace aurenta da sunan yayarta zai qare...,? Ita tasan jabbar ba sonta zaiyiba domin tasan irin sonda yake yima farha..,nan take kuma sai tashiga nazari....,dayaga hakan da sauri zai riqo hannunta yaduqo a kunnenta sai yace..... "Plx banason asan wani abu p..,kiyi haquri...," Hakan zaisa tayi d'an murmushin dabaikai zuciyartaba...,mutane sai sha'awa suke basu don dagani soyayya tagina wannan auren..... A haka m.c ya gabatar dasu domin yanka cake d'isu dataci sunan farha da jabbar...,nan ma saida Iman tashiga tunani..., da sauri ya maqalota jikinshi baki d'aya..,nan take aka fara tafi...,domin sunyi kyau...., m.c yazo dai2 inda suke yafara gabatar da yanka cake d'insu...,ta *HAPPY MARRIED LYF...,FAR AND JABB* da manyan harafi aka rubuta sunan..,Iman wani abu takeji..,amma tadanne domin datazo shiga wani yanayi dasauri yake jaye hakan.... Yanka cake d'in sukayi gurin ya rud'e da shewa pic tako ina...,jabbar d'auko d'aya yayi yasaka bakinshi...,ya jawo matarshi zuwa jikinshi tareda rungumota yakai bakinshi yasakamata cake d'in....,wanda itakuma runtse idonta tayi baki d'aya....,qara wata shewa akayi...,haka m.c ya umurci Iman datayi mashi itama....,kasa d'aukowa tayi domin duk ta rud'e...,jabbar ya d'auko yasakamata baki..., tadaure tasaka hannayenta takamo kanshi takai bakinta cikin nashi tabashi cake d'in...,mai makon tunda ta bashi yajaye sai shima yakame kan nata na minti 2..,duk saida ya cinye cake d'in....,kuwa kawai akeyi...,nan take aka sanyamasu kid'a...,a hankali jabbar ke riqa iman suna takawa...,iya qayatarwa sun qayatar...,basheer yayi mamakin wannan abu sosai domin wlhy abun yayi kyau...,wannan wayayyar yake kira qwaila...,? Hmmm zasu gani.,inji bashir.... Jabbar riqo hannun iman yayi suka koma suka zauna..,anyi 'barin kud'd'i domin sunsha karin kud'i masu yawa....,da haka akayi closing bayan anci ansha...,kowa yafara neman inda unguwarsu take...,jabbar sai wani manne iman yakeyi..., dama da motarshi akazo wadda dady yabashi...,da ita yasanya iman yayi masu saida safe tareda godiya kowa ya watse..... Janyo motarshi yayi har harabar gidansu...,yasauka ya bud'e get sannan yashiga da ita ciki...,gyara parking yayi sannan tafito shima ya fito...., shiga tayi gidan jiki babu qwari duk tagaji...,yayi d'akinshi itama inda aka ajiyeta anan tadawo ta zauna...,tacire takalmi da abund tasan xai takurata..,tajuya ta kwanta da kayanta....,dama ita tariga tasan ba auren soyayya tayiba..,auren huce takaici...,auren biyayya ga iyaye....,to tayarda da qaddarar daduk ta faru kanka haka Allah yatsaroma....,tajuya ta kwantawarta..,rufe idonta suke amma ba barci takeyiba hawayene ke fita idanunta..,kamar zuciyarta ta 'balle...kukan har yafara fitowa...... Dama jabbar abunda zasucine yaje kitcheen d'in yana shiryawa hakan yasa yayi bedroom nashi da sauri domin ya cire kayan jikinshi.... 'Dauke yake da kayan abunda zasuci a plate...,jin shisshekar kuka natashi da sauri ya tura qofar yashiga ya ajeye kayan a Stoll d'in gefe...., Iman duk ta duqunqune fuskarta kuka kawai takeyi..,har batasan yashigoba...,dasauri yajuya gefen gadon tareda aza qafaunshi duka...,yajawo bargon data rufe fuskarta dashi...,anan taji shigowarshi...,yabud'e bargon baki d'aya.., yasaka hannunshi yariqota gabad'aya tatashi...... "Iman me kikeyima kuka...? Kisani qaddarace Allah yarigada yarubuta hakan zai faru tsakaninmu...,nasan tilas akayimaki domin anyimaki abunda saida akayi aka sanar dake...,nima hakan naji daga baya....,Iman nasan yin aurennan an tauyeki da yawa...,kisaka aranki ni yayankine kamar yadda kika d'aukan farko bazan cucekiba...,kuma bazanyimaki abunda bakisoba zanyimaki abunda zakiso Iman...ke amanatace...,kiyishiru zanxama gata gareki kinji...,fatana kitayani da addu'a kinji...,insha allah xamuga alkhairi mai yawa...." Yaqara jawota jikinshi yasharemata hawaye...,yayi murmushi yace....." Toh kema kiyiman nagani...." Ina Iman ai bazata iyaba domin har ynx akwai sauran duhu ga zuciyarta...,domin zamane zasuyi wanda baya sonta..,sbd zuciyarshi tasan tana gurin 'ya'yarta...., Da hakan yaqaracewa "kiyiman mana koh k'anwata.." Dakyar tayi murmushin...yariqota yace "sauko kici wani abu kafin ki kwanta...." Haka tasauko shi da kanshi yabata duk abunda yakamata ace taci tasha...,saida tafara juyar da fuska amma duka bai qyaletaba saida yaga eh lallai ta qoshin..... Yariqata yakaita toilet yabata brush yace tayi..,ta amsa tayi.... Yafito ya bud'e drower d'inta yaciremata wata rigar bacci mai dogon hannu da dogon wando rigar nada hulla akanta..,ya'aza mata saman gadon ya kwashe kayan yakai kitcheen yadawo...,lkchn itakuma ta fito...yace..... "Kisaka kayan barcinki inazuwa...," Yayi hakan ne domin tasamu damar saka kayan...,yafita zuwa bedroom nashi...,sauri tayi tasaka kayan kuma taji dad'i domin manyane sosai..,haka tacire wedding gown d'in tasaka da sauri..,cltad'auke wayannan domin undiss d'intana ciki..,takai drower d'in ta aje tajawo hijab d'inta cikin kaya tasaka...., takoma baki gadon ta zauna...,sai gashi yashigo,Iman sai kame kame takeyi sbd hijab d'inda tasanya saman kayan barcin..., dariya tabashi yace acikin zuciyarshi.... "Iman kenan! toh menene abun 'boyo anan ai nibanganshiba.., koh d'azun ai d'unkin zamani ya rufamana assiri.,amma ai bakida komai...daina 'boye 'boyenki...,zan haqura har sai kinkai age d'inda nasan zaki iya d'aukata..,domin ynx ai halakaki zanyi sbd ni manyan mata kawai ke iyawa dani koh su sai jaruma...,zan riqe ciwona nata renonki har tym yacika...." Duk cikin xuciya yaketa lissafinshi..,kuma yayi tsaye yana kallonta...,cen kuma yayi ajiyar zuciya yamatso inda take zaune gefen ya zauna...,tana wasa da yatsun hannunta...,yariqo hannun nata tad'ago ido ta kalleshi....,gabanshi yafad'i domin takoma mashi farha sak...,kamar da ake kira masu sai ynx yaganta baki d'aya...,tsoro yakamashi da sauri yasaketa domin gada yafad'a wani yanayinda zai yima d'iyar mutane rauni....,yace a kasale domin abun ya motsa.... "Baki buqatar wani abun...?" Ta girgitsa kai alamar komai bataso...,yace... "Toh kikwanta ki huta kinga kin gaji koh...?" Batace qalaba ta juya takwanta..,yajawo bargon yace......" Toh kicire hijab d'in koh...,zai takuraki..." Nan tayi magana tace...."ah ah sanyi akeyi..." Yayi murmushi domin yagano metake nufi...,yace... A zuciyarshi..."hmmm iman kenan nasanki p yaushe kika fara abunda kike boyewa.. Kuma.?" Jawo bargon yayi yace "kiyi addu'a ni sallah zanyi..." Yarufe mata rabin jikinta yashafa goshinta ya rage hasken d'akin yafita domin zuwa d'akinshi yad'awo domin bazai barta takwana ita kad'aiba...,domin shi ko ya kwanta ba bacci zaiyyiba gara yayita nafilarshi koh tafi masa....,fitarshi tacire hijab d'in ta qarasa saka bargon har samanta...,nantake barci yatafi da ita... Shikuma alwallah yayi yadawo yashin fid'a sallaya yafara sallarshi...,nandai barci shima yad'aukeshi a abur sallahr sai safe..,sbd angaji da dawa....... 💧💧💧💧💧💧 ★★★★★★★★★ 3 days da bukinsu Iman..., Anwar yadawo nigeria...,farha farin ciki ba'acewa komai..,sbd ynx gidan nasu gaisuwa d'ai ke had'ata da iyayen koh yaushe...,gidan yafara isarta wlhy hakan yasa yau tashirya domin Anwar zaixo gurinta...,tanaso ta fad'ama mahaifiyar amma babu fuska..,hakan dai ta daure ta shaidamata...,ta amsa "da Allah yakawoshi lfy.." Kawai tacigaba da aikinta...,farha hidima kawai akeyi ta taron baqo...., tashirya tayi mugun kyau komai dai2 jikinta....,kiranta yayi yashaidamata ya iso tace yashigo..... Yauce rana tafarko da anwar yafara sanya manyan kaya da hulla..,yayi kyau sosai yashigo yazauna domin yau firar arziqi za ayi ata tsiyaba cikin gida ake zaune..... Suka gaisa irin gaisawar masoya..,tamiqe don kawo mashi ruwa kuma tayima mamah magana cewa zasu gaisa... Tashin datayine saida yalasa bakinshi domin arayuwarshi yanason farha..,kuma bazai iya barintaba....wlhy da mahaifinshi bai yardaba da koh tawacce hanya sai ya mallaketa koh don shiga tsara ai farha tayi...,aganka da itama ai burgewane....shi yata'bata kawai ai wata sigace tacikon qara samun jindad'inshi a gurin lalatarshi.... Shiga tayi cikin gidan tashiga d'akin mamahr tasu da sallama..,take fad'amata Anwar na parlor zasu gaisa... Ta amsa datana zuwa..... Farha kayan more rayuwa ta girke mashi nagani nafad'a...,kuma yaci yasha...,amma imaninshi naga farha da bagidansu yazoba dababu abunda zai hana bai latsetaba domin tayimashi kyau sosai.... Shigowar mamar da sallama yakatse firar luv d'insu....,yaduqa har qasa yagaida cikin mutunci...,da ka ganshi kasan ubanshi na zubar da naira...,suka gaisa da fara'ar mamar tabar parlon.....,kud'i yacire bandur biyu na yn 1000 yacema farha takaimata tasaka kati...... Farha nazuwa dasu mamar tace bataso amaida mashi..... Farha bataji dad'iba kuma bazata iya mayar mashiba hand bag kawai tasaka...,tace mashi tana godiya p........ya tashi yadawo kusa da inda take zaune.... "My farha dady ya aminta da aurenmu...,zaizo nema man aurenki 2weeks masu zuwa...,dakyar nasamu ya yarda...sbd banson narasaki.....,dis week nahad'amuna party dakuma birthday d'ina tym d'aya..... Yrda da aurenki da dady yayi ai dole muyi murna......, amma dole kixo domin kece keda gurinfa....." Murmushi tayi hadda zare manyan idanunta duka.,tace.... "Na isa naqi zuwa hidimar my only one..,wadda yashirya domin ni da shi...., saidai tunda nake banta6a zuwa party ba koh da k'awayeneba.....,sbd ba'a barinmu zuwa......" Saida yakai ga riqa hannun nata..,yadubeta da sigar magiya...... "Plx kiyi duk yadda zakiyi ba dad'ewa za'ayiba burinah kawai na ganni dake gurin farincikin rayuwata...." "Insh'allah zanxo..." Sakinta yayi yaqara kashe mata murya..,wanda saida jikinta yayi sanyi sosai..,lumshe manyan idanunta tayi...,harsaida yayi kissin d'in hannunta yace... "Muje kikar6o tsarabarki ta jidda.." Yawuce tabishi har gurin motar..,kayane yaketa kwaso mata masu yawa..., da kayan kwalliya...farha bata iya d'aukesu duka saida tasaka almajirinsu ya riqa mata..., Sukayi bankwana sai sun had'u a waya...batabar gurinba saida ya wuce.... Komawa ciki tayyi tabawa almajirin 500 ..,tashiga d'akin mamar tata..,dama taga kayan ita tace akaimata d'akinsu cen a ajiyemata...,mamar naganin shigowarta..tace.... "Suna d'akinki....adaibi duniya sannu...,don duniya budurwar wawa...,gada *so yazamo dalilin hawaye nan gaba*....." Tunda farha taji tagane nufinta sai takama gaban tayi d'akinta....,wai ita ba'a sonta.... Fitarta mama tad'auki waya domin jin lfyr d'iyarta Iman...... *Bee Been masoya*💞 [1/14, 12:17 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *~ADDU'AR NEMAN TSARI DA ABOKAN GABA...~* *_الهم إني أعوذ بك من غلبة الدين...،وغلبة* *العدو....،وشماتة الأعداء.._*.👏🏻👏🏻👏🏻👏} ~★ أختي خديجة بي بي★💞~ Page... ★1⃣6⃣★ ® IMAN na kwance da wayarta a hannunta bedroom nata...,kiran umma yashigo.,da sauri Iman tad'aga...,tafara da cewa.... "Mamah har naji sanyi danaga kiranki...,domin banida kati wayana.., kuma inason bajiki da yaya farha kuna lfy...?" "Iman muna lfy qlau yakuke..? Hope komai lfy...,?" A fili iman ta amsa da.... "mamah lfy qlau..,kuma banida mtslr komai..,saidai atayimana addu'ar samun qarin alkhairi..." Azuciyarta tace...,yau 1week da aure..,wanda aka had'ani dashi..,banice rayuwarshiba kallon arziqi bazai yiman ba...,sbd banice rayuwarsaba..,iya karsa mugaisa...,yawani yiman tambayar banxa....wai harda wani cewa yakeyi IMAN ba wata matsala koh..., shikenan firarmu dashi..., sannan ace ina lfy..?" Mama taji shiru tayi magana ba a amsaba taqaracewa... "Iman kina nan kan wayar kuwa...?" Hawaye nat xubo mata masu zafi tabud'e bakinta da kyar tace..." Eh mamah inajinki.., netwk ke hana kiji menake cewa amma ni inajinki...." "Toh Iman dama nace bari naji lfyrki...,kuma naji a nasihata baki mance komaiba..? Sbd kinsan kece macce, kece yakamata ace kina saka sonki da k'aunarki a zuciyar mujinki...,inason ki kwashe zuciyar jabbar gabad'aya..,yadaina tunanin yr uwarki..,kisaka soyayyarki dutse a zuciyarshi..,Iman kinsan ni na haifekikoh...? Toh babu wata kunya tsakanina dake..,ni mahaifiyarkice ni yakamata nasanar dake komai..,kasancewarki yarinya nice jigon qarasa tarbiyata ta uwa...,idan abu yashige maki duhu..,gada kiyarda ki fad'ama kowa koh da mahaifinkine..,ni kisameni ki shaidaman zamu war ware komai...., jabbar bayada wuyar kamu kinsan na reneshi nasan halinshi kema nasan naki...,don haka ki zage damtse..,ba ruwanki da baya kulaki kedai aikin sarrafa kanki shine jarinki gidan aurenki...,kamayar dashi tamkar waina ba boka babu malam ...,hijab d'innan da akaceman shi kike zama dashi kiyi cancel d'in zama dashi....,zama bedroom kibarshi sai tym d'in kwanciya...,ke gada kiqara yadda jabbar ya kwana wani guri inba tare dakeba...,idan baki fara wannanba daga yau ki fara..., domin rumaisah tasanar dani komai..,kuma kayan dana aiko maki dasu ki zage damtse kishasu sbd wayannan abun dakika gani zasu sauyaki tamkar bakeba..,kifito kicigaba da dafa abinci da kanki ba ruwanki da baya kulaki shi dakainai zai kawo kanshi...,kuma kinsan ance ummanshi zata dawo part guda wanda aka gyaramata koh...,? Toh kicigaba da biyayya Iman zakiga haske......" Tashare hawayenta..., tace a zuciyarta....mamah bazaki fahimtaba jabbar koh son kallona bayayi maganarsa d'aya dani..,ba wata mtsl toh kije ki kwanta..,koh kije kiyi sallah...,toh koh me zanyi ai bazai ganiba..,narasa meyasa koh irin wasar nan da yake yidani gida ynx bayayinta dani...,saidai babu abunda narasa na rayuwa na ci koh sha..,koh yaushe da abinda yake zoman dashi..,yashiga tabani ya wuce...,tun ina tsoron zama ni kad'ai har na fara sabawa...,don haka da mamar tafad'a mata dawowar umma taredasu farinciki yakama Iman wanda saida mamar tafahimci hakan a wayar...... Jin kawai tayyi mamar tace..... "Allah yayimaki albarka Iman yabaki ladan abuda kika zo yi yakuma jawo hankalinshi gareshi...babanku nagaidake....." "Ameen mamah nima ina gaida kowa da kowa har ya'u almajiri😊..., mamah 'ya'ya farha koh kirana batayi gashi ina missing d'inta sosai...." Wani kukan ya kufce mata hakad'ai yr uwarta taqita duk kan jabbar..,shikuma gashi sai ko inkula yakeyi da rayuwarta....,mamar tace..... "Iman ki manta da farha kamar yadda ta manta dake...,kiyi abunda ke gabanki...,kidaina tunaninta kap...,domin inkina kawota kusa dake zaki dinga samun mtsl ga abunda nace....,ai xaku had'u wani lkch kidaina kuka kinji....." Taji sanyi da maganar mamar tata...,sukayi bankwana..,takashe wayar ta ajiye domin zatayi alwallah tayi sallahr la'asar.... Shigarta keda wuya taji tsayawar motar jabbar..,b a fi 3mnt ba yashigo taji shigowarshi d'akin...,kidanta takeyi...,jin motsin ruwa yasashi gane tana toilet...,hakan ya ajiyemata ledodin take away da abunda take buqata duka yafita....,fitarshi keda wuya Iman tafito....,wayarshi taji tana qara domin bai bar corridor d'in d'akinba...,har tasaka hijab d'in sallah sai kuma taji yafara magana saibata kabbartaba...,da alama wanda yakirashi tsokanarshi yayi...,don daji ango yakirashi..,sai jin tayi yana cewa...... "Basheer banson Iskanci wlhy...,wanne ango kuma...? Ai kamar yadda kakirani da angon k'waila kawai kabarshi hakan domin Iman k'wailace wlhy aka kawoman...,da raino bata isa abunda kaike tunanin na gabatar mataba...,kai inda na sha mai wlhy da ynx kajimu assibiti domin zanjimata ciwo waccen alhaki...,shiyasa koh zama bana bari muyi sosai domin akwai abunda nakeji idan tana yiman kalar kallon da farha keman...,toh tsoro nakeji gada gada tasa na afkamata najimata ciwo shiyasa naketa kaucemata...,wlhy jiyama saida nasai maganin 8k akan mtslta sbd in yatasoman ciwon kamar zan mutu....." "Jabbar kadaina shan pill's d'innan zasu halaka ka wlhy suna Illah....,Iman tawuce qwailar dakake kiranta zata iya...,saidai duk da hakan kabita a hankali domin wlhy nasanka....." "Kai wlhy Iman bazata Iyaba zan kashetane kawai amma zan haqura..,kuma bazan iya zinaba wlhy...,har sai ta cika 20 years ranar zamu fara amarcin mu....,don haka kagane.....,yauwa dis week umma zata dawo inason kazo mu d'aukota sbd gyaran wani abun nikad'ai da wuya....." Basheer ya amsa masa tareda jinjina masa..,kuma yace a gaida qwaila..., jabbar dariya yayi ya wuce d'akinshi don watsa ruwa.... Iman da za'a sallah sai sallah tafasu..,domin ita baqin cikin yayimata yawa wlhy...,ajiye hijab tayi takoma gaban dressing mirror tayi tsaye mamaki da baqin ciki yanaso yakasheta....,tamiqe dai2 tadubi kanta sama daqasa tafara cewa..... "Buhun wulaqanci...,shin wai nice qwaila..? Tashin hankali..,dama d'aukarda jabbar keyiman kenan....,? Shiyasa baya zama tare dani...? Toh wallhy zan nunamasa ai nahin sunana *khadija Aliyu Abbas*...,kunya ce gareni badai tsoroba....,lallai zama da hijab yasa jabbar son ganin makwancina har yake yiman iqirari da k'waila...,yaje school yatambayi qawayenah waye Iman..? Banda qaddarar aure datazo nan take babu soyayya....dashi idan nafara turomai tsantsar soyayyata wadda nadaiga ina yinta bansan inda na koyetaba wlhy ko hannu sainace yad'aga zai d'aga.....duk da naji tsoron jiman ciwo dayace zaiyi...,zansan yadda nakare kaina da wannan domin tabbas wancen d'an gske ne daganinshi hero ne shi.....,amma wlhy sai jabbar ya furta da bakinshi cewa ni macce ce wadda zatafi macce yr 23 dayake tunani itace macce.....,to iman zata saitoshi a hanya badon yasoniba badon yafurta yanasonaba saidon yagane kuskuren fad'amani kallamar k'waila da yayi.....tabd'i jam..,inji yarensu baba filloh....,jabbar ka sawo kanka kuma ka sayar kyauta....,zakaga reno wlhy don ni saidai ynx na reneka...,kuma tunanin wata azuciyarka sai bayan raina in xangani....." Qara juya kanta tayi ta murza idonta duka biyu...,tace..... "K'waila K'waila Iman khadija K'waila..., boom zai tashi gidan jabbar daga gobe...,ina gayyatar yn kallo...,don kayan lefena zasu fara aiki...,mama karantarwarki ga Iman zata fara daga gobe...,hakanma kitsaya ni zan qarasa haddacewa har wasu su kwasa..,🤙🏻🤙🏻🤙🏻 Iman k'wailah......" Sallaya ta hau domin duba agogo datayi ha 5o'clock tayi batayi sallahr asri ba..,mamaki da surutunta itakad'ai yad'auki lkch...,tayi sallahrta cikin kwanciyar hankali...,tayi addu'ar data saba yi...,ta cire hijab d'inta ta linke da abur sallah...,taduba ledodin daya zo dasu...,tacire abincin gefe tasa a d'ayar ledar kayan kwad'ayi tazube a d'ayar...,it means abincin tayi parking da cin na waje..,nata zata ringa ci...,kayan kwad'ayi kuma dama aminnantane..... Drower d'inta tabud'a gefen kayanta wayanda tatanada don wata rana su takwaso baki d'aya taxubosu saman gado...,tabud'e akwatunanta takwaso kayan kwalliyar lefenta taduba masu rana aka jera dressing mirror...,atampopi ta jaye takaisu cen qasankayan English wear sune a sama.... Malam hijab aikinka yaqare don ranarka sallah koh baqi insunxo...,domin aikin ynx banaka bane na qwailas ne😂.....,da hakan taqare komai tagyara gurin tad'auki abincin takai kitcheen ta a jiye....,tafara shiga store ba wasu kayan miya da za'a sarrafa abinci amma akwai qwai...,dubarar soya breed da k'wai tafad'o mata hakan tasoya burinta qamshin dafa abu kawai takeso yatashi...,ta had'a tea dinta da madara tadawo pallor amma bata cire hijab d'intaba..,sbd gobe plans d'inta zasu fara aiki ba yauba..... Fitowarshi wanka yaqagu yaji inda qamshin suya ke tashi...da sauri yafito..,hangota zaune yayi tana kallo da cup da plate gabanta...,qarasowa yayi...,yace.... "Ah yr qanwata..,bakiga abincin nakawoba halan kikeshan tea da marece..?" "Naganshi har gayacen a kitchen idan kasamu wani bawan Allah mai nema kabashi....,yau kuma nagaji da abincin inyamurai gara nasha tea d'in zai fiman..,wanda yasaba cin abincin mama ai nasaye zai gagareshi ci...,shiyasa naga nawar umma tadawo kusa dani..,kwanon abincina yadawo hannunta...brox gobe asayoman kayan miya da sauransu...,nafara dafawa kafin umma tadawo......" Mamaki yakasheshi shin yaushe iman ta iya surutu hakan ne wai..? Don Iyakarshi da ita gaisuwa saikuma wasa wadda suka sabayi ba mai yawaba domin girmamashi takeyi sosai.... Don d'aukarshi uwa daya uba d'aya dasukayi....yadubeta koh zama bazaiyiba..,yace..... "Wannan aikin ai ynx banaki bane..,kibari tym na zuwa saiki cigaba...,ni zan fad'amaki idan lkch yayi...,ynx kidinga hutawa mana yr qanwata...." "Ah Ah ynx zanyi sbd hutu ai tsufa yake kawowa nikuma banaso natsufa da qurciyata ta yara qanana gara nayi tunda na iya...,idan natsufa lkch yaqureman ai....kakawoman zan iya dafawa dakaina inkai bazaka ciba..,sai kaci na inya murai....." Mamaki yakamashi idan yayi cen tayo nan...,ita batasan meyake kiyayewaba...,domin shi yana gujema abunda zai dinga had'asu sosai gada d'igayar ciwonshi tatashi ya falketa...,amma sbd qurciya ita taqi fahimta toh ya zaiyi..,tunda haka Allah yaso dashi dole yayi haquri yabi qurciyar yayimata abunda takeso tunda yace yad'au alqawalin riqeta amana..., juyawa kawai yayi...,yabi hanyar kitchen d'in yad'auki take away..,d'in yayi waje..., kallonsa takeyi tanashan tea d'inta har yafita...... "Hakan dai yafi maka domin har ynx bazaka fahimci Iman ba.....,sai darasin qwaila yabi ta jijiyoyin jikinka.....mudai je zuwa....." 💧💧💧💧💧💧 ★★★★★★★★★ Farha tunani kawai takeyi ta yadda zata bullowa xuwan partyn Anwar domin yadameta jiyama yayi mata magana gashi gobe ne za'ayi..,kuma tasan wlhy ynx zatayi wuyar fita amma bari ta kira Rasheeda taji koh zata kareta...,inyasso dataje bazata bari ta d'ad'eba tunda yace 8:pm za'a tashi...,kwata kwata batason 'batawa jabbar raine shiyasa dabazata neme taimakon kowaba wlhy...,kuma bazata jeba..... 'Daukar wayarta tayi tafara kiran rasheeda donji yadda abun zai kasance...,ringing ukku rasheeda bata d'aukaba...,sai a ringing na hud'u sannan ta d'auka..... "Aminiyata ina kika shiga..,inata neman ki tund'azun...?" "Hmm farha ai nad'auka son Anwar yarufe maki idon da ko sanin ni wacece a gurinki...., tunda naga baki gane zancen kowa sai nashi..." "Hmm dama nakiraki don nayi missing naki..,kinsan ynx bana fita koh ina shiyassa baki ganina..,nibansan yazamu qareba idan aka koma school ba...." "Hmm farha duka ke nat sawo wannan mtslr p...,kuma a kullum addu'a nah agareki Allah yasa aurenku ya tabbata da shi domin nasan waye Anwar...,amma may b sanadiyarki ya shiryu domin naga yana sonki...." "Addu'arki ta kar'bu rasheeda insha'allah next to week za'a kawo kud'in auren Anwar gidanmu..,kuma Anwar baida wata mtsl nafahimceshi...." "Ah aminiyata nayi murna hakan yasa nagane cewa Anwar dagsk yakeyi ynx tunda yanace a aurenki....,so sone Aminiyata Allah yanunamuna namu lkchn..." "Ameen..,plz rasheeda inada walima da aka gaiyyaceni...,so muna shiri da yarinyar sosai za'ayi walimarta..,toh nasan baza'a barniba shine nake roqon alfarma..,koh da mama takiraki kice yr uwarkuce tare zamuje..,don Allah...." "Ok insha'allah gada kiji komai saidai zankiraki p sbd farha gada kidad'e har assirinmu ya tonu...,4:pm kikace za'ayi ana qarewa kiyi gida....,next 2morrow insha'allah zanxo nayini musha fira..,tunda gobe busy kike....," "Ok Insha'allah qawata komai zaizo a normal...." Rashida har zata kashe wayar kuma sai tace.... "Farha kinada lbrn su Iman kuwa...?" "Toh eh kuma ah ah sbd ni bana koh gaisawa da ita...,amma inajin suna waya da mama...,kuma naji muryar mujinta shekaranjiya yashigo ni koh muryarsa banson ji....." "Innalillhi farha..! Kinada hankali kuwa...?" Gada qiyayyar jabbar tasaka ki qiyayyar yr uwarki uwa d'aya uba d'aya...., kisani ynx bakida tamkarta koh bayan aurenku...,ki lura ki hankalta..,gada qiyayyar jabbar tajawo qiyayyar Iman zuciyarki...., qarshe hakan yazamo *Dalilin hawayenki* ........" "Hmmm bazaki gane bane Rasheeda..,kawai sai kinjini domin in nashirya zan kiraki na shaidamaki goben don planning d'in namu yadai2 ta......" "Hmm naji farha agaida Anwar da mama......" Suka katse wayar..,hankalin farha ya kwanta domin tasan mamah bazata hanata zuwaba indai rasheeda ce....,hakan tayi ta tsara abun domin bata saba zuwa party ba gashi zataje gobe...,Allah yasa gada tayi qauyanci gurin......... Nace ameen kuma a qare party lfy💁🏼..... ~UMMUL ELHAM~ *Bee Been Masoya*💞 [1/16, 9:12 AM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_اللهم بك أصبحنا...^ وبك امسينا...^ وبك نحيا وبك نموت واليك النشور...^ لا اله إلا انت سبحانك اني كنت من الظالمين...^ استغفرالله العظيم من كل ذنب عظيم😭 و أتوب إليه🙏🏻🙏🏻...._*👏🏻👏🏻 ★★★★★★★★★★ _YABON GWANI YAZAMA DOLE_ *FATIMA AZLAND ❤UMFAT❤* *_💧©REAL PURE MOMENT WRITTERS ADMN...✍💧MUTUNCINKI DABAN NE ALLAH YASA KIFI HAKA DA MEMBERS NAKI BAKI 'DAYA...,BASAI NACE KOMAIBA KIN GANE ADDU'A TAH TA K'ARSHEN.......😍NACE....,AMEEN AMEEN👏🏻👏🏻..., Bee Been kuce💞_* Page... ★1⃣7⃣★ ® IMAN tatashi da qudurinta..,na yau ita zatayi breakfast da kanta domin yau planing nata xai fara.., qwaila zata fara aiki....,dama zasu kwana d'aki d'aya amma koh yaushe sallahr dare yakeyi har barci yakwasheshi..,toh assubahin idan yaje masallaci baya dawowa d'akinta saidai dasun gaisa zai wuce d'akinshi..,kuma bazai fitoba sai In zai samamata break.., Yau Iman da kanta zata nemi break d'in....,cire abayar datayi sallah da ita tayi tareda cire hijab d'inta ta lunke...,toilet tafad'a domin yin wanka don dama tafison wankan safe koh gida yafi zamemata tsari domin tasaba dashi sbd zuwa school....,fitowa tayi da kayan dataga zasufi dacewa da aikinta...ta bud'asu tayi murmushi.., yau zanga dawace qwailar zancen zai fad'a...,ta ajiye ta koma tashafa cream kad'an..,baki turaren jiki ta bud'e tayima kanta wanka dashi..., d'auko kayanta tayi ta bud'e tana dubawa....,wani sket ne iya karshi ya rufe gwiwarta..., kuma daga sama ya matse..,rigar kuwa samanta duka net ne jiki wajibi duk wanda yasaka rigar a ga rabin qirjinshi waje dogon hannu ga rigar saidai matse yake sbd roba ne.... Iman tayi murmushi sannan ta d'auko brah d'inta tasaka domin zata qarama rigar kyau kuma taqara show d'in mai kallonsu domin zata saka su taso dai dai2...., tasaka kayan duka tayi rolling kanta da qaramin gyale..,bata tsaya yin wata kwalliyaba domin kitchen zata je...tadubi kanta sosai a madubin sannan tace.... "Iman dga ynx nayi hannun riga da kunya...,xanyi yaqin nemo yncina na and'aukar qaramar yarinya kawai don yaga ina kunyarshi....,to zai gane da tantiriyar da yake zaune...,saidai tantirancin shed'ana irin tawaba...,bawata kalar ba....,Iman qwaila Allah yabaki sa'a tafi kitcheen aikinki......" Ah su Iman p ita kad'ai ke firarta a d'aki sai madubi...,da haka tasaka takalminta dai2 yadda tafiyar zatayi kyau tafita...., Shigarta kitchen ta duba komai da komai akwai kuma yasiyo jiya kamar yadda ta buqata...., Tafara tsara aikinta yadda taso..,duk wani abu datasan idan zatayi shi qamshi zai tashi shi Iman takeyi...,nan take komai yasauya domin gidan yad'auka..,cikin kwanciyar hankali ba wani jin tsoro koh kunyar abunda takeyi domin ta aje kunyar a d'akin tafito.... Qarasa aikinta tayi tagyara gurin kamar ba a yi komai acikiba..,tajera abunta a dining ta jawo kujerar ta zauna...,bud'ewa tayi tafara ci...., Jabbar na d'aki qamshi soye soye duk ya dameshi kuma yarasa ta ina yake fitowa hakan yasa yafito domin monday ce akwai aiki..,yanason ya samama Iman abun kari ya wuce office....,fitowarshi kenan ya hango wata zaune a dining..., shakku ya kamashi domin baquwa tunda safe a gidansu...,kasancewar Iman bayanta tajuyo tanata hidimar break d'inta kuma taji fitowarshi amma saitayi kamar batajishiba...,hakan yayi tsaye yana saqe saqenshi...,cen kuma sai yayi sallama yashigo...,d'agowa tayi da cup d'inta a hannu tana cin wani abun..., ta amsa mashi sallama.... Jabbar daskarewa yayi sosai..,domin abun na shirin d'aurar mashi kai...,shin Iman ce koh kuwa watace....amma kuma ai ga fuskarta nan jikin ne at bai ganeba..., qara d'agowa tayi tace.... "Brox ina kwana...,?" Kafin ya ams saida miyon bakinshi suka tsaya sannan yace..."lfy qlau..." "Bissimillah ga break..." Shin shakku zaiyi koh koh tambayarta xaiyi yaji shin itace...? Gabad'aya kallo ya koma sama p....,Iman tafara gane yafara shakku ne..,hakan yasa ta qaracewa.... "Nace fa bissimillh...,baka amsaba..,koh da yake na mance kace ba ynx kakeso na fara abincin dazakaciba...,dama kuma nawa kawai nayi sbd bana qara cin na inya murai..,In zaka ci kuma nasauko maka dashi nan qasa gada kace qanwarka rowa ne da ita...." Duk maganar da takeyi jabbar ba cika gane me take fad'iba yakeyi..,domin mamaki yakusa kasheshi...,dama Iman haka take take zama cikin hijab...? Dubi yadda tafito don Allah wazaice yr 18 years ce...,wlhy da farko na d'auka farha ce ke yiman gixo ashe ba hakaba...,sai da tayi magana nagane cewa Iman ce dai..... Bai qarasa mamakiba Iman tasauko daga dining d'in zuwa inda yake da plate da cup d'inta a hannu..., takowa tayi a hankali cikin sigar burgewa ta jawo centr table d'in ta azamashi gabanshi... Innalillhi mamakin qanwa zai kashe 'yayanta..., Iman dama nada cikar haiba kamar haka...,shin wai wannan qirjin natane ko na kantine ta sawo...,domin ai bai ta'ba ganinshi garetaba...,qugun da yake ganin bazai iya d'aukarsaba shine yake hange cike cikin sket...,koh dai shima qarashi tayi...? Yanata tambayar zuciyarshi yama kasa cewa komai...,jin maganarta da matsowa kusa da inda yake yadawo da hankalinshi.... "Brox kaci koh kad'an ne don Allah naji dad'i yayanah ya aminta da kalar nawa karin...,kuma kaga tym yaqure...,idan kace zaka tsaya neman abinci zakayi late p...,kuma ni qanwarka amanarka bazanji dad'iba..,plx my brox....." Tashin hankali wani juya murya tayi kamar ana kad'a sarewa takira my brox d'in...,jabbar fa yarasa gane kanshi...,tsan tsar mamakine koh tsantsar gid'imace...,shi babu abunda yafi bashi mamaki..,yadda yaga surarta qirjin nata shine abu mafi bashi mamaki....,idan dai har natane...,toh ya akayi bai ta'ba ganinshiba iya zamanta gidan kap baita'ba ganinshiba..,haka kohda take gida idan yaje ba ganin shi yakeyiba...,amma wai yau shine yake gani tumbul a qirjinta tab ana zaton wuta a maqera sai ta leqa masaqa...,tashin hankali sabo...., Jin maganarta kuma a kalar wancen yanayin yadawo dashi tunanin da yakeyi...,domin kap jabbar yafara soke kanshi tun kapin aje koh ina p..... "Brox shikenan.,dama ni nasan baka damu daniba...,baka d'aukeni a matsayin qanwar da kake kiranaba...,idan ban mantaba kai kace da bakinka zaka riqani amana...,zaka so abunda naso amma duka kamanta alqawalinka......" Fashewa tayi da kukan kissa kap shagwa'bar daba tata'bayiba ta tsiro da ita..,duk da dama saurin kuka gareta...,kukan irin mai tsuma zuciya...,nan take jabbar ya saita kanshi da tunanen da yakeyi....ya ce da sauri..,domin tsoron ta'bata yakeji...,irin yadda yake matse xai kashe Iman wlhy kuma yasan bazata iyaba...,gara yabita ahakan har sai takai shekarun da yad'iba.,zaiyi haquri kawai...,don bai yardaba har ynx ace wannan cikar jikin ta Iman bace akwai qarin kayan kanti... "Ah haba ke k'anwatace real ma...,aduniya wanake dashi bayanke...,kuma wanake gani kusa dani bayan ke Iman..,kituna daga ummanah sai ke....,kuma kece kika share hawayenah bazan iya yadakeba..,kuma alqawalina ban changr ba....,zan riqeki amana Iman...,saidai akwai abunda bakisaniba...,kuma hasken sanin hakan zai xo maki nanda lkch kad'an...,lkchn kinga kinsan komai nake nufi....,shiyasa banason ki wahala ynx komai za'a dinga yimaki kinji....,ynx me kikeso nayi.....?" Cikin sigar rarrashi yayimata wannan maganar domin har tasowa yayi yazo gaba sit d'inda take zaune yayi..,amma yakasa koh riqa hannunta..,shifa amanarta at baison yaci..,kuma yasan da ya riqa hannunta komai zai iya rugujewa domin ganinta yakeyi kamar farhace tare dashi....,shiyassa yake kiyaye farkon hakan...,toh bale ynx da yake ganin wannan acuci mazan datake sanyawa....yaqara tambayarta..,abunda takeso yayi ynx..... Iman saida tajuya idanunta datake hawaye dasu takuma turo bakinta takuma juyar da fuskar tace..... "Break d'ina nakeso kaima kaci duk da kace ban iya komaiba sai nangaba...,amma kaci koh kad'an ai sai naji sanyi..., 'ya'yanah ya kula dani...." Murmushi yayi ya juya ga break d'in ya d'auki d'ayar doyar datasha soya kuma aka had'a wani abu gefe..,dagani eggsoup ce..,saidai egg d'in shiyafi yawa ciki...,jabbar ya fara tunanin cin wannan jagwalgwalo...,amma yazaiyi dole yadaure yafara yima Iman abunda takeso koh don amanar dake hannunshi tata....,ya fara kai doyar bakinshi amma saida ya runtse ido donji abunda zaiji shigarta a bakin kuma sai zance yachangr domin ta ratsa bakinshi duka...,nan take ya cenye d'ayar kuma yakoma a tabiyun...,yama mance da yayi gardamar cinta.... Iman nacen gefe tana kallonsa in yajuya kuma sai tayimashi gwalo..,da ya juyo saita koma yanayinta nada....,haka yaci rabin wanda takawo mashi...,tea d'inma yasha.....,mamakin yarinyar nan yakeyi dama ta iya girki...? Amma kuma ai wannan soya ce...,kuma zata ga anayi..,amma dafa abinci waya sani ma..... Juyowa yayi..,yace..... "My k'anwa naci..,nayi abunda kikeso koh...?" Murmushi kawai tayi..,batace komaiba miqewa kawai tayi takwashe kayan a table d'in takai kitchen...,jabbar ya susuce p..,domin salon tafiyar Iman ya changr kuma da gayya tayi tafiyar..,yasaki baki yarinya qarama ke wannan abun.., Inaga babbarta sai suma...,dawowa tayi zata wuce bedroom nata...,sai ya kirawota tadawo..... "Iman dama yau umma zata dawo...,ynx hakan office kawai zan shiga nadawo mud'aukota...,hope zakiji dad'in zama da umma gida d'aya.,saidai kowa danashi part ita waccen shiyar zata zauna domin tadawo kusa damu...,saidai kinga akwai nisa tsakaninmu...." Wani tsalle tabuga tafad'a saman kujerar...,saida qaramar rigarta da d'age sama bata saniba amma shi yagani...,sbd tsoron wata kuwwar murna datayi..... "Yeeeeeh ummanah zata dawo...,dole nayi murna..,zaman kad'aici ya qare Iman...,shikenan sai na kwashe kayana nakoma part d'in umma nasan ita zata soni sosai...." Dasauri yace "Iman baki tsoron kijima kanki ciwo..? Wanna fad'owa hakan... Toh kidaina ke amanace gurina banason abunda zai sameki....,kuma ai nima ina sonki..,kinta'ba ganin wanda yaqi d'an uwanshi....?" "Sai 'ya'ya farha..." Gabanshi yafad'i zuciyarshi ta motsa da ambato sunan datayi...,duk da bayason koh sunan yaji..,amma har ynx akwai sauran d'igon son sunan..,hakan yasa...,ya sauya..,Iman tafahimci hakan..,da sauri tamiqe..,don itama bataji dad'iba.... "Kayi haquri bazan sake abunda nayi ynx ba plx......" Dugowa yayi wannan karon saida ya dafa guwayyunta yace..... "Iman kiyi haquri kinji..,kuma kitayani addu'a Allah yayayeman abunda ke damuwata..,kinji...?" Daga mashi kai kawai tayi tace..... "Dayaushe umman zata dawo don inason na tarota idan tazo...?" "Bada dad'ewaba...idan nashiga office zan d'aukota sbd komai nata ankawo itace kawai ta rage...." "Toh Allah yakawo ita lfy...,naji dad'in ganin umma tare damu Allah yabamu ikon yimata biyayya..." Dasauri ya amsa "ameen my qanwa..." Wani bala'in dad'i yaji..,qaramar yarinya da ita amma akwai hankalin magana mai sanyi....,tatashi tayi d'aki da murnarta tarkonta yafara kama tsuntsuwa...,tanashiga tafad'a saman gado harda murmuje...... "Wooooo nafara bud'e Page's 'ya'ya jabbar yau nasan da mamakin Iman zaka wuni...,kadawo kuma naqaramaka na dare kayi barci dashi...,nafara kenan har sai kafad'i ni ba qwailabace cikakkar macce ce mai hankali...,kuma sai ka daina tunanin 'ya'ya farha gabad'aya zansa kamanta da wata alaqar soyayya ta had'aku...,zanyi yaqin neman soyayyata da qarfin hikimata..,gada nayi biyu babu ba Isham kuma babu biyayyar iyaye....,'ya'ya jabbar mund'aura kenan muga wazaiyi winning......" Bayan shigar Iman d'aki jabbar qofar yaketa kallo har tashige...,ya daskare yakasa tashi.., har wani abu yaji ya soki zuciyarshi..,saidai yasan ba son Iman bane dai haka da wuri..,saidai burgeshin datayi na nuna murnarta ga zama da mahaifiyarshi..,abunda yr uwarta bata amintaba kwatakwata....,lallai Iman yarinya kike amma akwai hankali...,kuma wai wayannan masukkan datake juyawa natane kuwa koh acuci mazane...? Toh nidai gani ganin mamaki...,Allah kaqara tabbatar man da alkhairinka....,jabbar ke nanatawa a zuciyarshi har yakai bed room nashi yashirya yad'aukoh bag d'inshi ta office ya d'auko makulli yafito...,fitowarshi itama tafito yace..... "My qanwa office zan wuce..,me kikeso na sayomaki....?" Tayi murmushi harda juyar da idanunta...,ta matso daga inda yake ta ranqwashe kanta tace a sigar wasa kuma ta ta'be d'an qaramin bakinta tace..... "Banason komai saidai fatana kaje lfy kadawo man da umma tah lfy shine best hope d'ina...,naga nawar naga nakoma cen da zama...." Yabud'e idanunshi baki d'aya..., yace.... "Iman baki rabo da yarinta..,ameen toh yr qanwata saidai zama permanent gurin umma ah ah...,don bazaki barniba dodo yacinyeniba nikad'ai...,ki manne gurin ummah...." Dariya sukayi baki d'ayansu..,yawuce tanamasa bye bye..... Yawuce da farin ciki..har yakai inda zashi...,itakuma tafara shirin taron umma d'in.... Mudai je xuwa...... *Bee Been masoya*💞 [1/17, 1:38 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *~ADDU'AR NEMAN TSARI DAGA SON ZUCIYA~* *_اللهم إني أعوذ بك من منكرات الأخلاق....^ والأعمال....^والأهواء.....،_* *امين ياالله...._*👏🏻👏🏻 *_WRITTERS INAJI DAKU INA ALFAHARI DAKU MANYA DA QANANAN IRINMUBA🤒INAYINKU INA QARAWA...,FA'DINKU ZAI SA NACIKA PAGE 'DINA BAN RUBUTA KOMAIBA....,ALLAH YABARMANKU...,IDAN KINA WRITTER SHAFIN NAKUNE DUKA...., AMBATONKI DOLENE ❤FIRDAUSI SODANGI❤ALLAH YASA AQARE NEW BUK LFY MAI SUNA ZAMANI...., Bee Been kuce💞_* Page... ★1⃣8⃣★ ® Sauri kawai takeyi tashirya..,taduba end colour d'inta cikin kayan da Anwar yasayomata..,tabud'a tasamu wata milk colour d'in riga mai bala'in kyau tasaka rigar sama ya matse da wasu igiyoyi jikin rigar da wasu kalar duwatsuna akayi aikin gurin rigar ta bugu....,domin nigeria bance baza a sametaba amma gsky za'a sha wuyar samunta...,farha tayi kwalliya taji da fad'i domin daman ita kwalliyane kawai batayi amma kuma tanason kwalliya kuma tanayimata kyau...,sauri kawai takeyi...,domin gidansu jamila zataje nan Anwar zai d'auketa....,jawo takalmanta tayi wayanda bata ta'ba sanyawaba tasaka...taduba kanta dai2 tayi iya yi domin koh ina chip chip...,gyalen rigar babbane amma bashi xata sakaba domin gada mamar taganota...,jawo hijab d'inta tayi tasaka har kusan gwuiwarta ya rufe ta d'auko hand bag d'inta tariqa agefen hannunta amma idan zata shiga gurin mamar dole tasakata hijab....,sai addu'a takeyi Allah yasa gada asamu mtsl mamar tace bazatajeba...,tab da Anwar yayi fushi daita sosai......, fitowa tayi tareda setting d'in alarm d'in wayarta don gada mamar tace qaryane..,yadda tana shiga d'akin ringing zai shigo sai tayi wayar qarya da rasheeda..... Shigarta d'akin mamar tana toilet alwallar la'asar...,jin motsin ruwa ya tabbatar mata da hakan..., mamar na fitowa alarm na tashi...,da sauri tayi picking tafara magana kamar hakan...... "Rasheeda don Allah kiyi haquri gani nan zuwa...,wlhy na mantane da yau akeyin walima kinga koh mama ban fad'amataba..,amma nashirya gani nan zuwa gada ki wuce kinsan bansan gurinba....,kiyi haquri plx nashirya insha allah....." Wayar takeyi kamar da gsk harda d'an saurarawa kamar dgsk magana akeyimata...,don mamar ta d'auka dgsk ne kawai.....,har mamar zata saka hijab ta kabbarta sallar sai Farha tayi sauri ta aje wayar tamiqe tsaye zuwa gefen gadon tafara magana...... "Mama inason naje wakimar wata qawarmu kuma yr uwarsu rasheedace sosai toh jiya aka kawoman invitation d'in lkchn kina d'akin baba kuma na mance..,yau rasheeda ke tunamani don Allah naje.... ?" Mamar ta kalleta ta juyar da fuska tacigaba da saka hijab nata sannan ta juyo ta kalleta...... "Hmmm ai shi kad'aine aikinki...,da ynx kina gidanki kin rufa ma kanki assiri wazai d'auko gayyatar banxa ya turomaki...,zaman biyar bukin qawayekitayi....,kuma don kince rasheeda ce na aminta da tarbiyar yarinya zan barki saidai kisani wlhy ana tashi koh gidansu gada kikuskura kibita ta ajiyeki nan kidawo gida.....,domin kinsan mahaifinki cike yake dake....,kibar ganin yace yasakamaki ido ba ruwanshi dake...,wlhy komai zai iya akanki...,kitashi kije kuma gada ki d'ad'e....." "Insha allah da wuri zan dawo...." Tatashi da sauri tafita..,Alla Alla takeyi tafita gidan ta kira rasheeda....,ta shaidamata tafito p don gada mamar takira rasheeda asamu mtsl duk da tasan komai.....itama tajamata kunne domin idan akazo nemanta batasan ydda zatayiba dole gsky ta fito....,suka kai qarshe...., Farha tashiga gidansu jamila...,domin jamila iyayenta ba ruwansu da abunda yayansu keyi...,shiyassa tafi qaunar zuwacen ta gyara yadda zatayi kyau...,shigarta take shaidamata inda zasuje da anwar amma bataso asamu mtsl domin walima tacema mama.....,jamilar ta jinjinamata domin farha tayi kyau sosai.... "Amma rolling zakiyi koh.? Sbd wlhy kinyi kyau farha dole ya rud'e mutanen gurin su rud'e...,shima anwar ba bayaba gurin kyau...,wlhy qawata kunyi bala'in dacewa da juna ke kykkyawa shima haka...,dani nasamu gayennan dana zarce tsara ga kuddi ga kyau qarshe ga iya soyayya....." "Tsayanan qawata gada asamu mtslr yabonnan p...,kibari nayi dakaina...ai mai abu maganin abunai....kinga Anwar kinga farha....,qarshe zamu barje luv d'inmu gidan aurenmu ynx haka saura 7days akawo sadakina....." Shewa jamila tayi....,da murna....tace... "Akwai kashe kala kusa kenan domin har naga bukinku za'ayi 'barin kuddid'an gidan Naira fa kedai Allah y kaimu......" Rurin wayarta ketashi dasauri ta d'aga my heart tagani da sauri ta washe baki tayi picking.... "Zuciyar farha ya kake ne...?" Ya amsa mata da "qlau... Hope kin shirya domin zanxo d'aukarki.....?" Tayi murmushi tace...... "Eh kai kad'ai nake jira...,amma ina gidansu qawata kazo nan bayan layinmu zakaga wani gida mai qaton get koh ka tambayi gidan sanusi plastic..., za a kawoka....." Directly cen yawuce domin yasan gidan...., kiranta yayi tafito....,tundaga nesa hankalinshi yatafi domin farha tayi bala in kyau...,jin yayi bazai iya ganinta a cikin motarba...,sai yafito riqe da marfin mota...,murmushi kawai yake tazubawa....,farha na matsowa ya qarasa bud'e idon bud'e mata gaban motar yayi tashiga....,qamshi taketayi shima yashiga kapin yaja motar saida yace mata.... "My wify I Luv u fa...." "Toooo " Kawai tace mashi suka ja motar sai gidansu..,domin son yakeyi ya shirya sannan su wuce....,sbd ynx 5pm tayi bayaso baqin suzo baya gurin.... Dasauri ya shirya domin bayason abokan harkarshi suxo zancen tafiya yasha kara..... Shima yayi kyau sosai.....,suka miqo hanya zuwa hall d'inda aka d'auka da kud'i masu yawa...., fito warsu mota yazo gurinta...,yasaka hannunshi d'aya ya maqalota..,wanda saida gaban farha ya fad'i...,amma batace komaiba...,a haka suka shiga ciki kid'a natashi.....,saidai hanjin Farha sun d'uri ruwa daganin yadda yn mata da maza ke rungume da junansu..,sai tsoro yakamata...., itako yau tabani...., Ahaka kuma sai tayi shiru.... Ba a fara gabatar dakomaiba saida magariba tawuce...,akayimashi happy birthday tareda happy engagement wanda sai lokacin mutanen gurin sukasan aure zaiyi..,domin sunsan halinshi da abunda yakeyi kuma masu irin aikinshi basa aure...,amma kuma irin maccen dazai aura tana iya changr kowa domin kyaunta kad'ai zaija ra'ayin mutun yabar komai....,inji abokan party d'inshi...... Anci ansha an soye domin gurin kowa da budurwarshi...,Anwar sai kula yakeyi daita....,saidai yawan jawota jikinshi shine bataso....,amma hakan yake tayimata wai gada ace matar dazai aura bata wayeba...,haka gurin ynka cake yawani matseta...,gabad'aya taji hakan ai bai daceba...,sai dai so hana ganin laifi....takasa hanashi........ Sbd hasken gurin da kuma kid'an dake tashi sai watsin kud'i akeyimasu ba adadi... Shiyasa bazaka gane safiyace koh ranaba domin hall d'in yatara abubuwa da dama..... Farha tajawo jikkarta taduba wayarta....8:30 da sauri ta rufe jakar...,tace..... "Nabani Anwar zanje gida...,baba yakusa dawowa..,kuma idan yashigo ban dawoba komai na iya faruwa.....kamayar dani plx......" Riqe hannunta yayi...,"kibari atashi kawai 9 za'ayi closing gashi koh pic bamuyiba kuma donmu aka zo...." "Ah Ah idanranar aurenmu tazo muyi...,amma wlhy banta'ba zuwa party ba don Allah kabarni inbason kakeyi a ynke aurenmuba....." Hankalinshi yatashi domin baya qaunar abunda zai xamo barazana a aurensu hakan yasa yasauko...,yashaidama qawayenshi zai kaita gida domin tagaji zai dawo.... Suka fito hankalin farha akan agogon hall d'in 8:35 duk ta qagu takai gida kafin baba yashigo...,don mama nada sauqi amma wlhy shi hukunci zai yankemata don ynx abu kad'an zai sashi hawa fushi indai kantane..., suka fito suka shiga motar amma farha takasa cewa komai sai ynx take danasanin xuwan... Dai2 nan kiran rasheeda yashigo..,gaban farha ya fad'i.... Da sauri tad'auka..... "Farha kinkoma gida koh kina hanya...,mama takirani amma band'aukaba...,kuma dagani baki komaba...,kuma qilan takira wayarki koh kashe koh baki d'aukaba domin tayiman missed call ukku nakasa d'auka..,kina ina.......?" "Hmmm abun hawa yayimuna wuya amma ganinan zuwa ynx gidan nayo....." "Toh kiyi sauri zan fad'amata muna gidansu momy da aka qarasa amma gakinan zuwa......" Dasauri farha ta kashe wayar domin gara tace babu charging wannan qaddarar party data hau kanta batasan yaxata kwasheba idan babansune yadawo....... Hankalin mamar yatashi domin ace 8:40 farha bata gida...,tunda suke da ita da yr uwarta basu ta'ba kai issha'i basu dawo gidaba koh da gidan ummar jabbar ne kuwa......,tsoronta gada mahaifinsu yadawo zaiga laifinta kuma ita zata gane kurenta...... Farha kallon Anwar ma takasa shikuma sauri yakeyi domin yasan akwai mtsl bayason abunda zai dameta koh kad'an...,gudu yakeyi ga duhun dare...,domin akwai nisa..... Tuuuusss sukaji motar tayi sakamakon qusar da tayar tataka...,chak motar ta tsaya...., farha idanu ta bud'e domin batasan menene ke qaraba kamar halbin bindiga kuma shi ya tsayar da motar..., fitowa yayi yaduba...,tayar tayi faci...., "innalillhi wallahi muntaka qusa tayar ta sache...,gashi gurin tsit koh mota baka hange...,bari nakira wani cikin abokaina sukawo muna mota......" Aza hannu farha tayi akanta ta fashe da kuka tace..... "Nabani wlhy baba zaiyiman hukunci mai muni domin nasan yadawo banida wata dubara ynx qaryata taqare...." Kuka takeyi kukanda saida Anwar yakashe wayar dayakira akawo mota....yabud'e motar yashigo yajawo hannunta yana lallashi tayi haquri ynx zasu kawo suwuce...,ba abunda zai faru..... Umma takira rasheeda domin har ynx bataga farha ba...koh gidansu tawuce..... Takira rasheeda ta d'auka suka gaisa...,ta tambayeta farha...,saida gaban rasheeda yafad'i domin ynx batada mafita illah tawanke kanta....,ta shaidamata tund'azun suka rabu...,ita tawuce itama ta wuce..,....gaban mamar farha d'in yafad'i taqara tambayarta toh lfy wayarta a rufe...? Itama rasheedar tace takira ynx bata zuwa.....a haka suka rabu mamar sai safa da marwa takeyi..., toh ina farha tajene hakan....?" Tana cikin wannan halin baban yatsaya da motar shi yashigo gidan....,nan hankalinta yaqara tashi domin batasan ya za a kwasheba idan yatambaya ina farha d'in take domin wajibine ya dawo azo ayimashi sannu da zuwa indai suna gidan..... Shigowa yayi yatararda ita a pallor tsaye tana safa da marwa....., "Lfy kike kai da kawo haka...,?" Juyowa tayi da fargaba...,tace..... "Dolene nakasa zama farha tafita tun la'assar gurin wai walimar yr uwar qawarta rasheeda amma har ynx batadawoba itakuma qawar tace tund'axu suka rabu amma gashi 9:30 bata dawoba....." Shima baban hankalinshi yatashi domin abun tad'aurar mashi kai....kuma yasan bazata ta'ba zuwa gidan jabbar ba gurin ummarshi tunda cen mahaifiyarshi take ynx...,toh cenne kawai gurin zuwanta...., lallai farha shashanci tazo dashi kenan..,nasan maganinta kawai...,burina a ganta....yakira wayarta kashe again....,wucewa yayi part d'inshi amma yakasa gane komai..... Farha kuka takeyi na tashin hankali Anwar na lallashinta...,domin zama gurinma had'arine dashi sbd za a iya kashe mutun ba asan anyiba...,yaqara kiran wanda yakira yakawo motar yashaidamashi yana hanyane..... Anwar shima yaji duk baiji dad'iba domin bayason abunda zai 'bata ran farha...,don ita wata garkuwace gareshi hakan yasa bayason abunda zai 'bata rayuwarta..... Farha ta rigada ta sad'aqar cewa duk hukuncin da zaizo kanta shikenan zata d'auka domin ita tajawo ma kanta wannan qaddarar gashi hakan zaisa hukuncin mahaifinta yazamo wajibi kanta.....tadubi Anwar tadubi agogon motarshi 10:08 ta fashe da kuka tace...... "Anwar mahaifina zuciya ke gareshi dana san hakan zai faru gareni da banyarda nazo partyn nanba domin duk abunda nashirya ya ruguje...,gashi son zuwan zai zamo *dalilin hawayenah!😭* mahaifina bazai ragaman ba......" "Kiyi shiru farhanah babu abunda zai faru da yardar Allah...,ynx kiyi shiru kawai....." Yajawota qirjinshi yana lallashinta..,hakan yasa tad'an tsakaita kukan.....hasken motar ya hango da sauri ya saketa yafito da ita motar...,yana qarasowa ya bud'e mata motar suka shiga baya gabad'ayansu...,ciro hijab d'inta tayi a jikkarta tasaka...,aka ja motar sai unguwarsu...... Tunda mahaifin farha yadawo yake kiran wayar duk wanda yasan farha zata iya zuwa gurinshi amma tsit....,haka mahaifiyarta itama sau biyu tana kiran rasheeda....,har iman takira ta shaidamata.....,tunda Iman taji takasa koh zama burinta aji inda take...dayake jabbar na d'akinshi itakuma tana d'akinta...,hakan yasa abunda tayi niyyar yiwa jabbar takasa kuka kawai takeyi ita kad'ai.....,kuma batason jabbar yasan da zancen abunda tafara zai dawo baya..,gara tayi shiru ta qyaleshi....,tayita addu'a domin tanason yr uwarta..... 11:00 dai2 farha tafad'o hirgice cikin gidan...., mamar naganinta kawai tayi tsaye hirgice..... Miqewa tayi tsaye tana yimata wani kallo..... "Gidan ubanwa kika fito a cikin tsohon darennan maqaryaciya wadda batasan ciwon kantaba...,.....?" Kuka farha tafarayi tareda duqawa da guwayyunta qasa tafara cewa...... "Mama don Allah kiyi haquri motarmu ta lalace a hanya sai ynx muka tsira...,mama kiyafeman gada baba yaji....." Jin kawai tayi anyanketa da mari guda ukku masu kyau wanda bataganin komai don azaba...,hakan yasa ta duqe tariqe fuskarta...... "Don uwarki kitashi kikoma inda kika fito..,mun sallama ma duniyarke kiyi yadda zakiso da ita...,duniya ita kikeso da qyalqyalin cikinta hakan yasa kika bijirema buqatarmu toh kitafi cen ki qarasa aburki domin bazaki 6ataman sunaba da abun kunya...." Dasauri mahaifiyarta ta riqeshi...,tace da sauri...... "Ah ah baban Iman gada fushi yasa mu aikata abunda bashine yakamata muyiba...,don Allah don girman darajar haihuwar da mukayi musu...,kayi haquri idan taje ynx ina zataje...,darene p....?" "Inda tafito kuma inda tabaro wanda suke tareda ita wanda ya ajeta ynx a mota shi nakeso tabishi cen suqarasa iskancin dataga shine dai2 gareta...." Mamar tadafe baki da sauri..... "Farha maza kike bi kenan..? Har kinsan kibi namiji inda yake kenan..?" "Wlhy mama banta'ba bin mazaba....,koh ynx qaddarace...,ba kowabane Anwar ne...,shi yad'aukoni motar ta lalace sai ynx yasamu aka kawo wata muka wucikke....." "Kibi anwar qanen ubankine..? Har akawoki qofar gidanku da music acikin mota..,da daranane da nasha zagin duniya....,don haka da azagan akan d'iyar dabatasan girmanaba gara nayi sunan bani tare da ita......" "Kayi haquri baban Iman don Allah sukenan garemu..,kuma idan mukayi hakan ai bamusan inda abun xai tsayaba...,kayiman adalci ka tausayaman ka changr wani hukuncin ba wannanba...,albarkacin zaman mu ba sa'bawa tsakaninmu da biyayyar danake yimaka......" Jikinshi yayi sanyi...,amma wlhy da niyyarshi ya sallamata kawai cen ta qarasa....,hakan yasashi zaunawa kujerar parllorn...,cikin fad'a yace...... "Na haqura zan qyaleta tazauna...,saidai nanda kwana ukku wlhy aure zanyimata...,assabar mai zuwa zan d'auramata aure daduk wanda nasamu koh da kuwa almajirine koh kuma takawo wanda takeso acikin kwana biyu...,domin idan har zatasan tabi namiji toh gara na turata auren cen su had'u......." Miqewa tayi ta bud'e idanunta gaba d'aya ta aza hannu saman kanta....tafashe da kuka wannan hukunci hakan dame yayi kama....... Mamarma saida gabanta yafad'i...,aure kamar na yr tsana....., "Ehh hukuncina kenan koh takawo wanda takeson acikin kwana biyu...,koh na auramata d'aya daga cikin wanda naso almajiri....,koh kuma tsoho...,sai taji dad'in zaman....... Kuka farha ta rushe dashi tabani yau ta lalace taga takanta party yazamo mata halaka gashi yazamo *dalilin hawayenta!😭* baban wucewa yayi d'akinshi....,mamar ta riqata ta zauna kujera...... " farha fad'aman gsky wani abu yashiga tsakaninki dashi wanda kuke tare...,don nasan yadda zanyi da wuri....,ina nufin kinbashi budurcin naki tun ynx...?" "Wlhy mama banyi abunda kike tunaniba hassali hakan baita'ba shiga tsakaninmuba..,kuma bazanyiba...." "Toh inma kinyi imma bakiyiba...,gashinan son zuciya zaisa ayimaki abunda bakyaso...,ynx gashinan kinjama kanki...,ke nassani ni kinga wucewata......" Farha da gudu tafad'a dakinsu...,ga gajiya da tarin rankon sallah gakuma tarin fargabar abunda zai faru....,wayarta tacire cikin jikkar takunna....,kiran Anwar yashigo...,sauri tayi tad'auka tana kuka tace....... "My Anwar ankusa rabamu domin zuwa partynka yajamani hukunci mai tsauri...,idan baka turo iyayenka nanda kwana biyuba toh babanah zai auraman duk wanda yaso....,kakoh ga mun rabu har abada...,kuma rashin aurenka zaisa yazamo *dalilin hawayenah😭* na har abada domin sonka yahanani yrda da za'bin iyayenah....." Shiru yayi kuma yace..... "My farha koh gobene yace wlhy zan aureki...,kidaina kuka shirye nake da aurenki koh tawacce hanyace...,zamuzo da dady gobema don gobe zaixo......" Farinciki da kuka farha keciki....,sukayi sallama tashiga toilet yin alwallah tayi sallah ta kwanta don babu barci a idonta yau....... Tab farha and'ebo da zafi kuma....Aure da kwana ukku..? Rikici ba gayu kenan...,auren fuji'a za ayi kenan.....,gamu gani dai...😝😝😝 *Bee Been masoya*💞 [1/18, 11:57 AM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_TRUE LUV ISN'T ROMEO AND JULIET...,WHO DIED TOGETHER...... IT'S GRANDMA AND GRANDPA WHO GREW OLD TOGETHER.......?_* ❤❤❤❤❤ *_Wooo🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀ 💧Bee Bee💧 LUV YOU ALL MY SWEETHEART MASOYA MY BUK P😉...._* Page... ★1⃣9⃣★ ® Dawowar Umman jabbar gidan sai farinciki yaqara cika Iman domin taqara samun hanyar qarasa plan d'inta....,kasancewar ynx koh yaushe tanacen...,acen take wuni sai idan yadawo sai tayo gida domin umman bazata bartaba..., ganin hakan ma dataga yakusa dawowa sai tayo part d'insu da sauri ta sauya shigarta...,haka kawai zata tsiri wani aiki a gidan...., Iman akwai tsafta domin koh ina na gidan zata gyarashi amma baxata shiga d'akinshiba domin bai bata iziniba...,itama bata ta'ba sha'awar shigaba...,saidai shi yashiga d'akinta kuma a tsaye zaiyimata maganar da zaiyi yafita..,koh su had'u a parlor kujerarsu nesa da juna...., shi jabbar duk yanayin hakane don kare kainai daga fad'awa yanayin da zai jimata ciwo...,hakan yasa yake jajjayemata sai tacika age d'inda yasan zata iya d'aukar rayuwar aure...,kuma alokacin zai cika alqawalin da ya d'auka naganin ya mayar da iman macce cikakka amma ynx ina akwai saura..... Hakan da iman taga ynx yana qara jayemata sai ta 'bullo da wata dubara ta bazata yi komaiba sai in yana parlor...., Kamar kullum yau tunda tayi abincin rana takaima umma d'in bata sake yinwaniba sbd ba ci yakeyiba...,iyaka dai taga yasha coffee in yana kallon news hakan yasa taji yau zata dafa indomie taci...., bata tashi fitowaba saida taga yana zaune...., sannan ta sanya wasu miyagun kaya....,wato rigar samanta net ne wajibi kaga rabin qirjinta baki d'aya domin saman komai ana gani...,sannan Iman komai bata sakaba rigar kawaice jikinta hakan zaisa duk motsin da zatayi dole qirjin budurwa ya motsa...,rigar qaramace kuma guntun hannu..., wando tasaka iya gwuywarta qwafrinta duka sake yake wandon roba ne dole yakama ta tako ina...., nad'e gashinta tayi ta jawo gyale qarami ta d'aureshi..., ruwan turare tasakarma kanta.,sannan taduba madubi taqara ta juya tayi wata shegiyar dariya tace..... "Wooo Iman zakiyi kashin kai...,don kuwa wlhy koh shehu imamu sarkin cin tazbaha yaganki dole ya miqe bare wanda ke d'aukarki ke yarinyace kuma yaga akasin hakan...,brox kagani kuma qwalelenka...,sai kakai limit d'inda kad'aukarwa kanka...,nidai yaqina kagane cewa Iman ba yarinya bace...,inkasoni ingada kasoni nasan dai ni ba yarinya bace irin yadda kad'aukeni...,kunya kuma nakaita gefe na aje sai watarana kuma...." Taqara fesa turare tayi waje...,kallonshi yakeyi bai damu da yad'ago ya dubetaba cup d'inshi a hannunshi yana sha...., wucewa Iman tayi one by one har takai bakin kitchen d'in...,baiyi niyyar d'agowaba amma turaren dayaji tabarmashi a parlon ne yasashi d'agowa da sauri..., hango qarasa shigewarta yayi kitchen d'in bai ganta gabad'ayaba hakan yasa yaji yanason yaganta kuma yaji me zatayi ynx cikin daren nan...., aje cup d'inshi yayi shima yayi hanyar kitchen d'in don yagani da kanshi..., Hangota yayi ta duqa a drower qasa kome take d'auka...,miqewa tayi kuma a ta samar.... Jabbar sumar tsaye yayyi..,ganin qugun Iman kawai yasashi shakku da yawa...,ya dskare wlhy abun mamaki injishi a cikin zuciyarshi...,sauri yayi daga inda yake tsaye yayi qarfin hali yakoma inda yake zaune...,mamakin yau yagirmi na kullum kallon news yakoma son kallon wadda ke kitchen...., Iman kwata kwata batasan yazo gurinba har yakoma...,hakan yasa tadafa indomie d'inta da dafaffen qwanta guda biyu tafito...,qamshinta tashi kawai yakeyi.... Mai makon ta aza a dining sai ta d'auko aburta tayi hanyar d'aki.., juyowar da zatayi...,anan jabbar yamiqe tsaye da sauri ganin abunda ke gaban iman har wani motsi sukeyi..., iman bata damu datayimashi maganaba domin tasan saqonta yaje inda taso yaje...,kafin tawuce da sauri yasha gabanta...... "Qanwata rowa kenan zakiyiman...?" Murmushi tayi tace... "Ah ah p..,abinci idan nayi ba ci kakeyiba...,toh bale wannan jagwalgwalo...,kawai kabarshi ni zan dinga dafamuna nida umma kai kuma kadinga cin wanda kake sayowa...,kuma kace haqqin ciyarwata na akanka to nayafemaka..,ni xan dinga nawa kai kayi naka...,ka matsa na wuce brox...." "Ah ah luvly qanwa...,kiyafeni ynx zanci plx.,wannan qamshi haka yawuce ni...." "Sanin baka damu da shiba da wadda keyinshi shiyassa nadafa na mutun d'aya...." Murmushi yayi domin kuma ta burgeshi yr wannan tsiwar tata....,amma ba abincin ne burinshiba..,abubuwan dake motsi jikinta yakeson yaqarema kallo don shakkunshi yafita....,koh maganar basheer gsky ce.....,? Iman taga bashida niyyar bata hanya ta wuce sai tadawo parlon ta zauna shima yazo kusa da inda take yazauna...,amma ba ita yake kalloba koh abincin datake ci shi burinshi tayi abunda zaisa ya leqo kanshi a rigar yaga shin ba kayan kantine tasakaba...., hakan yasa nashi plan d'in fara rugujewa nacewa bayason ta'bata amma dole p yafara yayema kanshi tunani akan wannan abun dayake kwana yake tashi dashi.....,ynx kusan 1week kenan yanaso yagane gsky amma tsoro yakeji gada ya bayyana kayan kantine tagane nufinshi kuma babu riba.... Hakan dai wata zuciyar ta tunatar dashi matarkace p...., ka kauda shakkunka....,abunda ku maza bakuda kunya akan matanku kawai kabita a dubara ka tabbatar yarinyace p...,bale kaida kake buqace koh wanne lkch saikasha magani...., zuciyarshi ta rayamashi hakan..... Bamusu ya fara kamo hannunta datake cin indomie d'in....,tsayawa tayi tana kallonsa taga meyake nufi...., shima kallonta yayi.., saita 'bata fuska tace...... "Wai brox mezaisa kahanani cin abincin nah...? Kaibazaka damu da yunwarkaba..,nikuma inaji amma kuma kahanani ci kawai don bakasona...." Dasauri ya rufemata baki...,kuma yaqi sakin hannun..,ya dubeta da sauri yace..... "Haba Iman meyasa kike cewa bana sonki? Bayan duk duniya babu maccen danakeso ta aure kamarki...,iman ina sonki sosai...,banji inama sonkiba saida umma tadawo tare damu kinayimata abunda koh ni bana yimata shi....,saidai Ina tsoron wani abune dat is why nake kare kanmu baki d'aya....,ynx zanci kici dani....." Kar'bar spoon d'in zaiyi Iman taqi bashi shikuma sai ya amsa....,miqamasa tayi tamiqe zata wuce....,hannunshi yasaka gaba d'aya yakamo qugunta ya azata a qafafunshi ya maqaleta..,kanshi ya aza bayanta yace...... "Haba qanwata menene na fushi.? Don nace zanci..? Toh zanci kema kuma zakici..." Wani bala'in shocking iman taji na bin jikinta sakamakon wannan itace rana ta farko da wani d'a namiji yayi mata hakan....,amma sai tayi qarfin hali domin tagano abunda jabbar d'in keson ganewa kuma itama dama burinta yagane inyaso sai takoma iman d'inta...., Fara cin spoon d'aya yayi na indomie d'in kuma sai yatsaya domin tunani..., wlhy dafuwar tayimashi dad'i sosai hakan yasashi murmushi...,yaqara d'aya....,Iman na kallonsa a na ukkune sai yace tabud'e baki taqiya....,hakan yafara lallashinta da zance mai ratsa zuciya...,wanda saida iman tayi tunanin shine kuwa.....,ahakan yabata itama tabar musun domin dama burinta tajawo hankalinshi kuma tarkon ya kamu....,haka suka cinye babu musu.....,jabbar yashaidamata daga ynx abincinta zai dinga ci....,iman tace "ah ah sai wani lkch wanda kad'iba yacika zanfara dafawa dakai..,sbd nawane sai na umma...." Murmushi yayi sannan yad'auki drink d'inda ta ajiye a cup yashanye...,yace taje ta d'auko wani....dama so takeyi tatashi a qafarshi don gada tasawoma kanta ruwa wlhy...,shikuma qara tabbatar da shakkunshi yakeso yayi..., taje fridge d'in tad'auko mashi ta ajeye...,zata wuce yaqara jawota jikinshi.... "Brox barci nakeji plz..,zan kwanta..." "Fira zamuyi kuma na tambayeki...." "Ni fira nasabayi dakai tunda nazo gidannan....,amma tambaya domin ita kullum sai kayiman ita...,toh ita zan kwatanta amsawa inna sani..,kuma ayi sauri barci nakeji....." Dariya tabashi shi tsiwar tata burgeshi takeyi...,kuma shifa yau bazai kwana da zullumiba sai ya tabbatar tunda tafara yimashi qwalele...,yariqeta sosai yaturo kanshi zuwa wuyanta...,yana jin qamshin jikinta...,yace..... "My luvly qanwa shin ynx how many year kike....?" "Au kamanta kenan..? Toh just 18 years nake ynx..." "Ok nayi tunanin kinfi hakan ne shiyassa na tambaya....,toh ya akayi kikayi girma hakan.... Don ni ba haka nasankiba....?" Iman tagane nufinshi gabad'aya ashe dai yafara gane ba qwailar bace....,kuma p kunya ta kama iman amma bataso yaga damarta har yana d'aukarta qaramar yarinya wadda yake sakama lkch...,don fatarta saka lkchn yakarye sannan jan ajinta yafara don wlhy tsoronshi takeji sosai don tanajin lbr ga yn school d'insu frst nyt akwai wuya...,kuma tana hawa media zataji lbrn hakan.....,runtse idonta tayi taturo baki tace..... "Ah ah nifa bangirmaba kawai dai idanunka ne ke ganin na girma amma ai ni akwai sauran shekaru biyu gabana kafin na girma...saidai abunda nasani hankalina ya girmi shekaruna ina gane komai" Da sauri ya juyota yadda zata kalleshi..,amma ina idanunta rufe suke...domin saida ita kanta taji tsoron furta wannan kalamin...,qarshe zancen zuciyarta ne yafito......,da sauri jabbar ya juyeta kujera domin lallai hankalinta ya girmi shekarunta toh bari ya duba da kanshi......, Iman najintan kwance a kujera da sauri ta bud'e idonta...,gyara zamanshi yayi dai2 yadda zaiji dad'in yin verification din dai2.... "Dama sonakeyi na tambayeki..., nace waya aramaki wayannan ne dakike yiman yawo da hankali dasu...koh kinfara sayen acuci maza ne don ki tsokaneni..? don nasan masu shekarunki basu isa mallakarsu hakaba.... ?" Hannu yakai saman rigarta yashafa don tagane me yake nufi...,tsayar da hannun yayi domin jin riga kawaice samansu ba komai..., shiru yayi kuma sai yasaki baki...,amma bai qarasa yrdaba saida yasaka d'ayan hannun nashi qasan rigar yaga koh breeziar babu ciki..., shafawa yayi yaqara yashafa....wlhy itace dai babu komai na kanti ciki natural Iman ce....wannan shi ake cema ana zaton wuta maqera sai gata masaqa.... Maimakon jabbar ya daina abunda yakeyi...,kuma sai ya rud'e yaciga da matse gaban qwaila har yana shiga yanayi....,koh banxa abu ga mai nema tsohon gwarrow kuma mabuqacin da ya riqe buqatarshi ta tsawon lkch yau ga dame hannunshi sai yadda Allah yayi....,gabad'aya jabbar ya rud'e matsar qirjin qwailarshi yakeyi...,a wannan yanayin ne yaji duniya babu wadda yakeso sai iman.... Iman ansawo ruwan dafa kai...,tamanta kowaye jabbar tamanta da jinyar da yayi abuja akan ayimashi aure ya warke..,koh da yake ai ba'a sanar da itaba amma yau ga zahiri..... Tureshi takeyi bugunshi takeyi amma banxa kuka takeyi shura qafafu takeyi amma ina jabbar bai gane hakanba sai ya qarasa dubawa...,yaye rigar yayi sama...sai ji tayi yace...... "Fatabarakallahu ahsanil haliqeen....,iman dama kin kai hakan...,nakwana a duhu na tashi da duhu...,ciwona ya tsananta wanda ni kad'ai kejin abunah....?" Jin abunda yakeyi gashi ya yaye mata riga shi yasa iman kwad'a kuwwa mai qarfi tareda hawaye tana cewa.... "Nabani nabani wlhy ba hakan nufinaba...,don Allah kasakeni kai ko kunya bakaji qwaila dani amma kanayiman wannan abun ai shaikaruna basu kaiba kabari nakai....,wayyo Allah..! Banaso banaso kadaina nifa qanwarkace qarama menene hakan 'ya'ya jabbar....?" Ina ai jabbar Iman bazai gane me kike cewaba shikenan.... Kuwa da takeyine da motsin datakeyi yasa yaji tanason takurashi domin so yake yaqara ganewa da alama har ynx da sauran fahimtar hakan...,nan take ya had'e bakinshi da nata guri d'aya sarrafata yakeyi sosai...,nan take Iman tayi shiru domin bazata iya ceton kantaba...,allura ta tono garma...,jabbar duk yabi ya latseta takoh ina bincikenshi ya tabbatar mashi cewa lallai Iman takai lokacin da za'a ni'imtu da wani 'ban gare na jikinta kuma tanada abunda yake sha'awa jikin macce wato qirjinta domin shi Allah yasanyamashi ganin sha'awar macce mai yalwataccen qirji....,hakan kad'ai yasa jabbar ya gamsu dayasamu abunda yakeso inaga tacika shekarun dayakeso macce takai ai zasufi hakan....,murzar Iman yakeyi kamar wadda yasan tasaba....,qwaila tazama qatuwa agurin shan dad'i..... 'Dagowar dazaiyi daga bakinta anan yaga hawaye nabin fuskarta da sauri yasaita kanshi...,yad'agata...,shi baimasan yakai hakanba saida yaganshi dame dame jikinta....,har yaji kunyar furucinshi wlhy nakiramata qwaila amma gashi yau kad'ai tasanyashi yanayi..... Gyara rigarta tayi gabad'aya tamiqe tana share hawaye..,don qirjinta jinsu takeyi kamar banataba kasancewar yaune suka fara amsar kalar wannan bala'i sai mugun azaba......,kasa kallonshi tayi..,bakin Iman ya mutu babu tsiwa anja ruwa.... Riqemata hannu yayi da sauri tareda duqowa qasan kujerar yadubeta da jarababbun idonshi yace mata..... "My Iman kiyi haquri kidaina kuka....,ba nufina nayimaki hakanba...,ni kaina nakasa control nawane..,sbd shakkun danakeyi ne yasa natsaya tabbatarwa kiyi haquri.....,albishir na qarshe da zanyimaki shine Iman Inasonki! Inasonki!! Inasonki!!! Wlhy bawata raina saike Iman nima kisoni....." Dubanshi tayi ta qwace hannunta taruga d'akinta dagudu tana kuka.... Binta yayi dasauri yana kiran sunanta amma ina ta turo qofar tayi key nata...,tafad'a gado tana kuka...,amma itama tarasa kukan datakeyi nafarincikene burinta yacika...,koh koh baqincikin abunda yayimata haka da wuri.....? Amsarki Iman sai ku ni bee bee ba ruwana 😝 Jabbar dawowa yayi parlon yana dafe kanshi...,tunani yakeson yayi amma kuma yarasa kamo yadda abun yake...... Toh nimadai narasa yadda abun yake...,saidai nasan tarkon Iman yakama jabbar...,itakuma iman tajawo ruwa..,batayi tsammanin haka da wuri abun zaizoba....,sai gashi reshe yajuye da mujiya...,don jabbar mabuqacine.....😁😁 Hakan take muje zuwa masoya🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀💧💧💧💧 *Bee Been masoya*💞 [1/20, 1:04 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *~ADDU'AR NEMAN K'AUNA GA ALLAH~* *_اللهم اجعل حبك أحب إلي من نفسي وأهلي•••^ ومن الماءالبارد•••^ (أمين👏🏻👏🏻👏🏻)_* Page... ★2⃣0⃣★ ® Hankalin Anwar yatashi tunda suka qare waya da farha....hakan yasa tun cikin dare ya matsama mahaifinshi akan don Allah yataiakamashi yazo goben harda kuka yayimashi...,mahaifin yaji bala'in tausayin yaron yace mashi zaixo insha allah gobe kuma zai shiryo komai akan hakan...Anwar yaji dad'i sosai.... Safiya na wayewa anwar yakira farha yake shaidamata mahaifinshi na hanya kuma komai zai dai2 ta..,gara ayi hakan idan yaso after suyi shagalin bukinsu..., farha harda tsalle tabuga domin tasan tawuce wancen tarkon kuma sai wani wanda baza'a sake yin hakan ba... Dirar mahaifin anwar nigeria yasamu 'ya'yanshi yake fad'amashi kai sadakin anwar za'ayi kuma d'auri auren jibine za'ayi...,kuma bazai komaba sai komai ya kammala..., 'ya'yan dadyn anwar yasha mamakin wannan abun...,domin acikin yayanshi akwai wanda yagirmi anwar sosai harda aiki yanayi amma mai bai tsiri aureba sai Anwar..,yashaidamashi cewa yajaye xancen aurennan ya nemama anwar abunyi...,amma ina yace tunda auren yakeso gara yayimashi dayaje yajawo mashi magana...,shima yayan nashi ya fahimci hakan.....,suka shirya Anwar shi yayimasu jagora har qofar gate d'in gidan...,sukayi sallama aka basu ixini mahaifin farha ya d'auko masu kujeri anan harabar gidan suka zauna...., Yayan dadyn anwar yafara magana...,sune iyayen anwar kuma sunxo neman aurenta tareda sadinkinsu..... Baban farha yayi maraba dasu tareda d'aukomasu ruwa...,sukayifarinciki da hakan.., sannan baban farha yace.... "Gsky nayi farinciki da hakan...,domin yarannan nason junansu...,toh hakan yasa nayanke hukuncin idan dai dgsk aurenne toh azo atsayar dazance...." "Gsky hakan shine dai2 shaidar iyayen qwarai kenan...." Inji 'yayan dadyn Anwar...,suka kai qarshen magana tareda neman auren kuma anbasu.... Hakan yasa dadyn anwar ya cire kudd'i masu yawa ya ajiye acikin jikka wannan sadakin yarinyarne ga makullin mota duka ahad'amata acikin sadakin nata... Baban farha kallon kud'in yayi da makullin motar yace... "Ah ah alhaji bana kar'bar kud'in aure har haka domin k'aranta sadaki shine alkhairin aure....hakan yasa na yanke hukunci d'aura auren next tomorrow don bana son komai" Dadyn Anwar yace.... "Ai Alhaji wannan ba komai bane idan dai akan auren Anwar ne...,anwar shikad'ai gareni banida kowa duka abunda natara nashine....,a cikin auren komai banyiba.....,sannan bana buqatar komai daga gareku sai yarinya...,gobema zaka iya tara mutane a d'aura auren ba mtsl bane...,akan hakan na dawo qasar nan...." Yayan dadyn anwar kallonsu yakeyi...,yana mamakin yadda d'an uwanshi yazamo akan yaro...,hakan yasa koh magana bai qarayiba yabarsu suka yanke shawarar a d'aura auren masallaci saidai duk wata buqata ta baban farha akan a amshi kud'in dadyn Anwar yace ba girmanshi bane yadawo da abunda yayi baya...,suka ynke hukuncin hakan gabe d'aurin aure suka wuce..... Baban farha yashiga gidan nashi da kud'in da makullin motar..,yakira mahaifiyar farha d'in yake fad'amata yadda akayi kuma ga sadakin farhar nan kikirata ki bata abunta...,donni banada buqata da koh wanne daga ciki...,sannan duk wani shiri na dazatayi tayishi yau zuwa gobe jibi zatabi wanda shine muradinta..,kuma idan ta tafi na ynke ziyara gidana ta zaunacen mun barmusu ita....,kuma gada ta kuskura takawo muna qara akan zaman aurenta ko a wanne yanayi ta dameshi...,kuma bama buqatar wani abu daga gurinsu domin munada wadatar da Allah yayimuna.,kikirata ki bata kuma ki fad'amata abunda nace duka don ni banida lkchn ta ynx......" Duba kudd'in tayi taqara ta jinjina taduba makullin motar kuma sai tayi shiru cen kuma sai tace....... "Baban Iman anya ba sayen Yariyarcen zasuyiba...,? Wannan kudd'i haka...?" "Iyayenshi suyimashi hakanne don wai suna sonshi....,kuma itama tanason abunta shine za'binta don haka kije kawai..." Tatafi amma bata kaima farha kud'nba domin ai batasu bai kamataba...,tadai kirata take cemata "ankawo sadakinki kuma gobe d'aurin auren dakika jawoma kanki....,farincikinki guda da wanda kansa kika bijerewa buqatunmune......,mahaifinki yace kishirya duk wani shiri dazakiyi kiyishi domin gobe d'aurin aurenki....." Fargabar hakan takamata...,aure bawani shagalin buki ai ba 'ayimata adalciba...,koh auren da ba a shiryaba ai naga anyimasu walima bare ita da zatayi auren so da k'auna....., hakan tashiga kiran qawayenta tana shaidamusu aurenta kuma next to morrow ne komai end don Allah suxo.....,Rashida tunda taji hakan tafara shakku domin tasan farha ita tajama kanta...,rasheeda tayi mamakin jin auren farha da Anwar domin sanin halinshi..,wlhy bata ta'ba zaton zai auretaba toh Allah yasa yashiryu dalilinta..... ★★★★★★★★★ Tunda mama takira Ummar jabbar take sanar da ita ankawo sadakin farha...,kuma yayanke hukunci jibine komai za'ayishi...,Umma tayi farinciki kuma tace tana zuwa gobe insha'allah...... Lkchn da sukayi wayar Iman na zaune kusada Ummar domin a halin ynx sonda ummar kema Iman batasan kalarshiba...,hakan yasa koh yaushe tana part d'in umma...,lkchnda Ummar ke shaidamata cewa auren farhar yatashi saida iman tayi wani mugun tsalle wanda saida ummar ta riqata..., "Allah sarki 'ya'ya farha tabar sona....,har ayi komai bata shaidananba...,duniyace ba komai...." Hawaye iman tafara ummar ta sharemata...,tace... "Iman menene abun kuka..? Ai ba kece batasoba wanda aka auramakine bataso hakan shine yashafeki amma ki manta dakomai kinji Iman d'in umma tarema zamuje bukin..." Taji dad'i har saida kunya takamata...,suna fira jabbar yashigo....,rabonshi da yaga iman yau 2days gabad'aya wasan 'buya sukeyi dashi...,iyaka tadafa abinci ta ajemashi a dining kasancewar tasan ynx yanaci...,idan yashige part d'inshi itama ta tsere part d'in Umma..... Yau yayi qudurin son yayi magana da ita hakan yasashi biyota gurin ummar...,suka zauna suka fara ta'ba fira yamiqe yayima umman sallama..,domin yasan zata koro iman d'in...., Baifi 5mnt ba ummar tace... "Iman kitashi kije tunda yadawo koh...,?" Iman batason yimata musu da wlhy bazatajeba...,don ynx kuma tsoronsa takeji..,hakan yasa tadaina saka miyagun kayan dake tonamata asiri tun ranar da tasha mugunyar matsar nan....,don koh kad'an batayi tsammanin haka abun zai zo mataba da sauri....,ita tayi hakan da manufar amso ynchinta..,amma batasan jabbar jiraye yakeba...,domin koh yaushe neman maganin ciwonshi takeyi...kuma gashi ya furtamata kalmar so a lokacin da batayi tsammaniba ba haka taso abun yazoba taso sai yaqarasa gane ita ba k'wailarbace dazai sanyama lkchn daza'a fara soyayya da ita....,toh tunda ya fahimci hakan toh ynx aikinta shine tafara guje mashi domin wlhy yariqata zataji jiki....,amma a ynz iya so tanason 'ya'ya jabbar..,kuma koh tasoshi koh taqishi yarigada ya zama mujinta har qara tayi biyayyar dai2 taso shi....,saidai itafa tsoronshi takeyi domin taga yana niyyar wargazata.... Hakan yasa ynx koh yaushe qofarta rufe take sbd tsoro....,shikuma hakan na damunshi sosai domin tsarin dayagani jikin nata komai yadawo sabo gareshi...,hakan yaquduri son yasan matsayinshi a gurin qanwar tashi amma taqi tabashi damar sugana.....,kuma yasan laifinshine da yayi tunane acikin duhu nacewa batayi girman da zata iya d'aukarshi amatsayin mujiba domin yayimata kallon tsoro....,haksn yasa baya kulata baya zama da ita baya kwana guri d'aya da ita.....,toh yagane qara yayi hakan da gina soyayyarshi sai dai bazai kusancetaba har sai taqara wasu shekaru...., Iman tazamo ruwan wanke hawayenshi dole itama yazamo sanyi gareta......,shiyasa yayi niyyar fara ayyana sonshi gareta tun yau da yasamu dama... Fitarshi part d'in umma sai yasamu wani guri yala6e yanajiran fitowarta...,jin an rufe qofar sai yaqara lafeha jikin gini...,wucewa tayi da hijab d'inta har qasa tayi gaba...., ahankali yabiyo bayanta har saida takai bakin qofar shiga part d'insu tatura qofar sai tajita rufe....,juyowar daxatayi sai taji an d'auketa gabad'aya.....kuwwa zatayi da sauri ya rufe bakin...,qofar yasa qafa ya tura ya shiga da ita ciki... Tsoron da Iman tajine yasata yin kamar ta suma jikinshi domin jikinta rawa yafarayi don har tafara hawaye.... Gane hakan yasa jabbar bai ajeta koh inaba sai d'akinshi saman gadonshi..... Bud'e idanun Iman saitaganta a wani d'aki da batata'ba shigarshiba...,kuma baxata ganeshiba domin bata ta6a karambanin shigaba....,dakin qamshi kawai yakeyi ga natsuwar sanyi ciki na tashi...,gane d'akinshine da sauri Iman ta miqe zaune.... Dasauri shima yazauna gefen gadon yakamo hijab nata yariqe tareda hannunta d'aya domin guduwa zatayi..., matsowa yayi dai2 kunnenta har Iman najin numfashin hancinshi a wuyanta yace acikin murya mai ratsa jiki..... "Maraba da shigowa Abdl-jabbar bedroom....,daga ynx nan ne gurin barchinki...,domin nagaji da barchi ni kad'ai babu abokin fira kuma tsoro nakeji gada wani abun ya cinyeni..,domin jiya naji lbrn akwai aljannu a gidan nan masu manne mutun idan yana barci shi kad'ai shiyasa natuno tob lallai qqanwata na ciki nima ina ciki don haka daga ynx munxama abokan fira....." "Ah Ah don Allah...,toh kabarni naje gurin umma nakwana tunda itama ita kad'aice...,kai kuma namijine baikamata mukwana guri d'ayaba tunda ai bamu saba hakanba..." "Yau xa'afara...,qanwa takawo tallafi a 'ya'yanta shima yakawo tallafi a qanwarshi...,don haka kibar umma cen domin ai ita tasaba da su bazasuyi mata komaiba..,munedai hakanzai faru damu....." Qara matsowa yayi da sauri Iman ta matsa tanasaka hijab d'inta tana duqunqune jikinta dashi tace..... "Um um gsky ni k'wailace bazan iya kare kanmuba da sharrin aljannun nan gara nakoma inda nasaba zama domin nasan ni bazasuyiman komaiba....." "Haba yr qanwata.., kituna kece kika share hawayenah farko mezaisa qarshe bazaki taimakeniba gada su cutar dani..., Ki taimaki 'ya'yanki kibashi kariya ta har abada......" "Nifa bankai lkchnba domin ai Ni k'wailace toh kaga ai bazan iya komaiba...,sbd haka kawai zan koma d'akina domin ni bazasuyiman komaiba....." Jabbar na jin kalmar k'waila bakinta tunaninshi yadawo sabo....,wato ina taji wannan kalmar da yakirata da ita...? Domin shidai bayyi da kowaba sai basheer...,kuma sadda yayita ai bata nan.....,saidai zai iya yuyuwa taji zancensune a waya....,domin daga ranar tafara kalar shigar datakeyi a gidan ta qananan kaya.....ehhh lallai Iman ashe nunaman takeyi ita ba k'wailar bace..... Murmushi yayi sai kuma yajawo hijab d'in nata don yabata amsa dai2.... "Ynx dai kicire hijab d'innan kisha iska....A.C na aiki amma zufa kikeyi....,naji ke ba k'wailar bace domin kin nunaman zahirinah a furucin da bansan ya akayi kikajiba...,toh tunda kin gane kinfahimci nufina...,nima nagane ba hakan bane komai ya wuce koh.....?" "Um Um ni zantafi d'aki dai....." Ganin yayi bazata barshi yayi abunda yakesoba...,domin son yakeyi ya d'an matseta ya rage zafi domin tun ranar nan yakasa sukuni..... Hijab d'in yakamo ya cire da qarfi...,kokuwa ta kafre tsakaninsu amma ina qarfi ba d'ayaba...., Jabbar yacire hijab d'in ya jefa gefe...,hakan yasa Iman juyawa da sauri ta kife cikinta da pillor tana cewa..... "Wlhy ban iyaba kuma bazan sababa...,don Allah kabarni na tafi...." Ina Iman ai kin iso d'akin gwarrow don haka rage mashi zafi ki tafi..,injini p..... Tallabota yayi saman jikinshi yadubeta yace.... "Ni ba komai zanyimakiba inason nasan matsayina ne gurinki dakuma d'aukar dakikayiman a zuciyarki...,amsarsu nakeso naji...domin son nakeyi karatuna yafara aiki akanki...." Rufe fuskarta tayi da gefen jikinshi hakan yasa yaji wani feeling sosai jikinshi....,yayi yayi tayi magana ta qi ta amsa...,mayar da ita yayi a saman gadon...,yabi bayanta kawai ya danne Iman qoqarin tashi takeyi amma takasa koh motsi.. hawaye tafara zubarwa......tana cewa..... "Wayyo Allah nah Umma..,kad'agani wlhy koh nafad'ama umma abunda zakayiman....,wayyo banaso wlhy bansaba ba gadakayiman abunnan dakayiman ranar bansababa...,don Allah....." "Idan Umma taji hakan ai farinciki zatayi domin tasan yaronta ya girma..,kuma d'iyarta ta isa asota...,toh tunda bazaki amsamanba bari nagani da kaina...,kuma kibud'e hankalin nan naki da shekarunki basukai garesuba kid'auki karatuna domin kiyi winning ba wasa....." Zipping d'in rigarta yayi ta baya..,hakan sata juyowa da sauri...,hakan yakeso dama..., hannu yasa yayi qasa da rigar daga ita sai breezia...,runtse idonta tayi tasaka hannu tarufe domin babu damar juyawa ya hana..... Jabbar naqara ganin girman halittar iman ta qirji kuma sai Imaninshi yatafi....,anya kuwa itace....? Amma bari yaqara tabbatarwa...., dagota yayi ya'axa a jikinshi yasaka hannu ya 6alle ma6allan brah d'inta...Iman mutuwar zaune tayi domin tunaninta kuma yaqare...qoqarin hanashi takeyi amma ina takasa....,mayar da ita yayi a saman gadon kawai yayi ya zage rigar abun baki d'aya...,iman baqinciki da kunya sun gamemata guri d'aya...,hakan yasa tarufe fuskarta da hijab d'inta da tajawo..... Jabbar na kai hannu saman d'ayan sai yagane sune dai kayan daban suke da nakanti...,nan take yashiga cikin wani yanayi...cire hijab d'in fuskarta yayi ya yadda don yamu yadda yakeso da k'wailarshi...,shafata yakeyi tako ina...,bakinshi yakai cikin bakinta sarrafata yakeyi kamar kayan guga.....,Iman tagane aikin daban yake kuma yau...,domin itama tasan tasayo ruwa d kanta...,shikuma han yayimashi dad'i domin koh ba komai zai dinga rage zafi anan.....,matsarta dayakeyi tareda wata wasa da qirjinta shi ya sauya tunanin Iman datayi kuka kawai ya qyaleta domin zai iya komai a kalar da taganshi.....,amma kukan yafasu domin halshenshi na a bakinta...., jabbar yaji duniya babu abunda yakeso koh yake tunani sai iman...,sakin bakinta yayi ya juyo da ita zuwa jikinshi....anan yaga hawayenta na zuba...,da sauri yakai hannu ya sharemata..., daga kwancen tana saman jikinshi yasaka hannunshi ya maqalota...yace...... "My Iman kiyi haquri dolene hakan yayita faruwa tsakaninmu..,idan ba hakanba bansan ranar da zaki fahimci hakanba...,ni mijinkine da dole hakan yazamo tsakaninmu kafin nazama ke kekuma kizama ni.... _JUST I'M REALLY LUV YOU MY REPLACED_ iman nagano ke alkhairice gareni...,kuma kece sanyina lkchn da zafi na yatashi...,kece kika share hawayenah lkchn dasuka zubo har sukayiman tambo a zuciyata.....,kisani sonki ynx nafara....,kema ki amsaman domin nasamu cika alqawarin gatan da akayiman rayuwata.... _I LUV YOU MORE_....." IMAN done kanta tayi a qirjinshi hakan yasashi murmushi...,acen duqen tace itama...... "LUV YOU TOOOO..." Rungumeta yayi yajuyeta saman gadon yanata birgima da ita har yagaji yatashi don koh abinci bai ciba...,fitarshi yasa iman jawo kayanta tasaka...,tana tunanin ashe haka akejin bal'in zafi ga matsar mutun....,koh dai shine ke wannan gayyar wlhy bazata iyaba tserewa zatayi....dasauri tamayar da kayan daya ciremata jikinta duk ya mutu qirjinta sai d'an banxan zafi...tatsere part d'inta...,dawowarshi bai gantaba sai yayi murmushi yafad'a toilet amma yau dole guri d'aya zasu kwana domin bazai ta'ba kusantartaba sai takai age d'inda yakeso saidai zai shayar da ita sonshi sosai da shaquwa dashi sosai...... 💧💧💧💧💧💧 ★★★★★★★★★ Shagalin buki akeyi Farha amarya...,ansha kyau kamar ba auren da wuriba ba laifi mutane sun taru kasancewar akwai wadataccin kud'i...komai anyishi cikin farinciki....and'aura auren Farha da Anwar ne yau friday a masallacin jumu'a balaifi auren yayi armashi kasancewar mahaifin Anwar babbane a garin kaduna..., Qawayen farha duka sun halarta kuma yau kafin akaita antanadi liyafar da za'ayi...,anwar murna kawai yakeyi....,itakuma uwa uba da za'ayi auren soyayya auren ankashe kudd'i masu yawa duk da mahaifin farhar bai wahalar da kanshiba sbd ai za6intane duk abunda tagani ita taso domin iya qoqarinshi yayimata.....hakan mamar tayi duk wani gyara akanta irin na mahaifiya tayimata nasiha irinta mahaifa.....,Ummar jabbar hakan itama tayi iya qoqarinta ga farha wanda dama farha ai d'iyartace tun tana jaririya don ta bijerewa d'anta bazata qitaba tunda yasamu madadi na alkhairi...,haka aka shirya kai Farha gidan aurenta....,gidane naji nafad'a dukiya tasha kashi...,gidane da duk maccen da tasamu kanta dole alfahari yabi jininta....,farha ansamu abunda akeso...,lbrn gidan ya garwaye kaduna bakid'aya...,anyi kyaututuka a aurennan domin mahaifin Anwar naganin auren Anwar d'in zaisa yashiryu...,haka mahaifiyar Anwar itama tasaki bakin aljihu....,amarya mai kyau gida mai kyau mota mai kyau...,farincikin Farha baya misaltuwa domin tazama yadda takeso gayu yaqaru..... Rasheeda fatar khairan kawai takeyima qawarta domin wannan gata da surukanta nayimata ya zarce tunanin kowa..., Allah yasa Anwar yashiryu sanadiyar auren..... Ankai amarya kuma anyi liyafar yayan manya duka sun halarta haka qawayen farha duka sun halarta...,abun yabada kala sosai..... Iman taci kuka har kamar ranta zai fita domin taso taje bukin kamar me amma jabbar ya hanata zuwa...,da umma tace tashirya yakaisu cewa yayi babah yace gada yabarta tazo...hakan yasa ummar ta tafi ita kad'ai... Hakan yasa Iman ta d'auki fushi domin har ta shirya ya hanata zuwa...,kuma bata yarda babah yace hakanba....takira mamar itama cemata tayi tariqi aurenta tazauna gida..... Hakan yasa iman fushi sosai domin ganin takeyi anrabata da yr uwarta..,duk da itama bata damu da itaba amma zumunci ba wasaba..... Jabbar yabud'e dakin da d'ayan makulli ya iskota kwance tana kuka...,dasauri ya qarasa zuwa jikinta.....kamota yayi yana rarrashinta amma kukan kawai takeyi...... "Banda ke Iman mutun baidamu dake ba amma ke kindamu da ita....amarene su iya ynx sun manta dake sunacen suna luv d'insu...,muma common mu manta dasu kawai muji dad'inmu kisa mujinki farinciki shikuma ya mantar dake damuwa....." Harararshi tayi da gefen idonta sannan taturo baki ta juyamashi baya taci gaba da kukanta mai sauti....,jin hakan yayi murmushi harda kad'a kai yasako hannuwanshi duka biyun ya rungumota tadawo jikinshi baki d'aya..... "Kaqyaleni wlhy...." Turje turje kawai takeyi da qafafu...,tana kuka..... "Haba sweet luv manta dasu kawai muci amarcinmu...." Ganin bazata dainaba yasa hannunshi yakaita qasan gadon...,halshenshi yasaka yana shanye hawayen nata....,daganan ya gangara zuwa le'benta naqasa ya saka bakinshi yajawoshi har saida tayi qara....,bude bakin datayi yabashi damar kai bakinshi ciki anan Iman kuma sai akayi shiru...domin hannu yasaka qarqashin rigar tayata yayi sama da brah d'inta....,tausarta yakeyi cikin qwarewa wanda hakan yafara tafiya da iman....hannun yasaka daga bayanta ya tallafota cikin sigar qwarewa..., nan take Iman tamanta komai domin wlhy yaune rana tafarko da Iman saqon al-amarin yafara shigarta domin jikinta ya mutu gabad'aya hakan ya hanata ta6uka komai shiru tayi tana sauraron saqonni....,cikin sigar qwarewa....,ashe haka abun yake bata saniba......? Jabbar sai da yatabbatar Iman ta riqu sosai kuma yasan ta huce daga zafin data d'auka sannan yakoma lallashin nata da baki...... Balaifi taji sanyi kuma yakwantar mata da hankali da abunda yafad'amata....,sannan yad'aga domin samomata koh tea ne tasha domin yasan komai atayiba sbd fushi....... ★★★★★ "Amarya Ansha qamshi..." inji wani abokin Anwar dayashigo shikad'ai.....,kamar farha tad'ago daga mayafinta da aka rufeta dashi kuma sai tafasa....,jin wani zance dayayi shiyasata d'agowa da sauri...,ta yaye mayafin kanta tareda miqewa tsaye........... Afuwan masoya bee bee💗 kunsan idan *Batetiriya* na aiki dole *muceha* tayi shiru...,🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀karatun bosho ne mai Ilmi zaigane zancen bee bee anan..... Toh amma nadawo gani gareku🤝🤝 Page biyune guri d'aya....😘 *Bee Been Masoya*💞 [1/22, 9:29 AM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_LYF IS ABOUT BALANCE....,BE KING..,BUT DON'T LET PEOPLE ABUSE YOU....,TRUST..,BUT DON'T BE DECIEVED...,BE CONTENT..,BUT NEVER STOP IMPROVING YOUR SELF.....,TAKE CARE🤷🏼‍♀🤷🏼‍♀🤷🏼‍♀...._* *_INA JINKU SOSAI SOSAI MASOYANAH NA DUNIYA BAKI 'DAYA...,KUNE SILAR MURMUSHINA....,BEE BEENKU NA ALFAHARI DAKU ALL_* 💋💋💋💋💋 Page... ★2⃣1⃣★ ® "AMARYA kinsha qamshi...,ina yimaki barka da zuwa..,kuma inayimaki murnar zamowa matar babban aminina...,aduniya anwar bayada Amini kamata..,kuma nine mutumenda anwar kesakawa nishad'i nima nasakashi...,sai ga mijinki yazamo mayaudari domin yakarya alqawalin da muka d'aukarwa junanmu nabazamuyi aureba...,amma saiga Anwar yakarya doka....,hakan yasa yaqi fad'aman sai dai naji a gari..., no wonder yr mata asha amarci lfy.., A iya ynx Nasan Anwar nacen na zumud'in qarasowa gareki...,saidai sai yacika sharud'd'an gungiya sannan yazo gurinki....." Miqewa farha tayi domin maganganun wannan mutumen bata fahimce suba koh kad'an domin bata kawo magana guda dayafad'a ciki,saima tsoro da yabata..., yaye gyalen tayi domin ganin waye wai wannan....? "Wai kai waye don Allah dazaka shigoman har quryar d'aki ranar amarcina..,kad'inga fad'aman maganar da bazan d'aukaba...,gardai ace Irinkune yn yawo suna kashe aure...., don Allah kayi haquri gada ka cutar dani... bagane zancenka zanyiba domin ni a farinciki nake banason 'bata rayuwata...,sannan ka keta shari'a dakashigoman har bedroom d'in matar mutane...,wanda ya aikoka kakoma kafad'amasa saqon baiyyi tasiri a xiciyar wadda kasanarba..." Tsaye yayi yana kallon ikon Allah da makamaki...,sannan ya juya zai tafi yace.... "Dubara ta rage maki Amarchi kuma asha lfy Anwar nanan tafe ynx...." Yawuce farha takoma inda take zaune tana jiran zuwan Angonta amma har wani lkch bataji saukar motarshiba bale yayar mutane yn rakiya hakan sai ta jawo pillow d'in bayanta ta kwanta...,barci na shirin d'aukarta...,kiran number d'inshi tayi amma shiru ba a d'aukaba...,anan maganar mutumen da yashigo d'akin nata tafad'o mata arai...,toh waishi wanene...,?kuma ya akayima yashigo gidan kai tsaye ba wani haufi..,tunani kawai takeyi amma batagano komaiba sai hassada ce kawai..... Anwar a gaban qungiyarsu ta yn homosexual suna tuhumarshi akan abunda ya aikata ai yasa'bama dokarsu wanda shine vice ya za ayi ya karyata...? Anwar yayi murmushi tareda cemasu shi bai karya dokaba...,yayi hakan ne don mahaifinshi ya tabbatar cewa ya shiryu kuma yabar abunda yakeyi...,wanda sadda yana school saudiya shine dalilin koroshi da akayi...,samun farha kuma yasan cewa mahaifinshi zaiji dad'i....amma su sani bazai karya alqawalin qungiyarshiba...,sannan shi har abada sex da macce ma bazai ta'ba gamsar dashiba don koh yayi aikin banzane...,don haka subarshi yaje..,bazasu samu mtsl dashiba..,kuma duk lkchn da ake nemanshi komai dare zai iskosu don gabatar da abunda sukeso...,ahaka suka aminta da furucinshi...,yawuce gida.... Fitowarshi yaci karo da babban abokin bad'alarshi wato usman..,usman da Anwar tamkar mata da mujine A Abuja Usman yake hakan yasa har akayi auren Anwar Usman baisanda anyiba..,yaune yaji kuma yau yadiro...,hakan yayi sauri domin isa gidanshi yayimashi gargad'in cin amanar da yayimashi har yayi aure bayan yasan babu wannan ra'ayin tsakaninsu...,sai yatarar da amaryar itakad'ai har tana fad'amasa maganar banxa....,da ace macce na burgeshi da yanunamata batada wayo kuma shi qarshen d'an iskane...,amma kuma sai ya shareta domin yasan banxace kawai.... "Anwar cin amanarka tayi yawa...,mun d'aukarwa kanmu alqawali amma na banxa..,yau gashi ka karya da kanka...." Rungumoshi Anwar yayi harda tareda komawa cikin inda suka saba had'uwa idan jarabarsu ta motsa....,usman yabishi sukayi ciki ahaka anwar yanuna mashi cewa Aurenshi da yayi auren garkuwane gareshi daku kare mutuncinshi ga mahaifinshi..,domin abunda yake tunani bashine a ranshiba...,ahaka suka gabatar da iskancinsu dasuka saba sannan... Usman ya yarda Anwar yawuce.... Shigar Anwar gidan...,ya isko farha tsaye domin takasa barci..,tunani takeyi iri iri..,ga wayarshi tana ringing ba'a d'auka....., Dasauri yaqaraso gurinta ya rungumota..... "My Amarya lfy baki kwantaba har ynx....?" Dubanshi tayi cikin baqin ciki..,koh ajikinshi yayi wannan maganar...... "Tayaya zanyi barci daren amarcina da wanda nafi qauna..,ace ankawoni amma babu angonah kusa dani...,sannan naga mahassada sunayiman yawo acikin gida da kalaman da banganeba...,nasani koh sune suka kameman kai...." Fad'in hakan yagano cewa usman yagano gidan da aka kawo farha kenan...,har yaxo kuma....,da sauri yace.... "Suwaye kuma hakan...,wani abun suka fad'amakine....?" "Eh toh amma farincikin dake xuciyata baisa nagane menene nufinshiba...,kawai na d'auka hassadace...." "Dama itace manta dasu kawai...,wlhy motarmu ta lalace shiyassa bamu qaraso da sauran abokan namuba...,nace suwuce kawai ngd ni zanxo dakaina...,dama amaryata ba baquwar nauyi bace....," Murmushi tayi sannan kuma saita lanqwashe kanta...sai cewa yayi.... "Kashhhh kinkohga na manta da kazarmu a motar da talalace.., gurin sauri nazo naganki..,domin nasan kin damu sosai....." "Gada kaji komai...,tunda kadawo lfy ganinka yafiman ganin kazar nan mahimmanci...." Juyeta yayi saman gadon yacigaba da wasa da sassan jikinta....,saidai bayaso ya zure domin bayada mai kawo mashi agaji kusa....,domin ita ba warkar dashi zatayiba...,dama burinshi yayi wasa kawai da ita...,domin tsarin jikinta shine kad'ai abun burgewarshi...,duniya itakad'ai tata'ba burgeshi hakan yasa yaji gara ya aureta koh don shiga tsara Amma a tarewar aure baita'ba sha'awar hakan ba...., Farha ganin yanason shiga wani yanayi....,itama gata da mugunyar sha'awa sai tsoro yakamata...,domin nad'aya taga abun babu wata koyarwar addinin musulunci ciki...,bare akira ayi sallahr da a addini ya tanadar...,hakan yasa hankalinta dawowa ta tureshi....,shima kohda bata tureshiba zai d'aga kanta domin batada maganinshi....., miqewa yayi yafad'a toilet kawai batareda yace mata komaiba....,itama taji dad'in hakan domin d'an banzar tsoro gareta....,komai sonda takeyimashi da sha'awarta bata hanata jin dad'in daina abunda yakeyi da itaba..... Fitowa yayi ya changr kaya itama hakan tayi suka kwanta...,amma tunaninta yabata kawai gajiyace tasa ya qyaleta..,domin tasan mazan zamani...,bale shida yaqagu ayi auren nasu...., Ahaka suka kwana cikin farinciki...ita farincikinta tasamu abunda takeso shikuma farincikinshi burinshi nata cika.... Wayewar safiya farha tatashi tayi sallah har gari ya waye Anwar bai tashiba...duka tad'auka gajiyane....,shiyasa bata dameshiba...,safiya ta waye taga koh alamar yayi sallah baisaba ...tunani ta yabata tatunatar dashi may b mantawa yayi...., shiri taga yanayi da sauri babu alamar sallah aciki...,ta tashi daga inda take zuwa inda yake tsaye.....,maqaloshi tayi tareda zaunawa gefenshi..... "Sweetheart naga kana shirin fita amma banga kayi shirin yin sallah ba...,kuma banga kayitaba koh mantawa kayi sbd dad'in angonci.....?" "Wlhy na manta amma ynz idan nafita zanyita masallacin qofar gidanmu....,don inason naga dady....." Abun mamaki yabata amma kuma saita kauda shakkunta..., akan hakan....,taqara cemashi.... "Zaka kuma fita gashi bakayi break ba...,kuma ni bansan kan gidanba bare nasamamana abincin dazamuci...,yaya za'ayi sweet...?" Juyowa yayi don duk hankalinshi na gurin dasukayi alqawalin zayaje...,bayason 'bata lkchn shi akan hakan..,sai cemata yayyi...." "Imbanda kike da son aiki..,keda kike amarya mezaisa kidamu da abunda zamuci..,wannan aikina ne kuma gidanmu za'a kawo maki...,idan nashiga nikuma sai naci acen...." "Ikon Allah..., ai ni naga nafison muyi tarene...,bakomai tunda uzuri kakeyi....,amma irin wannan tym d'in ai nawane koh...? Saidai tunda kace dady kakeson gani ai shikenan na haqura adawo lfy...." Murmushi yayi harda yin kissing d'in la'bbanta duka biyun...,yad'an jima yana shafarta domin kwalliyar tayimashi kyau sosai...,sannan yad'ago yafubeta yace..... "Akwai komai agidan nan bakida mtslr komai kishiga koh ina na gidannan kiyi yadda kikeso acikin dukiya kike Amaryatah saidai akwai wani part daga cen baya....,ina horonki da gada kishiga domin babu komai ciki..,sai kayan ajiya...,kud'i da motocina duka bakida mtsl abinci koh wanne iri kikeso zaki samu.....,ina sauri gada yafita za'akawo maki abinci daga gida...." Sakinta yayi yafita da wuri sakamakon kiran wayarshi dake tashi....,bin bayanshi tayi tanayimashi bye bye har yasauka...,tana sama shikuma shikuma yasauka da sauri bud'e mota yayi yashiga yatayar.... Farha farinciki ya isheta...,tafara duba d'akunan gidan...,d'akuna sunfi shidda a fallow d'aya koh wanne bedroom ne dakayan alatu ciki...,gadajen kowanne abun more rayuwane...,gidane wanda tsarinshi kap sai a film take ganinshi film d'in qasashen qetare...,koh wanne guri da kalar tsarinsa..., kitchen farha tashiga wato kayane cike...,store d'in abincin gidan babu abunda babu ciki....,wani farinciki yakasheta tayi wani irin tsalle tafad'a kujerar fallown mai bala'in taushi...,it means dai gidan idan kana ciki koh aljannar duniya albarka..... "Waww farha kina cikin gata gata kuma na cikinki..,bakida mtslr rayuwa komai kinsamu...,naxama matar manya nima adama dani ashanye dani.....,Anwar Allah yaqara danqon soyayya da aminci tsakaninmu kawai domin kabiyani a hakan kadai....." Gyara kwanciyarta tayi a kujerar...,jin tayi ana knocking d'in qofar...,da sauri tatashi domin ganin waye...,dubawa tayi kafin ta bud'e....,wata mata fara swal da ita kuma da alama tana kamada Anwar sosai...,sauri tayi ta bud'e....shigowa tayi a cikin qasaita da wata nabiye da kayan kari....... Farha da sauri ta runsuna don gaida ita...., don dagani mahaifiyarshi ce....,amsawa tayi ciki ciki domin Isa da qasaita...,tana wani motsi da baki alamar magana..... "Kikirawoman Anwar d'in...,ina jiransa domin sauri nakeyi...,dama nazone kawai domin naga wadda yarona yanace yanaso..., hakan yasa nataso dakaina Domin na tabbatar...,kuma ba laifi akwai kyau kamar yadda yace saidai nasabar batakai kalar wanda naso ace yarona d'an gata yakawoba...,amma ba laifi tunda yaji yagani.....,ynx kikiramanshi......" Farha na duqe baqin cikine koh menene dai sun turnuk'eta...,wato mahaifiyarshi ce...,har take fad'amata ita ba yr nasaba bace...,amma batasan me hakan ke nufiba...dubanta tayi cikin ladabi tace..... "Yafita tun d'azun.,kuma yace cen gidan yayi domin ganin dady....." "Hmm agidan muka fito banganshiba...,zan bar saqo idan yazo ki fad'a mashi cewa...,Idan yadawo ina nemanshi...., kekuma akwai komai gidan wadace munzuba kicigaba da dafa abinci da kanki........" Miqewa tayi tareda gyara qaramin mayafinta datayi rolling dashi suka wuce..... Farha sauraron ikon Allah tayi sannan maganganun na hajiyar babu sauqi..,juye zancen tayi domin batason tasanyama kanta damuwa itadai tunda mujinta nasonta batada mtsl...., Miqewa tayi don ganin abunda suka kawo...,abincine ba laifi taci domin yunwa takeji...taci ta qoshi tadawo kujerar doguwa ta kwanta tana kallo...,nan barci yakwasheta bata falkaba sai 2:30... Dubawa tayi taga har lkchn Anwar baidawoba...,sallah tatashi tayi kuma tasamu abunda zasuci.... Har 10:30 Anwar bai dawo gidaba..,domin gurin dayake gurine da idan yaje wajibine ya manta da komai rayuwarshi...,domin nishad'i ake bashi naqin qari...,ita sallah zancen yinta babushi domin anmata da Allah....,shi anwar badon neman kud'i yake harkarba saidon kawai abun nasashi jin dad'i don haka sai yaqare yake tuna kowa dakuma komai.... Farha hnkalinta yatashi domin gashi har 11 baidawoba tun safe gabad'aya tarud'e kiran wayarshi takeyi amma kuma kashe.... Tsoron gidan yakamata don haka tafara hawaye domin batasan halin da Anwar yake cikiba...,abun da tsoro wlhy mutun na ango amma bai wuni gidanshiba....kuma farha tarasa wanda zata kira tafad'a mashi domin abun ma akwai kunya...zaunawa tayi tanayi tana leqa window amma mai gadi kawai take hangowa....,zaunawa tayi tanata hawaye..... Abunda farha bata saniba shine Anwar nagidan pson dinda yace gada taje domin ba kowa ciki...,acen ya aje abokan harkar tashi...... Wa iyazu billah Allah kakare zuri'armu damu baki d'aya daga halakar zamani da rud'un dake zamani... Allah yakaremu da son zuciya.....👏🏻👏🏻 *Bee Been masoya*💞 [1/22, 5:12 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_SAQONKU NATA ISOMAN MASOYA 💧SO DALILIN HAWAYENAH💧WLHY NI HAR BANSAN MEZANCEBA JIYA NAJI FARINCIKI GANIN SAQONNINKU...,FA'DIN SUNANKU ABUN ZAIYI WUYA GARENI DOMIN XAN CIKA PAGE 'DIN BAN FA'DI KOMAIBA...,MUNA TARE INA YINKU SOSAI SOSAI...ALLAH YABARNI DAKU HAR IYA QARSHEN RAYUWATA...,MASOYA💞 KENAN....INASONKU SOSAI💋💋_* Page... ★2⃣2⃣★ ® IMAN nazaune itada Umma...,Umma nabata lbrn irin yadda bukin farha ya had'u...,Iman duk taji babu dad'i rashin zuwanta Ummar ta lallasheta tareda fad'amata cewa ai alhaji yace gada yayanku yakuskura yakawoki...,toh shine dalilin hakan...,amma ai komai yawuce dukanku muna fatar allah yabaku zuri a d'aiyaba..." Ameen iman tace acikin zuciyarta...,sannan suka cigaba da firarsu Umman nacin abincin da Iman takawomata faten wake da hanta da ganye...,abun yayimata dad'i sosai..., hakan yaba Iman yima ummar wata magana.... "Umma yau nan zan kwana don Allah kibarni na kwana tare dake...,part d'inmu aljannune dashi kuma ke kinga ke kad'ai ke barci ba kowa...,saina dawo nan nakwana...." Ummar tayi murmushi domin tagano cewa lallai jabbar takurata kenan yakeyi sosai..,toh amma banda Iman ai yaci ace tagano me haksn yake nufi...,dubanta tayi tadafa kafad'arta tace.... "Iman inbanda wautarki...,wakikaga yabaro d'akin mujinshi kuma mujin nanan..,yaje wani guri ya kwana...? Amma fad'aman wani abu jabbar d'in keyimaki na cutarwa da kikeson kikwana gurina....?" Sauri iman tayi ta dubi ummar domin batayi zaton haka ummar zatayimata wannan tambayarba...,don tagano itama ummar ta fahimceta...,amma da sauri sai tace.... "Ah ah umma babu abunda 'ya'ya jabbar keyiman saidai inason ne kwana gurinki naga ke kad'aice...." "Ah ah iman d'ina ni banida mtsl kuma ai bana burin naganki kin kwana wani guri sai d'akin mujinki..,don haka ki fad'aman idan cutarki yakeyi sai nayimashi fad'a domin ni nafi sonki dashi so dubu..,duk da ni na haifeshi...,amma ke amanace gunmu dole nafifitaki akanshi Iman...." "Wlhy Umma 'ya'ya jabbar baiyiman komaiba...,nadai cene...." Umma tajefama Iman wata tambaya wadda saida tayi dana sanin cewa dabatace zata kwanaba.... "Iman kidubeni dakyau ki amsa man tambayar dazanyimaki domin banason abunda zai zamo da cuta cikin zamanku..,gada kiji kunyata kisanar dani amsar hakan...,kid'aukeni abokiyar shawararki kuma uwa gareki duk abunda baki saniba zan wayar dake akan hakan domin nasan ke yarinyace bazaki gane komai a rayuwar aureba....," Iman ta donar da kanta ta amsa da "insha allah umma zanyi..." "Kinason jabbar iman...?" "Eh umma inason 'ya'ya jabbar sosai...,kuma so na mijin aurema...." "Toh takuraki yakeyi gurin nemanki a kwanciyar aure koh koh yaya...?" Iman ta dwad'e fuskarta domin wlhy tadaiji kunya..,kuma batasan yadda zata amsa wannan tambayarba...,idan tacema umma ba'ata'bayiba tayi rashin kunya idan kuma tace anta'ba yi kuma tayi qarya...,hasali ita matsar dayake yimatane taso ta huta da ita domin ynx kullum hakan jabbar keyi da ita....,har idan yanayi yana changr nishi wanda batasan koh na meneneba saidai tasan cewa yana mugun jin dad'in hakan....., Umma taga iman takasa amsa tambayar sai tafahimci bazata iya bada amsarba...,kuma tsananin kunyane yasata koh fuskar kasa bud'ewa tayi....,suna hakan Jabbar yashigo d'akin da sallamarshi...,Ummar ta amsa...,yasamu guri gefen kujerar da Iman take zaune yazauna..... Har lkchn fuskar Iman rufe take...,ganin hakan yasa jabbar tambayawa..... "Ita wannan kuma metake rufema fuska haka...?" Ummar tace... "toh sha tambaya.., ba ruwanka tunda badakai takeyiba dazaka yimata tambayar ba a tambayekaba..." "Toh Allah baku haquri...." Ummar tatashi don shiga d'akinta yin alwallah..., jabbar ya dira yakoma inda Iman d'in take....,yaye mayafin da tasa tarufe fuskar yayi...,hakan ya tabbatarma da iman ummar tatashi...." "K'wailan umma mekike rufema fuska hakan dakeda ummar taki...?" "K'wailah kuma...,?" "Eh k'wailanah ba...,toh ai har ynx da sauran renonah akanki..,domin bazaki iga d'aukar buqatunaba domin guduna kikeyi...." "Eh naji wahalar dakake sakarman ai ta isa nadinga gudunka..,bayan ban saba abunda kakeyimanba wanima ai harda qeta...,bayan kuma kaine kakirani da k'waila amma sai gashi k'waila tana ta juye tunaninka idan kariqata....." Murmushi yayi yace.... "Iman kenan ni har ynx baki kai lkchn juye tunaniba...domin har ynx age d'inki bazasu iya kaini inda nakeson zuwaba saidai nafara miqar hanyarne....,amma idan lkchn yazo shekarunki sunkai may b ki iya kaini kekoh zaki gane kurenki lkchn...,don ynx bazaki iya d'aukar aikin jabbar ba tausayi k'wailata kebani gada nayima kaina aiki....amma wayannan kayan zanta rage hanya dasu..,domin suna kaini wani wuri..." Hannu yasaka ya matsi boobs d'inta don tagane dasu yake zancen...,iman tariqe mashi hannu tace..... "Nabani d'akin Umma ne p..." "Koma ina ne zan shaida wayannan nakaini wata duniyar amma bamai nisaba...." Jin wannan maganar yasa Iman miqewa zata tafi jabbar yajawota tadawo jikinshi..., "Wai yau lfy kake kuwa..., dakin umma amma kake yiman wannan abun...,?" Har zaiqara saka hannunshi...,jin motsin ummar yasashi sakinta yakoma gefe....,iman natashi saitayi waje bata tsaya koh inaba sai part d'insu.... Umma ta iskoh jabbar zaune shikada'ai babu Iman..... "Kadameta tatafi tabaka guri koh...? Toh zauna zamuyi magana...." Yayi murmushi yace..... "Ba ruwanah tadai tafiyarta...." "Naji toh..,dama jabbar inason na tambayekane...,shin har ynx baka fara son Iman bane koh yaya...?" "Umma wlhy inason Iman sona har abada....,tunda Iman tayi 2 weeks gidana nafara yimata so na gsky...,koh ba komai kuma dole naso Iman domin Ita tashare hawayenah lkchn da nake neman taimako..., bayan sonki na uwa son Iman shine gabanah ynx bakowa zuciyata umma sai ita......" "Naji dad'in hakan babanah....,saidai toh mekakeyimata wanda yau ta buqaci takwana gurinah....?" Jabbar yayi murmushi...,domin yasan guduwar abunda yake yimata takeyi....,wanda shikuma ai komai baiyimata...,kenan da abun yafi hakan Iman sumewa zatayi..,ya kalli ummar yace...... "Umma komai banayima Iman domin tausayi take bani..,kuma nasan shekarunta bazasukai ta jure wata wahalarba hakan yasa komai banayimata....,kawai dai buqatar takwana gurinkine....." "Toh kuma wayacemaka shekarun Iman basukaiba...,a yadda kake tunani ai irinsu Iman akwai farinciki ga aurensu...,sai ynx nakeyima Allah godiya dayasama itace matarka amma Iman ta isa duk abunda kake tunani.... Saidai kuma abita a hankali domin duk da hakanyace...,nasanku 'ya'yan zamani...,sai addu'a...,kuma karage bata wahalar dai......" Yad'anji kunya saidai maza ai ba kunya sosa kanshi yayi yace...... "Insha'allah umma za'a kiyaye....,ga wannan zan wuce ...,saida safe...." Godiya tayi sannan tayimishi saida safe...., Shigarshi part d'insu ya isko Iman kwance a kujerar parllon tana chatting...,ta ganshi tayi kamar bata ganshiba..,tacigaba da aikin datakeyi...., Isowa yayi inda take kwancen ya juyo daga gefen kanta har yana hangen abunda ke wayar tata ya laqqamota har saida ta daina abunda takeyi yace..... "Yauwa dama sonakeyi ki fad'aman me kikacema umma ina yimaki.... Wanda ta tsareni tanayiman wa'azi akan abunda banyimakiba...,don nasan bazaki iyaba.... Kifad'aman naji..." Tasowa tayi daga kwancen hakan yasamu gurin zama shima ya dawo kusa da ita harda amsar wayar ya ajiye gefe yakama hannuwan nata biyu ya riqe...,sai ta juyar da fuskarta gefe...., "Dake nake magana mekikacema Umma inayimaki....?" "Ni komai bance mataba...,kawai nace inason nakwana gurinta yau...." "Ok dole umma tayi zaton nafara more rayuwane da d'iyarta har tana shan wuyar dazata guduwane....,toh aini komai banyimakiba...,domin ke nat nunaman kinada kayan danakeso....,wannan kad'ai danake ta'bawa ina renonsu suqara girma shine kike gujewa,harda kai qarata..,toh ummar ma tace Iman d'inta ta isa komai...." Hannunshi yaqara kaiwa ya matsa d'ayan qirjin da qarfi wanda saida tayi qara sosai...,hakan yasashi cire hijab d'inda tasaka ya matseta sosai....., Zipping d'in rigarta yayi yayi qasa dashi... Yaci sa'a babu makaran qirjin wato brah....,bud'e idonshi yayi yaga kayan ma sunqara girma ba kamar yadda yasansuba....bakinshi kawai yakai yafara pumping nasu yana lumshe ido...., wani shafarta yakeyi kamar yaga mage....,iman natureshi amma yana mannewa....,hannunshi yakai qasan sket nata yashafo mararta nan take tsoro yakama Iman domin period takeyi batason yasan shima tanayi....,qara tasaki da murza qfafunta baki d'aya tana murje murje..... "Don Allah brox kaqyaleni wlhy ban iyaba hassali tsoro ma nakeji....." "Hmmm matsoraciya....,ni bakomai zanyimakiba domin nasan bazaki iyaba....,amma lkchn yin hakan zaizo sai kiji dad'in fad'ama umma......" Iman fa kalmar bata isaba na'bata mata rai....,amma tsoro ke hanamata yin yaqi da wannan furucin nashi...,it means har ynx bai qarasa yadda tawuce yarinyaba....,amma kuma hakan yayi domin daganin wannan akwai jarabar tsiya..,komai zai iya faruwa kanta mai wuyar sha'ani..... Duk wannan tsawon tunanin na Iman jabbar na a sassan jikinta yana aikin matse matsenshi...,ganin kujerar tayi kad'an garesu...,hakan yaga ya d'auketa kawai yaqara inda zaiji qarfin abunda yakeyi sosai....surarta yayi tana wutsilniya da qafafunta tana done kanta a qirjinshi...,tana kiran wayyo ita Allah tabani....,amma jabbar bai sauraretaba bedroom nashi yayi da ita bud'e qofar yayi...,wani qamshi ke bugun hancin Iman saida ta lumshe idonta....,hakan da jabbar yagani shiyasashi sauketa saman gadon yabita kwance........ *_The movie ABCD should have been named YBCD coz i clearly heard PrabhuDeva saying "Yeni Body Can Dance"......._* *_IS FUNNY MY DEARS *BEE BEEN MASOYA💞 ONCE AGAINS🤣🤣🤣....._* *Bee Been Masoya*💞 [1/24, 7:14 AM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *~ADDU'AR NEMAN TSARI DAGA FITINAR RAYUWA DA MUTUWA~* *_الهم اني اعوذ بك من العجز•••^ والكسل•••^ والجبن•••^ والهرم•••^ وأعوذبك من عذاب القبر•••^ وأعذ بك من فتنةالمحيا والممات•••••_* 👏🏻👏🏻👏🏻 Page... ★2⃣3⃣★ ® 11:30 dai2 Anwar yashigo gida...,farha miqewa tayi tsaye domin ganinshi lfy babu abunda ke damunshi...,saidai kayan daya fita dasu basune taga yadawo dasuba....,saurin tambayarsa tayi..... "Ina kashige tun safe..,wayarka koh nakira ba'a d'auka kuma sai gashi ynx kadawo cikin dare nan amatsayinka na ango....?" "Farha relax bancika son tambayoyiba...,amma tunda kinganni ynx kawai common muje mukwanta...." "Haba Anwar kasan dole hankalina yatashi domin inasonka kuma kanasona amma kaqi bamu isashen lkchn da xamu zauna mu raya k'aunar damuka had'a da zuciyoyinmu...,kasan akanka babu abunda bazan iya aikatawaba...,plx Anwar don Allah gada kaqara yimun hakan kuma kadinga sanar dani inda kake idan kafita hakan zaisa hankalina yakwanta sosai...." "Afuwan my Sweet...,wani abunne wlhy yatsayar dani..,kinsan dady in yana gari dole nayita haquri sai yakoma..., ynx gani gareki kawai kisamaman abincin da zanci...." "Kuma dazun momy tazo nemanka nafad'amata kaje cen amma tace bata gankaba..." "Ok hakan banshiga gurintaba....,plx kiyi dani yunwa nakeji...." "Ai ni nadafa abincina tun d'axun domin momy tace nadinga yi da kaina...,kashiga kayo wanka kazo sai muci nima banci komaiba..." "Ah ah nayo wankana inda naje...." Kallonsa tayi da sauri...,nan take kuma sai yajuyar da maganar da maganar...., "Nufina bayan munqare aikin da dady sai naji kayan jikina sun dameni dat is why saina watsa ruwa na changr kayana dake gida...." Wani sanyi taji...,suka miqi hanyar dining d'in farha ta zuba masu abincin suka ci suka sha drinks..,sannan ya rungumota sukayo d'akinta..,don har ynx bai ta'ba yarda farha ta shiga bedroom nashiba sbd wata rana yake gudu.... Anan yafara wasa da ita tako ina...,saidai duk abunda yake yimata koh kad'an bata jin dad'inshi..domin bata haka ake yima macceba duk da bata ta'ba yin hakan da kowa sai shiba..,amma tasan akwai abunda idan akayimaki shi sai kinji kamar gada abari..,saidai kunya ta hanaki nunawa....,amma kwata kwata farha bata ganema wannan abunba domin salon yadda sukayo iskancinsu da usman yazo yana yimata ajiki....,miqewa tayi domin ganin ya rud'e amma wasu kalami taji yana fad'i...da qarfi taqwaci kanta tareda miqewa takira sunanshi..... "Anwar kanatsu mana...,koh idan nauyin aiki yayima mutun yawa idan yadawo gida baya gane matarshine...,nice muke tare amma sai wasu maganganu kakeyi wayanda banganeba...,Anwar koh kayi gamone....?" Nantake Anwar yadawo hankalinshi domin saida tayi maganar yatuno da abunda yayo cenne yake aiwatarwa nan....,jawo natsuwarshi yayi..,ya miqe ya riqota yadawo da ita jikinshi yace..... "My farha sorry...,wlhy duk tsananin sonkine..,kesa ina tuno abokin aikina damukayi rubuce rubuce dashi office d'in dady...amma kiyi haquri mukwanta koh tunda bakyaso....." Hawaye farha tafara tareda cewa.... "Anwar kadaina sonane...? Koh nauyin k'aunar da kakemani farko ynx yatafi..? A tym d'inda yakamata mubama zuciyoyinmu damar sugane munshikka soyayya a waje, aciki kuma zamu girbe abunda muka shikka alokacinne nakasa gane meke faruwa...,ka tausayaman Anwar akanka nabar umurnin iyayenah..,ynx kuma bazasu aminta daniba...," Qara fashewa tayi dakuka...,da sauri yace mata.... "Ah ah fa kukannan ya isheni ki kwanta kawai mukwanta....,domin baki rasa komaiba..,kiduba gidan dakike ciki d'iyar gwamna ma idan tasamu hakan ai tagode..,bale ke..., ga kuddi nabaki damar kiyi yadda kikeso dasu...,gaki da mota kishiga wadda kikeso..,toh banda hakan akwai wani so bayanshi...? Nafad'amaki yawan tambayane banaso...,ki kwanta kawai....." Yajuya yaja bargon yarufe fuskarshi..,ganin ranshi ya'bace saita juya gurinshi ta laqqamoshi tabashi haquri....,ahakan dai suka kwana farha tarasa gane menee hakan tun ana amarci anfara qorafi.....,amma kawai bari taqyaleshi kawai may b wahalace kesashi yin hakan amma inyanatsu dole ai yadawo gareta...... 💧💧💧💧 Yau kimani one month da aurensu amma Anwar baita'ba sha'awar yayi komai da farhaba...,ynx ma wani salo da abokan iskancinshi nazzo dashi wanda ke qarama harkar tasu dad'i yasa kwata kwata farhar koh kyaun jikinnata yabar gani iyakarshi da ita suci abinci sukwanta...,amma koh wasar andaina..... Farha nason tayimashi magana amma tuna yace mata bayason yawan qorafi da tambaya kawai tafita batun zancen.....,kuddi konawa farha keso zata samesu a gurinshi....,abinci kowanne kala takeso zata sameshi a gidanta tashiga mai kyau tafita mai kyau...,Saidai soyayyar aure ta qwaura babuta domin garkuwa ya ajeta a gidanshi..... Hakan yasa farha tanemi komawa makaranta...,babu musu yabarta domin bawai kishinta yakeyiba...,inda dai abokin harkarshine da ynx anga bala'i.... Farha tayi bala'in kyau..,domin duk wanda yaganta yaga gidan hutu...,saidai zuciya babu dad'i da ita da namiji d'aya agurin mujin da shi tafi qauna rayuwarta...,amma dole tayi haquri tajure tasan zai daina wani lkch.... Gayu farha akeyi naji da fad'i tayi kyau domin da anganta ansan gidan kuddi take takunta ya changr kyawonta yaqara fitowa.....,mota take bugu taji da fad'i yn school d'in sha'awa takebasu...... Tunda farha tayi aure bata ta'ba zuwa gidansuba domin baban yahana tazo mashi gida bale abunda zata kawo masu..,yace bayaso.... Yau tayi niyyar taje domin tanason ganin mahaifiyarta...,hakan takwashi kaya masu yawa domin kaima mahaifiyar tata tashiga mota taja sai unguwarsu....,duk inda tabi dole a juyo akalli motar datake ciki..... Isarta harabar gidansu taga motar mahaifinta..,haka gabanta yafad'i amma tadaure tashiga...,part d'in mahaifiyarta tayi dasauri....,mamar naganinta itama taji dad'i domin d'a da mahaifi sai Allah...,suka gaisa mamar tatambayeta lfy tace lfy qlau...,badamar fad'in laifin muji... Mamar tace toh taje tagaida mahaifinta yana nan...,tayimata jagora d'akinshi suka gaisa shima babu laifi yaji dad'in zuwan....,saidai yace tayi sauri takoma gidan mujinta domin yafi mata nan gidan.... Bataji dad'iba taso koh 2hours tayi sugana da mahaifiyarta.,amma yahana...,yace taje gidan aurenta gidan masu kud'd'i domin shida iyalinshi talakawane..... Farha harda hawaye tayi amma babu yadda ta iya haka tafita takwaso abunda taxo dashi...,amma baban yahana akar'ba yace takaima masu neman taimako don kohda aka haifeta taganshi da rufin assirinshi don haka koh ziyarar sungode tadinga dad'ewa batazoba sun gode..... Ahaka farha aka kamo hanyar gida domin babu rangwame....,gida tadawo taci kukanta son ranta....gashi ynx Anwar saitayi 2days bata ganshiba....,ga dukiya kam ga hutu amma babu rayuwa mai dad'i da muji....,gashi aci maikyau asha mai kyau dole feeling yayita tashi koh yaushe da tsiyayar wani abu take tashi jikinta...,tarasa menene...,amma tasan baya wuce ni'imar jikintace ke fita...... Yau kwana ukku dafaruwar hakan farha taquduri niyyar yin magana da Anwar domin ynx koh zama bayayi da ita tarasa meke kawo hakan...,zaune take fallow tana kallo amma hankalinta naga tunanin duniya..... Shigowarshi taji amma bataji alamar tsayawar mota koh kad'anba....,sauri tayi tatashi tsaye domin gada yawuce....,shigowa yayi yadubeta zai wuce sai cemashi tayi.... "Sannu da zuwa..." Yad'an tsaya "yauwa sannunki..." "Inason muyi magana don Allah..." "Ok kibari sai gobe sbd ynx a gajiye nake...,koh kud'd'ine bakidashi a account.....? Idan shine gobe za'a turomaki 500k....." Yawuce itama kamar ta qyaleshi amma kuma sai tabishi....,tura qofar farko tayi ta fallon d'akin nashi...,domin yaune rana tafarko data ta'ba shiga d'akin nashi.... Bazatayi mamakin had'uwar gurinba domin tasan hakan xata faru...... Jin yana wayane da abunda yake cewa shi yasata tsayawa..... "Ah ah gada muyi hakan dakai don Allah wlhy kasaba sani farinciki ynz kuma kace zaka koma...,kabari sai next 2 week sai mu wuce tare plx....,ok toh hakan za'ayi toh...." Tura qofar tayi tashigo...,domin bata gane wayar me yakeyiba...,shikuma yayi tsammanin taji wayarshi da abokinshi..,miqewa yayi tsaye tareda dubanta itama dubansa tayi..... "Anwar maganata serious ce p..,katsaya ka saurareni inason muyi magana...." "Farha banison damuwa da yawa p....,nafad'amaki banson takura akan me kikeson takurani...." Sakin baki tayi tana kallonshi...,hawaye suka zubo mata tace.... "Gada muyi haka anwar inasonka kaima kanasona mukayi aure...,mezaisa ynx kajuyaman baya baka kulani banasanin dawowarka bani sanin fitarka...,bayan kasan bahaka mukayima junanmu alqawaliba tun farko....." Kukanta yaqara qarfi tareda riqe bakinta....,tausayinta yashigeshi...,niyyarshi yayimata rashin mutunci amma sai ya safsaftamata yace.... "Inajinki menene kika rasa acikin gidan dakike damuwa...,cine koh sutura..,koh motar shiga...,kika rasa kike damuwa..." "Haba haba anwar katuna inasonka kana sona mukayi aure...,chine koh sha koh motar hawa sune aure...? Kabar kulani kabar zuwa inda nake iyakata dakai gaisuwa....,bana sanin fitarka bana sanin dawowarka...,bayan kasan akwai haqqin aure akanmu......" Murmushi yayi tareda yin dariya yace... "Farha haqqin aure ai naqaremaki tunda nabaki komai na rayuwa...,don haka bansan wataba....." "Haqqin aurena shinake buk'ata kasamar man tun inajin kunyarka har damuwata tafito fili....,inason nasan ra'ayinka akan hakan tunda aka kawoni gidanka baka ta'ba nuna damuwarka akan hakanba....." "Ynx nafahimci abunda kikeso...,toh ni ban iyashiba...,amma tunda kince haqqin aurene toh ni zan biya haqqin auren nawane kud'in mantawa dashi....." "Sukud'in sune zasu sayomin maganin damuwata...? Sune zasu kawar da buqatar dake zuciyata....? Shin dama badon raya sunnan ma'aiki ka aureniba Anwar....?" "Eh don kawar da shakku a mahaifana...,zan sanar dake gsky domin gada na wahalar dake banta'ba son d'iya macceba sai ke....,kuma kema tsarin k'irarki ne yajani daga gareki nagane cewa macce nada abunda akeso...,babban dalilin aurenki kuwa shine kyawonki...,domin nasan mahaifina zai amintarman idan yaga nakawo macce kamarki...,amma ni wata buqatar bayan wanna bata ta'ba tasomanba...,don haka kije kici arziqi kisha arziqi kishiga arziqi..,buqatarki tabiya amma bayan wannan wancen abun bana buqatarshi...." Duqewa farha tayi.....,acikin zuciyarta tana tunano wasu maganganu da ynx suka zamomata sabbi a lkchn da ake fad'amatasu bata d'aukaba....,gada dai danasani keshirin biyar rayuwarta...,itako tabani talalace...,kuka ta aza sabo tareda dafe kanta wanda saida zuciyarta takusa tafiya sannan tadawo....." "Innalillhi wa'inna ilaihirraji'un ni farha nabani....,dama irin wannan sonne anwar kakeyiman karabani da iyayenah...,idan hakane kuwa kaci amanatah...wayyo Allah na ina zan saka kaina.......?" Kallonta yakeyi domin iya ynx tadameshi wlhy barci yakeji domin yagaji yau sosai.....,inma son samunshine gobe subar gari shida abokin iskancin nashi kawai...,da sauri yace mata...... "Ke kukan nan na damuwata ki koma cen inda kika fito ynx kicigaba dayinshi cen donni barci nakeji...,mata nawa keson samun damar dakika samu amma basu samuba..., ke kuma wannan bata ishekiba har da bid'ar qarin wani haqqin aure....,anbaki kud'd'i isassu wayanda zasu isheki samun mai kwantarmaki da jarabarki....,nidai tawa jarabar ba'anan tatsayaba....,don haka _go out_ banason ki'bataman rai ina cikin farin ciki......," Dagudu farha tabar d'akin bataji bale gani...,domin komai ya dagulemata idonta rufe don baqin ciki...., saura kad'an tafad'i.., hanyar bedroom d'inta tayi tafad'a saman gado tadafe kai da pillow domin akira mata wannan zancen mafalkine shiyafi komai faranta mata rai....,amma kuma taga zahirine........ "Nabani ni farha! Nabani...! Waye zai gano menake ciki...,gada dai maganar rasheeda gsky ce.....,wayyo wazanje nafad'ama wannan doledai nayi shiru domin babu gurin kai kuka ashare......" Kuka takeyi na qwarai domin zuciyarta na iya bugawa wlhy....... Farha toh Allah kawo sauqi...... *βΣΣ βΣΣΠ MΔSΩΨΔ*💞 [1/24, 9:02 AM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_NASADAUKAR DA WANNAN GAREKU MASOYANAH ❤❤❤❤❤❤ZUCIYATA TAKUCE...,PAGE 'DINA KUMA NAKUNE DUKANKU ADUK INDA KUKE FA'DIN DUNIYA DA WANDA NASANI DA WANDA BAN SANIBA.....I SONKU BUHU BUHU JIKKAH JIKKAH...,BABU ADADI..._* *β℮℮ β℮℮η* кʊ¢℮💋 Page... ★2⃣4⃣★ ® Rayuwar gidansu iman rayuwace ynx taburgewa...,domin ynx xukatan amintattun masoya ke tasiri a rayuwarsu...,soyayya mai dad'i ketashi a rayuwarsu...,jabbar ya yadda da za'bin Allah shine za'bi haka Iman sun rungumi sabuwar soyayyar da suka risqa daga sama...,jabbar a halin ynx baya buqatar abunda zai samu iman koh kad'anne....,zama sukeyi na jindad'i saidai har ynx jabbar tausayin Iman yakeji domin yasan bazata iya abunda yakesoba...,hakan yasa iyakarshi yayi wasanni da ita na morewa a sassan jikinta...,gashi yad'auki alqawalin sai taqara sannan zai fara using nata a matsayin ita itakuma shi..,amma a ynx abun sauya mashi yakeyi...,domin duk sadda qare matsarta idan yaso ya qyaleta kuma sai mararshi takama ciwo...,har sai ya rarrafa yasha maganinshi abun zai kwantamashi.... Kamar kullum yadda suka saba zama gurin ummarsu suyi fira sannan sudawo gida haka koh yau sukayi suna cen zaune.., umma kebawa farha lbrn wani abu dayafaru shekaru dasuka wuce...,iman nata dariya...,dad'in firar dasukeyi har tym d'in komawarsu part d'insu y qure....,jabbar kallon labarai yakeyi amma fa yagaji domin yafijin dad'in kallon hannunshi najikin iman..., hakan yasa tund'azun yake yimata alamar sutashi sutafi part nasu amma tayi kamar bata ganshiba...,itakuma umma itama farincikin hakan yasa bata duba agogoba saida taji ana national anthem d'in qare labarai sannan ta tuna...,nan take sai tace musu..... "Toh Iman ni barci nakeji kuma kuyi sashenku nikuma na futa...." Jabbar dad'i ya kasheshi komai baiceba....,Iman kuwa cewa tayi.... "Muna firarmu mai dad'i amma barci zai takuramana...,ni wlhy bangajiba...amma umma kije ki kwanta gobe ma qarasa...." Ummar tayi dariya..., iman akwai wauta da qurciya ita kuma batagane mujinta najirantane...,shiyasa yake yimata wani kallo..., Jabbar meqewa yayi tareda d'aukar wayarshi da ya ajiye a saman kujerar yace...... "Umma toh kije ki kwanta saida safe ni nawuce..." Iman kallonsa tayi tace a zuciyarta...,"inda zai bar mutun yayi barcima amma sai wani runtsa ido yakeyi nabishi yayita matsata kamar fulawar bread ni wlhy...." Umma tace "iman kuje gobe ai sai kidawo koh...?" Ta amsa da "toh umma saida safe...," Yana gaba itakuma tana bayanshi..,kasan cewar sunbar gurin hasken sun shiga duhu anan tanemeshi tarasa....,dagudu taqarasa shiga get d'inda ke sadasu da part d'in ummar...,jitayi an kameta harda d'auka...,wutsilniyya takeyi ya ajeta amma ina takasa koh motsi domin riqon lafiyayyen namiji...,tafiya yakeyi da ita saida yakaita saman gadon bedroom nashi ya ajiyeta.... "Kinsan Allah kuwa dabaki tasoba koh...,gaban umma zan d'aukoki domin aiki nakeson yi banason nayishi baki kusa dani...,kinsan ban had'a my favorite da komaiba...,don haka kidaina nisa dani kina mannema umma ba cetonki xatayiba gareni idan na riqaki..." "Kaikuma dabaka gajiya kafin muje p saida kayiman hakanan kuma ynx ma shi zakayiman ni wlhy banaso...." "Toh bari naga idan bakyaso ynx nan....." Kasancewar ynx jabbar yasan ta hanyar da yake yakamo iman abun biyu zaiyimata kuma dole ta natsu ta barshi yayi abunda yakeso....,miqewa tayi tsaye...,shima yamiqe tsayen....." "Ah ah 'ya'ya jabbar gada kayiman abun jiya wlhy...." Binta yayi ta bangon data jingina dashi ya saka hannunshi duka biyun yakareta tsakiyar hannunshi..,yana kallonta da lumsassun idanunshi masu cike da buqatar rage zafin da yakeji a mararshi.... "Kice dai bakyason 'ya'ya jabbar yagane kema kina kawo wuta a harkar...,domin jiya ai har ceman kikeyi gada nadaina ta'bawa..." Rufe bakinta tayi tarufe fuskarta...,domin itama tasan ynx tanason sudinga kasancewa a irin yanayin da tasamu kanta aciki jiya....,wasar da yayi da ita jiya tafi kowace burgewa dayakeyi da ita koh yaushe...,domin sabon salo yazo dashi wanda yatafi da tunaninta...,itama tasan jiya jabbar shine kalar tsarinta domin ya burgeta acikin komai..... Hannunshi yasaka ya bud'e fuskar tata yace..... "Inba tsoroba kikalleni cikin idona kiceman jiya ni banji komaiba...." Kawar da kanta tayi gefe kuma bata bud'e idanuntaba saidai cewa tayi..... "Nidai wlhy kaqyaleni barci nakeji...," Juyowa yayi da fuskarta da hannunshi har lokacin idon iman rufe yake..., bakinshi kawai yakai bakinta ya datse guri d'aya...,iman datse haurunta tayi da sauri...,shikuma haurun nashi yasaka yaciji le'benta na qasa da qarfi nan take tabud'e baki don jin zafin hakan...,dama tasamu wadda yajawo halshenta ya zura nashi ciki...., nan take zancen ya changr daga tsaye domin hannushi yasaka qasan hijab d'inta zuwa masaukin hannunshi kullum.....iman nason hanashi amma takasa hakan yasa ta haqura tabarshi..,amma wlhy yakashemata jiki daga tsaye domin motsi ma takasa....,hakan da yagani shiya tabbatar mashi takamu babu musu...,tsayuwar tagagaresu hakan yajata har zuwa gadon bakinshi cikin bakinta...,suka fad'a gadon.....,d'augowa yayi daga bakinta domin yasan tashima bazata iyaba ynx saita natsu...,hakan yasashi cire hijab d'inda tasaka gabad'aya...,rigar jikinta dama bazatayi wuyar cirewaba domin robace..,d'agata kawaiyayi yacire boturan rigar yajayeta gefe ya ajiyeta daga ita sai breezia itama ganin yayyi zata takurashi hakan ya'ballata yaxubar gefe...,ganin kayan fulaninshi renonshi garesu na karbuwa..,domin suncika dai2 yadda zaiji hannunshi zaikai ga riqasu...,sai hankalinshi yajuye gabadaya...., Iman ana kwance amma ankasa ta'buka komai..,domin ai yarigada yakamata babu ja..... Wasa yakeyi da ita tayarda yasan itama zataji dad'in abun...., Lkchn da yaga iman na mayar da numfashi yasan cewa akwai buqatar ya taimakamata tasauke nauyin da tad'ebo.....,matseta yayi jikinshi sosai...,itakuma maqaleshi tayi harsaida tasaki nishi mai qarfi.....,hakan yagane ta gamsu da hakan....., Nan shikuma komai nashi ya sauya domin mararshi ta murd'a wani bala'i yaji yabi tacikin cikinshi har cikin kanshi.....,nan take yasaki iman ya kame mararshi gefe...., Iman bayan ta natsu saitaji nishinshi nafita da qarfi...., bud'e idonta tayi taga halin da yake ciki., hijab d'inta kawai tasaka tana kiran sunanshi...... "Yaya jabbar menene...?meke damunka....,?" Kasa magana yayyi kawai riqe cikin nashi kawai yayyi yana jujjuya kanshi...,domin baisan mezaicemataba....,baisan amsarba ma ynx..... "Nabani 'ya'ya jabbar menene wai.....?" Kuka Iman tafara domin ganin yadda yariqe ciki...,ita tsoro yakamata sosai....,qara riqoshi tayi tana hawaye ganin juya kai dayakeyi....,kuma ynx sai ya riqeta gam...... "Fad'aman 'ya'ya jabbar menene wai....?" Baya iya cewa komai iya ynx galabaice yake......... Afuwan 🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻dai arage hanya da wannan p....🤣🤣 *вєє вєєn mαѕσчα*💞 [1/25, 5:35 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_MY FEEDOHM💞 IDAN ZAN IYA MANTA KOMAI TOH BAZAN MANTA DAKEBA...,KECE FARKON SILAR MURMUSHINA DOMIN KINA SON BEE BEE💞 SOSAI.., PAGE 'DINA NAYAU DUKA NAKINE....,CONGRATULATION💕INA TAYAKI MURNAR KAMMALA BUK 'DINMU💧ABUNDA KE 'BOYE💧ALLAH YASA MU AMFANA DA ABUNDA MUKAJI...._* Page... ★2⃣5⃣★ ® " 'ya'ya jabbar don Allah kafad'aman meke damunka naga kana riqe ciki....,bayan nasan lfy qlau kake...,plz nakira umma toh sai muje assibiti....?" Nuni kawai yake yimata da hannu tad'auko mashi magani gurin da yake...,dafarko bataganeba sai daga baya...,sauri tayi tasauka saman gadon tareda sakinshi tagyaramashi kanshi..., zuwa tayi ta jawo gurin da maganin yake tabud'e ganin robar yafi aqirga kuma na magani d'ayane...,koh wanne ta girgixa aciki babu komai sai ta ajiye gefe...,gata qarshen ne tasamu magani qwaya d'aya kachal ciki...,tad'auko bata tsaya duba maidasuba...,domin ta mujinta takeyi dake kwance yana matsar ciki.....,ganin hijab d'in zai takurata...,hanyar toilet tamiqa domin gara ta d'aura towel...,yaune tafara shiga toilet d'in jabbar qamshi yakeyi kuma komai silent jawo towel d'inshi tayi tad'aura iyakarshi guywarta amma bazata gane komaiba sbd hankalinta tashe..., fridge tabud'a tad'auko ruwa ta dawo ta xauna.... " 'yaya jabbar katashi kasha...,nawane kakesha...?" Yanunamata yanunamata biyu da yatsanshi dubawa tayi qwaya d'ayane at ciki...., zaro idonta tayi baki d'aya tace..... "Nabani wlhy qwaya d'ayane at ciki...,yazamuyi toh...? Muje assibiti kawai domin bana jure ganinka cikin wannan halin wlhy... Zankira umma...." Janyota yayi jikinshi da sauri....,dakyar ya iya juyowa yace..... "Kibani d'ayan kawai nasha..,zai sauka ynx..." 'Daukowa tayi tabud'e ruwan tabashi yasha.., baifi 3mnt ba dashaba sai gumi ya keto mashi da alama yad'an samu relief amma ba dukaba saidai abun yarage...,maqale Iman yayi sosai bayan ya aza kanshi saman cinyarta domin towel ne d'aure jikinta rabin jikinta duka waje take..,idan da xaka zauna daga gabanta pant d'inta ma zaka hango...., shafa kanshi tayi nan take barci yad'aukeshi amma yanajin ciwon kad'an kad'an...,hakan takasa tashi domin rungume yake da jikinta sosai batason tad'aga yatashi....., amma ita tarasa wannan ciwon domin sau biyu yana yin irinshi gabanta saidai wancen ba irin hakan yakeba domin koh magani baishaba abun yadaina...,amma abunda ke bata mamaki shine yawanci yafi yin hakan lkchn dasuka kasance tare bayan yagama matsarta...,amma na yau yafi nakoh yaushe datake ganin yanayi toh koh wanne ciwo ne hakan...? Tunani kawai takeyi amma dole shi kad'ai zai amsa mata wayannan tambayoyin domin wlhy batason abunda zai dameshi domin sonda takeyima jabbar ynx koh umma kad'an zata nuna matashi...., Sunfi tsawon 1hour gurin ahakan qafar Iman har tafara mujirya amma wlhy bata iya tayar dashi...,motsinshi tagani tareda qara riqe cikin nashi yana shafawa sauke kanshi yayi saman cinyarta ya maida kanshi asaman gadon yans juya cikin..... Dasauri Iman ta walqata itama ta riqoshi...tafara magana cikin kuka..... "Wlhy zan fad'oma umma muje assibiti domin wlhy naga sokakeyi muyi rashinka...,nikuma wlhy bazan jure hakanba domin rasaka a halin ynx rasa rayuwatane...,Inasonka yaya jabbar har bansan adadinshiba taya zanbarka a hakan kana neman tafiya kabarni...?" Miqewa tayi danufin zuwa...,da sauri ya riqota yamaidata kan gadon yamatse kanshi cikin cikinta rabinjikinshi saman gado yace...... "Iman idan kika fad'ama umma ai fad'a kawai zatayiman domin tasan da ciwon..,ynx hakan dukansu sunmanta da ciwon tun ranar da aka auramani ke....,baba yasan dacewa na warke haka umma ma...,saidai ni kad'ai nasan ciwon dani najawowa kaina yana nan bai wuceba.....,kuma Iman tausayinki yajawo hakan domin nasan qarfinki bazai iya d'aukar buqatunaba a wayannan shekarun naki...,hakan yasa naqara lkchn dazan fara sauke buqatata gareki yadda qarfinki yakai kuma bazaki guje maniba..,amma ynx ni nasan Iman bazaki iyaba hakan yasa banta'ba kuskura na d'an d'anakiba domin ganin nakeyi idan nafara bazan iya d'agamaki qafaba...,hakan yasa naga wasannin kawai dake zai iya sakani nasamu sauqi..,amma wlhy danayi naqare ciwo sabo yake dawoman....,amma Iman kece maganina maganin matsalata na gurinki yana hannunki...,saidai alqawalina yakasa cika kuma shekarunki basukaiba iman zan iya cutar dake a iya qarfin sha'wata......" "Maganinka na gurina amma kakasa tambayata nabaka....,toh wannan maganin dakakesha wayanda naga roba tafi goma kuma duk kashanye shima baiyimaka amfaniba....?" "Eh Iman duka wannan matsalar tajawo nadinga shansu...,duk da ance idan ban dainaba zasu iya yimani illah domin tun suna diluted d'in abun yana fita har yakai ynx baya fita jikina...,kuma shi kad'ai zansha naji sauqi nantake...,hakan yasa aure shine kawai maganin abun means sex kawai shine samun lfy ta hakan doctor ya matsa ayiman aure toh shine nace maki maganina yana hannunki amma tausayinki nakeji Iman....." Juyar da fuskarta tayi domin taji kunyar zancen kuma tsoro yakamata amma koh zata mutu alokacin dole tayi haquri jabbar yasamu lfy domin ciwonshi ai ciwontane.....,riqo hannunshi tayi tareda lumshe idonta tace..... "Na aminta kuma kadaina cewa bazan iyaba..,zan iya bada raina gareka koh da daga lkchn zan mutu....,nayimaka alqawalin insha'allahu zan jure duk wata lalura taka idan dai wannan zai zamo sanadiyar samun lfyrka nabaka raina fansa akan wannan...,saidai kuma katausayaman nima gada kadinga wahalar dani....." Murmushi yayi yamiqe zaune yajawo Iman yarungume domin dad'in dayaji babu iyaka azuciyarshi...,har yaji ciwon nabarin jikinshi cikin kunnenta yake rad'amata cewa..... "Daga ynx nayi alqawalin babu abunda zai rabamu har qarshen rayuwarmu sannan nasan ke alkhairice ga rayuwata...,kece za'bin Allah mafi alkhairi rayuwata... Kuma za'bin iyayenah.....,kece komai nawa...,my delight star....,na mallakamaki komai nawa Iman....,Allah yabamu zuri'a masu albarka kuma masu kama da momynsu akomai biyayya...,hankali...,natsuwa...,sanin yakamata...,qarshe da iya sadaukarda abu mai mahimmanci ga mujinta...." Qara rungumeta yayi itama maqaloshi tayi..,yaaxa fuskarshi asaman gashin kanta yana shishinawa....,hannunshi gabayanta yana shafawa...,kuma sai yad'agota yana kallon fuskarta...,yace.... "Kinsan zakiyi wanka ynx koh...?" Dasauri ta done kanta qirjinshi....,domin tamance da halin da tashiga d'azun sai ynx tatuno...,dataga yasamu sauqi kuma har ya tunamata domin ta mance da wanka yakamata..... "Ni babu wani wanka dazanyi domin banyi komaiba....." "Ok toh natuna maki kenan yadda kikeyi kenan..?" "Ah ah wlhy nibanyi komaiba 'ya'ya jabbar idan kuma hakane har kaima wankan zakayi ai....tunda nima ai banyi komaiba....." *"Delight star..!* Nakashe sunan 'ya'ya daga yau...,banaso.... Kuma nida ke fama da ciwo ai komai banyiba...,kedaice zaki tashi kiyi wankan masu aure kawai...,domin kece kikayi auren yau baniba...." "K'wailar kuma *my favourite*ina tasan wani abu hakan..." 'Dad'i yaji domin sunan da takirashi dashi..., murmushi yayi da maganar k'waila datayi nantake yariqe mata baki yace..... "Kidaina fad'in sunan nan har bayada dad'i...,tunda ga k'waila tana neman ta zauce..,mai kiramata sunan da banataba....,ai hasashene yakamani dana duba yanayin hasashen sainaga ai nafad'i jarabawar tun ranar da nagane k'waila tasan kanta kuma ta iya gaqin neman yncinta domin bata bari ta kwana....,100% na miqamiki domin kinsa basheer yafara yiman dariya tunba aje koh inaba..,tundaga wayannan boobsecyn naki nafara fad'uwa...." Hannunshi yakai saman towel d'in yashafo d'aya....,da sauri iman tamiqe tayi hanyar toilet tana dariya....,domin tasan za'a iya komawa inda aka fito kuma ciwon yadawo...,ga dare yayi..,kuma gashi bai warkeba.... Harta kai bakin toilet yakirata...,tadawo domin kiran babu wasa ciki..... "Dama zancene kifad'aman yaya zakiyi wankan naki duk da nasan kin sani tunda kinayin na period amma naji menene bambancinsu a aikace...?" Iman juyar dakai gefe tayi sannan kuma tarufe fuska...,riqo hannunta yayi dakyar domin har ynx marar ciwo takeyi kad'an kad'an yazaunarda ita gefen gadon sannan yace...... *"Delight star..!* kifad'aman inason cika umurnin manxon Allah akan matanmu.....," Sannan iman tafara yimashi bayani kamar hakan..... "Duka wankan iri d'ayane saidai niyya ta bambantasu amma kala d'ayane zanyi saidai niyyar wannan daban niyyar wancen daban....." Murmushi yayi domin yasan tasan komai saidai wani kwane kwane datakeyi wai wance daban wannan daban...,ba'a fad'in sunan.... "Hakane malama uwar 'ya'yanah..,kije kiyi koh na rakaki...?" Qwace kanta tayi da sauri tayi toilet..,kallonta yakeyi yana murmush jin yakeyi qaunar iman na shigarshi ta koh wace qaba dake jikinshi...., har takai ciki tarufo..,shikuma kwantawa yayi yakife cikinshi domin har ynx da sauran ciwon a jikinshi...,yana tunanin hankali irin na iman...,rashin sani yafi dare duhu...,ga wadda yake hasashen ita zata iya da shi ashe sirrin 'boye saninsa sai Allah...cewa yayi.... "Alhmdllh Alah kulli halin ALLAH naqara godemaka kabarni da Iman har qarshen rayuwata domin ita sanyi ce gareni...,Allah kabani ikon kyautatama iman kamar da iya gwargwadon halina..." Fitowar iman yasashi d'agowa yadubeta...,da alama zataje d'akinta ne d'auko kaya tasaka....,towel saman kanta tana tsane ruwan dake cikin kantane....,fita zatayi domin ta aza barci yakeyi....,jin ankira sunanta yasa tatsaya...,hango tsarin cinyoyinta yayi yadda suka tsaru tsaye kamar ita tayi abunta...qirjin iman sunfito domin ynx taqara daga yadda kowa yasanta tayi jiki tayi kyawonta...tsayawa tayi amma batazoba..... "Na'am zanje nasanyo kayan barcina sai nadawo...,ai bazan barka kakwana kaidayaba tunda nasan bakada lfy...." "Um um kixo dai...,hakan nakeso kizo kiji....." Takowa tayi daga inda take zuwa bakin gadon...,tad'aure kanta da d'ayan towel d'in tazauna....,jawota kawai yayyi ya aza rabin jikinta saman jkinshi yajawo bargo ya rufesu..... "Muyi barcin hakan zanfi natsuwa....,nafison nadinga ganinki haka komai waje k'wailata....." "Uhmm k'wailarka kuwa....." Dariya sukayi yakashe wutar nantake barci mai dad'i yayi gaba dasu....... 💧💧💧💧💧 ★★★★★★★★ Farha ynx batada tunani sai tunanin hali irin na Anwar saitayi week d'aya bata ganshiba....,tunani yahanata sakat...,ynx koh school d'inda take xuwa tadaina zuwa domin batada kwanciyar hankali.....,gata cikin dukiya gata cikin ni'ima amma duka sunfara gagararta domin babu abikin rayuwa mai gamsarwa...... "Oh ni farha wai mena rasa ynx da Anwar baya sha'awata koh kad'an....,ina soyayyar damukayi tamkar rai da ajali....,ina alqawalin da Anwar ya d'aukarmani nazama dani har abada....?" Dubawa tayi gabas da yamma babu wanda zata fad'amawa yabata amsa taji sanyi....,duba makekiyar wayarta tayi dake saman cikinta tayi taga babu wanda zai amsa mata tambayar kawai sai rushe da kuka..... "Nabani nabani...,yazanyi yazanyi....,Allah gani gareka...." Duba wayarta tayi saita tuno da rasheeda koh zata kwantarmata da zuciya idan taxo...,d'agawa tayi tafara kiranta.... "Amarya 2month da aure har anci ancinye amarcin yau antuno damu....?" Wani mashin kibiyar baqin ciki su suka soki zuciyar farha harsaida taji dama bata kirataba...,domin ta jawomata baqincikin sabo.....daurewa tayi ta amsa da... "Uhm uhm qawata kina raina sosai...,ynx hakan don Allah inkinada dama kizo inason ganinki domin bani jin dad'in rayuwata da jikina baki d'aya....." "Dakina cikin amarcinki baki ta'ba tunawa daniba..,sai ynx da aka falkeki aka d'ura maki ciki...,ciwo yadameki sannan zaki neman....,ai ina sane kinkoma school gyaran takardunki...,amma koh ki nemeni sbd dad'in aure...,kuma anbani lbrn cewa kinyi kyau sosai....,zanxo anjima kad'an badon keba saidon baby nah......" Kuka farha taqara fashewa dashi domin kiran rasheeda baban ciwone domin ta tayar da wanda yafi nada d'in...... "Farha lfy kuwa...? Haquri akeyi ai ba farau gareki laulayiba amma jira nafad'ama momy ganinan zuwa ynx......" Aje wayar farha tayi tacigaba da kukanta mai tsananin takaici...,ga kud'i amma tun ynx tafara gane basune rayuwar aure ba...,kwanciyar hankali shine gaba dakomai..., kuka takeyi idonta duk sunyi jawur domin dole ne tafad'ama rasheeda wannan mtslr amma wlhy da babu wanda zai san da wannan mtslr sbd gudun gori..... Bata d'aga daga inda takeba saiga rasheeda tashigo da sauri.....ta matso kusa da inda take tace..... "Haba farha menene hakan duk kinbi kind'aga hankalinki akan laulayin ciki....,wlhy nima kin tayar man da hankali...,duba yadda kika koma kinyi duhu idanunki duk sunyi jawur sbd kuka....Ina Anwar d'in yake sai muje assibiti koh.....?" Kuka maiqarfi farha taja tace mata.... "Anwar yau 1week bai shigo gidannanba hassali bansan inda yakeba rasheeda totally ba abunda kike tunanine gareniba hassali har ynx Anwar bai nemeni s matsayin matarshiba tun ranar da kuka kawoni gidannan....." "What farha....? Mekike nufi da hakan ne....?" "It means Anwar baita'ba kwanciyar aure daniba a matsayin matarshiba...,a farko yana wasanni irin na luv dani amma sai yadinga kiramani wasu mutane wayanda bansaniba...,hakan na baqantaman rai dat is why kawai saina fara yimasa magana akan hakan tundaga lkchn bai qara kulaniba...,idan nace inada matsala muyi magana sai yace kudd'ine ya turoman masu yawa amma wata buqata batata'ba had'amuba....." "Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un....!Farha kina nufin Anwar dai baidaina abunda yakeyiba har ynx kenan...,auren naku bai changr shiba...?" "Rasheeda dama anwar na wani abunne...?" "Sosai farha..,anwar nacikin yn qungiyar homosexual wanda nafad'amaki tun farko baki yardaba sbd sonshi danat rufe maki ido...." "Nabani rasheeda nabani sai ynx natuno maganar wani dayashigo gurina daren da aka kawoni...,alokacin bangane komaiba giyar amarci na d'ibana.., yana fad'aman zancen qungiya amma banganeba......" "Wanda yashigo gurinki shine babban aminishi wanda koh mahaifinshi bayajin maganarsa kamar ta usman....,kuma tabbas acikin lbrn da momy tabani tabbas usman shine suke wannan mu'amalar tare...,sannan har abada masu aiki irin na anwar matansu ba bakin komai sukeba...anwar kenan yayi aurene sbd mahaifinshi...." Farha qara tasaki tareda riqe Rasheeda da qarfi..., wanda saida rasheedar taji tsoro....kuka takeyi tana girgiza rasheedar..... "Nabani nabani rasheeda kifad'amani mafalki nakeyi maganarki ba gsky bace....., nashiga ukku na lalace......" Toh farha duniya ce tun ba'ayi nisaba kuma........? Amma ni bee bee nafad'a....... *вєє вєєn mαѕσчα*💞 [1/26, 12:59 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *(¨`•.•´¨)(¨`•.•´¨)* **`•.(¨`•.•´¨)..•´** ***`•.¸.•´*** I___LOVE___YOU ALL *BEE BEE LOVERS* ❤❤ (¯`v´¯)(¯`v´¯)F .´¯`•.¸.•´`•.¸.•´ ¯`.O `..ILOVEYOU..´R `.. ............... ..´E ` ...............´V "......."E R *MY BUK READES*💋💋💋 Page... ★2⃣6⃣★ ® " Rasheeda kina nufin Anwar d'an homosexual ne kenan....?" "Eh farha amma a iya jin lbr na gurin momy ba...,domin shiyasa aka koro Anwar saudiya gabad'aya domin kamashi da akayi yana 'bata yara...,hakan dadyn nashi yadawo dashi nigeria gurin kakanninshi...,anan yafara yafara karatu school d'inmu...,ganin momy tasan mamarshi shiyasa na nemi sanin lbrn Anwar kap...,kuma ban tsaya shakkun komaiba nafad'amaki domin banason abunda zai dameki farha domin son gsky nakeyimaki....,amma kika ture zancena har yakai Akan Anwar koh son ganina bakiyi domin sonshi ya rufe maki ido...,hakan baisa nadamuba Farha ina tare dake inabaki shawara akan kibi umurnin mahaifanki domin ni nasan waye Anwar kud'd'i da rud'in duniya sun jaki...,ynx gaki cikin ni'ima amma 'bakin ciki zaisa haskenta yakoma maki duhu.....,nikad'aice mai baki shawara kuma ni kad'aice maisa kigane gsky...,domin da na biyeki farha koh hanyarki bazan biba...." Farha tarasa kanta tarasa mekeyimata dad'i rayuwar duniya domin batasan mafitar taba...,tadubi Rasheeda ido kamar gauta tace cikin shaqewar murya..... "Rasheeda menene mafita ta a ynx...,yazanyi....?domin nasan zaki taimakeni kuma ke kad'ai nat rage wanda zai iya gane kukana domin kinsanni sosai mahaifana bazasu ta'ba gane kukanaba ynx gani dasu amma nakoma marainiyya....ga kud'i babu rana... Yau one week banganshiba ma....." "Dafarko addu'a itace gaban komai...,nima zan tayaki domin banida wata mafita farha...." Kuka takeyi rasheeda tace mata toh ita zata tafi domin gada momy tayi fad'a zata dawo wani lkchn..., Fitar rasheeda Farha kuka takeyi kamar ranta zai fita babu yadda zatayi saidai zaman kallon ikon Allah domin nadamace tafara ziyarto ziciyarta kafin takai ga sauran illar...,gashi tunba'ayi nisaba tafara galabaita....,tana cikin hakan taji tsayawar mota.,da alama Anwar ne yadawo...,saida akayi 1hour kafin yashigo...,tana kwance tana kukanta cikin lumtsatsiyar kujerar fallown d'in cen kuma saitaji turo qofar yashigo babu sallama....,shigowa yayyi har zai wuceda a trolley d'in kayanshi da alama tafiya yayyi... Sai kuma yadawo domin bai lura da itaba koh kad'an a kujerar...,hakan itama batayimasa maganaba....,wayarshi yaciro a aljihun gaba dake ringing yafara magana.... "Haba tunda nasan a gajiye muke maizaisa na'bata lkch ynx zan fito kayi wankan dai my happiness ynx ina zuwa...,nima buqace nake dakai...,zan fito mana da abinci ynx kajirani ina zuwa gada kayi fushiba...." Farha na kwance sai zaro idanunta tayi gabad'aya ta toshe bakinta domin kukan da qarfi yaxo mata...,hakan shesshekar kukan nata ya tabbatarmashi kenan tana fallown kuma har taji abunda kenan yake fad'a....,kawai sai yashare tunda ai 'boyemata yakeyi gada taganeshi...,toh tunda har tafara fahimta shikenan kuma...,dawowa yayyi yatako zuwa inda take yakalleta yace..... "Toh wai ke lfy kiketa wani kuka kamar wadda ake duka kullum...? Kidai safsautawa kanki gada ciwon xuciya yakasheki...,rayuwace p..,ni banga abunda kika rasaba cine...,koh shane....,koh suturan sawane....,koh gurin zaman yayi maki kad'an aqaro maki wani gurin....,koh har ynx kud'd'in dakike takawane basu ishekiba naqaramaki albashin dakike samu ynx..,? Ni don Allah kitashi inada baqi kuma yunwa sukeji ki samamana abinci muci domin gajiye muke...,kuka kidaina domin nibanga abunda kika rasaba na rayuwa....." Wani qololon baqin ciki ya tokaremata maqoqaro...,tasaka d'an kwalinta ta share hawayen da takasa riqesu....,kuma sai ta miqe tsaye don bashi amsa dai2 domin wato maganar rasheeda dai gsky ce...,Anwar d'an mu'amala da maxane..... "Ni nadafama qattin banxa abinci wlhy saidai sumutu bazan dafaba....,kuma kana zancen kud'd'i abinci suturar sakawa gurin zama...,gabad'aya haskensu ya dusasheman domin nagane dasu qara mutuwata a halin ynx.....,sannan kaji tsoron Allah domin duniya muke...,idan baka daina abunda kakeyiba Allah na nan....." Wucewa zatayi yajawota yadawo da ita inda take...,yadubeta da kyau...,ya kwasheta mari ukku masu kyau..., tass tass kakeji fuskar farha natashi....,wata wuta datagani saida tafad'i domin ta'aza fuskar ta rabu da jikinta....,qara tasaki taduqe riqeda fuska..... "Ke don ubanki har kinyi bakin dazaki fad'aman magana..,nace kiyi abu wai baxakiyima qantin banxaba...,waye ubanki a garinnan...,? Bari nafad'amaki gsky ina tausayamakine sbd nasan na ajeki garkuwa agidana...,amma tunda bakisan hakaba mun d'aura dani dake...ke har kin isa kiceman naji tsoron Allah...? Toh koh uban da ya haifeni yaceman hakan saina d'auki lkch banganshiba bale keda nakawo bola na'ajeki gidan.....,kuma kisani tun ranar da aka kawoki tun ranar sha'awar surartaki tafita raina..,domin bakida abunda zai gusarman da qishirwata don haka kigane nufina baki cikin tsarin jerin masu kawar man da jarabata ba'ayi macceba kuma baza'a ta'ba haihuwartaba.....,idan jaraba taciki kina iya zuwa kinemi maza gasunan masu kalar feeling naki kibiyasu suyimaki yadda kikeso......" Juyawa yayi yaja bag d'inshi sai part d'inshi....,iya ynx farha tasan waye mujinta kuma...,maganar rasheeda tafito yau ina zata saka kanta? Wata ukku da aure amma bata ta'ba 1month cikin qoshin lfy ba...., Farha kukan nata har yakoma babu hawaye...,tabbas tun ynx har tafara danasani tunkafin ayi nisa...,gashi batada madogara...,akan Anwar ta yanke alaqarta da kowa...,har gudan jininta Iman...... Wani gunji kukanta yaqara tsananta...,tuno Iman farkon rayuwarta har zuwa ynx datana gidan wanda tafi tsana aduniya jabbar kenan.....,tunda tazo gidannan yaune rana tafarko da farha tatuno dasu a rayuwa...... Dagudu tatashi tayi d'akinta...,tafad'a gado "shikenan nikam natashi aiki rayuwa tafara dagargazata ina mafita take ynx nie farha..? naga takaina....waye gatanah waye zaigane tun ynz nan danake kukan nan *SONE DALILIN HAWAYENAH😭*....?" _Toh farha..,amsarki nagareki domin kinfimu sanin komai..,mu biye muke da kallon jarabawarki result ne yafara fitowa ynx...,_ _Wanda baiji dad'in banaba dole yatuno da bara farha...,ai akwai sauran rina a kaba...,ba'a d'auko komaiba Allah yasa adace..., yakaremu kuma da sharrin danasani da hawayen rashin dace...._👏🏻👏🏻 💧💧💧💧💧 ★★★★★★★ Soyayya Ruwan zuma...,inji wasu masoya guda biyu...,amintattun juna...,masu sadaukar da komai don jin farin ciki da moruwar juna duk da har ynx k'auna bata shinfid'uba a jerin sashen wanxar da'ita a gadon amarcinsuba....,saidai soyayyarsu tafi zuma dad'i.... Iman na kwance saman kujera amma kanta na saman cinyoyin qarshen zuciyarta tana chatting shikuma yana aikin office a laptop d'inshi.,yanayi yana kallonta...,tana murmushi da alama firar da takeyi tayimata dad'i...ture laptop d'in yayi gefe ya azo kanshi saman fuskarta yace..... "Wai yau meke sakaman *Delight star* d'ina farin ciki bayan gani kusa..komai banyimataba....?" "Akwai wani farin cikene baya ga firarka...,ai naji ankira *favourite*d'ina koh a zolayane dole nayi murmushi....,domin anbaton sunan...,Rumaisah ce keyiman wata magana kuma da kai ciki...,shiyasa nayi murmushi domin jin sanyin sunan..." "Ah kice rumaisah gulmana takeyi amma kina tayata jin dad'i koh....." Murmushi tayi mai sanyaya zuciyar jabbar ta sauya itama d'ago fuskarta tayi ta kalleshi..., "Idan gulmarne ai na yafe mata sbd ambaton sunanka kawai datayi cikin sigar aminci....,don haka dole natayata murmushi naji dad'i kuma..." "Ok toh fad'aman metace...?" "Ah ah kuma Wannan hurumin mune banason kashigo ciki..." "Tunda kina ciki nima zan shigo ciki...." Wayar yake qoqarin amsa amma tahanashi...,hakan tasamu miqewa daga qafarshi...,tura wayar tayi cikin rigarta tana 'boye 'boye...,domin tasan iskancin datayi cikin wayar kuma ba'ayi hakananba.... "Hakan ma shiyafi komai sauqin d'aukarta..,domin gidana ne kikai ajiya kuma nasan zasu bani basai nasha wuyaba...." Qoqarin gudu takeyi amma ina yariqemata hannu hakan yadawo da ita jikinshi tafad'a...,matse mata hannuwan yayi bayanshi yasa bayanshi ya danne da jikin kujerar....,hakan yasa dole tafuskanceshi sosai qirjin nata duka a fuskarshi yake...,d'agowa yayi yasaka hannunshi tsakanin qirjin nata guda biyu yazaro wayar wanda saida yayi ajiyar zuciya kafin yafito da ita...,don yana bala'in son gurin kuma yana bashi natsuwa mai sanyi...,contact d'in rumaisar yashiga....,yafara duba text d'in bayan ya matse Iman da hannu d'aya a qirjinshi tana cewa.... "Gada kaduba wlhy Banaso gada kaduba plx..." Ina ai har yafara dubawa.... _"Amarya koh tsohuwa...?"_ _"yeeeeeh💃🏼💃🏼💃🏼amaryar dai don amarci ynx nake ciki...."_ _"🤔ikon Allah kice har wahalar tawuce wadda ake tsoro ake fargaba har dad'i akesha ynx..?"_ _"😋 eh wallah dad'i har masa'udun kunne don ynx babu abunda bansaniba hero nah na tafiyar dani yadda yakamata😜..."_ _"☹kice jabbar yasan garin tunda har kinfara mancewa damu...,gamunan pillow abokin kwananmu.,nima wlhy hmmm...?"_ _"na tausayamaki wlhy ga sanyi...,ai my favour yayi kinji...."_ _"iman har ynx bakibar iskanciba koh...,ke wai koh qarya ma kikeyi domin nasanki da shegen tsoron tsiya...."_ _"Hehehe ke at nan 💁🏼 ni ynx saidai nabiki da addu'a Allah yajawo ranarku kusa..,domin ni yaya jabbar yaqare mani komai na wuce gurin kuma...."_ Zuwa nan iman tasan yarigada yaga iskancinta nan take ta done kanta cikin qirjinshi yayi yayi ta d'ago takasa domin yaga fuskarta amma taqi ta d'ago....,mamakin Iman yacika mashi ciki...,dama haka take da shaid'ana....? Aje wayar yayi domin yasamu abunda takeson gani duk da baikai qarsheba gefen laptop d'inshi yayi da wayar yaturasu saman center table d'in gudun gada ya turesu suzube...,don zaiyi tsiyar.... Daqarfi ya walqatota zuwa kwantar da 'ita jikin 3sitter d'in yakoma jikin nata ya kwanta..... "Kifad'aman wanne dad'ine har mas'udun kunne domin ni bansanshiba.....kuma ya kalar dad'in yake...?" "Wayyo wlhy nima bansaniba kawai dai ina yimata wasane sbd nasan halin rumaisah da sharrine shiyasa nayi hakan...." Dubanta yayi tareda yin murmushi..,yakai kanshi tsakanin mararrabar qirjinta ya noce hanchin nashi...tsakan kanin Boob's nata yana shaqar qamshi...,dake cikin jikin nata....runtse idonta tayi domin tasan batada mafita...,amma tana tsoron abunda zai tayar ma kanshi domin wlhy babu hanyar dazai warke gashi babu maganin...,kuma ita period takeyi..... Zage rigar jikinta yayi gabad'aya domin tarigada tatonoma kanta...,tunda har ta iya zolaya dayimashi qagen abunda baiyiba..... Tura bakinshi yayi cikin bakinta...,tareda tareda wasa da halshenta har wani matsashi yakeyi da haqoranshi kad'an kad'an....,dagowa yayi yana dubanta idonshi har sunfara changr colour daga yadda suke....,acikin huskey voice yake cemata..... "Iman kibani dama yau na gusar da ciwon dake cikina...,kisawo juriyar dakike bama Rumaisah lbrnta ki aza a zuciyarki kibama hero d'inki dama yafayyace qaunarshi yau tareda sama mashi lfy.....,ina tausayinki Iman Ina tausayin kaina...,amma babu yrda na'iya naqagu na zuqi ni'imar da Allah yayimaki domin nasan zan sameta gareki....,mukawoma kanmu farinciki...,muji dad'in dakikace kina sha....,tunda bakishaba kina fad'a bale kinsha kuma.....plx my delight matse nake....." Iya tausayi jabbar yabata tausayi kuma wannan firar dasukayi da rumaisah ita wlhy wasa takeyi domin da tasan zai gani dabatayiba...,gashi yafara juye kamanni...ta bude idonta tadubeshi cikin fuskar so da tausayi...tace.... "My favour na mallaka maka kaina baki d'ayanshi.... saidai period nakeyi bai d'aukeba....,kuma banison katayar da ciwon daya kwanta...." "Iman kiyiman koh wacce dubarace nasamu na rage ciwon koh kad'an ne...." Tayi shiru domin wlhy ita batagane me yake nufiba...,kuma batasan ta tambayeshi amma iya ynx ta sadaukar mashi da kanta baki d'aya yayi yadda zaiyi da ita..... Rungumeta yayi ya sungumeta sai d'aki acen ya yad'a zazango a makeken gadonsu...,acen yasamu qarfin cire tashi rigar itakuma pant kawai yayi saura jikinta..., bud'e idonta tayi domin ganin meyakeyi..., ganinshi datayi atsaye namiji guda sai tsoro yakamata..,duk da tasan ba'abunda zaiyimata mai azaba ..amma tafirgita..... Gadon ya hau yajawota jikinshi...,hannu yasaka ya kashe wutar dakin ya fara shafar Iman takoh wacce siga...,saqo mai sanyi yake aika mata bakinshi cikin nata hannunshi saman qirjinta yana sarrafasu yadda yakeso hakan yabama iman qarfin maida mashi martani wanda sun fara mantawa da kansu bale inda suke...,numfashinsu kawai kikeji na kai komo a d'akin tareda nishin nishad'i dake fita...,cen iman taje walqatowa taji yadda alqalamin jabbar yayi sai tsoro yakamata...,shikuma mafita yake nema tsakiyar qafafun iman koh zaiji sanyi....amma duka hakan dayayi yasamu sauqi amma komai wlhy baijiba...,Riqe jikinshi yayi yasauka jikinta gefe yakoma daga jikinta yajawota yace......... "Baxan iyaba iman zan mutu ...,wlhy zanmutu..,domin wannan abun babu abunda zai iya d'aukeman najini cikin jikinki dai2 shine lfy ta...,tund'azun aiki guda nakeyi amma nakasa jin komai yaraga.....period d'innan yaci amanata gobe assibiti zamuje abamu maganin tsayar dashi wlhy 4 days d'inda adda saura sunyiman nisa domin nanda 3 days tafiya gareni abuja promotion exam kinga bazan iya zuwaba babu wani taimako.....gobe assibiti zamuje Iman..... *вєє вєєn mαѕσчα*💞 [1/27, 10:52 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *** *LOVE YOU **** ❉ *.¸¸.*✳*.¸¸.*❄*.¸¸*❆ *.¸¸.*❄.¸¸.*✳*.¸¸.*❄*.¸¸*❆ ┊ . ┊ .*┊ .*┊ . .┊ .❤ ┊.┊ . ❤┊ .*┊.┊ . ┊ .*┊┊ . ┊ ❤ *MASOYAN BEE BEE💞 NA DUNIYA BAKI 'DAYA💋* *_Ina ganin saqonku ...da shawarwarinku gareni duka nagani...., saidai wlhy text yayiman yawa sosai bansan wanne zan d'auka cikiba..,masuyiman magana wayanda bansamu dubawaba kuyi haquri...,wlhy har tsoron bud'e data ynx nakeyi sbd wani zaiga naqyaleshine...,kuma bee bee ba haka takeba ina qoqarin ganin kowa nasama mashi farinciki iya gwargwadon iyawata kunsan d'an adam kuyafeman duka_*🙏🏻 *_masu bani shawara akan abunda yakamata yakasance a cikin littafi ga saqona dukan ku....nasan so yakawo hakan masoyanah...,saidai kusani TRUE nake rubutawa duk abunda ke ciki yafaru dgsk...saidai soyayyar ce kawai tsarinah amma karin lbrn yafaru....,inason kubini zaku qaru da yawa....,bee been kuce dai👌🏻Inasonku ina k'aunarku...._* Page... ★2⃣7⃣★ ® Iman kallon ikon Allah kawai takeyi...,domin a iya sanin rayuwarta bata ta'ba ganin inda aka bada magani domin tsayar da jinin period ba...amma gsky yabata tausayi sbd jikinshi har rawa yakeyi.., saidai abunda yafi bata tsoro tafiyar dataji yace zaiyi cikin 3days sbd ita babu abunda tafi 'baqinciki kamar yayi nesa da ita domin ita kad'ai tasan metakeji a soyayyar jabbar.... Jawota kawai yayi yasaka bargo yarufesu sai safe... Tashinsu aftr sunyi break yace tashirya suje sugaida umma don dgsk yakeyi assibiti zasuje....,Iman ta kalleshi ta lanqwashe kai tace mashi.... "Haba zuwa assibitin kuma harda ni..? Kawai kaje kaida zaka iya bayanin buqatarka tunda ni lfyta qlau...kaje sai ka amso maganin kawai...." "Hmm kina d'aukar zancena wasa koh...? Wlhy Iman dgsk nakeyi nakai stage d'inda bana iya hanqura da hakan...,domin ynx hakan nan marata kamar ta cire nakeji...,kuma next 2 morrow inada promotion exam Abuja...,kuma inda gurine na nikad'ai sai naje dake amma munada yawa gurin kuma ni banida tsarin kai iyalina hotel domin gadonsu general part ne ina kishin zuciyata saman gadon nafison prvt...." "Nifa nasan babu wannan maganin p...,kayi haquri kawai harka dawo...." "Delight kisaka hijab kawai muje...,bazan fad'a halakaba tunda akwai magani zai tsaya..." Sukafito yarufe part d'in nasu zuwa part d'in umma...,suka gaisa cikin farin ciki dajin dad'i...,jabbar yashaidamata zasuje sudawo ynx....,ummar tayi masu addu'a suka fito....,bud'e mata gaban motar yayi suka shiga...,kallonshi iman tayi tabushe da dariya...shima kallonta kawai yayi domin bazata gane komaibane shiyassa take dariya... Isarsu assibitin kawai saitaji yace tafito....,direct office d'in wani doctor suka shiga...,Iman duk kunya takamata..., Shigarsu taji jabbar ya ambaci sunan doctor d'in da doctor habibu...,dagani sunsan juna sosai...,kuma saitaji yace "kace har kun qaraso...?" "Eh doctor dolene wlhy kasan dai koh waye jabbar....,wlhy kamar dai yadda nayimaka bayani toh ayi hakan domin jibi zan d'aga wlhy kuma a stage d'inda nake wlhy no control... " Dariya doctor habibu yayi domin abokin jabbar ne tun primary suke tare har university...., don haka baya shakkun fad'amashi komai.... Iman nacen gefe tana danne danne da wayarta.., doctor d'in yakalli jabbar yace.... "Akwai wasu 3tablet dazan baka takarda ka amsa duka zata shanyesu ynx da ruwan lipton da sugar yaji sosai...,saidai dole za'a aunata domin agane kalar jininta wane group ne...,sannan gsky daga wannan gada ayadda aqarayi domin bayada kyau..,sbd jinine nasamun lfy jikinta idan ana shan qwayun zaisa yadinga zubewa gabad'aya koh kuma a katseshi...,amma ynx babu mtsl idan akayi...,kuma nima inason hakan tafaru domin kasamu lfy jabbar...,bansan meyakaika har ynx baka warkeba ga mata gidanka dai2 kai......" "Banson sa'ido p...,tausayin habibiyata yakawo hakan kuma ynx komai yazo qarshe...,farko ganin nakeyi bazata iya danibane...,amma sai nagane ba hakan bane alqawali ya gunce...,kuma ynx bana iya 10days d'inda zamuyi ban kadai gane......". Suka kwashe da dariya iman ta d'ago takallesu domin dagani firar tayi dad'i ansamu nasara.... " Toh mugu saura naji kafad'ama mugun abokinka wato basheer kace nazo nan neman taimako wlhy naci ubanku duka...,don nasan yatanadi buhun sharrinshi kaina dad'ewa hakan kawai yake jira...,kuma naji dad'i dabaya gari hakan tafaru....." Qara tafawa sukayi doctorn yace.. "bari akira nurse d'in sai ta aunota sharp sharp agane koh....?" "Olryt.." Inji jabbar..., nurse d'in tashigo doctor d'in yayimata bayani suka fita da Iman...akayi test lfy qlau komai normal suka dawo office d'in doctor d'in yaduba sakamakon komai normal.....sannan yace za'a iya umfani da tablet d'in....,sukayi sallama da doctor d'in sannan yaqara jan hankalin jabbar akan aje asannu gada ayi 'barna.... Dariya sukayi shida doctorn jabbar yace... "Kaidai saurari kar'bar labour...." Suka fito Iman tarasa gane kan wannan aune aunen da akayimata bayan gata lfy qlau..., dubanshi kawai takeyi shikuma farin ciki yakeyi kamar anbashi aljannah..... Saukarsu ya hanata tashiga part d'in umma domin sai ya koma nemota kuma inta tafi....,tanata jinini ya hanata taga umma yace yaji dai....,kitchen yashiga yazubo ruwan lipton a cup yazubo sugar ciki...,koh da yazo bai gantaba inda yabarta hakan ya tabbatar mashi tayi bedroom nata...,dasauri yamiqi hanyar d'akin..,shigarshi yaji alamar motsin ruwa shaidar tana toilet.... Iman wanka takeyi domin jikinta ya lalace baki d'aya...,fitowa tayi daga ita sai towel d'aure jikinta ganinshi datayi saida taji kamar takoma domin towel d'in qaramine sosai koh cinyoyinta bai rufeba....,takowa yayi daga inda yake domin babu abunda yake kallo sai chinainainta dasuke tsaye santal har wani santsi sukeyi... Ganin yakusa kawo inda take sai tayi saurin komawa ciki...ina ai har yakamo towel d'in ganin idan taja zai sance baki d'aya ayi biyu babu sai tatsaya .... 'Daukota yayi itakuma tana riqe da towel d'in domin gab yake da yafad'i qasa.... "Don Allah kabari nasaka kayana...,sanyi nakeji...,gada towel d'in yafad'i...." "Idan yafad'i menene toh...,tunda kayane gurin maisu..,ai ba wani abu bane...,ke nipa kidaina kunyata a jikinki abu kad'an yarage nasani...,idan kuma baki dainaba zan amshi abuta da qarfin aikina gobe...." "Hmmm gobe p kace...?" "Eh gobe koh anjima ma zan iya...,burina kisha wannan kawai...." Cup d'in yakai gurin bakinta...,tareda gyara mata zama jikinshi...kawar da fuskarta tayi gefe tareda matse bakinta...,aje cup d'in yayi gefe yana kallonta.. ,itama juyowa tayi ta kalleshi tace.... "My favour..! Menene zansha kuma....?" "Delight star...! Maganine wanda muka kar'bo ynx shinakeso kisha sbd jinin yatsaya zuwa gobe....,ki tausayaman kisha wlhy gab nake da mutuwa..." " 'ya'ya jabbar kasan haila alamace ta lfyr mata koh...,toh mezaisa atsayar dajinin bayan alamace ta lafiyata...kana ganin bazan samu mtslb a shan wannan tablet d'inba....?" "Eh iman babu wata mtsl kuma daga wannan bazan aqaraba shine frst and last...,shima don zanyi tafiyane kuma bana iya jure days d'in ne don Allah Iman kisha...,idan kinfison naje nasamu maganin mtsl ta waje toh....." Dasauri Iman tajuyo da fuskarta zuwa gareshi wani azababen kishi yataso mata kuma ga shi jabbar ya d'aure fuska... "Subhanallh allah yakareman kai da bin hanyar dasuke bare har ka gansu wlhy na aminta zansha kohda shine sanadin samun mtslta...." Murmushi jabbar yayi tareda rungumeta jikinshi...,sannan ya d'auko lipton d'in da maganin yabata tashanye ya aje cup d'in yayi murmushi irin naso da k'auna...sannan ya d'auketa sai dressing mirrow nan ya ajeta kujerar yafara shafa mata mai yafesheta da turare sannan ya bud'a kayanta yad'auko mata wasu kaya dabasuda nauyi riga da sket....,tadubeshi tace "zansaka doguwar riga gurin umma xanje....." "Ah ah babu inda zakije muna gida yau tare nima bazanje koh inaba...,kuma komai yau banason kiyi domin banson ki wahala...." "Abincin umma p taci me....?" "Duk ni zan d'auke duka..." Murmushi tayi sannan tamiqe zuwa saka kayan...d'auko brah d'inta tayi zata saka..,sai kuma ta tsaya domin batasan yadda zata sakataba gabanshi..,tsaye tayi tana tunanin yadda zatayi..,jabbar yaga tayi shiru komai takasa yi hakan yagane kunyar saka kayan takeyi....,jawota yayi ya amshi brah d'in yafara sakamata...,sannan yasakamata rigar tareda sakamata sket......,Iman tun tana kaucewa har ta daina domin komai shi yayimata....Turare yafesheta dashi tako ina qamshi takeyi....dubanta yayi...,sai yayi murmushi domin tayi kyau sosai....,hannunshi yasaka yashafo qirjinta baki d'aya..,sannan ya aza kanshi a wuyanta yace..... "Kinyi kyau...,kidaina kunyata domin nakusa amsarta...." Iman komai bataceba domin ai ita yaqare da da ita kallonsa kawai tayi.....,hakan yaja hannunta sai pallow anan yadireta yafad'a kitchen don nema masu abincin ci....... Ikon Allah zuwa marece Iman ta nemi jini ta rasa..,domin yad'auke tun la'asar...,amma taqi fad'ima jabbar domin tsorace take....... *Bee Been masoya*💞 [1/29, 8:49 AM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ ~NASADAUKAR DA PAGE 'DINA GAREKU GABA'DAYA GAREKU...,MY 💧BEE BEE FANS GROUP💧~ *_INATA GODIYA DAI MASOYANAH...,WLHY FA'DINKU WUYA ZAIYYIMAN DOMIN YAWANKU YA'BACE...,SADAUKARWAR DUKA TAKUCE..,MASOYANAH KUNE SILAR MURMUSHINA....,ALLAH YABARNI DAKU HAR QARSHEN RAYUWATA💘💘_* Page... ★2⃣8⃣★ ® Farha rayuwa mai juyi...,domin A iya ynx rayuwa tajuyama farha takasance abur tausayi dakanta...,farha tayi 'bak'i ta lalace domin idan kasan farha last 2 month dasuka wuce idan kaganta ynx bazakace itaceba...,sbd babu kwanciyar hankali...,wanda yashigo gidan da take zaiga gida na rahama da ni'ima farha ke ciki amma a gareta ynx gara wutar jahannama da wannan gida.... Abinci farha bata iya ci..,ruwa kawai ne sai wani lkch tad'an sha tea shima hakanan...,iya ynx tarasa yazata 'bullo ma wannan lamari..,domin batada madogara babu mai jinta balle yasan halin datake ciki..,kukane kawai abokin firarta....,ynx koh pallow tadaina zuwa....,tun ranar da Anwar ya mareta tadaina son koh hanya su had'a shima hakan yayi masa dad'i domin hakan yasamu dama tashigowa da wanda yakeso cikin gidan....,tunda har tasan me yakeyi ai gara ya more gidanshi.....,don ynx yafara tunda mahaifinshi yabar gari..... Iya ynx farha tasan waye Anwar...,kuma tafara dana sanin aurenshi....,a ynx tafara gane rashin biyayyar iyayenta masu qaunarta bai haifamata komaiba sai dana sani da rayuwar ha'ula'i....,gashi babu gurin kai kukanta babu gurin zuwa idan tarabu da anwar dole ta zauna hakan har ranar da mutuwarta taxo mata..... "Allah gani gareka....,Allah nayi laifi mai muni a rayuwata...,taurin kai da rashin biyayya babu inda yakaini sai ga halaka...,wazaiji kukanah wazai ji wacce rayuwa nake ciki....,ni farha gani bansan ya rayuwata zata kasanceba....mahaifana sun sallama ma namiji ni...,nikuma na'amsa....,gashi mahaifina bazai gane komaiba gameda abunda zanje dashi...,yau gani tsaka mai wuya wazai gane kukanah....." Kuka farha keyi gashi dare yayi sbd tunani batasan 2:am tayiba ga cikinta yana qugi don rabonta da taci wani abu har ta manta...,kuka shine cinta shine shanta..... Fitowa tayi daga part nata don zuwa kitchen ko tafiya dakyar takeyi bata gani sosai sbd qarfin kukan datakeyi yasa idanunta kunbura hakan yasa sukayi qanana bata gani sosai..... Takowa takeyi a hankali domin komai ba iyawa takeyi da qarfi ba fallown tafito takunna wutar ciki tafara tafiya hawaye na zuba idanunta....,nishi takamaji wanda dajinshi masuyinshi basusan halin dasuke cikiba da magana natashi kad'an kad'an...,har tayi kamar ta wuce kuma saitaga gara tatsaya domin batasan ta inda abun ke fitowaba...cen sai taji alamar abun a part d'inshine....,takawa tayi a hankali zuwa part d'in tafara kara kunnenta tajiyo sautin nishin wani hali natashi....,kamar tajuya again tatafi kuma sai zuciyarta tabata gara talaiqa tagani..,leqowa tayi taga abunda koh a tunaninta bata ta'ba kawo hakan akeyin abun ba...... Subhanallh! subhanalh..!! Astagfirullh!!! Domin kuwa anwar ne kwance saman jikin wani suna alfasha wanda koh wannensu dake cikin d'akin nashi zindir suke haihuwar uwarsu kuma namiji biyune gamida Anwar ukku kenan...,anwar nacikin jikin wani shikuma d'ayan yana wasa da jikin wancen..,sai nishi sukeyi domin dukansu basu cikin hayyacinsu....,da sauri farha ta dwad'e bakinta domin tana iya kuka kuma har sujita dagudu tabar part d'in yunwa kuma ai ta'bace...,kitchen d'in ta ruga dagudu tad'auko kerosene da ashana...,taquduri gara ta qone gidan har ita kowa ya mutu...,domin daganin wannan alfashar gara mutuwarta....,da gudu tayi part d'inta domin rubuta takarda ta ajiye...,kuma sai tatsaya domin ai intarubuta zata qone ne acikin wuta...,bari ta turama Rasheeda text...,tareda nema mata gafarar mahaifanta.....,kuka farha keyi wanda har xuciyarta wani mugun xafi takeyi...,wayar tad'auko tafara rubuta saqon ta tura...,shigar saqon dai2 da tashin rasheeda fitsari..,ganin wayarta na haske yasata dubawa da wuri...., "Text 4rm farha..?" Dasauri tabud'e tafara karantawa.... "Rasheeda zan mutu wlhy rasheeda zanyi kisa agidannan har ni dake ciki domin Anwar nakama cikin gida yana iskanci wanda shine farkon ganina dashi yanayi...,toh kizamo jigo a rayuwata a gurin mahaifana domin nasa'ba masu banga dai2 ba...,kinema man yafuwarsu sannan kineman gafara ga qanwata iman da mujinta...,kuma kema kiyafeman domin tun ynx ba'aje koh inaba nakasa jure qasqantattar rayuwar dana sayowa kaina tunkafin tayi nisa domin idan ban mutuba duniya zatafi tsanata rasheeda...,nice qawarki farha....." Hankalin rasheeda yatashi domin tarasa abunda zatayi ma sbd itama kukan tafara..,domin tanason qawarta so na gsky don ibtila'i yafad'amata bazata qitaba....,dasauri tafara neman layinta kira nad'aya nabiyu farha kamar gada ta d'auka kuma sai tad'auka..... "Farha gada ki aikata abunda kikesonyi..,domin hakan ba'abu mai kyaubane...,idan mahaifanki sun yafemaki shikuma Allah fa....,inason ki natsu kigane cewa gada ki 'aikata abunda ranki yarayamaki...,domin ita zuciya batada kyau sonta ba alkhairibane tun baki yi nisaba kinga inda takaiki....,gada kiyi gada ki aikata farha kituna duk wanda yakashe rai toh zunubin wanda kakashe yana saman kanka.... kinga anyi biyu babu...kin kwashe laifin Anwar duka...,inason gada ki aikata hakan gobe da wuri zanxo kinji....." Farha takasa amsamata kuka kawai takeyi kukan mai had'e da dana sani....,kuma maganar rasheeda gsky ne...,yatakasa jure wannan azaba bale azabar lahira..., Kunjin kukanta kawai rasheeda keji...farha ta yarda wayar qasa tafad'a saman gado kuka kawai takeyi..... Rasheeda fargaba duk ta hanata sakat domin takasa komawa barci...,taga nawar asubahin tayi gari ya waye tatafi gidan.... Da asuba Anwar yafito domin d'aukar wani abun kitchen..., shima kukanta yaji yana tashi hakan yayi kamar yawuce kuma sai yaga gara yaji me waccen shegiyar keyima kuka.....,shigarshi d'akin yaci karo da kerosene da ashana guri d'aya...,mamaki yakamashi mesukeyi anan....? Mantawa yayi dasu domin shi a al-amurranta bayason shiga....,kwance take tana kuka batasan gashigoba.... "Ke yr wahalace..,jarababba kuma...,inbashiba kinada kudd'i kuma kikasa samama kanki farin ciki...,duba yadda kika koma kinyi baqi kin lalace kamar mai ciwon H I V..,kisamama rayuwarki futu wlhy gakida kyau ai zaki mori maza masu kalar jarabarki domin nidai munyi hannun riga da wannan......" Dasauri ta miqe domin ganinshi kawai tayi....,amma yadda taganshi jiya ne yadawomata sabo.... "Allah nanan...,kayi nasarar rabani dakowa dakowa nawa...,naqi kowa naza'beka...,nabar jinina domin kai...,nabar tarbiyyata domin kai...,saiga biyarka da *sonka yazamo dalilin hawayenah😭..* Idan kanada sauran K'aunar Allah kasakeni domin inqarasa sauran rayuwata a jeji namun daji su cinyeni,., yafiman qara zamana gidannan naga abunda nagani nakuma jiya...,domin bala'in ganin nasa Allah ya aiko mala'iku su kefe gidan dani ciki....tunda kayi sanadin barin kowa nawa...." Dariya yayi sbd tama bashi dariya...,kallonta yayi tareda gyara towel d'in qugunshi yace.... "Ke zama daram agidannan domin ni bazan sakekiba...kuma banida maganin kukanki domin ban iyaba bansababa kuma bazan koya akankiba...,mahaifina ynx yasan nazama babba dalilinki kuma yadaina sawa ana biyata domin ke kawai dayasan ina aure idan narabu dake zaisan cewa kenan akwai sauran aiki don haka zamanki gidannan babu fashi...,kuma babu saki ki natsu kawai koh zakiji dad'in duniyar dakike ciki....." Share hawayenta tayi dasune abokan firarta...., "Wlhy nikuma zan zamo ajalinka..,tunda bakasan Allahba kuma baka tsoron Allah...,kasani fasadin dakakeyi da alfashar dakakeyi zasu zamo maka tarko wata rana domin sune zasu kaika wutar duniga kafin ta lahira...,wutar da ynx kajefani ciki gani tsaka mai wuya a dalilinka...." Wani ashar yabuga yakalleta da sauri....,wani belt yajawo cikin drower d'in gefen gadon...,yagyara shi dai2 nanfa yashiga zane farha...tun tana iya kuka har takai ko motsi takasa....." "Dan uwarki gobe koh ance kikalli fuskata bayan idona kifad'aman maganar banza bazakiyiba....,ke har kin isa waye ubanki banza jakka mara aji...,kuma bazan sakekiba kizama ajalina inbaki zamaba ni zan xamo naki ajalin..." Yarda belt d'in yayi yatsallaketa yatafi yabarta....,koh motsi batayi....,shigewarshi yayi part d'inshi yarufo yakoma gurin abokan aikinshi suka d'aura...." Rasheeda nata buga sallama ba'a amsaba hakan yasa tafad'a d'akin farha da sauri...,ganin kerosene da ashana gefe ya tabbatarma da rasheeda kayan dataso tayi using dasune...,shiga d'akin tayi amma babu motsi....,cen ta hango farha kwance koh motsi batayi...ta matsa tana kiran sunanta amma shiru....,gada dai farha poison tasha..... Rasheeda na riqa hannunta taga jini ta qasan kayanta nafita...,kuma bata numfashi...,nan take ta rud'e....,lallai farha qilan mutuwa tayi ga jini jikinta na fita... Dagudu tafito wajen gidan mai gadi na kallonta yataso da sauri..." Hajiya lfy kuwa...?" Bata kulashiba maqwaftan gidansu tashiga tasamo wata mata dagudu suka shigo...,mai gadi kallon ikon Allah kawai yakeyi...,suka tallabo farha suka saka mota harda matar nan suka tafi sai assibiti........ Wayyo farha abun yafara zuwa kenan😭😭😭😭😭😭 Busy busy bee beenku busy🤣🤣 Afuwan plx masoya🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻 Innasamu chance zakujini anjima....💘 *BÊÊ BÊÊŇ MĂŜÕŶĂ* 💞 [1/30, 8:34 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_LYF IS ABOUT BALANCE....,BE KING,BUT DON'T LET PEOPLE ABUSE YOU.....,TRUST,BUT DON'T BE DECEIVED....,BE CONTENT, BUT NEVER STOP IMPROVING YOURSELF🤷🏼‍♀....._* Page... ★2⃣9⃣★ ® Jabbar sauraro yakeyi yaji Iman tace mashi jinin ya tsaya amma shiru...,gashi koh ina baijeba yatsaya gida rainonta kawai yakeyi..... Iman tsorone yakamata domin rawar qafar jabbar d'inne ke bata tsoro domin duk inda tayi suna tare...,motsi d'aya zai ce yaya...? Tace mashi qlau.... Ynx ma d'aki takeson zuwa amma yabi duk ya tauyeta... Dashan maganin da d'aukewar jinin baifi 1hour ba gabad'aya tadaina jin motsin zubarshi hakan yasa tsoron nata yaqara yawa.... Kwance iman take jikinshi shikuma yana latsar waya...,cen kuma sai ya aje wayar gefe...ya axo hannunshi qasan mararta ya shafa...,wanda hakan yasa Iman ajiyar zuciya...,yace mata cikin kunne.... "Delight hope dai babu abunda keyimaki ciwo....,kuma baqonmu ya wuce....?" Iman dariya tayi sannan ta juyo da fuskarta zuwa ga tashi fuskar suka had'a guri guda.... "In ba kaiba waye za'a kawoma ziyara yakori bak'o da wuri baitashi tafiya ba...." "Baqon ne yazo lkchn da ake cikin yunwa ba'a qoshiba..,toh ya za'ayi abarshi yayi cuta...." "Hmmm toh yana nan bai tafiba...." Dasauri yawani juyota tareda qara gyaramata kwanciyarta jikinshi ya azata saman cikinshi yakifa cikin nata saman cikinshi fuskarta na duban fuskarshi hannunshi yasaka bayanta ya laqamota yadubeta ido da ido yace.... "Dgsk bai tsayaba Delight star...?" Runtse idonta tayi domin zatayi qarya p..., "Eh da saura dai...,amma yafara..." Qara rungumeta yayi yakai bakinshi ya jawo le'benta naqasa ya tsotsa sannan kuma yace.... "Ni nasan zuwa gobe komai normally may b kamar ynx kinyi setting d'ina a hanyar...,koh ynx don ance sai 2morrow da ynx zan kar'bi maganina...amma is ok gobenma da ynx duka d'aya gurin Allah saidai zan wadatu da albarkatuna domin sunsan bazan wuce bamu ganaba...." Murmushi iman tayi tareda rungumo mijinta itama tace cikin zolaya.... "Wlhy hakan ma yafi dad'i dashi kad'ai mukeyi ai da shikenan amma kai har sai kaqara da wani...." Walqatawa yayi yana dariya ya mayar da iman saman gadon yabi bayanta ya haye...takoma qasa shine sama saida yasaka hannunshi cikin rigarta sannan ya iya bata amsa.... "Gareki wannan yafi dad'i...,amma garan ah ah sbd cen d'in ne qarshen dad'i...,wannan shine kawai abokin tafiya cen...,kema dakin gane garin wlhy shikenan...,burina kawai ki cika alqawalin sadaukarwarki gareni domin gsky ni d'in namijine..." "Ah ah gsky idan nace na sadaukar toh ai ni k'wailace koh...?" Bakinshi yakai bakinta yafara hot kiss a ciki...,alamar tadaina zancen k'wailar nan domin bayamason ana zancen domin shi yayi kuma ynx yace ba qwailar bace macce ce cikakka.... Dariya sukeyi dukansu itama laqqametake da mijinta hakan shima shafe shafen junansu kawai sukeyi cikin so da k'auna domin iman ynx nagane wannan wasar tanasakata nishad'i domin jabbar na kaita qololuwar jin dad'i idan yana tareda ita a irin wannan yanayi...,saidai nan take take kawo sauyin abun domin yana iya rikicemata ynx.... Juyowa tayi takoma gefenshi ta riqe hannunshi domin atsaya hakan gada ayi nisa...,dubanta yayi da idanunshi jajaye da dakyar ya iya bud'esu....taqara riqa hannun nashi tace.... "12:am barci plx...." Dubanta yayi sannan yajawota ya jawo bargo ya rufesu baki d'aya..,hannunshi yasa yakashe wutar d'akin dake gefe mara haske sai d'akin yayi duhu gabad'a suka kwanta sai safe.... ★★★★★★★★ Su rasheeda suka kai farha assibiti aka kar'beta emergency domin kowa yaganta anturo a gadon marasa lfy dole yad'auka hatsari tayi...a haka rasheeda tabiya kud'd'in dressing nata da kuma kud'd'in dasuke buqata...,haka taje bank taciro kud'd'i a ATM nata domin samo ceton rayuwar qawarta..,wanda itama batasan takamammen abunda ke gudanaba garetaba hakan tasameta cikin halin.....duk da tasan dalilin hakan amma abunda bazata ganeba waya yayimata wannan illah haka a jiki wanda koh fuskarta bazaka ganiba sbd kunbura.... Likitoci suka gurfana gareta domin samo rayuwarta.....,hakan yasa rasheeda taga dacewar tasanar da mahaifan farha domin gada tamutu bata nemi yafiyarsuba...,kiran wayar mamar takeyi amma shiru ba'a d'aukaba alamar bata kusa....,shaidama maqwafciyar farha d'in tayi zataje tadawo koh da zasu nemi wani abun.... Kama hanya tayi domin zuwa gidan..., Isarta gidan fallow tashiga hango mamar kitchen yasa tayi sallama tashiga gaisawa sukayi da ita sannan ta wanke hannunta sukayo fallown... "Rasheeda yagida dasu momyn taki...?" "Kowa qlau yake mama..." "Sai muka daina ganinki kuma tunda qawarki tatafi..." "Eh mama school ne...,ynx hakan zuwa nayi nasanar daku farha ne ba lfy muna assibiti da ita iya ynx batasan inda kanta yakeba muna emergency ne...." Gaban mamar yafad'i domin mahaifiyace dole hakan yafaru da ita...,duban rasheeda tayi tace.... "Meke damunta hakane rasheeda..,kuma ina mijin nata....?" "Toh gsky mama jiya takirani cikin dare akan wata matsala yau dasafe 6:am naje gidan sai nasameta a wannan halin...kuma tabarman short text akan na nemamata gafara gareku koh bayan ranta...." "Subhanallh bari nakira mahaifinta nafad'amashi sai muje nagani..." 'Dakinta tashiga tad'auko wayar sai lkchn taga 8missed call na rasheeda 5 na Iman 3 anan dai bata tsaya duba na iman ba domin ayi wadda ke ciki....kiranshi tafarayi cikin sa'a yad'aga tafad'a mashi buqatarta nason tadubo halinda yarinyar keciki...sai cewa yayi.... "Gada kije koh ina mujinta zabinta yakula da'ita domin munrigada mun sallama mashi ita domin shine jigon rayuwarta haka tafad'a da bakinta kuma yanada kud'd'in sharemata hawaye..,wannan ba huruminmu bane banyarda kijeba....." "Baban iman kayi haquri domin ance batasan inda kanta yakeba...,gada ta rasu bamu gantaba....,hassali bamusan takamammen menene ke damuntaba...." "Binta babu inda zakije kibari idan tarasu mubita da add'a domin ba ita kad'aice d'iyaba mun haifi wata...." Kashe wayar yayi itama hakan hawaye nat zubo mata amma tashare domin farha ita tajawo wannan raba qaunar tsakaninsu......,fitowa tayi tacema rasheeda taje kawai domin babanta ya hana taje....,kuma yadda yayi shine dai2 domin farha ta'bata masu rai..... Rasheeda ta tashi jiki babu qwari takoma assibiti...,zuwanta tatarar dacewa ansamo ranta dakyar hakan yasa tacema matar don Allah tayi haquri zataje gidansu tadawo kuma takawo masu abinci..,inyaso ita sai takoma gida gurin 'ya'yanta..tace babu komai taje ai kishiyarta nanan.... Tashiga mota jiki babu qwari tayi gidan nasu tadawo.... 💧💧💧💧💧 Yinin yau Iman sukuku take domin wlhy tsoron baqon al-amarin da zai dosota takeyi domin batasan tayadda za'a faraba...domin jabbar d'innan da alama zaiyi qeta....,kuma babu yadda zatayi domin next 2 morrow tafiyarsu tafiyar dabata qaunar ayita...,dole kawai ta haqura domin ba makawa yau zataji abunda take fargaba wanda ake kira da frst nyt d'in azaba..,abun qaunar 'ya'ya maza..... Shigowar jabbar yanata sallama amma iman sam batajiba domin tatafi duniyar tunani...hakan yasashi isowa gurinta aje jikkar laptop d'inshi yayi yatafi ya rungumeta...,hakan yasa iman jin tsoro ta noce kanta a qirjinshi..... "Delight star amaryata kuma matsoraciya...,me kike tunani har angonki yadawo bakisan shigowarshiba..." 'Dagowa tayi tadubeshi tayi murmushin harda juya idanu.... "Angon ne yayi late bai dawoba...,dole amaryarshi tashiga dogon tunani...,sai kuma yadawo ya tsoratata...." "Delight kincika bandariya da yawa...,mekika tanadarman yau naji...,hope wancen baqon ya tsere da korashin damukayi...,sbd yau karatuna zai soma insha'allah...." Turo baki tayi...,sannan ta kawar da kanta gefe...domin bazata iya cewa komaiba ita kad'ai tasan fargabarta kawai....qara juyowa yayi da fuskar da hannunshi sannan ta dubeshi yakashemata ido d'aya....,nan take ta miqe ta d'auki bag d'inshi tayi bedroom nashi shima yabita daga baya yana kallon mazaunanta yadda suke juyawa...sauri yayi yakai hannu yashafa su duka....harda wani cewa.... "Waww big place p...." Dasauri iman tajuyo takalleshi...,yau abun yafi nakoh yaushe wlhy harda kuma wasu new d'abi'u dabaya yimata kuma ynx yatsiro dasu...tsaye tayi taqi tafiyar...,hakan yasa yakai hannunshi yashafo part d'aya...." "Mai abu maganin abunshi...,dakai dakaya yau duka mallakar wuyane...,nasan dai antanadi kyawawan salo wanda zan gamsu dasu..." "Wai 'ya'ya jabbar koh kunyar iman bakaji....,yarinya dani kuma yr qwaila amma kuma kana yiman hakan....." "Oh god...! Iman kidaina wannan zancen nafad'amaki natashi a 'ya'yan nan nakohma hubby...,kuma zancen qwaila ai munbarshi tun wani lkch dakika nuna ke babbace...,don haka ynx munzama d'aya...." Murmushi tayi sannan tace.... "Wanka abinci duk suna jiranka....." Wucewa sukayi ciki anan iman ta taimaka mashi ya cire kayan jikinshi zai shiga wanka amma da taduqa babu abunda yake hange sai Boob's nata sun wani cika sun taso...,yakasa jurewa saida ya jawota ya latsata tunda tasamu taqwaci kanta bata tsaya koh inaba sai babban fallonsu...,anan tatsaya ta gyara rigarta....sannan ta samu gurin xama jiranshi yafito..... Qarasa komai yayi yafito da T-shirt da wando iyakarshi gwuiwarshi..,yayi kyau ga k'amshi na tashi mai sanyi....lumshe ido tayi sannan tayi murmushi....,isowa yayi gurinda take zaune yazauna yariqota jikinshi yacemata a cikin kunne bayan ya saka halshen nashi cikin kunnen nata sannan yajawo kunnen kad'an yaciza..,da sauri iman ta fara tsullewa domin jabbar abun nashi ba mai qarewa bane.... Hakan yasamu d'aukarta sai dining..,anan yafara bud'e abincin qamshi kawai ke tashi dakanshi yazuba abincin...,sannan yagyara zaman Iman jikinshi anan idan yaci sai yabata...,ba ayi spoon shiddaba Iman tace taqoshi gabadaya....,jabbar yace bai yardaba sai taqara amma fargaba da tsoro kecin Iman...,shima yaso yafahimci hakan...,saidai babu yadda zaiyi dolene yau ya amshi haqqinshi tunda gashi kusa..... Bayan sun qarasa yariqo hannunta yadawo kujera yazauna itama ya azata qafafunshi.....,wayarshi tafara ringing...,d'aukowa yayi hannunshi cikin rigar iman yana shafa cikinta....picking d'in call d'inshi yayi domin yasan mai kiran.... "Kai ya zancenmu? anjima around 8:00 inason akawoman kuma don Allah mai kyau..,sannan kabiyo ka amsoman wannan abun a _land mark_ mai kyau nakeso mu had'u a waya zan kar'ba bakin gate..." Bazakaji me wancen ke cewaba amma daji zolayane...ambaton sunanshi yasa Iman gane koh waye...., basheer ne jiya yadawo daga tafiyar dayayi course nashi na 3month.... "Naji d'an iska zan rama wlhy tym is coming...." Jabbar yafad'i hakan...iman duk ta takura sotakeyi tasauka jikinshi domin shafar cikin nata nasaka tsikar jikinta tashi.... Miqewa takesonyi amma yasaka hannunshi biyu ya kareta yadubeta ya aza kanshi qirjinta yace...... "Ina zuwa kuma? bayan gani kusa dake...,inason tambayarki tunda baki fad'amanba...." "Gurin umma zanje tunda safe bankomaba inason ganinta...." "Dakeda umma kuma sai next 2morrow may b lkchn kinada twinx acikinki....." "Wayyo Allah nabani...,kadaina cewa hakan plx...." "Hmm naji nadaina amma bazakije ko inaba Delight..., serious question baki qara ganin period d'in yadawoba koh....?" Kamar tace yana nan saidai babu damar hakan....,turo baki tayi sannan ta lanqwashe kai tarufe fuska tace..... "Yatafi...." Murmushi yayi yarungumeta jikinshi....,kiran sallar magarib akeyi hakan yasa yasaketa domin zuwa alwallah ya wuce masallaci....,itama ita tayi tashiga d'akinta....... *Bee Been Masoya*💞 [1/30, 10:58 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_SOYAYYA DA'DI😋 TAFI XUMA DA'DI😋...,AMMA INKASAMU MAISONKA INASONKU MASOYANAH💞 SOYAYYARKU DA'DI😋WLHY...ALLAH YABARNI DAKU....._* Page... ★3⃣0⃣★ ® Iman Qarasa sallah d'in tayi duk jikinta mace wlhy...,amma taquduri juriya da haquri kamar yadda mama ke fad'amata..,sannan taqara tuno da zancenta nacewa gada tayarda mujinta yakusanceta batareda tana cikin qamshi wanda bata sanshiba...,kuma tazamo mai kawo sabon salo a kasancewarta da mujinta....,kuma gada tayarda adinga cewa shike iskota koh yaushe...,a ah itama tadinga xuwa.... Tana haka aka kira sallar isha'i a hakan tatashi tayi tayi shafa'i da wuturinta tym d'in tad'aga hannu roqon Allah yasa hakan shine mafi alkhairi rayuwarsu idan suka zamo abu d'aya da ita dashi...,kuma taroqi Allah yabata ikon kawar mashi da sha'awarshi tako wace hanyace inbai sa'bama shari'aba kuma Allah ya albarkacesu da zuri'a d'ayyaba...ta tofe da salatin annabi qarshe... Hakan datayi gabad'aya tsoron abun ma yafita ranta...toilet kawai tafad'a tayo wanka da duk abunda zaisa koh ina nata yayi k'amshi taqare tafito tashafe jikinta da turare da humrah kala kala wayanda mama ke aikomatadasu yn maiduguri....,gyara fuskarta tayi tashafa powder kad'ai sai lipstick da tashafa....gyara gashinta tayi dayake koh yaushe bayada kitso...tasaka turaren kai ta nad'eshi guri d'aya da ribbon tajuya gurin kayanta...,domin yau ba kayan tare qirji za'a sakaba domin ba lkchn subane doguwar riga Iman tagani acikin sleepingdress d'inta tad'auko domin duk tafisu abun qwarai domin ita tanada kauri amma sauran duka kaida tsirara d'aya....,itama dai ai babu maraba amma tafisu domin iyakarta qwuiwa kuma siririn hannu gareta amma dai tafi sauran...., bata saka pant ba amma tasaka wandon rigar shima bayada maraba da zindir don har pant yafishi....,hula tasaka qarama wadda zata riqemata kai...,turare tasaka tako ina da koh ina najikinta...,taduba kanta madubi tace..... Duba kanta tayi sama har qasa ita kanta taburge kanta domin tayi kyau sosai...,dariya tayi don ganin yadda qirjinta nayi tsaye amma kuma sun cika...,sbd bala'in da jabbar ke sakarmasu gurin matsa...,koh yaza'a kwashe yau... Taqara duba kanta sai tausayin kanta yaqara kamata....tace... "Kinbani iman zakici gidanku yau...,don dagani akwai azaba duk da bansan yadda abun yakeba...,amma ai koh matsar nan akwai zafi ciki p...,bale wanda naji ana fad'i group d'in matan aure zallah..." Hijab tad'auko tasaka domin bata iya fita hakan wlhy...,tsit taji alamar bai shigoba...,kwashe kayan dining d'in tayi wayanda sukayi umfani dasu domin d'azun hanata yayyi tayi komai...,takai kitchen tad'auko wasu..,domin cin abincin dare.... Qara gyara gurin tayi sannan taqara kunna burner d'in turaren wuta wadda ke jone a socket..., dawowa tayi takunna kallo ta kwanta kujera tana chatting... Shigowarshi kenan tareda manyan ledoji guda biyu...,d'ayar dining yakaita d'ayar kuma yawuce da ita a hannunshi.... Ganinta kawai da yayi duk jikinshi ya changr hakan yasa yaga gara yaje kawai bakid'aya idan yashirya komai yafito..,domin zai iya shiriricewa anan...,cemata kawai yayi.... "Delight ina zuwa..." Komai bata cemashiba...,sai murmushi kawai tayi....,tacigaba da abunda takeyi domin wlhy bazata bishiba tun ynx yafara wahalar da ita tunda tasan abunda tayi..... Shiryawa yayi tsaf sannan yafito da jallabiyya jikinshi...,hannu kawai yamiqamata yace tabashi wayarshi...,miqa mishi tayi yakasheta baki d'aya yakad'a saman kujerar bayanshi.... Jawota yayi yace ta tashi suci abinci dare nayi....,duba agogo tayi taga 9:30 p amma kuma shine dare yayi dubanshi tayi tace.... "Bazaka saurari news bane yau...? Naga 9:30 kuma bamu saba barci hakan da wuriba kace dare yayi kuma...." Sunanta yakira gabad'aya.... "Iman plx wake up kinji..." Miqamashi hannu kawai tayi yajawota...,qamshi yabugi hancinshi nantake jabbar yafara zaucewa domin ji yakeyi bazai iya qara 1hour ba wlhy....hijab yagani jikinta duk ya takurashi da hanashi ganin abunda yakeji yakeson gani kuma.... "Me kikeyi da wannan kuma..? Wannan bayada rana a nan gurin domin don sallah kawai akayishi da kare wasu ganinki amma jabbar anan ya haramta....,plx cire manshi don Allah...." Cireshi yakeson yi amma iman ta hana... "Kabari mugama cin abinci sannan..." "No ynx dai nakeso..." Saki tayi ya cireshi da kanshi....ya jefar...,ganin yadda yn abokanshi ke kallonshi yasashi jin wani bala in feeling na shigarshi...,daurewa kawai yayi yad'auketa zuwa dining d'in..... Azata yayi qafafunshi amma ina yakasa sai yata'ba qirjinta sannan zai natsu...,shafosu yayi sannan yayi murmushi.... Jawo laidar da yazo da 'ita yayi...,wato kajine guda biyu sunji gyara irin na kamfani kuma gyaran hannu sunji source sai wani qanshi ke tashi mai dad'i juye ledar yayi a cikin babban plate...sannan yajawo wata roba doguwa itama anrubuta sunan _land mark_ gareta fresh yougut ne ciki cups yajawo yaxuba ciki..,wuqa yasaka wadda aka sanyo cikin ledar alamar cikin ledar tafito domin ga sunanta nan gurin nan laqe... Fara ciyar da iman yayi har saida tace ta isheta...,domin tasan wannan kazar bashice zata biyata wlhy.... Itama kasa jure ganinshi tayi bai ciba..,hakan ta lanqwasar da kanta ta fara bashi ba musu ya kar'ba yaci har yaqoshi yougut d'in itama tabashi..cikin jin dad'i... Plate yasaka ya rufe sauran...,domin abincinma bazai ciyuba saidai gobe asan gurin da za'a dashi... 'Daukarta yayi har baya gani sai d'akinshi...,qamshi kawai d'akin keyi ga sanyi A.C natashi....,bai direta koh inaba sai bakin toilet nashi..., anan ya ajeta yace tayi alwallah...,hakan kuwa akayi kafin tagama yaje yad'aukomata hijab da doguwar riga d'akinta....,fitowarta yace tasaka...,yashinfid'a sallah capet yace sallah zasuyi....yatayar itama hakan sukayi raka'a biyu nagodiya ga allah sannan ya juyo yayi addu'a tana amsawa.... Miqewa yayi..,itama hakan..,lunke capet d'in yayi sannan yacire rigarshi shima....kallonta yakeyi amma taqi tacire hijab d'in bale rigar da tad'aura saman kayan jikinta....qyaleta kawai yayi yacigaba da abunda yakeyi....,baki drower nashi ya tsaya yasaka wani abu a bakinshi....dagashi sai gajeren wando..,har kunya takeji wlhy in tana ganinshi hakan... Takowa yayi zuwa gurinta...d'aga hijab d'in yayi gabad'aya ya cire...,sannan ya fara 'balle ma'ballan rigar...,ya xubar dasu cen gefe don bashida lkchnsu...., Kamota yayi ya matseta jikinshi..,nantake jikin iman yafara rawa harda yrfi da hannu takeyi sbd tsoro...,gane hakan yasan cewa dole ya ciremata tsoronnan kafin yakawo qudurinshi.... Bakinshi yakai cikin bakinta...,sweet d'in da yasaka cikin bakin nashi mai bala'in qamshi...,hakan yaturamata itama cikin bakinta...,ya had'e halshenta da sweet d'in yafara tsotsewa cikin qwarewa...,wasa yakeyi da iman mai tafiya da mutun...,hakan yagane jikinta yafara amsa gayyata...,domin tafara riqeshi....,cikin dubara yafara ciremata kayan rigar jikinta abokanshi suka fito dai2...,bakinshi yakai yafara sucking nasu cikin qwarewa.... Hakan yasa iman jin dad'in abun domin ji takeyi kamar yana yimata susane...,sai itama tafara maida martani shafarshi takeyi shima yana shafarta nandanan kowannen su ya rud'e...,nishi kawai ke kawo masu ziyara...a tsakaninsu...saidai jabbar yafi iman kawo qarfi gurin salon domin feeling d'in ba d'ayaba.... Bud'e idonshi yayi...,dai2 da itama tabud'e nata suka kalli juna....kowa idanunshi jawur...iman tayi saurin rufe nata....hakan jabbar yakasa jure tym d'in duba haske d'akin yasa jabbar miqewa zuwa kashe wutar baki d'aya..., Dawowa yayi yaqara jawo iman jikinshi hakan yaciga da wasa da ita cikin sigar rud'ewa....,hannu yakai yazare mata pant d'inda yarage a jikinta....,duk yanayin da iman ke ciki bai hanata jin tsoroba...,amma tadake kawai domin irin wannan lkchn ba lallai jabbar yaji metake cewaba....,hakan shima yaraba kanshi da kayan jikinshi.... Fara neman hanyar mafita yakeyi....,gyara iman yayi amma iman yrfi takeyi da hannu domin batasan ya abun zai kasanceba....jin kawai tayi yatsaya yana addu'a kamar haka.... *_BISSIMILLHI...,ALLAHUMMA JANNIBNASH SHAI'DANA ....,WAJANNIBISH SHAI'DANA MA RAZAQATANA....,_* Iman an sad'agar...,runtse idonta kawai tayi domin jin yafara doso hanya...,iya lkchn jabbar gurin kawai yasani....,iman naji ana neman gurin fasata amma abun ya citura har ynx baisamu damaba gashi ya matsu.....ganin jabbar abun na neman gagararsa kawai sai yatafi da qarfinshi ba wasa yafasa iman yawuce...... Ajiyar zuciya yayi mai sanyi...,itakuma iya lkchn dayayi wannan aikin riqeshi tayi da qarfi tareda kiran mama....,hawayene ke zuba a idonta... domin jin tayi tamkar ansaka reza an yanketa....,kuka takeyi tana yaqyaleta amma ina kira wani bashiba jabbar ba sai yadawo yatafi.... Jabbar tunda allah yayi rayuwarshi baita'ba tunanin haka abun yakeba...,tunda bai ta'ba ba..,amma yadda yake fad'in abun yawuce misalin bakinshi....domin fadamar da yashiga tawuce dashi kogon maliya...,sabbatu kawai yakeyi... Hakan ya hanashi tuno saman k'waila yake...,domin shi kanshi ya manta da kanshi balle wata halitta...,bankar Iman yakeyi kamar wata yr shekara 23 da yafad'a ...., Iman magiya takeyi domin harda cizo take qarawa amma jabbar bai gane komaiba...,sai yatsaya kuma yakoma.... Iman kiransa takeyi amma ina yana duniyar taurari bayaji bale gani....,gidan karatunnan kawai yake ganewa...qarshe saida ya sauke dukkan ciwonshi ga iman....,tafahimci hakan gurin sabbatu iri iri wanda azabar datakeji ta hana ta tuno me yake cewa...,amma tana tuno lkchnda jikinshi na rawa tareda kiran sunan Allah sbd nauyin fitar da tsohon ciwo....,itakuma alokacin koh hannunta takasa d'agawa..,bale ta iya ceton kanta...,domin abun bana wasa bane...,tana iya tuna cewa yayi irin abunda yayi wanda jikinshi yayi rawa har sau ukku amma duka yakasa tausayamata.., Jabbar baigane abunda yayiba saida yaga iman bata motsi....samun natsuwar kanshi da maida numfashin gajiya yasashi jawota jikinshi domin fad'a mata wani abu zuwa qarshen zuciyarshe..gyarata yayyi dai2 xuwa jikinshi domin yasan ta galabaita.... dubata yayi a wane halin take ciki..... Sunanta yakira amma iman babu baki sai hawaye ke fita wanda itama batasan fitarsuba... "Iman!Iman!! Iman....!!! Kiyi magana plx...." Tashi yayi da ita jikinshi yana kiranta amma iman ko motsi bata iyawa bale amsa wani suna cen ..... Yanason ya ajeta yakunna fitila... amma ganin yakeyi kamar bata motsi..,gada yatashi wani abun yafaru da ita domin shikad'ai yasan waye Iman ynx.... "Khadija khadijah..." Ina khadijatul iman kuma ai ka halakata...,k'waila da ita ka kasheta yau .......jabbar kasaurari hukuncinka....,☹ *Bee Been masoya*💞 [1/31, 4:04 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_yawa gareku yn sadaukarwata....,wlhy har bansan sunan da zansakaba...domin zan iya qarar da page d'ina ban rubuta komaiba sai sunanku...kowa yasaka aranshi wlhy ina sane_* *_dashi...kuma inajin kowa da kowa kuyiman uzuri🙏🏻🙏🏻kowa ina sonshi....._* *UMMYN YUSRAH* 🌹rayuwar aseeya🌹 writtr bee been masoya taga saqon k'auna tagode... *UMMU HANAN(Marym)* 👄surayya👄writter kema bee been takice...., *ACTION BABY* Ina gaidake amma sai na kai qararki ga Azland babu ruwanah...🤷🏼‍♀hukuncinki daban ne🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀ Badi'at ibrahiem💋 Mmn noor Mmn twinx Mmn beauty Nusaiba usman Atiti mamah Kabo Ummy barwa Yagana Mrsgid'ad'o Ummu walid Da sauran members d'inmu nakowanne group ina gaidaku...kuma page d'ina duka nakune all membrs d'in da buk d'ina ke zuwa... Page... ★3⃣1⃣★ ® Jabbar ya jawo pillow bayanshi da juye tareda zanin gadon gurin murmuje...,jawo iman yayi ya'aza ga pillown yajawo bargon gefe ya rufeta...,sauka yayi a rud'e ya jawo jallabiyarshi yasaka hakanan..,sannan ya kunna glub d'in d'akin qwaya d'aya sbd gada hasken yayi yawa...., da sauri yaqara hawa gadon...,yajawota jikinshi ya axata.... "Delight sorry!sorry!! delight narasa samo kaina ne har hakan tafaru...,delight kitashi don Allah..." Yarasa yadda zaiyyi ga alama Iman koh motsi batayi..,toh kodai jabbar yayi kissa ne...? Qara dubata yayi shiru dai...,dubara ta fadomashi akan ya yayyafa mata ruwa koh sumane....,ajeta yayyi da sauri yayi fallow yabud'e fridge yad'auko roba d'aya ta ruwa...,yazo dasu yana yayyafamata a hankali....,atunaninshi p iman somewa tayi..,amma ina tsananin wahalane yasakata tayi kamar somammiyar...,ruwan daya zuba matane yasa ta bud'e idanunta dasukaci kukan axaba sukayi jawur kuma suka koma qanana...,bud'e idon tayi sannan tadubeshi k'walla ke zubowa ciki har basuda alamar tsayawa...,ganin suna zubewa a banxa yakai bakinshi yafara lashe hawayen da halshenshi.....d'agowa yayi daga fuskarta yariqe bannunta cikin nashi hannu ya dubeta idonta rufe....yace.... "Iman kiyi haquri..,naso control d'in kaina ne amma nakasa wlhy..,bana iya tsayar dakaina ne daga abunda nakeji wlhy Iman har bansan tayaya zan misaltamakiba..,kums bansan tayadda zanyi bayaniba...,nidai nasan wlhy ke Tadabance a cikin mata..,domin ni'imarki na iya kashe mutun don dad'i ki gafarceni ba ahankalina nayi hakanba..." Itadai bajinka takeyi sosaiba domin jikinta gabad'aya barkono yake yimata ....qafartama bata ko motsuwa....,shima da zaiji wlhy da yadaina motsata....bakin Iman yamutu mutus.... Ganin yayi babu wata mafita face gashi shine abu mafi sauqi....,ledar daya shigo da'ita yaduba wata roba d'aukota yayi...,wadda doctor habibu yabashi yace asiyo maganin aftr anqarasa sex d'in koh haihuwa mata na gashin jikinsu dashi idan da mtsl yazubashi cikin ruwan zafin ta zauna har sau ukku..,komai zaikoma normal kohda kuwa yankewace....,jabbar yad'auka yafad'a toilet d'in ya kunna heater d'in ruwan zafin yazuba ruwan dai2 yadda maganin zai shiga jikinta sosai....bahon wankan yaxuba ruwa da maganin ciki....,baitsaya tunanin komaiba yaxo d'aukarta..,sukkutar da yayimata saida ta riqeshi sosai domin ya motsata..... Toilet ya bud'e....yashiga da ita..,sakata yayyi cikin ruwan wanda saida Iman takwad'a kuwa mai qara wanda da akwai mutane kusa dole sujiyo sukawo agaji.... amma hakan ya riqeta cikin ruwan.... Tausayi tabashi domin yasan ta wahala.....,amma dole ta haqura domin wannan shine mafita..., Duk kukanta bai hanashi changr ruwanba har sau ukku...,da ya sakata ana farkon zafi sosai ..,nabiyun da sauqi saidai har lkch da zafi hakan yasa tanata raki da hawaye...,ana ukkunne bataji zafiba sosai...,sai wani dad'in ruwan datakeji domin suna shiga jikinta dai2... Hakan da jabbar yaga tayi shiru alamar da sauqi ynx...,sai yafita yace yana zuwa...., Zanen gadon yakeson ya changr..,d'aga bargon dazaiyi babu abunda yagani sai jini..., "Subhanallh Iman dole ki wahala wlhy...,dole kiji jiki ashe haka najimaki ciwo da yawa....? Ikon Allah wlhy bansan nayiba...,abunne babu control koh kad'an don wlhy abunda naji har baya misaltuwa rayuwata, ALLAH nagodemaka...,daza'baman abu mafi alkhairi dakayi a rayuwata..,samun Iman wani yankene daga ni'imar duniya ya Allah karayamu tare...." Ameen jabbar...,kwashe zanen gadon yayi ya aje gefe ya shinfid'a wani...,yagyara koh ina dai2...,kwashe kayan barcinsu yayi ya aza gefen zanin gadon wanda za'a wanke....,d'akin Iman yaje yad'aukomata wata doguwar riga mara nauyi ya aje gefen gadon bayan ya fesheta da turare...., toilet d'in yafad'a wanda yasamu iman har wankan tsalki tayi domin har ta d'aura towel jikinta saidai takasa tafiyane.... Murmushi yayi sannan yaqaraso inda take...,ya rungumota yayi kissing nata a goshi....,hakan yasa Iman duqar dakai qasa tayi....hakan yasa yad'auketa sai gefen gado ya ajeta a hankali....,rigar yad'auko yasakamata babu yadda ta'iya domin komai bazata iyayima kantaba sbd koh ina na jikinta ciwo yakeyi...tsayawa yayi yana duban fuskarta had'a fuskarshi yayi da tata fuskar suna kallon junansu...,hancinshi saman nata goshinshi saman goshinta yahad'a bakinshi da nata kuma sai yayi magana...... "Sannu hasken zuciyata...,Allah yayimaki albarka kinsakani farincikin da har nake tunanin bani neba...... *IMAN INASONKI HAR QARSHEN RAYUWATA*....." kissing nata yayi sannan yamtso da pillow d'in kusa da ita yakwantar da ita...,yajawo bargo ya rufeta...yajuya ya kwashi zannuwan gadon yatafi toilet ya wankesu duka..,yayo wanka yafito...,jallabiyya yasaka yashinfid'a sallah Capet ya kabbarta sallah don miqa godiyarshi ga Allah da wannan ni'ima da yasakamashi da ita...,yaqare sallah..,sannan yad'aga hannu roqon Allah zuri'a d'aiyyaba dakuma soyayya mai d'aurewa dashida iman...,qarasawa yayi yatashi ya haye gadon yajawota jikinshi yasanya bargo ya rufesu cikin sanyi da nishad'i..... Basu falkaba har 9:30am shima kiran wayar ummanshi ne yatayar dasu...,har ta tsinke baisamu qarfin d'aukaba...,sbd bayason yad'aga da qarfi sbd Iman dake jikinshi kwance duk ta maqalqaleshi...., jin jikin Iman da zafine yasa jabbar qara ta'ba kanta da jikinta...,duka sunyi zafi sosai Alamar zazza'bi ta kwana dashi....,a hankali yajawo pillow ya d'an janye jikinshi ya azata yajawo bargon yagyaramata....miqewa yayi a hankali ya jawo wayarshi yaduba missed call na umma har biyu...,tym yaduba 9:35.... "Subhanallhi har tym yakai haka bamu saniba....?" Tashi yayi yashiga toilet yad'auro alwallah yayi sallah...,sannan yad'auki wayar tashi yayi fallow domin kiran umma yaji lfy....,kiranta yafara batafi ringing biyuba ummar tad'auka...,gayar da ita yayi....,sannan ta amsa tace.... "Lfy qlau babanah dama nakirane naji Iman lfy take..,naga jiya bangankuba dukanku tunda kukashigo muka gaisa...,ynx kuma gashi har nafita baku fitoba...,dama zan fad'amakane idan xakaje aiki kawuce dani gidan babanku Aliyu toh kuma sai ba'a d'aukaba...,nasamu napape na hawo...,ina bisa hanya ma...." "Eh umma batad'an jin dad'ine tunjiya shiyasa nima bansamu shigowaba...,amma da sauqi sosai....,kuma yau baxanje aikiba sbd gobene tafiyarmu muna shiryawane....,muna gaidasu zanxo d'aukarki...." "Toh yayi sai naqare zankiraka....,kagayar da iman d'in kafin mudawo...,kuma tadaina yawan aiki domin lfyrsu sai ahankali...." Murmushi jabbar yayi yace...."toh umma insha'allah za'a kiyaye...." Yakashe wayar yaqara muemushi yace.... "Umma dai har kin aza d'iyarki tasamomaki jika...,toh sai jiya ma mukasan k'ofar aikin inda take....,amma ai koh yau a iya samo abunda kikeso umma..,don nayi aiki babba....." Falkawa iman tayi cikin matsanancin zazza'bi ga sanyi tanaji gashi har ynx da sauranta....,rarrafawa tayi tayo alwalla ta hau daddumar sallah dataga yaqare tayi itama tayi amma takasa d'agawa sbd zazza'bin yayi yawa...,kwance tayi anan.... Jabbar na kitchen yana had'amasu break yadda da tatashi kawai ci zatayi...,qarasawa yayi yazo domin tayar da ita.... Shigowarshi sai yaci karo da ita a saman sallah capet kwance..,alamar har tayi sallah...,da sauri ya matso inda take yariqota...jin jikinta zafi sosai... "Sweet meke damunki naji jikinki da zafi...?" Bud'e idonta kawai tayi tadubeshi kuma sai tarufe idon nata....,gyaramata kwanciyar yayi yad'auki wayarshi yakira doctor habibu....,yafad'amasa madam d'inshi babu lfy in yana free yataimaka mashi yazo yadubata....,yace yana zuwa..... Fallow yaje ya d'auko break nasu yaxo dashi nan yatayar da iman zaune ya had'a tea yabata tareda dankalin daya soya....,amma duka bataci komaiba...,koh tea d'in saboda ya matsamata tasha...., Hakan yayita yimata dubara har yasamu tashanye cup d'in d'aya....qyaleta yayi domin gada tayi amai.... Ringing d'in wayarshi yafara tashi dubawa yayi yaga doctor d'inne...,don haka sai yad'auko Iman zuwa fallown anan ya ajeta kujerar bayan yasakamata hijab yace.... "Ina zuwa.." Fita yayi yashigo da doctor bayan suna dariya harda tafawa...,saidai bansan me suke cewaba..., dasuka matso ciki...Iman ta kalleshi tagayar dashi duk da kunyar da takeji...,domin kanta qasa yake.... Amsawa yayi sannan ya tambayeta me takeji jikinta...? "Kallon jabbar tayi..,sannan tace... " zazza'bine kawai da ciwon kai..." Yafahimci dai maganar jabbar ne domin wahala ta haddasa mata wannan zazza'bin ya bata magani yace tasha ynx...,zuwa anjima komai normal..., Jabbar ya amsa yayimashi rakkiyya..,suka fita.... Dawowa yayi.,yad'auko ruwa yabata maganin...,sai sannu yake yimata...,tana lumshe ido..,don ita har ynx batada bakin magana wlhy domin yarufe bakin tun jiya bata iya cewa komai...,saidai abu d'aya tasani shine mujin nata ba abun wasabane namijine na gsk wlhy...,itama duk qoqarinta saida takasa..... "Sannu my delight haske zuciyar jabbar...,kitashi muje ki futa domin anjima kad'an zanje d'auko umma kuma ta tambayeki bata gankiba nace bakijin dad'i har tabani saqo tace nace maki kidaina aiki da yawa...,sbd ta aza ciwon samun jikane...." "Hmmm ai duk kaine kahanan ai naje naganta..." Dariya yayi yariqota yace...., "Yau kad'ai nake tare dake...,gobe bana nan kuma sai nadawo..,umma kuma kina tareda ita nukuma ai kinga zanyi missing da yawa koh..." Jin zancen tafiyar nan na'batawa iman rai don Wlhy tafison tadinga ganinshi kusa da ita koh ba komai tasamu farincikin ganin jabbar kusa da ita bale ynx dasun zama d'aya..., marairaice fuska tayi...,nan take ya gane nufinta...., Dariya kawai yayi yad'auketa yayi ciki da ita..,a hakan ya kwantar da ita shima ya kwanta gefenta yana shafar suman kanta...,nan take barci yad'auketa shima barcin ya koma....,2:pm dai2 yaji kiran sallah hakan yatashi ya watso ruwa ya changr kaya don zuwa masallaci kuma yasamo masu abun ci tunda bazata iya komaiba...., Koh da farha tatashi tanemi ciwo ta rasa gabad'aya har qarfin jiki tasamu sanadiyyar maganin datasha....,hakan yasa tatashi da sauri tayo wanka tayi d'akinta domin shiryawa....,sallah tayi sannan tayi silent kwalliya powder da lipstick kawai kaya tasaka material dunki riga da sket...,amma wlhy har ynx tanajin ciwo qasan jikinta sosai ma...,hakan yasa a tafiya take d'ingishi da qafa...,turare tafeshe jikinta dashi tayo fallow..da niyyar shiga kitchen.... Sallamar jabbar tadawo da ita baya...,ganinshi da leda niqi niqi da alama abinci yayo take away nashi...,dubanta yayi da alamar tambaya...., mezatayi...? Dawowa tayi tazauna tafiyar tatama sai slow..., "Hmm kina ahaka kuma zakije yin wani aiki...?" "Ni lfyta qlau..,kadaina d'aukata ragguwa p...,sbd ni jarumace sosai... Don inda wasune sukasha wahalar danasha sai lahira kawai...." Zancenta dariya yabashi sosai...,abincin yafitar yafara fitarwa kala kala yad'auko plate ya xuba...,yafara bata..., Balaifi taci sosai shima yaci.... Harda cemashi tayi.... "Daga yau nakashe siyoman abinci cikin gida wlhy domin banason abincin yahudawannan...," Bai cemata komaiba agogo ya duba...,tym yayi yaje d'auko umma...,dubanta yayi sannan yazauna gefenta yariqo hannunta yace.... "Haske nah...! Zanje d'auko umma gidan mama daga cen nayo bankwana dasu don gobe tafiyar safe zamuyi...." Miqewa yayi tsaye amma bai saki hannuntaba...,itama d'ayan hannun nashi ta riqe cikin shagwa'ba tace.... "Nima zanje...,sai mudawo tare...." Duqowa yayi har tanajin numfashinshi ga fuskarta yace.... "Ahakan zakije kina d'ingishi su umma da mama sugane an amshi darajarki jiya....,? Ai kawai kibari sai kinkoma normal tukunna dai...,nima banda dolene da babu inda zanje ina tareda Ruhinah manne...,muyi jinyar tare amma kiyi haquri bazan dad'eba...." Turo baki tayi...,alamar zatayi kuka...,yayi saurin zaunawa gefenta.... "Ah ah gada ki hanani xuwa d'auko umma Iman...,kukanki ai matsalane ga Rayuwata..." 'Dago fuskarta tayi tadubeshi ta lanqwashe kanta..,tace.... "Kaje kawai ina gaida su mama idan kaje..." Murmushi yayi yasaka hannunshi yashafo qirjinta...,tareda had'e bakinshi da nata na 3mnt sannan ya miqe tsaye...,ya lumshe idonshi yace.... "Take care my haskena...,ki kwanta warki bazan dad'eba domin tunaninki bazai barni naga kowaba sai ke...,koh umma don itace wlhy...,ga wayarki kiyi fira kafin nadawo....," Miqamata wayar yayi tareda kunna mata ita domin shi yakasheta jiya.... Fita yayi itakuma ta kwanta a kujerar...,yana tafiya yana waiwayenta har tafita....... *вee вeen мαѕoyα*💞 [2/1, 1:06 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_True Love💞 Depends On The Willingness To Give Take And Work On The Relationship...,😍 With The Effort That You Have Shown This Far I Cant Doubt The Undying Love That You Have Shown Me..., I LUV YOU ALL MY HEART❤ MASOYANAH😘_* Page... ★3⃣2⃣★ ® Isar jabbar gurin d'auko mahaifiyarshi...,yayi sallama suna fallow dukansu zaune...,mama da umma alamar fira sukeyi...,yashigo yasamu gefe yaxauna..., suka gaisa da mama...., Cen yaji suna fira amma wlhy baisan kota mececeba...,amma yaji ankira farha ciki...,hakan yasa bai maida hankalinshi ga son jin zanceba domin koh hanyar da zancenta zai bi bayason su had'u...,domin itace macce tafarko da tanunamashi tsana rayuwarshi...., Jin ankira sunan nata dakuma zancen babu lfy tare da ita...,hakan yasashi tashi domin yabasu guri suji dad'in magananar....,wayarshi ya d'auko alamar zai kira masoyiyarshi yayo waje..... Calling nata yafarayi...,nan take tad'auka alamar tafara barci ne...., "Haskenah badai har kin fara barciba...?" "Hmmm...,dole ai katafi kabarni ni kad'ai acikin gida...,kuma umma bata kusa...." Murmushi yayi da lumshe ido domin ya tuno wani nishad'i na jiya da dare yace...., "Haskenah! Ina missing naki p sosai...,ji nakeyi kamar nayi 1hour dabaroki duk missing naki yakamani...,plx yauma.....?" "Hmmm yauma me..? Wlhy ah ah sanyinah....,bazan iyaba wlhy..." "Ai ba wancen nake nufiba p...,d'ayan dai koh...?" "Naji ni barci nakeji sai kadawo plx..." Dariya yayi yakashe wayar domin jin alamar fitowar umma..., saka wayar yayi aljihunshi ya tako gurin dasuke tsaye...,umma nayyimata magana tareda cewa..... "Insha'allah zanyi qoqarin inje ingani...,amma kuma kusanya ranku sanyi yaran zamaninnan ai sai addu'a..." Umma tawuce gurin mota anan jabbar yafara yimata bankwana gobe xaije exam abuja kuma zaiyyi week insha'allah....,tayimasa addu'ar samun nasara aciki..., Sukayi bankwana yace zai kira baba awaya yafad'amasa...., Umma tashiga mota shima yashiga suka kama hanyar gida..., Shigarsu umma tace zata shiga taga Iman sannan tawuce ciki... Koh da suka shiga iman na toilet alwallar magarib..,shiga yayi d'akin nata yake shaidamata umma tazo ganinta..., Kallonshi tayi sannan ta kalli yadda take d'ingishi kuma yasa umma zuwa toh ita yazatayi.... Shima dariya yayi domin baisan dacewa zata shigoba...,kallonta yayi yace.... "Ki daure kawai kije domin babu yadda za'ayi domin tariga tazo ganinki..." Hijab iman tasaka takwaso juriya ta aza agurin saita tafiyarta domin wani barkono takeji idan ta had'a qafafun cije baki kawai tayi tatafi..,amma wlhy akwai azaba ciki....,ita bazata qara yadda ba kuma tunda abun ciwone dashi....,gashi ya xamar mata miki ynx....." Fitowa tayi tana takowa a hankali...,duk iya qoqarin iman gada ummar tagane saida tagane komai daga yanayin tafiyarta....,iman tazo gefenta tazauna domin bata iya xama qasa wallhy...,ummar riqota tayi tadawo kusa da ita...,azaton umma iman cikine da ita..,amma ganin yanayinta yanunamata cewa ynx jabbar ke amarcinshi domin ynx tafiyar iman ke changrwa...,tagane zazza'bin da jabbar yafad'a na wahala....., "Iman yaya jikin naki da sauqi koh...?" "Eh umma da sauqi sosai nasha magani....." "Toh masha allah...,gobe idan jabbar yawuce akwai inda zamuje insh'allah..." Dad'i iman taji duk da tasan da sauran warkewa jikinta amma wlhy sai taje koh ina ne...., Ummar tawuce part d'inta..,jabbar yadawo fallown anan yake tambayar yasuka kwashe da umma tace mashi normal suka rabu....,dariya yayi sannan yatafi sallah...." Daren yau lfy suka kwanta saidai jabbar bai yarda koh kad'an iman tamatsa daga inda yakeba...,motsi d'aya yace..."meke faruwa haskenah...?" Iman p duk tafiyar daxaiyine yau ke d'aga mata hankali...,hakan yasa duk tayi sukuku...,gyaran kayanshi takeyi amma badon jin dad'iba domin batason yatafi yabarta...,yajawota yayi tana zaune gefen gadon takwanto jikinshi....,yasaka hannu ya matseta qirjinshi sosai yakai fuskarshi jikin qirjinta ya shaqo kamshin dake jikinta...sannan yad'ago zuwa fuskarta.... "Wai damuwar tamenene iman d'ina...,ni ban damuba sai ke..,zaki damu...? Nine yakamata nayita damuwa nida nad'and'ana zuma kuma zantafi nabarta naje wani guri da banida abokiyar d'ebe kewa...,gashi har ynx baki warkeba da aikin danayimakiba...,bale naqara komawa najiyo wani..." Hannunshi yasaka ya xuge rigar barcinta dake d'aure da igiyoyi yakai bakinshi ciki...,lumshe ido iman takeyi domin tanason wannan abun da yake yimata kuma tanajin dad'inshi...hakan yasamu damar rabata da rigar duka..,wasa yakeyi dadukkan halittun jikinta wani feeling nasaukarmashi...,hakan tata wasa da ita har yasamu yarage abunda yakeji...,itama iman taji dad'in wasar domin tanason jabbar yayi kissing nata kuma tanajin dad'in yayi wasa da qirjinta domin iya ynx tafara gane wayannan al-amurran me suke sawa aji...amma ashiga jikintane at bataso sbd yaji wahala sosai wanda har ynx da sauran miki...., 'Dagowa jabbar yayi domin yaji kiran sallar assubahin...,dakyar ya'iya rabuwa da iman domin hakan kad'ai a jikinta nasashi jin yagamsu...., tashi yayi domin yayi wanka yashirya 6:am zasu fita dayake sunada yawa...,jirgi zasu shiga..., Iman ma jin yatashi itama sai tayi d'akinta sharp sharp tayi wanka tayi alwallah....,fitowa tayi...,sallah tayi tasaka doguwar riga takama hanyar kitchen karn safe tashirya mai sauqi domin yaci...,nantake taqarasa dai2 da fitowarshi shima..... "Haskenah kice har kin had'a komai...?" Langa'be kanta tayi...,taja hannunshi domin tasan zai iya makara har ayi jiranshi.....,break yayi yamiqe don d'auko kayanshi...,iman itama tabishi d'akin....riqe jikkar tayi tafara kuka.... Nan take jabbar shima yaji duk babu d'ad'i amma babu yrda ya iya dole yakawar da nashi damuwar domin yasamu ta daina kukan...." "Iman menene haka kuma...,ai zan dawo...,kisani nima banason tafiya nabarki..,saidai dukanmu babu wanda zaije da matarshi kuma babu wanda yassan yadda gurin yake..,bale naji har naje dake...,idan har kuka zakiyi sai na'aje tafiyar nayi rarrashinki domin nafi sonki akan aikin daxanje nemo qarin girma dominshi....." Fad'awa tayi qirjinshi ta rungumeshi sannan tad'ago tadubeshi shima idonshi sun sauya...,tace acikin muryar kuka..... "Farincikinah...! Dole nadamu nasaba dakai sosai..,nakai bana iya 2mnt batare dakaiba...,yau gashi har week bazamuyi tareba dole nadamu...." Jawota yayi zuwa gadonshi ya zauna ya'axata a qafarshi...,yakai bakinshi cikin nata na 2mnt sannan ya zare bakin yace.... "Zaki rage kad'aici domin koh yaushe zamu kasance a waya...,kuma gurin umma zaki koma har sai nadawo...,kid'auki duk abunda zaki buqata dana wuce ynx ki rufe gidan har sai nadawo...,kuma nabaki dama duk inda zakije da izinina bale nasan bazaki wuce gida biyuba...,gidan mama da umma..." Duba agogonshi yayi shidda saura kwata...,kafin yamiqe har kiran abokin tafiyarsu yashigo...,bai d'agaba domin yasan zancen tafiyarne..... "Riqa hannunta yayi d'ayan hannun riqe da trolley nashi tana ja...,ido sunyi ja...., _rabuwa da masoyi babu dad'i koh da second ne bale week....😍_ _ALLAH BARMU DA MASOYANMU...,KADA KASA MUDINGA NISA DA JUNA...AMEEN_👏🏻 part d'in umma yashiga sukayi bankwana tayimashi addu'ar nasara...,yafito yazo part nasu ya amshi bag d'inshi yayi kissing iman sannan yafita...., iman hawayen missing kawai akeyi aka koma ciki kwasar kaya zuwa part d'in umma duk ranta babu dad'i....... Bayan iman tarufe part nasu ta d'auki itama tata jikkar tayi part d'in umma da ita...., Ummar naganin iman tayi murmushi domin tasan kuka tayi kenan saboda zai tafi...,hakan baisa tatsaya tambayartaba...,ganinta kawai tayi takai kaya d'ayan d'akin ta ajiye..., fitowarta kenan ummar tace tashirya akwai inda zasuje ynx..... Cema umma tayi toh..,duk ranta babu dad'i wlhy...,itafa missing d'in mujinta takeyi wlhy.... Wucewar iman d'in keda wuya ummar itama tatashi tashirya domin suje da wuri....... *Bee Been Masoya*💞 [2/1, 6:51 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_ASTAGFIRULLAHULLAZIE...,MAN LAZIE LA'ILAHA ILLAH ANTA...,ASTAGFIRUKA WA'ATUBA ILAIHIE...😭_* *~YA ALLAH KAGAFARTAMUNA XUNUBBANMU WAYANDA MUKA SANI DA WAYANDA MA BAMU SANIBA BAKI'DAYA ALBARKAR MA'AIKI {S.A.W}~*👏🏻👏🏻👏🏻 Page... ★3⃣3⃣★ ® Likitoci suka gurfana gurin ceto rayuwar farha...,Allah yabasu ikon shed'arta tadawo..., likitocin suma sunyi mamakin wannan abu domin ba hatsaribane...,wanna dukane na bala'i..., Kiran rasheeda sukayi suka shaidamata cewa yr uwarta na d'auke da ciwon zuciya mai tsanani wanda bai fi 5days da kamataba...,kuma idan ba'ayi hattaraba zata iya rasa rayuwarta ko wanne irin lkch...,sannan suka tambaya wanne irin ibtila'i ne tafad'a haka da har akayimata duka hakan...,?don wannan dukane kuma idan yn fashine sukayimatashi toh marasa imanine naqarshe...,yakamata kisanar da iyayenku idan suna gari....." Rasheeda hawaye nat zubo mata domin tasan Farha ita tasiyoma kanta musiba da bala'i...,"lallai Anwar shine yayimata wannan rashin Imanin kenan...,rayuwa kenan Farha kinganta....,gashi mahaifanki suma sunjuya maki baya nikad'ai naragemaki mai dubanki... Nima danaso dazan qyalekine..,amma babu aminci idan nayi maki hakan sbd inasonki...." Azuciya Rasheeda tace hakan...,doctor yadubeta yace..,kinata tunani kitashi kije kisanar da iyayenku domin sud'auki mataki da wuri...." "Ah ah doctor ynx nikad'ai naragema farha...,domin ita tayi laifinta ynx laifin yajuyo mata....,wannan dukan mijintane yayimatashi...,kuma naje iyayenta sunce bazasuzo ganintaba domin itama ta bijeremasu farko tace sai shi takeso tabar za'binsu dakuma son zuciya....don haka sunce bazasu zoba jiya natafi...." Likitan yajinjina kai yace..., "lallai rashin biyayya ga iyaye ba khairibane gashi da wuri taga sakamako...,amma kizama jigonta gurin nemamata yafiyarsu domin tana cikin wani hali wlhy wanda 'bacin ran nasune yata'bata..,kuma nima zanyi qoqarin ganin hakan na taimaketa gurin ganin iyayen nata...." Rasheeda tayi godiya sosai...,kuma taji dad'i...,kasancewar zataje gida amso abincin da akace idan tafalka aba...,sai ta'bar yr aikin gidansu domin koh jiya itace takwana gurinta..,itakuma takoma gida...,fitowarta gate d'in assibitin acikin motar ta..,ta hango ummar jabbar da Iman napape ta ajesu bakin gate d'in...., Hango iman rasheeda tayi...,tayi bala'in kyau ga haske datayi ga cika datayi...,kamar ba 'itaba....,parking tayi bakin gate d'in tafito...,iman yakira har sau biyu...,sannan tajuyo hangota da iman tayi da sauri tazo suka rungume juna.... " 'yaya rasheeda nan kike aikine...?" "Ah ah Iman inadai da patient ne anan..." Sannan umma tajuyo suka gaisa..., "Dama ynx nake tunanin kiranki domin bamusan gurinba..." "Eh umma nima da zaxanje gidane...,toh sai na hangoku shine natsaya...,muje koh duk da bata falkaba har ynx tun jiya barci takeyi domin takwana 5batayi barciba inji likitan..." "Subhanallh da sauqi dai koh...?" "Eh dasauqi kowanne lkch tana iya falkawa ynx sukace...." Suka kama hanya amma iman p batasan waye ba lfy ba...,tunaninta yn uwan rasheedan ne kawai.... Suna shiga Farha na falkawa...,yr aikinsu rasheeda na riqe da ita tana kuka tanacewa.... "Anwar Allah yasakaman...,kayi sanadiyar dana bar iyayenah...,nabar kowa da kowa dayazama shine gatanah...,amma gashi kaci amanata..,ashe kai fasiqine..,dazama dakai gara zama da mazinaci...." Rasheeda najiyo sautin kukan farha tarugo da gudu..,ta rufemata baki...,kuka kawai farha keyi ga ruwan da aka jonamata a hannu har jini yafara dawowa ciki...., Shigowarsu Iman kenan gabanta yafad'i domin qafafun farha kawai ta hango..,bataga koh fuskartaba....,amma tagane itace...,baki tasaki tasaki tana matsowa zuwa gadon...,rasheeda matsawa tayi gefe riqe da hannunta.....,Iman abun mamaki yabata domin farhace koh mai kama da ita...? Tsaye tayi tana lissafi domin ta bushe ta rame tayi baqi ga kunburin bugunan fuskata tako ina kwancin belt ne..... Farha naganinta ta ambaci sunanta... "Iman...! Rasheeda Iman ne koh gizo takeyiman...?" "Itace farha.." Farha 'balle allurar ruwan dake jikinta tayi taqwace hannunta ga rasheeda ta diro saman gado...,ta rungume iman.....,iya lkchn Iman komai takasayi domin bata yarda farha bace..,jin ta ambaci sunan nata sannan ta yarda...,rungumeta tayi itama ta rushe da kuka.... " 'yaya farha kece kika koma haka...?" "Eh Iman nice..,kinga yadda haqqinku yamaidani koh...,nabar haske nad'auki duhu...,gani yau ina cike da zullumi kaina yabuga yayo d'umi...😭 narasa kowa gatana adalilin so mara umfani gareni...,narasa hankalina lkchn da yakamata ace inada hankali...,naqi sauraron kowa naqi gane kowa..,gani cikin duhu haske yayayeman bansan ynx hakan a ina natsayaba....,iman naqi gane maganarki lkchn da yaci ace nagane kece jinina ta haqiqa...,nad'aukeki mara hankali nice mai hankali...,gashi ynx ina danasani tun kanda aje koh ina....,nagane cewa rayuwata batada amfani...,sbd naqi bin umurnin iyayenah bayan sunyi tarbiyyata da gata da so da k'auna...,sunsoni sona haqik'a amma sai nasakamasu da butulci...,nasan haqqinsune ke fita tunbanje koh inaba gashi *SONE DALILIN HAWAYENAH😭* Iman kiyafeman kiyafeman naqiki lkchn da yakamata ace nasoki amma nakasa hakan domin son zuciya da rud'anin shaid'an bayan nasan bakiman komaiba...,iman kiyafeni kuma kitaimakeni iyayenmu su yafeni domin nasan bazasu saurareniba koh kad'an.....,hasali kunyarsu nakeji ynx kitaimakaman koh nafita a dajin duhun danake ciki...." Rungume juna sukayi dukansu suna kuka...,iman tarasa gane kan 'yar uwar tata domin dagani bugune ga fuskarta...,wanda gabad'aya ta kunbura suntul...,d'agowa tayi tadubeta tace..... "Yaya me yafaru dake har fuskarki ta kunbura hakan...?" Fashewa farha tayi da kuka sannan tashafa fuskar tace cikin kuka... "Komai ma yafaru dani Iman....,ynx hakan bansan waye yakawoni nanba...,abu d'aya kad'ai zan iya tunawa a rayuwata danasanin auren anwar...." Ganin lbrn zaiyi nisa yasa rasheeda zuwa takama farha domin hannunta jini yakeyi sakamakon allurar data cire..,gashi ynx tafalka...qin sakin iman tayi tariqeta sosai itakuma kuka takeyi mai tsanani damuwa biyu guri guda ga mijinta baya kusa gashi halin da tasamu 'yar uwarta ciki...., Umma zuwa tayi ta kamo Iman ta rungumeta itakuma rasheeda riqe take da farha..... "Haba farha bakida lfy p..,amma sai qara sakamakanki damuwa kikeyi...,ynx nan kika falka...,kibari kisamu relief before kiyi abunda zakiyi...." "Rasheeda waye yakawoni assibitin nan...?" "Nice farha..,kikwanta kifuta duba hannunki jini yakeyi p....." "Rasheeda meyasa kika ceci rayuwata..,? Meyasa baki barniba namutu..,aftr kinemaman gafararsuba....,rasheeda rayuwata batada amfani mudun dangina da dangin jabbar basu yafemanba...,uwa uba shi..,domin shima nacutar dashi....,mutuwata tafiman komai ynx rayuwata....." Umma sakin Iman tayi taje gurinda su rasheeda suke...,ta dafa kafad'ar farha...,nan take farha tajuyo da sauri...,ganin ummar jabbar ce...,sai kuma tadone kanta qasa taqara gunjin kuka.... "Ah ah farha kidaina kuka kibari kisamu lfyrki sannan...,ynx hakan bansan bakida lfyba jiya nakeji shine mukazo dubaki....,kidaina kuka kinji duba hannunki duk jini...,rasheeda kikira likitan yaduba....." Tafiya rasheeda tayi ummar ta riqata...,hakan yasa farha sauka daga gadon tad'uqa tana hawaye...., "Umma kiyafeni...,umma na cutar daku naqi aminta da abunda kukaga shine alkhairi kaina...,Umma kiyafeni kitayani roqon baba da mama su yafeni...,kuma ki roqaman 'ya'ya jabbar ya yafeni....,don nasan bazasujiniba koh kad'an don nasa'ba masu farko....." "Tashi yawuce ni nayafemaki...,kuma suma zasu yafemaki tunda har kinyi nadama...,Allah yayafemu baki d'aya...." Shigowar likitan tasa umma gyarama farha kwanciya ta matsa gurin...,duba hannun nata yayyi yasaka bandeji kawai ya d'aure yace basai an qara wasuba sbd dama data falka zasu cire.... Farha tanemi da likitan yabata sallama domin ta warke don Allah...,yace tayi haquri har xuwa gobe..., fita zaiyyi yayima ummar magana akan yanason ganinta office nashi.... Ummar taje..,iman gefe take kawai tana kukanta ita kad'ai... Likitan yafara magana tareda cema umma.... "Kece mahaifiyar mara lfyr...?" "Eh likita nice..," "Toh don Allah kurabata aure da wanda take aure..,domin takai stage d'inda zuciyarta zata iya bugawa koh wanne lkch...,kuma zai iya kasheta wlhy domin dukan dayayimata shekaranji zai iya sakawa yayi kisa...,toh da ayi ba'aji dad'iba gara tunda wuri arabata dashi...." "Toh insha'allah za'a duba...,kuma gsky ni yr uwar mahaifiyarta ce..,kuma mahaifin yarinyar nada tsauri..,domin tasa'ba mashi farko...,amma xamuyi qoqarin ganin komai yagyaru domin gada tahalaka...." Likitan yaji dad'i...,sosai kuma yace ataimaka mashi da number mahaifinta zasuyi magana....,ummar tabashi tayi godiya tatafi.... Itama riqo Iman tayi suka fito...,domin farha tasamu barci...,suka bar yr aikinsu rasheeda nan gurinta.... Rasheeda tad'aukesu takaisu cen gidansu mamar itakuma tajuya domin zuwa gidansu kar'bo abinci....kuma ta d'auko momynta domin zataga farha d'in itama.... Shigarsu mama tatari Iman datake kuka sosai...da sauri tace.... "Lfy Iman meke faruwane kike kuka hakan...?" Zaunar da ita tayi sannan itama tazauna...,umma tazauna taredacewa..., "Halin dataga 'yr uwarta ne ciki yake damunta...,tun cen take kuka har ynx takasa dainawa...." Mama tariqota tace.... "Haba Iman menene abun damuwa da halin wanda baisan kanshiba....,ai duk abunda kikaga farha tasamu kanta ciki itace tasiyoshi da kud'd'inta...,kuma tasiyo gashinan ribar abun yazamo gareta....,kidaina kuka kidaina damuwa domin ke dabance...,banason kijawoma kanki ciwonkai gashi ance bakida koh lfy....,tunda kikaga muda muka haifeta munsamata ido ai kema kisakamata kawai mugani...." Iman kallon mahaifiyarta tayi ta rushe da kuka....,umma tace... "Ah ah binta farha nacikin mawuyacin halinda tana neman yafiyarku sosai....kuyafemata domin nadama takeciki ynx kuma idan kikaga farha ynx amatsayinki na uwa dole kitausayamata...." " 'ya'ya amina ni idan nayafi Farha...,ai abanza domin mahaifinta bazai qyaletaba..,domin yaji baqincikin bijeremasa datayi...,don haka nake ganin gara nima na haqura da ita duk dako soyayyar dake tsakaninmu ta haihuwa...." Iman qasa taduqa da qafafunta tana kuka tace..... "Mama kuyafema 'ya'ya farha domin tayi nadama..." Tana fad'in hakan mamar ta kalleta kenan sallamar baban suka jiyo...,hango iman yayi duqe tana kuka yashigo yazauna domin ya hango ummar jabbar kuma ga iman na kuka hakan yayi saurin tambayawa tun kafin sugaisa.... Iman juyowa tayi da sauri zuwa gaban mahaifin nata tana kuka...,itace amsar tashi daxata bashi... "Baba kayafema 'ya'ya farha don girman haihuwar dakayimana...,kayafemata tana cikin wani hali gada girman laifinta gareku yasa tafi hakan...." Sai ynx baban hankalinshi yakwanta domin ya'axa wani abunne yasamu jabbar a tafiyar dasukayi...,duk da sunyi waya dashi yace sun isa lfy amma yazaci hakan ne...,ashe zancen waccenne mara jiin maganar..., "Iman menene na nemamata gafara..? Cemaki tayyi tana cikin matsalane..? Ai fatima bataga komaiba da sauran nadama a rayuwarta indai son xuciyane...,tagangashi gashinan...,iman kidaina damar da kanki kinji kisaka biyayyar mijinki gaba da yimasa addu'ar samun nasarar abunda yaje samu...." "Ah ah alhji aliyu kayima girman Allah kayafema Farha kuskurenta...,tunda komai ya wuce...,wanda kakeyi dominshi yasamu sakayya da iman wadda ynx suke son junansu ba adadi... Toh ai itakuma a yafemata koh tasamu dai2...,domin tana tsaka mai wuya ynx yafiyarku zaisa tasamu safsauci a rayuwarta...." "Toh 'ya'ya amina zan duba...,amma ba ynx ba gsky....,Iman mujinki yace yakira wayarki har sau ukku baki d'aukaba...,ashe kina nan kinsakama kanki damuwar da babuki ciki....,kikirashi.... Ni xan shiga ciki..." "Alhaji Aliyu gobe zan dawo da Iman nan gidan idan ansallamota..." "Ah ah 'ya'ya nayi rantsuwa badai tazauna gidan nanba...,saidai takoma cen gidan iyayen mijinta domin sune za'binta a iyaye..,kuma nayimata abunda duk uba keyima d'anshi a rayuwar aure..,toh kuma na bar masu...,gada ta kuskura tashigo gidan nan dasunan zama koh da kwana d'ayane taqarasa jinyarta cen gidan mujinta...." Iman wani kuka tarushe dashi...,domin tasan mahaifinta bayada sauqi a zuciya..,idan yabama abu baya toh juyoshi sai anshirya....kuka takeyi...,harsaida mamar taji zuciyarta takarye itama tafara zubar da hawaye..., Shine abunda tajeyema farha tun farko amma taqi ji...,ynx gashinan shima bayajin maganar kowa akanta..... Umma tariqa Iman tace suje gida...,haka suka fita sukuku domin zuwa gida...,iman kuka kawai takeyi... Shigarsu gida umma tayita rarrashinta akan ai zai yafemata zuwa gobe..,don ita zataje ta d'aukota assibiti taje da ita cen gidan...,kuma bazata koma gidan mijintaba sai andaita dashi anjamashi kunne...,sannan takoma in taji sauqi.... Hakan yasa iman jin sanyi domin tasan ummar zata iya yin komai akan hakan tunda sunajin maganarta...... Ringing d'in wayarta yasata tashi tashiga cikin d'akinda tasauka....,ummar tayi murmushi domin tanason halayyar Iman...,akwai hankali da lura....itama nata d'akin tayi.... 'Daukar wayar tayi..,wanda saida jabbar yayi ajiyar zuciya sannan yace... "Haskenah inata missing naki...,kekuma kin manta dani baki d'aya...,nayi missed call har nagaji..,har baba nakira naji koh lfy tunda umma tace cen zakuje...." Kwantawa tayi gadon dake dakin domin itama tayi missing d'inshi sosai saidai tana a damuwane amma ai shine gaban komai... ajiyar zuciya tayi sannan tace... "Sanyinah! Nima nayi missing naka sosai...," "Dame dame kikayi missing nashi gurina..?" "Kai gabad'aya nayi missing naka...," "Nikuma zan iya cemaki dukanki nayi missing naki...,amma nafi missing d'in favorite d'ina..,wato abokan wasana...,sannan da bakinki da kuma babban place wanda prvt ne daga jabbar sai jabbar gidan ni'ima ba...." Murmushi iman tayi domin tasan me jabbar kenufi...,sai tace... "Shikuma sanyinah bayakojin kunyar k'wailarshi ba...,har yake fad'amata hakan..." "Ai kunya taqare my iman tunda nafasa da kaina kuma na jiyo dakaina...,ai anwuce gurin anxama d'aya....,kuma zancen k'waila nayi cancel nashi tun last day...,ynx kinxama big jabbar...." Dariya tayi shima yayi dariya..,sannan yace..... "Kina ina ne ynx..." "Ina d'ayan d'akin umma..,anan nasauka nima kasan tare muke baquncin..." "Toh mekikeyi ynx..?" "Kwance nake nayi attention d'in sanyinah...,ai bazan iya komaiba idan ina tare dakai..., pillow kad'aine kariyata...." "Nazo mukwana tare...?" "Eh kazo ina jiranka...,jinakeyi kamar ace gani gaka...,saidai gashi munyi nisa...." Wani nishad'i yaji ya kasheshi domin wlhy har voice nata saida tachangr sannan ta fad'i hakan...shima duk ya rikece yace.... "Haskenah...! Don Allah kidaina yiman bedroom voice...,bayan kinsan bana kusa..,sokikeyi nayi maki kukane...?" "Hmmm kafin kayi ni zan fara domin yau gabad'aya cikin kuka nayi yinin ranar nan tun bayan tafiyarka..." "Haba kidaina my iman kinason nadawo kenan ban qarasaba...,?" "Ah ah my brox koh d'aya..." "Ok zamuyi sallah gada kikashe wayarki zamuyi fira anjima gada kiyi barci...." "Olryt hubbynah..! Nima xanyi sallah..." "Kishafaman favourite abokaina ynx kice ina gaidasu kuma nayi missing nasu...." Murmushi tayi kawai takashe wayar...,tamiqe dakyar domin tasamu farinciki wayarta kad'ai da mujinta abun alfaharinta.... Saidai takasa fad'amasa damuwarta domin batason 'bacin ranshi koh kad'an koh abunda zai sosa ranshi...,indai ba sonta bane....,ahaka tasaka wayarta charging tafad'a toilel watsa ruwa da alwallah...... *Bee Been masoya*💞 [2/3, 8:29 PM] Bee Been💞 Masoya: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_INA GODIYA GA MASOYANAH...,ALLAH YABARMU ATARE...,KUMA ALLAH YASAKA DA ALKHAIRI..._* *_MASU YIMAN DEDICATED ALLAH YABARMU TARE...,KUMA ALLAH YAQARA BASIRA DA KAIFIN IDO...._*👏🏻👏🏻👏🏻 Page... ★3⃣3⃣★ ® 10:am ummar jabbar tashirya domin komawa assibiti...,Iman tamatsa sai taje,ummar tayarda suka shirya domin tafiya, napape suka hau suka isa assibitin anan suka tarar da anbawa farha sallama..,suka shiryo rasheeda ta d'aukosu sai gidansu farha...,anan farha d'in tayi wanka tachangr kayanda rasheeda tazomata dasu nata..,aka bata abinci taci tasha maganinta.... Har ynx fuskar Farha akwai sauran kunburin dukan da akayimata..,hakan kesa ana gasa fuskar da ruwan zafi...,tunda farha tashigo gidan mahaifiyarta koh dubanta batayiba bale tacemata ya jiki..? Hakan yasa Iman bataji dad'in hakanba amma tasan yayar tata ita tajawa kanta duk wannan mtslr.... Suna gidan baki d'aya har dare yayi..,lkchn ne baban nasu yadawo dama umma jabbar shi take jira yashigo domin tashaida mashi ita tace farha takwana gidan...., Baban suka gaisa da ita tafad'amasa abunda takeso yayi mata akan farha d'in..... "Ah ah yaya farha batada gurin zama anan gidan kuma bazata zaunaba koh da yini d'aya ne domin yayi rantsuwa akan hakan..., sushirya sumaidata gidan mujinta kawai tunda ai baice yasaketaba...." "Kayi haquri zuwa gobe saita koma,sbd taqarasamun sauqin jikin nata...." "Kiyi haquri yaya.., farha dai takoma gidan za'babben mujinta zaifi mata alkhairi da zamanta gidannan...,kuma ai bai saketaba kinga akwai sauran k'aunar junansu a xuciyarsu...." Babu yadda batayuba amma wlhy yakafe akan cewa shifa yayi rantsuwane akan cewa duk randa wata matsala ta faru ba a gidanshiba domin son rantane tabi... Suna cikin wannan halin ne na zancen.,Iman tariqo hannun farha suka isko mahaifin nasu domin neman gafararshi akan abunda 'yar uwarta tayi..., sallama sukayi suka shigo subiyun..,farha har tafara hawaye tun kafin sun qarasa ciki.... Duqawa farha tayi gaban baban nata sannan iman itama tad'uqa..,farha kuka kawai takeyi komai bazata iya fad'aba.., iman ce ta fara magana tareda jera hannunta alamar neman yafuwa tafara magana cikin kuka..... "Baba don Allah kayifi yaya farha...,kagafarceta kadaina fushi da ita koh tasamu sauqin rayuwa...,tayi laifi tagane bata kyautaba kayafe mata baba fushinkane ke biyar rayuwarta ahalin ynx don Allah baba katausaya mata kace ka gafarceta...." Gabad'aya jikinshi yayi sanyi domin kukansu kawai yakeji acikin kunnuwanshi d'a da mahaifi sai Allah kuma sai Allah yasanyama xuciyarshi safsauci domin yaga yadda takoma duka kamar ba itaba...,tayi baqi ta rame domin idan kasan farha farkon rayuwarta bazaka ta'ba tunanin itace ynx Allah yamayar hakan ba...,duka ynx 3month da aurensu amma kalli yadda takoma kamar wadda tafito gidan kaso..... Farhar itama matsowa tayi kusada yr uwarta itama tafara bashi haquri kamar yadda Iman d'in tayi saidai ita takasa d'aga kanta tadubeshi domin tsananin kunya da dana sani..... Ummar abdl- jabbar itama ta qara basa haquri akan yayafe mata..,dubansu yayi baki d'ayansu zuciyarshi tad'anyi sanyi domin yaga baiyyanar nadama a fuskar farha qarara zaiyi magana saiga mahaifiyar su farha d'in tashigo fallow d'in da ita da momyn rasheeda da rasheeda d'in tare sai kuma yayi shiru domin ganinsu sunshigo..,mamar tazauna da ita da momyn rasheeda d'in da umma kujera d'aya 3sitter, rasheeda gefensu farha tazauna cigaba baban yayi da maganarshi....... "Iman nayafema yr uwarki saidai gsky bazata zauna a gidannanba takoma gidan mujinta tazauna domin ni bazata zaunaman gidaba shikad'aine yafiyar dazanyimata kuma ban yarda tazauna gidan kowaba takoma gidan aurenta ynx basai gobe ba..." Momyn rasheeda tace "ah ah alhj zaman aure tsakanin mijinta bazai yuyuba domin yanada mugunyar rayuwa wadda nima kaina farko banso auren yakasanceba amma danayima rasheeda magana sai tace tasanarda farha d'in bata yardaba..,har akan hakan tadaina magana da'ita..,toh kaga tunda har angane cewa Anwar zai iya halaka rayuwar farha toh gara abarta gida gada yakasheta..." Ummar jabbar itama tasaka bakinta akan hakan...,sannan baban fa yakafe akan saidai takoma domin shi gidanshine at bayason ta zauna sbd yasan tunda har Anwar bai saki farha ba toh lallai zai dawo daga baya gidanshi kuma shine at bayason tazauna koh ina sai gidan nashi domin ai za'binta kuma zata iya haqura da duk abunda zata gani daga gareshi.... "Hajiya naji zancenki kuma na gamsu saidai kuyi haquri farha takoma d'akin aurenta shine abun buqata ga zuciyata tayi haquri tajure dukkan abunda zata gani domin ai ibadace zataje tayi kuma shine za'binta tun farko toh tayi haquri tazauna dashi koma menene muni halinsa...,nida mahaifiyarta mun yafemata wancen sa'bamuna datayi amma zaman auren nata munfi buqatarshi da mujinta na ynx...." Kowa yaji dad'i da yafiyar da yayimata kuma sun goyi bayanshi akan takoma gidan nata tunda harya kafe akan saidai takoma itama farha d'in dama burinta suyafemata don gada takoma ma azabar mutuwarta tamutu haqqin iyayenta kanta amma tunda sun yafe mata zatakoma tacigaba da haquri domin ita tasaima kanta mummunar rayuwa..... Ahakan aka shirya akan idan anyi sallar isha'i rasheeda zata wuce da ita tunda ita tad'aukota...,kuma iyayen duka suka sanyama rasheeda albarka akan qoqarin datayi naganin ta taimaki qawarta...,farha d'inma ta juya taqara neman gafarar umma d'in da Iman dake gefenta...,sannan tayi godiya ga rasheeda da taimakon datayimata..., Sannan tajuya tace..... "Baba da mama nagode da yafiyar dakukayi gareni insha'allah daga ynx baxan sake sa'bamakuba domin naga sa'ba umurninku ba abu mai kyau bane domin Naga darasi kuma har ynx saman darasin nake..., kuma ina neman kutayani neman gafara gurin mujin Iman shima yayafeman domin harda alhakinshi na kaina...." Ummar jabbar d'in tayi murmushi tace... "Ai komai yawuce farha kitashi kishirya sai a wuce dake kuma ki qara hanquri akan duk rayuwar dazaki cigaba da gani...,Allah yayimaku albarka bakid'ayanku..." Suka amsa da amin baban ya miqe zuwa d'akinshi..,sukuma suka shirya fita domin zuwa rakiyar farha d'in dagacen suwuce gida... Gabad'ayansu sukayi sallah suka fito domim rasheeda xata kaisu dagacen ta ajiye su Iman gida.... Haka sukayi dukansu sukafito banda mama domin iya ynx son uwa da yarta yasa mama jin babu dad'i domin taga halin da farhar keciki amma babu yadda zatayi domin mijinta akan wannan mtslr ta farha bazai saurari kowaba.,dole tayi shiru domin farha ita tasiyoma kanta babu yadda ta iya..... Suka shiga motar dukansu su..,Umma ce gaba rasheeda ke driving momyn rasheeda da iman da farha baya...,suka kama hanya don mayar da ita gidan.. Isarsu bakin gate qato mai kyau...,sai gaban farha yafad'i domin tafi qaunar lahirarta da wannan makeken gidan.... Yaune rana tafarko da iman ta ta'ba zuwa gidan yr uwar tata...,"tap lallai yaya kina cikin daula amma mara amfani gida har gida domin wannan shi ake cema gari guda..." Azuciya Iman ke zancenta saidai tunaninta bai qarasa isaba saida taga harabar gidan.... Motocine baquwar fuska mota tayi ukku jere guri guda Farha batagane motocinba domin bata ta'ba ganinsuba hakan yasa takawar da zancen suka shiga ciki...,a fallow d'in suka zauna anan suka qarayima farha d'in nasiha datayi haquri...,sukayi sallama suka wuce gida tayimasu godiya...,sannan taqaracema Iman tayefeta bakin qofar fita..,cikin farin ciki Iman tacemata tadaina damuwa komai yazo qarshe...... Dawowa farha tayi tazauna fallown tana nazari da tunane iri iri amma babu yadda ta iya dole tazauna ta rungumi qaddarar da son zuciyarta yasiyomata, taxauna domin tasan bazata ganshiba kuma bason ganinshi takeyiba..... Rasheeda ta kaisu Iman gida suka bud'e gate suka shiga...,sukuma suka kama tasu hanyar.. Iman nashiga tafad'a toilet domin watsa ruwa sannan tajira kiran mijinta domin duk yau basu gaisaba sbd exam dasuka shiga amma tasan ynx kiranshi na iya shigowa kuma ya hanata aikata komai domin kashemata jiki kawai zaiyi gara tayi shirin kwanciyar baki d'aya... ★★★★ Zaman fallow d'in ya ishi farha da tunane tunanenta da hawayenta duka guri d'aya domin ita tasan ynx gara maraya da ita domin shi za'a tausaya mashi domin bayada iyaye...,itakuwa ga iyaye amma babu gata wanda akayimata farko kuma ai yatafi ynx.... Tashi tayi domin shiga part d'inta koh tasamu sanyi gadama yashigo gidan taganshi baqinciki yacikamata zuciya domin ynx 10:30pm yana bisa hanyar shigowa 11 koh 12 kuma batason ganinshi baki d'aya.... Hanyar d'akinta tamiqa saidai tatsaya domin gani takalma na mata da na maza.,tayi kamar takoma baya kuma sai ta tsaya tafara nazari..,toh ai bataji motsiba may b koma suwaye ba anan sukeba...,tura qofar kawai tayi tashiga... "Innalillhi wa'inna ilaihirraji'un..,la'illaha illallh mohammadar rasululluh (s.a.w)..,subhanallh..." Tsaye farha tayi domin ganin wani mugun sa'bo saman gadonta, gadon da take kwana amatsayin gadon aurenta yau shine d'auke da yn iska tsirara suna iskanci irin na halaka saman gadon..,nan take kuka yakamata tafara kiran... "Astagfirullh Allah Astagfirullah Allah..,Allah kagafartaman wannan mugun gani danayi Ganin da ban ta'bayiba rayuwataba sai yau..,Ni farha naga takaina...." Duk iya wannan tsayin datayi duka basu san tanayiba domin dukansu suna cikin wani hali..,mace biyu ce kwance d'ayar nasaman jikinta tana lasar ganta itakuma namijin na cikin jikin da'yam ma'ana tabayanta yashiga ba tagabantaba shikuma anwar yashiga ta bayanshi yana iskancin irin nasu gabad'aya sun nutse a kogon shaid'anar da Farha bata ta'ba gani irintaba sai yau..... Imani yakamata tarasa abunyi...,kawai walqatawa tayi tagefen gadon zuwa drower tata domin ta d'auki wayarta data bari tun ranar idan tana nan.... Wani nishi sukeyi wanda farha batasan koh na meneneba tunda bata ta'ba kwatanta wani abu makamancin hakanba...har tad'auki wayar tata basu saniba...,juyowar da d'ayar zatayi daga cikinsu nan taga farha tsaye gefen drower itama farhar juyowa tayi xata fita kawai saitaga fuskar tsohuwar aminiyyarta jamila.... Kuwa farha tayi sbd tsananin gid'ima...,nan take dukansu suka juyo don ganin menene hakan...? Anwar yataso da sauri zindir haihuwar uwarshi haka suma dukansu suke cikin wannan hali Farha rufe fuskarta tayi domin tsoroma yabata....,hankalinshi kwance zuciyarshi zaune d'an iska ina ruwanshi da kunya...kamo farha yayi ya mareta son ranshi yace.... "Ubanwa yabaki ikon shigoman gida har ki shigo d'akinnan...?" Ita farha tsoron ganin halittarshi da tsoron ganin k'awarta a cikin d'akin yahanata iya attaka komai sai kuka da rufe ido kawai takeyi domin batason ganinshi hakan....qara fisgota yayi wanda saida tafad'i qasa yace... "Badake nake maganaba..,uban waye yadawo dake gidannan? K'awarki Rasheeda tafad'ama mahaifiyarta abunda nayimaki hakan itama taje tasanarda mahaifiyata abunda yafaru itakuma tasanar da mahaifina wanda natsani yasan cewa bandaina abunda nakeyiba qarshe mahaifiyata tasanar dashi duk da ba sonki takeyiba...,ynx hakan mahaifina yakirani yace nakama gabana domin bashi babuni a rayuwarshi wanda hakan yasa mahaifiyata kuka..,toh kisani yadda iyayenah suka qini akan ki kema dole na d'an d'ana maki azabar abunda naji wlhy...." Muryar jamila kawai sukaji tanacewa... "Haba sweet menene abun tsayawa gabanta kana wasu maganganu marasa dacewa..,gashi tasaka jindad'inmu ya yanke idan har bazama iya jure zama da itaba kawai kasallameta..." Usman ma dake gefe shima haka yace.... "Ni wlhy bangama dalilin dayasa yayi wannan aurenba gashinan tunda ya aureta koh yaushe cikin matsala yaketa shiga gurin mahaifinshi gashi ynx yace bashi babu shi...,tunda hakane daka ajeta tana 'batamaka show kawai kasaketa shine abu mafi sanyi xuciyarka...." Nan take yaji shawarar yin hakan itace dai2 axuciyarshi domin gara ya saketa tabarmashi gidan yatara abokan harka kawai.... Juyawa yayi zindir haihuwar uwarshi yajawo wani note buk yafara rubutu...,iya lokacin farha bata gane komai domin cin amanar da jamila tayimata yafi mata komai baqinciki hakan yasa idanunta gabad'aya suka bushe domin tasan qarshen sakamakonta kenan da zata samu domin zamanta dashi bazai yuyuba koh da bai saketaba dole wataran taguje ma wannan gidan.... Juyowa yayi da takarda hannunshi na sakeki saki ukku kuma duk wani abu dakikasan mallakinane a hannuna yafito wanda nabaki banison komai domin ni ba matsiyacibane irinki..." Kar'ba farha tayi kuma sai hawaye suka zubo mata..,juyawa tayi tajawo trolly d'aya dake jere cikin d'akin tazuba kayanta daduk abunda xata buqata mai mahimmanci da takardunta na mkrnt takama hanyar fita ranta da dad'i kuma babu d'ad'i ciki...,jawo jikkar tayi tayo waje koh waiwayen gidan batayiba....,mai gadin yana ganinta tanajan jikka kuma ga hawaye tanayi sai yataso da sauri domin ynx 12:00am... "Hajiya lfy zaki fita ynx cikin daren nan,bayan kinsan babu kowa a unguwar nan iya ynx sai kar nukka da miyagu a hanya...?" Batace masa komaiba kuma baidaina bata haquriba har takai bakin gate d'in sannan tatsaya tace... "Baba maigadi daganin wata rayuwa gara naje duk abunda zai saman yasaman...,nan dakake ganina wlhy bansan inda zanjeba domin gidanmu bazasu barni na zaunaba domin qaddara tasaka nasa'bamasu kuma sun yafan amma bazasu barni zama gidanba..,kakoga gara namutu koh zan samu sauqi a xuciyata..." "Hajiya wlhy nima nayi mamakin auren wannan mara mutuncin yaron dakikayi domin iskancin danasan gidannan yana faruwa nakusa da gidanma zai iya qonewa..,nima wlhy hanya nake nema nabar gidan nan amma nakasa samu domin tanan nake ciyar da iyalinah a gadin...." Share hawaye farha tayi kuma tarasa ina zata dosa domin badai gidansuba wlhy...,kuma ynx idan taje gidansu rasheeda tayi hauka...,cen kuma dubara tafad'omata taje gidan Ummar jabbar kawai..,gobe saitakaita gida may b mahaifinta ya yarda tazauna gidan...,zuciyarta tabata taje cen kawai domin ita kad'aice wadda xatayimata gata ynx kuma gashi jabbar bayanan bale taji nauyin xuwa..,hakan kawai zatayi domin cen kad'ai za a sammata gurin kwana inba jeji xatajeba..... "Ngd baba maigadi zan wuce.." "Ah ah hajiya bari nasaka kayan aikina na tsaro saina d'auki mashin d'ina na ajeki domin hanyar nan akwai had'ari..." Kamar gada tayarda kuma saitaga haksn shine mafita gsky domin bata ta'ba shiga maqwaftansuba bale su taimaketa da hakan...,yad'auko mashin nashi yasaka uniform nashi irin na yn banga d'innan ya aza trollyn gaba itakuma ta hau baya...,cikin ikon Allah tana nunamasa hanya har suka kai bakin gate nasu Iman yace bazayajeba har sai tashiga tukunna.... Wayarta tacire a hnd bag nata tafara kiran number d'in Iman tunda tasan mijinta bayanan saidai datakira Numbr busy takira har sau shida numbr busy gashi 1:30am amma iman waya takeyi....,gashi batada numbr umma tunda lkchn ai bata damu da itaba bale tayi numbr d'inta... Baba mai gadi yafara knocking d'in gate d'in da qarfi amma shiru.... Iman suna magana da jabbar soyayya sukeyi wadda bata qaunar abunda zaisa wayar ta tsinke haka shima...,sun tsunduma suna sanya junansu farinciki...,wanda har musayar kiss akeyi acikin wayar shi yace.. "nafi iyawa.." Itama tace...,nadai fika iyawa.." Murmushi jabbar yayi har sautin dariyar tafito cikin dodon wayar yace... "Hmmm naji amma ai baza'aganeba sai nadawo sai ayi competition koh?" "Hmm naji ni kasakan hakan idona sun fara qorafi sukeyi..." Rufe bakinta keda wuya taji bugun gidan da qarfi.., tad'an jaye wayar kad'an a kunnenta har bataji abunda ogan nata yaceba..,sbd fargaba da tsoro 1:30 ana bugun gida koh lfy?? Jabbar cewa yayi... "Toh haskenah..! Tunda kinfara barci toh *have a nyc dream wit me*.." Amsamasa tayi amma cikin fargaba domin ba a daina bugun gate d'inba...,kashe wayar Iman tayi ta ajiye domin ta miqe taje d'akin umma ta tayar da ita taji...,fitar da zatayi sai ringing d'in wayarta yashigo..,dasauri tadawo tad'auka number farha tagani saida gabanta ya fad'i....d'aga wayar tayi acikin fargaba... "Yaya farha..." "Iman nice abud'emani don Allah..." "Ok bari nafad'ama umma muna xuwa..." Kashe wayar tayi takunna wutar d'akin sannan tayi hanyar d'akin umma kohda tashiga itama tana alamar fitowa domin dukan gate d'in bana wasa bane.... "Iman kinji abunda naji ashe..?" "Eh Umma yaya Farhace koh lfy..?" "Subhanallah bari nasaka hijab d'ina muje.." Suka fito tare duk da akwai wuta koh ina amma dare ai abun gudune..,umma tabud'e gate d'in da addu'a..,farha tagani tsaye tareda wani da kayan aiki..,shigowa sukayi ciki shikuma yayimasu sai anjima zai koma gurin aikinshi...,sukayi godiya Iman taja jikkar zuwa ciki umma tarufe qofar da addu'a sannan tariqo farha datake kuka sukayo ciki.... Farha miqama ummar tayi takardar da Anwar yabata takuma fad'amata abunda yafaru tun farko da d'abi'ar da anwar d'in keyi na homosexual d'in duk tasanar da ita....sannan tace tareda share hawayenta wanda saida Iman itama tayi kuka akan jin lbrn abunda mijin na yr uwarta keyi Allah yasa itama bai halakataba domin masu irin wannan halin haka sukeyi da matansu.... Farha tace..., "Umma kinga sakamakon son zuciyar da na jawowa kaina koh...? Gashi baba bazai yrda nazauna dashiba sbd nayi rashin biyayya gareshi farko hakan zaitayi zaton zan cigaba..,bayan wlhy ba hakaba..,Umma naga jarabawa wlhy bazan qara gujema umurninsuba koh kad'an...." "Yishiru farha Idan bai zauna dakeba ni xan zauna dake...,tunda ni kad'aice gidan sai ynx da yayanku yayi tafiya Imam take nan idan yadawo takoma sai muyi zamanmu tare...,ai farha dama kowa na kuskure a rayuwarshi tunda har kingane laifinki kin nemi gafara ai yawuce...,jarabawace Allah yad'auro maki kuma Allah yabaki ikon cinyeta...,kuje ku kwanta Iman riqa mata kayan saida safe..." Farinciki gurin Iman ba acewa komai domin taji farinciki mara misaltuwa domin wlhy hakan yayimata dad'i domin haka yasa take k'aunar Uwar mijinta sosai kuma uwa gareta...,taja kayan suka wuce..,suka shirya kwanciya suka kwanta..,iman nayin barci farha tatashi tanata kukan dana saninta....... Tabd'i zama gida guda farha da iman da jabbar...,chakwakiya🤕......... 🙏🏻🙏🏻🙏🏻afuwan banji garauba amma na warke gani gareku...,ina jiran comment naku..... *b̈ëë b̈ëën̈ m̈äs̈öÿä*💞 [2/20, 6:47 AM] 0mmer Farouk: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_ASTAGFIRULLAHULLAZIE...,MAN LAZIE LA'ILAHA ILLAH ANTA...,ASTAGFIRUKA WA'ATUBA ILAIHIE...😭_* *~YA ALLAH KAGAFARTAMUNA XUNUBBANMU WAYANDA MUKA SANI DA WAYANDA MA BAMU SANIBA BAKI'DAYA ALBARKAR MA'AIKI {S.A.W}~*👏🏻👏🏻👏🏻 Page... ★3⃣3⃣★ ® Likitoci suka gurfana gurin ceto rayuwar farha...,Allah yabasu ikon shed'arta tadawo..., likitocin suma sunyi mamakin wannan abu domin ba hatsaribane...,wanna dukane na bala'i..., Kiran rasheeda sukayi suka shaidamata cewa yr uwarta na d'auke da ciwon zuciya mai tsanani wanda bai fi 5days da kamataba...,kuma idan ba'ayi hattaraba zata iya rasa rayuwarta ko wanne irin lkch...,sannan suka tambaya wanne irin ibtila'i ne tafad'a haka da har akayimata duka hakan...,?don wannan dukane kuma idan yn fashine sukayimatashi toh marasa imanine naqarshe...,yakamata kisanar da iyayenku idan suna gari....." Rasheeda hawaye nat zubo mata domin tasan Farha ita tasiyoma kanta musiba da bala'i...,"lallai Anwar shine yayimata wannan rashin Imanin kenan...,rayuwa kenan Farha kinganta....,gashi mahaifanki suma sunjuya maki baya nikad'ai naragemaki mai dubanki... Nima danaso dazan qyalekine..,amma babu aminci idan nayi maki hakan sbd inasonki...." Azuciya Rasheeda tace hakan...,doctor yadubeta yace..,kinata tunani kitashi kije kisanar da iyayenku domin sud'auki mataki da wuri...." "Ah ah doctor ynx nikad'ai naragema farha...,domin ita tayi laifinta ynx laifin yajuyo mata....,wannan dukan mijintane yayimatashi...,kuma naje iyayenta sunce bazasuzo ganintaba domin itama ta bijeremasu farko tace sai shi takeso tabar za'binsu dakuma son zuciya....don haka sunce bazasu zoba jiya natafi...." Likitan yajinjina kai yace..., "lallai rashin biyayya ga iyaye ba khairibane gashi da wuri taga sakamako...,amma kizama jigonta gurin nemamata yafiyarsu domin tana cikin wani hali wlhy wanda 'bacin ran nasune yata'bata..,kuma nima zanyi qoqarin ganin hakan na taimaketa gurin ganin iyayen nata...." Rasheeda tayi godiya sosai...,kuma taji dad'i...,kasancewar zataje gida amso abincin da akace idan tafalka aba...,sai ta'bar yr aikin gidansu domin koh jiya itace takwana gurinta..,itakuma takoma gida...,fitowarta gate d'in assibitin acikin motar ta..,ta hango ummar jabbar da Iman napape ta ajesu bakin gate d'in...., Hango iman rasheeda tayi...,tayi bala'in kyau ga haske datayi ga cika datayi...,kamar ba 'itaba....,parking tayi bakin gate d'in tafito...,iman yakira har sau biyu...,sannan tajuyo hangota da iman tayi da sauri tazo suka rungume juna.... " 'yaya rasheeda nan kike aikine...?" "Ah ah Iman inadai da patient ne anan..." Sannan umma tajuyo suka gaisa..., "Dama ynx nake tunanin kiranki domin bamusan gurinba..." "Eh umma nima da zaxanje gidane...,toh sai na hangoku shine natsaya...,muje koh duk da bata falkaba har ynx tun jiya barci takeyi domin takwana 5batayi barciba inji likitan..." "Subhanallh da sauqi dai koh...?" "Eh dasauqi kowanne lkch tana iya falkawa ynx sukace...." Suka kama hanya amma iman p batasan waye ba lfy ba...,tunaninta yn uwan rasheedan ne kawai.... Suna shiga Farha na falkawa...,yr aikinsu rasheeda na riqe da ita tana kuka tanacewa.... "Anwar Allah yasakaman...,kayi sanadiyar dana bar iyayenah...,nabar kowa da kowa dayazama shine gatanah...,amma gashi kaci amanata..,ashe kai fasiqine..,dazama dakai gara zama da mazinaci...." Rasheeda najiyo sautin kukan farha tarugo da gudu..,ta rufemata baki...,kuka kawai farha keyi ga ruwan da aka jonamata a hannu har jini yafara dawowa ciki...., Shigowarsu Iman kenan gabanta yafad'i domin qafafun farha kawai ta hango..,bataga koh fuskartaba....,amma tagane itace...,baki tasaki tasaki tana matsowa zuwa gadon...,rasheeda matsawa tayi gefe riqe da hannunta.....,Iman abun mamaki yabata domin farhace koh mai kama da ita...? Tsaye tayi tana lissafi domin ta bushe ta rame tayi baqi ga kunburin bugunan fuskata tako ina kwancin belt ne..... Farha naganinta ta ambaci sunanta... "Iman...! Rasheeda Iman ne koh gizo takeyiman...?" "Itace farha.." Farha 'balle allurar ruwan dake jikinta tayi taqwace hannunta ga rasheeda ta diro saman gado...,ta rungume iman.....,iya lkchn Iman komai takasayi domin bata yarda farha bace..,jin ta ambaci sunan nata sannan ta yarda...,rungumeta tayi itama ta rushe da kuka.... " 'yaya farha kece kika koma haka...?" "Eh Iman nice..,kinga yadda haqqinku yamaidani koh...,nabar haske nad'auki duhu...,gani yau ina cike da zullumi kaina yabuga yayo d'umi...😭 narasa kowa gatana adalilin so mara umfani gareni...,narasa hankalina lkchn da yakamata ace inada hankali...,naqi sauraron kowa naqi gane kowa..,gani cikin duhu haske yayayeman bansan ynx hakan a ina natsayaba....,iman naqi gane maganarki lkchn da yaci ace nagane kece jinina ta haqiqa...,nad'aukeki mara hankali nice mai hankali...,gashi ynx ina danasani tun kanda aje koh ina....,nagane cewa rayuwata batada amfani...,sbd naqi bin umurnin iyayenah bayan sunyi tarbiyyata da gata da so da k'auna...,sunsoni sona haqik'a amma sai nasakamasu da butulci...,nasan haqqinsune ke fita tunbanje koh inaba gashi *SONE DALILIN HAWAYENAH😭* Iman kiyafeman kiyafeman naqiki lkchn da yakamata ace nasoki amma nakasa hakan domin son zuciya da rud'anin shaid'an bayan nasan bakiman komaiba...,iman kiyafeni kuma kitaimakeni iyayenmu su yafeni domin nasan bazasu saurareniba koh kad'an.....,hasali kunyarsu nakeji ynx kitaimakaman koh nafita a dajin duhun danake ciki...." Rungume juna sukayi dukansu suna kuka...,iman tarasa gane kan 'yar uwar tata domin dagani bugune ga fuskarta...,wanda gabad'aya ta kunbura suntul...,d'agowa tayi tadubeta tace..... "Yaya me yafaru dake har fuskarki ta kunbura hakan...?" Fashewa farha tayi da kuka sannan tashafa fuskar tace cikin kuka... "Komai ma yafaru dani Iman....,ynx hakan bansan waye yakawoni nanba...,abu d'aya kad'ai zan iya tunawa a rayuwata danasanin auren anwar...." Ganin lbrn zaiyi nisa yasa rasheeda zuwa takama farha domin hannunta jini yakeyi sakamakon allurar data cire..,gashi ynx tafalka...qin sakin iman tayi tariqeta sosai itakuma kuka takeyi mai tsanani damuwa biyu guri guda ga mijinta baya kusa gashi halin da tasamu 'yar uwarta ciki...., Umma zuwa tayi ta kamo Iman ta rungumeta itakuma rasheeda riqe take da farha..... "Haba farha bakida lfy p..,amma sai qara sakamakanki damuwa kikeyi...,ynx nan kika falka...,kibari kisamu relief before kiyi abunda zakiyi...." "Rasheeda waye yakawoni assibitin nan...?" "Nice farha..,kikwanta kifuta duba hannunki jini yakeyi p....." "Rasheeda meyasa kika ceci rayuwata..,? Meyasa baki barniba namutu..,aftr kinemaman gafararsuba....,rasheeda rayuwata batada amfani mudun dangina da dangin jabbar basu yafemanba...,uwa uba shi..,domin shima nacutar dashi....,mutuwata tafiman komai ynx rayuwata....." Umma sakin Iman tayi taje gurinda su rasheeda suke...,ta dafa kafad'ar farha...,nan take farha tajuyo da sauri...,ganin ummar jabbar ce...,sai kuma tadone kanta qasa taqara gunjin kuka.... "Ah ah farha kidaina kuka kibari kisamu lfyrki sannan...,ynx hakan bansan bakida lfyba jiya nakeji shine mukazo dubaki....,kidaina kuka kinji duba hannunki duk jini...,rasheeda kikira likitan yaduba....." Tafiya rasheeda tayi ummar ta riqata...,hakan yasa farha sauka daga gadon tad'uqa tana hawaye...., "Umma kiyafeni...,umma na cutar daku naqi aminta da abunda kukaga shine alkhairi kaina...,Umma kiyafeni kitayani roqon baba da mama su yafeni...,kuma ki roqaman 'ya'ya jabbar ya yafeni....,don nasan bazasujiniba koh kad'an don nasa'ba masu farko....." "Tashi yawuce ni nayafemaki...,kuma suma zasu yafemaki tunda har kinyi nadama...,Allah yayafemu baki d'aya...." Shigowar likitan tasa umma gyarama farha kwanciya ta matsa gurin...,duba hannun nata yayyi yasaka bandeji kawai ya d'aure yace basai an qara wasuba sbd dama data falka zasu cire.... Farha tanemi da likitan yabata sallama domin ta warke don Allah...,yace tayi haquri har xuwa gobe..., fita zaiyyi yayima ummar magana akan yanason ganinta office nashi.... Ummar taje..,iman gefe take kawai tana kukanta ita kad'ai... Likitan yafara magana tareda cema umma.... "Kece mahaifiyar mara lfyr...?" "Eh likita nice..," "Toh don Allah kurabata aure da wanda take aure..,domin takai stage d'inda zuciyarta zata iya bugawa koh wanne lkch...,kuma zai iya kasheta wlhy domin dukan dayayimata shekaranji zai iya sakawa yayi kisa...,toh da ayi ba'aji dad'iba gara tunda wuri arabata dashi...." "Toh insha'allah za'a duba...,kuma gsky ni yr uwar mahaifiyarta ce..,kuma mahaifin yarinyar nada tsauri..,domin tasa'ba mashi farko...,amma xamuyi qoqarin ganin komai yagyaru domin gada tahalaka...." Likitan yaji dad'i...,sosai kuma yace ataimaka mashi da number mahaifinta zasuyi magana....,ummar tabashi tayi godiya tatafi.... Itama riqo Iman tayi suka fito...,domin farha tasamu barci...,suka bar yr aikinsu rasheeda nan gurinta.... Rasheeda tad'aukesu takaisu cen gidansu mamar itakuma tajuya domin zuwa gidansu kar'bo abinci....kuma ta d'auko momynta domin zataga farha d'in itama.... Shigarsu mama tatari Iman datake kuka sosai...da sauri tace.... "Lfy Iman meke faruwane kike kuka hakan...?" Zaunar da ita tayi sannan itama tazauna...,umma tazauna taredacewa..., "Halin dataga 'yr uwarta ne ciki yake damunta...,tun cen take kuka har ynx takasa dainawa...." Mama tariqota tace.... "Haba Iman menene abun damuwa da halin wanda baisan kanshiba....,ai duk abunda kikaga farha tasamu kanta ciki itace tasiyoshi da kud'd'inta...,kuma tasiyo gashinan ribar abun yazamo gareta....,kidaina kuka kidaina damuwa domin ke dabance...,banason kijawoma kanki ciwonkai gashi ance bakida koh lfy....,tunda kikaga muda muka haifeta munsamata ido ai kema kisakamata kawai mugani...." Iman kallon mahaifiyarta tayi ta rushe da kuka....,umma tace... "Ah ah binta farha nacikin mawuyacin halinda tana neman yafiyarku sosai....kuyafemata domin nadama takeciki ynx kuma idan kikaga farha ynx amatsayinki na uwa dole kitausayamata...." " 'ya'ya amina ni idan nayafi Farha...,ai abanza domin mahaifinta bazai qyaletaba..,domin yaji baqincikin bijeremasa datayi...,don haka nake ganin gara nima na haqura da ita duk dako soyayyar dake tsakaninmu ta haihuwa...." Iman qasa taduqa da qafafunta tana kuka tace..... "Mama kuyafema 'ya'ya farha domin tayi nadama..." Tana fad'in hakan mamar ta kalleta kenan sallamar baban suka jiyo...,hango iman yayi duqe tana kuka yashigo yazauna domin ya hango ummar jabbar kuma ga iman na kuka hakan yayi saurin tambayawa tun kafin sugaisa.... Iman juyowa tayi da sauri zuwa gaban mahaifin nata tana kuka...,itace amsar tashi daxata bashi... "Baba kayafema 'ya'ya farha don girman haihuwar dakayimana...,kayafemata tana cikin wani hali gada girman laifinta gareku yasa tafi hakan...." Sai ynx baban hankalinshi yakwanta domin ya'axa wani abunne yasamu jabbar a tafiyar dasukayi...,duk da sunyi waya dashi yace sun isa lfy amma yazaci hakan ne...,ashe zancen waccenne mara jiin maganar..., "Iman menene na nemamata gafara..? Cemaki tayyi tana cikin matsalane..? Ai fatima bataga komaiba da sauran nadama a rayuwarta indai son xuciyane...,tagangashi gashinan...,iman kidaina damar da kanki kinji kisaka biyayyar mijinki gaba da yimasa addu'ar samun nasarar abunda yaje samu...." "Ah ah alhji aliyu kayima girman Allah kayafema Farha kuskurenta...,tunda komai ya wuce...,wanda kakeyi dominshi yasamu sakayya da iman wadda ynx suke son junansu ba adadi... Toh ai itakuma a yafemata koh tasamu dai2...,domin tana tsaka mai wuya ynx yafiyarku zaisa tasamu safsauci a rayuwarta...." "Toh 'ya'ya amina zan duba...,amma ba ynx ba gsky....,Iman mujinki yace yakira wayarki har sau ukku baki d'aukaba...,ashe kina nan kinsakama kanki damuwar da babuki ciki....,kikirashi.... Ni xan shiga ciki..." "Alhaji Aliyu gobe zan dawo da Iman nan gidan idan ansallamota..." "Ah ah 'ya'ya nayi rantsuwa badai tazauna gidan nanba...,saidai takoma cen gidan iyayen mijinta domin sune za'binta a iyaye..,kuma nayimata abunda duk uba keyima d'anshi a rayuwar aure..,toh kuma na bar masu...,gada ta kuskura tashigo gidan nan dasunan zama koh da kwana d'ayane taqarasa jinyarta cen gidan mujinta...." Iman wani kuka tarushe dashi...,domin tasan mahaifinta bayada sauqi a zuciya..,idan yabama abu baya toh juyoshi sai anshirya....kuka takeyi...,harsaida mamar taji zuciyarta takarye itama tafara zubar da hawaye..., Shine abunda tajeyema farha tun farko amma taqi ji...,ynx gashinan shima bayajin maganar kowa akanta..... Umma tariqa Iman tace suje gida...,haka suka fita sukuku domin zuwa gida...,iman kuka kawai takeyi... Shigarsu gida umma tayita rarrashinta akan ai zai yafemata zuwa gobe..,don ita zataje ta d'aukota assibiti taje da ita cen gidan...,kuma bazata koma gidan mijintaba sai andaita dashi anjamashi kunne...,sannan takoma in taji sauqi.... Hakan yasa iman jin sanyi domin tasan ummar zata iya yin komai akan hakan tunda sunajin maganarta...... Ringing d'in wayarta yasata tashi tashiga cikin d'akinda tasauka....,ummar tayi murmushi domin tanason halayyar Iman...,akwai hankali da lura....itama nata d'akin tayi.... 'Daukar wayar tayi..,wanda saida jabbar yayi ajiyar zuciya sannan yace... "Haskenah inata missing naki...,kekuma kin manta dani baki d'aya...,nayi missed call har nagaji..,har baba nakira naji koh lfy tunda umma tace cen zakuje...." Kwantawa tayi gadon dake dakin domin itama tayi missing d'inshi sosai saidai tana a damuwane amma ai shine gaban komai... ajiyar zuciya tayi sannan tace... "Sanyinah! Nima nayi missing naka sosai...," "Dame dame kikayi missing nashi gurina..?" "Kai gabad'aya nayi missing naka...," "Nikuma zan iya cemaki dukanki nayi missing naki...,amma nafi missing d'in favorite d'ina..,wato abokan wasana...,sannan da bakinki da kuma babban place wanda prvt ne daga jabbar sai jabbar gidan ni'ima ba...." Murmushi iman tayi domin tasan me jabbar kenufi...,sai tace... "Shikuma sanyinah bayakojin kunyar k'wailarshi ba...,har yake fad'amata hakan..." "Ai kunya taqare my iman tunda nafasa da kaina kuma na jiyo dakaina...,ai anwuce gurin anxama d'aya....,kuma zancen k'waila nayi cancel nashi tun last day...,ynx kinxama big jabbar...." Dariya tayi shima yayi dariya..,sannan yace..... "Kina ina ne ynx..." "Ina d'ayan d'akin umma..,anan nasauka nima kasan tare muke baquncin..." "Toh mekikeyi ynx..?" "Kwance nake nayi attention d'in sanyinah...,ai bazan iya komaiba idan ina tare dakai..., pillow kad'aine kariyata...." "Nazo mukwana tare...?" "Eh kazo ina jiranka...,jinakeyi kamar ace gani gaka...,saidai gashi munyi nisa...." Wani nishad'i yaji ya kasheshi domin wlhy har voice nata saida tachangr sannan ta fad'i hakan...shima duk ya rikece yace.... "Haskenah...! Don Allah kidaina yiman bedroom voice...,bayan kinsan bana kusa..,sokikeyi nayi maki kukane...?" "Hmmm kafin kayi ni zan fara domin yau gabad'aya cikin kuka nayi yinin ranar nan tun bayan tafiyarka..." "Haba kidaina my iman kinason nadawo kenan ban qarasaba...,?" "Ah ah my brox koh d'aya..." "Ok zamuyi sallah gada kikashe wayarki zamuyi fira anjima gada kiyi barci...." "Olryt hubbynah..! Nima xanyi sallah..." "Kishafaman favourite abokaina ynx kice ina gaidasu kuma nayi missing nasu...." Murmushi tayi kawai takashe wayar...,tamiqe dakyar domin tasamu farinciki wayarta kad'ai da mujinta abun alfaharinta.... Saidai takasa fad'amasa damuwarta domin batason 'bacin ranshi koh kad'an koh abunda zai sosa ranshi...,indai ba sonta bane....,ahaka tasaka wayarta charging tafad'a toilel watsa ruwa da alwallah...... *Bee Been masoya*💞 [2/20, 6:47 AM] 0mmer Farouk: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_INA GODIYA GA MASOYANAH...,ALLAH YABARMU ATARE...,KUMA ALLAH YASAKA DA ALKHAIRI..._* *_MASU YIMAN DEDICATED ALLAH YABARMU TARE...,KUMA ALLAH YAQARA BASIRA DA KAIFIN IDO...._*👏🏻👏🏻👏🏻 Page... ★3⃣3⃣★ ® 10:am ummar jabbar tashirya domin komawa assibiti...,Iman tamatsa sai taje,ummar tayarda suka shirya domin tafiya, napape suka hau suka isa assibitin anan suka tarar da anbawa farha sallama..,suka shiryo rasheeda ta d'aukosu sai gidansu farha...,anan farha d'in tayi wanka tachangr kayanda rasheeda tazomata dasu nata..,aka bata abinci taci tasha maganinta.... Har ynx fuskar Farha akwai sauran kunburin dukan da akayimata..,hakan kesa ana gasa fuskar da ruwan zafi...,tunda farha tashigo gidan mahaifiyarta koh dubanta batayiba bale tacemata ya jiki..? Hakan yasa Iman bataji dad'in hakanba amma tasan yayar tata ita tajawa kanta duk wannan mtslr.... Suna gidan baki d'aya har dare yayi..,lkchn ne baban nasu yadawo dama umma jabbar shi take jira yashigo domin tashaida mashi ita tace farha takwana gidan...., Baban suka gaisa da ita tafad'amasa abunda takeso yayi mata akan farha d'in..... "Ah ah yaya farha batada gurin zama anan gidan kuma bazata zaunaba koh da yini d'aya ne domin yayi rantsuwa akan hakan..., sushirya sumaidata gidan mujinta kawai tunda ai baice yasaketaba...." "Kayi haquri zuwa gobe saita koma,sbd taqarasamun sauqin jikin nata...." "Kiyi haquri yaya.., farha dai takoma gidan za'babben mujinta zaifi mata alkhairi da zamanta gidannan...,kuma ai bai saketaba kinga akwai sauran k'aunar junansu a xuciyarsu...." Babu yadda batayuba amma wlhy yakafe akan cewa shifa yayi rantsuwane akan cewa duk randa wata matsala ta faru ba a gidanshiba domin son rantane tabi... Suna cikin wannan halin ne na zancen.,Iman tariqo hannun farha suka isko mahaifin nasu domin neman gafararshi akan abunda 'yar uwarta tayi..., sallama sukayi suka shigo subiyun..,farha har tafara hawaye tun kafin sun qarasa ciki.... Duqawa farha tayi gaban baban nata sannan iman itama tad'uqa..,farha kuka kawai takeyi komai bazata iya fad'aba.., iman ce ta fara magana tareda jera hannunta alamar neman yafuwa tafara magana cikin kuka..... "Baba don Allah kayifi yaya farha...,kagafarceta kadaina fushi da ita koh tasamu sauqin rayuwa...,tayi laifi tagane bata kyautaba kayafe mata baba fushinkane ke biyar rayuwarta ahalin ynx don Allah baba katausaya mata kace ka gafarceta...." Gabad'aya jikinshi yayi sanyi domin kukansu kawai yakeji acikin kunnuwanshi d'a da mahaifi sai Allah kuma sai Allah yasanyama xuciyarshi safsauci domin yaga yadda takoma duka kamar ba itaba...,tayi baqi ta rame domin idan kasan farha farkon rayuwarta bazaka ta'ba tunanin itace ynx Allah yamayar hakan ba...,duka ynx 3month da aurensu amma kalli yadda takoma kamar wadda tafito gidan kaso..... Farhar itama matsowa tayi kusada yr uwarta itama tafara bashi haquri kamar yadda Iman d'in tayi saidai ita takasa d'aga kanta tadubeshi domin tsananin kunya da dana sani..... Ummar abdl- jabbar itama ta qara basa haquri akan yayafe mata..,dubansu yayi baki d'ayansu zuciyarshi tad'anyi sanyi domin yaga baiyyanar nadama a fuskar farha qarara zaiyi magana saiga mahaifiyar su farha d'in tashigo fallow d'in da ita da momyn rasheeda da rasheeda d'in tare sai kuma yayi shiru domin ganinsu sunshigo..,mamar tazauna da ita da momyn rasheeda d'in da umma kujera d'aya 3sitter, rasheeda gefensu farha tazauna cigaba baban yayi da maganarshi....... "Iman nayafema yr uwarki saidai gsky bazata zauna a gidannanba takoma gidan mujinta tazauna domin ni bazata zaunaman gidaba shikad'aine yafiyar dazanyimata kuma ban yarda tazauna gidan kowaba takoma gidan aurenta ynx basai gobe ba..." Momyn rasheeda tace "ah ah alhj zaman aure tsakanin mijinta bazai yuyuba domin yanada mugunyar rayuwa wadda nima kaina farko banso auren yakasanceba amma danayima rasheeda magana sai tace tasanarda farha d'in bata yardaba..,har akan hakan tadaina magana da'ita..,toh kaga tunda har angane cewa Anwar zai iya halaka rayuwar farha toh gara abarta gida gada yakasheta..." Ummar jabbar itama tasaka bakinta akan hakan...,sannan baban fa yakafe akan saidai takoma domin shi gidanshine at bayason ta zauna sbd yasan tunda har Anwar bai saki farha ba toh lallai zai dawo daga baya gidanshi kuma shine at bayason tazauna koh ina sai gidan nashi domin ai za'binta kuma zata iya haqura da duk abunda zata gani daga gareshi.... "Hajiya naji zancenki kuma na gamsu saidai kuyi haquri farha takoma d'akin aurenta shine abun buqata ga zuciyata tayi haquri tajure dukkan abunda zata gani domin ai ibadace zataje tayi kuma shine za'binta tun farko toh tayi haquri tazauna dashi koma menene muni halinsa...,nida mahaifiyarta mun yafemata wancen sa'bamuna datayi amma zaman auren nata munfi buqatarshi da mujinta na ynx...." Kowa yaji dad'i da yafiyar da yayimata kuma sun goyi bayanshi akan takoma gidan nata tunda harya kafe akan saidai takoma itama farha d'in dama burinta suyafemata don gada takoma ma azabar mutuwarta tamutu haqqin iyayenta kanta amma tunda sun yafe mata zatakoma tacigaba da haquri domin ita tasaima kanta mummunar rayuwa..... Ahakan aka shirya akan idan anyi sallar isha'i rasheeda zata wuce da ita tunda ita tad'aukota...,kuma iyayen duka suka sanyama rasheeda albarka akan qoqarin datayi naganin ta taimaki qawarta...,farha d'inma ta juya taqara neman gafarar umma d'in da Iman dake gefenta...,sannan tayi godiya ga rasheeda da taimakon datayimata..., Sannan tajuya tace..... "Baba da mama nagode da yafiyar dakukayi gareni insha'allah daga ynx baxan sake sa'bamakuba domin naga sa'ba umurninku ba abu mai kyau bane domin Naga darasi kuma har ynx saman darasin nake..., kuma ina neman kutayani neman gafara gurin mujin Iman shima yayafeman domin harda alhakinshi na kaina...." Ummar jabbar d'in tayi murmushi tace... "Ai komai yawuce farha kitashi kishirya sai a wuce dake kuma ki qara hanquri akan duk rayuwar dazaki cigaba da gani...,Allah yayimaku albarka bakid'ayanku..." Suka amsa da amin baban ya miqe zuwa d'akinshi..,sukuma suka shirya fita domin zuwa rakiyar farha d'in dagacen suwuce gida... Gabad'ayansu sukayi sallah suka fito domim rasheeda xata kaisu dagacen ta ajiye su Iman gida.... Haka sukayi dukansu sukafito banda mama domin iya ynx son uwa da yarta yasa mama jin babu dad'i domin taga halin da farhar keciki amma babu yadda zatayi domin mijinta akan wannan mtslr ta farha bazai saurari kowaba.,dole tayi shiru domin farha ita tasiyoma kanta babu yadda ta iya..... Suka shiga motar dukansu su..,Umma ce gaba rasheeda ke driving momyn rasheeda da iman da farha baya...,suka kama hanya don mayar da ita gidan.. Isarsu bakin gate qato mai kyau...,sai gaban farha yafad'i domin tafi qaunar lahirarta da wannan makeken gidan.... Yaune rana tafarko da iman ta ta'ba zuwa gidan yr uwar tata...,"tap lallai yaya kina cikin daula amma mara amfani gida har gida domin wannan shi ake cema gari guda..." Azuciya Iman ke zancenta saidai tunaninta bai qarasa isaba saida taga harabar gidan.... Motocine baquwar fuska mota tayi ukku jere guri guda Farha batagane motocinba domin bata ta'ba ganinsuba hakan yasa takawar da zancen suka shiga ciki...,a fallow d'in suka zauna anan suka qarayima farha d'in nasiha datayi haquri...,sukayi sallama suka wuce gida tayimasu godiya...,sannan taqaracema Iman tayefeta bakin qofar fita..,cikin farin ciki Iman tacemata tadaina damuwa komai yazo qarshe...... Dawowa farha tayi tazauna fallown tana nazari da tunane iri iri amma babu yadda ta iya dole tazauna ta rungumi qaddarar da son zuciyarta yasiyomata, taxauna domin tasan bazata ganshiba kuma bason ganinshi takeyiba..... Rasheeda ta kaisu Iman gida suka bud'e gate suka shiga...,sukuma suka kama tasu hanyar.. Iman nashiga tafad'a toilet domin watsa ruwa sannan tajira kiran mijinta domin duk yau basu gaisaba sbd exam dasuka shiga amma tasan ynx kiranshi na iya shigowa kuma ya hanata aikata komai domin kashemata jiki kawai zaiyi gara tayi shirin kwanciyar baki d'aya... ★★★★ Zaman fallow d'in ya ishi farha da tunane tunanenta da hawayenta duka guri d'aya domin ita tasan ynx gara maraya da ita domin shi za'a tausaya mashi domin bayada iyaye...,itakuwa ga iyaye amma babu gata wanda akayimata farko kuma ai yatafi ynx.... Tashi tayi domin shiga part d'inta koh tasamu sanyi gadama yashigo gidan taganshi baqinciki yacikamata zuciya domin ynx 10:30pm yana bisa hanyar shigowa 11 koh 12 kuma batason ganinshi baki d'aya.... Hanyar d'akinta tamiqa saidai tatsaya domin gani takalma na mata da na maza.,tayi kamar takoma baya kuma sai ta tsaya tafara nazari..,toh ai bataji motsiba may b koma suwaye ba anan sukeba...,tura qofar kawai tayi tashiga... "Innalillhi wa'inna ilaihirraji'un..,la'illaha illallh mohammadar rasululluh (s.a.w)..,subhanallh..." Tsaye farha tayi domin ganin wani mugun sa'bo saman gadonta, gadon da take kwana amatsayin gadon aurenta yau shine d'auke da yn iska tsirara suna iskanci irin na halaka saman gadon..,nan take kuka yakamata tafara kiran... "Astagfirullh Allah Astagfirullah Allah..,Allah kagafartaman wannan mugun gani danayi Ganin da ban ta'bayiba rayuwataba sai yau..,Ni farha naga takaina...." Duk iya wannan tsayin datayi duka basu san tanayiba domin dukansu suna cikin wani hali..,mace biyu ce kwance d'ayar nasaman jikinta tana lasar ganta itakuma namijin na cikin jikin da'yam ma'ana tabayanta yashiga ba tagabantaba shikuma anwar yashiga ta bayanshi yana iskancin irin nasu gabad'aya sun nutse a kogon shaid'anar da Farha bata ta'ba gani irintaba sai yau..... Imani yakamata tarasa abunyi...,kawai walqatawa tayi tagefen gadon zuwa drower tata domin ta d'auki wayarta data bari tun ranar idan tana nan.... Wani nishi sukeyi wanda farha batasan koh na meneneba tunda bata ta'ba kwatanta wani abu makamancin hakanba...har tad'auki wayar tata basu saniba...,juyowar da d'ayar zatayi daga cikinsu nan taga farha tsaye gefen drower itama farhar juyowa tayi xata fita kawai saitaga fuskar tsohuwar aminiyyarta jamila.... Kuwa farha tayi sbd tsananin gid'ima...,nan take dukansu suka juyo don ganin menene hakan...? Anwar yataso da sauri zindir haihuwar uwarshi haka suma dukansu suke cikin wannan hali Farha rufe fuskarta tayi domin tsoroma yabata....,hankalinshi kwance zuciyarshi zaune d'an iska ina ruwanshi da kunya...kamo farha yayi ya mareta son ranshi yace.... "Ubanwa yabaki ikon shigoman gida har ki shigo d'akinnan...?" Ita farha tsoron ganin halittarshi da tsoron ganin k'awarta a cikin d'akin yahanata iya attaka komai sai kuka da rufe ido kawai takeyi domin batason ganinshi hakan....qara fisgota yayi wanda saida tafad'i qasa yace... "Badake nake maganaba..,uban waye yadawo dake gidannan? K'awarki Rasheeda tafad'ama mahaifiyarta abunda nayimaki hakan itama taje tasanarda mahaifiyata abunda yafaru itakuma tasanar da mahaifina wanda natsani yasan cewa bandaina abunda nakeyiba qarshe mahaifiyata tasanar dashi duk da ba sonki takeyiba...,ynx hakan mahaifina yakirani yace nakama gabana domin bashi babuni a rayuwarshi wanda hakan yasa mahaifiyata kuka..,toh kisani yadda iyayenah suka qini akan ki kema dole na d'an d'ana maki azabar abunda naji wlhy...." Muryar jamila kawai sukaji tanacewa... "Haba sweet menene abun tsayawa gabanta kana wasu maganganu marasa dacewa..,gashi tasaka jindad'inmu ya yanke idan har bazama iya jure zama da itaba kawai kasallameta..." Usman ma dake gefe shima haka yace.... "Ni wlhy bangama dalilin dayasa yayi wannan aurenba gashinan tunda ya aureta koh yaushe cikin matsala yaketa shiga gurin mahaifinshi gashi ynx yace bashi babu shi...,tunda hakane daka ajeta tana 'batamaka show kawai kasaketa shine abu mafi sanyi xuciyarka...." Nan take yaji shawarar yin hakan itace dai2 axuciyarshi domin gara ya saketa tabarmashi gidan yatara abokan harka kawai.... Juyawa yayi zindir haihuwar uwarshi yajawo wani note buk yafara rubutu...,iya lokacin farha bata gane komai domin cin amanar da jamila tayimata yafi mata komai baqinciki hakan yasa idanunta gabad'aya suka bushe domin tasan qarshen sakamakonta kenan da zata samu domin zamanta dashi bazai yuyuba koh da bai saketaba dole wataran taguje ma wannan gidan.... Juyowa yayi da takarda hannunshi na sakeki saki ukku kuma duk wani abu dakikasan mallakinane a hannuna yafito wanda nabaki banison komai domin ni ba matsiyacibane irinki..." Kar'ba farha tayi kuma sai hawaye suka zubo mata..,juyawa tayi tajawo trolly d'aya dake jere cikin d'akin tazuba kayanta daduk abunda xata buqata mai mahimmanci da takardunta na mkrnt takama hanyar fita ranta da dad'i kuma babu d'ad'i ciki...,jawo jikkar tayi tayo waje koh waiwayen gidan batayiba....,mai gadin yana ganinta tanajan jikka kuma ga hawaye tanayi sai yataso da sauri domin ynx 12:00am... "Hajiya lfy zaki fita ynx cikin daren nan,bayan kinsan babu kowa a unguwar nan iya ynx sai kar nukka da miyagu a hanya...?" Batace masa komaiba kuma baidaina bata haquriba har takai bakin gate d'in sannan tatsaya tace... "Baba maigadi daganin wata rayuwa gara naje duk abunda zai saman yasaman...,nan dakake ganina wlhy bansan inda zanjeba domin gidanmu bazasu barni na zaunaba domin qaddara tasaka nasa'bamasu kuma sun yafan amma bazasu barni zama gidanba..,kakoga gara namutu koh zan samu sauqi a xuciyata..." "Hajiya wlhy nima nayi mamakin auren wannan mara mutuncin yaron dakikayi domin iskancin danasan gidannan yana faruwa nakusa da gidanma zai iya qonewa..,nima wlhy hanya nake nema nabar gidan nan amma nakasa samu domin tanan nake ciyar da iyalinah a gadin...." Share hawaye farha tayi kuma tarasa ina zata dosa domin badai gidansuba wlhy...,kuma ynx idan taje gidansu rasheeda tayi hauka...,cen kuma dubara tafad'omata taje gidan Ummar jabbar kawai..,gobe saitakaita gida may b mahaifinta ya yarda tazauna gidan...,zuciyarta tabata taje cen kawai domin ita kad'aice wadda xatayimata gata ynx kuma gashi jabbar bayanan bale taji nauyin xuwa..,hakan kawai zatayi domin cen kad'ai za a sammata gurin kwana inba jeji xatajeba..... "Ngd baba maigadi zan wuce.." "Ah ah hajiya bari nasaka kayan aikina na tsaro saina d'auki mashin d'ina na ajeki domin hanyar nan akwai had'ari..." Kamar gada tayarda kuma saitaga haksn shine mafita gsky domin bata ta'ba shiga maqwaftansuba bale su taimaketa da hakan...,yad'auko mashin nashi yasaka uniform nashi irin na yn banga d'innan ya aza trollyn gaba itakuma ta hau baya...,cikin ikon Allah tana nunamasa hanya har suka kai bakin gate nasu Iman yace bazayajeba har sai tashiga tukunna.... Wayarta tacire a hnd bag nata tafara kiran number d'in Iman tunda tasan mijinta bayanan saidai datakira Numbr busy takira har sau shida numbr busy gashi 1:30am amma iman waya takeyi....,gashi batada numbr umma tunda lkchn ai bata damu da itaba bale tayi numbr d'inta... Baba mai gadi yafara knocking d'in gate d'in da qarfi amma shiru.... Iman suna magana da jabbar soyayya sukeyi wadda bata qaunar abunda zaisa wayar ta tsinke haka shima...,sun tsunduma suna sanya junansu farinciki...,wanda har musayar kiss akeyi acikin wayar shi yace.. "nafi iyawa.." Itama tace...,nadai fika iyawa.." Murmushi jabbar yayi har sautin dariyar tafito cikin dodon wayar yace... "Hmmm naji amma ai baza'aganeba sai nadawo sai ayi competition koh?" "Hmm naji ni kasakan hakan idona sun fara qorafi sukeyi..." Rufe bakinta keda wuya taji bugun gidan da qarfi.., tad'an jaye wayar kad'an a kunnenta har bataji abunda ogan nata yaceba..,sbd fargaba da tsoro 1:30 ana bugun gida koh lfy?? Jabbar cewa yayi... "Toh haskenah..! Tunda kinfara barci toh *have a nyc dream wit me*.." Amsamasa tayi amma cikin fargaba domin ba a daina bugun gate d'inba...,kashe wayar Iman tayi ta ajiye domin ta miqe taje d'akin umma ta tayar da ita taji...,fitar da zatayi sai ringing d'in wayarta yashigo..,dasauri tadawo tad'auka number farha tagani saida gabanta ya fad'i....d'aga wayar tayi acikin fargaba... "Yaya farha..." "Iman nice abud'emani don Allah..." "Ok bari nafad'ama umma muna xuwa..." Kashe wayar tayi takunna wutar d'akin sannan tayi hanyar d'akin umma kohda tashiga itama tana alamar fitowa domin dukan gate d'in bana wasa bane.... "Iman kinji abunda naji ashe..?" "Eh Umma yaya Farhace koh lfy..?" "Subhanallah bari nasaka hijab d'ina muje.." Suka fito tare duk da akwai wuta koh ina amma dare ai abun gudune..,umma tabud'e gate d'in da addu'a..,farha tagani tsaye tareda wani da kayan aiki..,shigowa sukayi ciki shikuma yayimasu sai anjima zai koma gurin aikinshi...,sukayi godiya Iman taja jikkar zuwa ciki umma tarufe qofar da addu'a sannan tariqo farha datake kuka sukayo ciki.... Farha miqama ummar tayi takardar da Anwar yabata takuma fad'amata abunda yafaru tun farko da d'abi'ar da anwar d'in keyi na homosexual d'in duk tasanar da ita....sannan tace tareda share hawayenta wanda saida Iman itama tayi kuka akan jin lbrn abunda mijin na yr uwarta keyi Allah yasa itama bai halakataba domin masu irin wannan halin haka sukeyi da matansu.... Farha tace..., "Umma kinga sakamakon son zuciyar da na jawowa kaina koh...? Gashi baba bazai yrda nazauna dashiba sbd nayi rashin biyayya gareshi farko hakan zaitayi zaton zan cigaba..,bayan wlhy ba hakaba..,Umma naga jarabawa wlhy bazan qara gujema umurninsuba koh kad'an...." "Yishiru farha Idan bai zauna dakeba ni xan zauna dake...,tunda ni kad'aice gidan sai ynx da yayanku yayi tafiya Imam take nan idan yadawo takoma sai muyi zamanmu tare...,ai farha dama kowa na kuskure a rayuwarshi tunda har kingane laifinki kin nemi gafara ai yawuce...,jarabawace Allah yad'auro maki kuma Allah yabaki ikon cinyeta...,kuje ku kwanta Iman riqa mata kayan saida safe..." Farinciki gurin Iman ba acewa komai domin taji farinciki mara misaltuwa domin wlhy hakan yayimata dad'i domin haka yasa take k'aunar Uwar mijinta sosai kuma uwa gareta...,taja kayan suka wuce..,suka shirya kwanciya suka kwanta..,iman nayin barci farha tatashi tanata kukan dana saninta....... Tabd'i zama gida guda farha da iman da jabbar...,chakwakiya🤕......... 🙏🏻🙏🏻🙏🏻afuwan banji garauba amma na warke gani gareku...,ina jiran comment naku..... *b̈ëë b̈ëën̈ m̈äs̈öÿä*💞 [2/20, 6:47 AM] 0mmer Farouk: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_masoyan💧sone dadilin hawayenah!💧Inajin dad'in comment naku..,masu bani shawara ta prvt da group gabad'aya ina godiya sosai..,saidai kowa yayi haquri kawai..,domin littafin true lyf ne yafaru kuma banison na karkace daga yadda lbrn yaxo,idan nayi hakan lbrn bazaiyi dad'iba..,kawai kusaka kunne ku bud'e idanu kuji yadda abunyake💁🏼soyayyar ciki kawai ce tawa amma karin lbrn nasu Iman ne da farha.., Ina godiya ina qaunarku kuma nidai d'ince taku💞duk inda buk d'ina ke zuwa group ne koh ma ina ne ina k'aunarku baki d'aya..._* *Nayi mistake number jiya 3⃣4⃣🔛3⃣3⃣ agyaraman...* Page... ★3⃣5⃣★ ® Wayewar safiya Iman aftr tayi sallah..,tafad'a kitchen d'in umma domin gyaramasu break..,itakuma farha sbd rashin barci bayan tayi sallah assubahin barci yakwasheta nan inda tayi sallah..,umma kuma na d'akinta tana lazumin safe.... Ringing d'in wayarta dake gefenta tajiyo..,dasauri ta aje doyan da take ferewa taduba calling d'in.... " 'Dan halak d'ina shi baza'ayi tunaninshiba sai yaji jikinshi..." Murmushi tayi sannan tad'auka tafara da cewa.... "Kakoyi barci..? Wannan kira daga sama hakan da wuri kai koh k'oshi bakayi..?" "Hmmm morning dai haskenah...,yaza'ayi nayi barci bayan bamu kusa da juna..,jiya kin kashen jiki kuma kika tsere kika barni wlhy saidai natashi nayi sallah domin babu barci idona Ke kawai nake tunawa kuma kenaketa missing..,shiyasa naji gara naji muryarki ynx kafin na kwanta domin yau babu inda zamuje...,inama gidane da na 'barje gumina..." "Ahh shikuma sanyinah bayada aiki sai hmmm da hmmm koh?" "Eh lallai menene hmmm da hmmm..? Kice dai inada tanadi mai tsoka idan nashigo kisani ni koh abinci banaso naci kawai ki lula dani cen kad'ai nakeso..,kinyiman tanadin tarbona jibi domin bazan iya cika date d'innan ba zan tsero sbd gobe xa'a qarasa komai jibi zanbiyo hanya sauran aikin zan qarasashi a computer wlhy nakasa jure 3days d'in sucika..." "Nipa aiki nakeyi gada umma ta fito ban qarasa break d'inba idan naqare zan kiraka naqara jinka tunda yau ranar tamuce..., _my honorable missing you so much..."_ Maganar qarshe d'inda Iman zatayi gabad'aya saida tawani karya murya tayi qasa da ita sannan tafad'i kalmar missing d'in acikin kunnenshi....,nantake jabbar ya rud'e kiran sunanta yayi baki d'aya... " khadijah kinason namutune.? Wannan ai prvt voice ne amma kina yiman bayan kinsan bani kusa dake..,iman gada kijuyeni p..." Dariya tayi harsaida sautin dariyar yashiga cikin dodon kunnenshi..,kashe wayar tayi domin tasan idan ba haka tayiba wlhy koh ita bazatayi aikin datakeyiba..,domin feeling mai dad'i take shiga idan tana tareda mujinta...,aje wayar tayi tacigaba da aikinta cikin qwarewa ta qarasa takai komai gurin zamanshi ta kai break d'in fallow sannan tatafi tayo wanka,fitowa tayi sannan ta tayar da yr uwar tata akan itama tashirya suyi break... Bud'e ido farha tayi cikin mamaki yaushe barci ya d'auketa kuma.? Duba iman tayi kwalliya dai2 jikinta kuma saita burgeta sosai..,dubanta tayi sannan tayi murmushi tafad'a toilet d'in d'akin..,wanka tayi amma koh mai bata shafaba bale harta duba madubi...,domin inbanda haushi da kunburin fuska da jajayen idon kuka mezata gani a madubi..,doguwar riga kawai tazuba ta yafa gyalenta tafita... Isko umma da Iman suna fira ga abinci gabansu amma kuma basuciba domin ita suke jira..,farha sun burgeta domin zaman amana sukeyi tsakanin uwar mijin da ita kuma sonta takeyi kamar raida ajali..,saida hawaye suka so fitowa amma sai taqi bari su xubo...,duqawa tayi tagaida Ummar kanta noce,ummar ta amsa sannan Iman tazuba mata nata karin...,faraci tayi kuma saitaji ta qoshi domin ba komai naci ke burgetaba sbd halin damuwar datake ciki tea d'in ne kawai tashanye amma sauran takasa tsaye tayi kawai tana tunani..,sukuma Iman da umma fira sukeyi suna dariya.... Farha hawayene keta zuba tana tunanin *SONE DALILIN HAWAYENTAH!* Gashinan takasa sukuni ganin wasu cikin farinciki har burgeta sukeyi gata itakuma duniya ta kad'ata..... Juyowa da umma zatayi tayimata magana sai kuma taga farha na hawaye ga abinci gabanta takasaci tariqe kai tana hawaye nz baqin ciki...,da sauri ummar tace...... "Subhanallh farha menene kuma abun kuka anan..? Kizamo mai tawakalli a rayuwarki..,rabuwar aurenki da d'an iskancen ai abun farin cikine..,kid'auki cewa ita qaddara wata abuce da Allah kirubutoma bawanshi tunkafin a haifeshi...,an qaddaro haka rayuwarki zatayi don haka kidaina kuka kizauna damu cikin aminci da yarda da juna...,Na za'bi kizauna nan ne domin kisamu safsafcin rayuwa kinga kirageman kewar zama ni kadai nima naragemaki...amma kuma kinqi gane menene nufina......,nakira mahaifinki nafad'amasa ansakoki jiyan bayan kin koma kuma saki ukku..,shine yace ace kiyi zamfara cen gurin dangin mamarki kizauna domin gidanshi babu space na zamanki..,na amsa masane kawai kuma bansanar dashi nan xanbarkiba..,amma inkinfison zamfarar sai kishirya kitafi cen......" Share hawayentah Iman tayi sannan tace.... "Yaya farha kiyi haquri ki rungumi qaddara...,kuma nima zamanki anan nake ganin zaifi sbd kinga kinfi sabawa da garinnan idan kika koma zamfara bazakiji dad'in zamanba gurin innaba...." "Umma nagode sosai Insha'allah zan xamo mai tarbiya da kiyaye duk abunda akace bashida kyau..,domin naga Rayuwa rayuwa kuma taganni...,Ina godiya umma domin naqiku farko gashi ynx kice ginshiqina....,kuqara yafeman..." "Bakomai komi ya wuce....,ki saki jikinki koh kinsamu jikinki yazamo naki...." Murmushi sukayi dukansu...,Iman takwashe kayan tamaida kitchen wayarta nata qara amma saida takai kayan sannan tadawo tazauna gefen farha..,amma bata d'aukaba saida umma tace mata wayarta na ringing p..., d'aukar wayar tayi tayi hanyar d'akinsu...,tana murmushi da jin kunya...,ummar murmushi tayi domin tanason Iman rayuwarta sbd akwai kunya da sanin yakamatarta...,farha ma burgeta qanwar tata tayi domin tasan iman daban take a rayuwarta..... 'Daki tashiga tafad'a saman gado tana murmushi ta kwanta...,pillow tajawo ta'axa saman cikinta tariqe pillow d'in da hannunta d'aya..,hannun d'aya riqe da wayar picking tayi..... "Hmmm sirrin ruhi..! Duka ynx hour nawa da wayarmu amma kuma harka kasa haquri kakira..." "Eh dole nakasa haquri nakira nashaidamaki gobe insha'allah zamu dawo domin komai nawa yazama normal..,missing naki zai kasheni iman gara nadawo nadinga jinki a damana shine babban burinah..,wlhy kigyara komai naki gobe dana dawo zamuwuce part d'inmu nima kiji dani..." "Kai amma nima wlhy nayi murnar dawo wanka domin nimapa nayi missing naka sirrinah..,eye lallai gobe gidanmu zai qara cika..,akwai fira kenan..?" "Bangane gidanku yaqara cikaba...,bangane akwai fira ba sanar dani wayanne bak'i mukayi gidan namu wayanda firar zata qara yawa dani..?" "Kaine dai baqon babu wani..,dani da umma ne agidan kawai...,idan kadawo ai munqara yawa koh..?" "Hakane haskenah!" Yayi dariya itama tayi..,sunanta yakira har sau ukku.... "Iman Iman Iman.." Itama ta amsa sau ukku..,sannan yace.. "Wlhy missing naki har baya misaltuwa kifad'aman wanne farinciki kika shirya shayar dani shi gobe idan nashigo...?" "Farinciki mara misaltuwa zan sanyaka hasken Ruhina..,ni takace nabaka dukan sirrinah..,zanyimaka tanadin farin ciki nishad'i da zance kala kala wanda nake ganin girman k'aunata zata saka a kar'baman akuma yadda dani acikamani burinah...." Wani dad'i yakashe jabbar domin yaji dad'in kalamanta shima tsaye yake amma saida yasamu gurin zama sannan yasaita muryarshi iya sigar d'aukar hankalin matarshi yace..... "Burinki buqatunki sun gama cika...,domin ni nakine kome kikeso zanyimakishi da hanxari ba guna guni...,domin nai tattali naso, nasan zaki kuladani goben dakuma k'arshen rayuwarmu insha'allah Ina way gobe 10:am ina tare dake...." Dad'i Iman taji..,harda wani mirginowa tayi takifa cikinta saman gadon tana wasa da k'afafunta d'aya bayan d'aya....,sai murmushi takeyi ga shi duk Zance d'aya sai tayi shagwa'ba d'aya ciki...,shikuma kamar wanda ke ganinta sai rarrashinta yakeyi....,iman na wannan halin farha tashigo d'akin,itama datasan hakan zata iskota tana waya dabata shigoba..,domin iman kwatakwata bataji motsin qofa ba kuma koh qofar zatayi qara baji xatayiba domin ta tsunduma takai qarshe..., maganar da farha tajiyo taqarshe ita tasakata fita da sauri..... "Ni takace..,kuma kasan batun yauba na mallaka maka kaina zaka iya shaidar da hakan tun daren dazaka tafi kasan Iman takace domin da miki kaje kabarni wanda sai dana sha gashi don hakama ni idan kadawo wancen wasan kad'ai zamuyi bada wannan mai zafiba...." Farha najin wannan gabanta yafad'i ita tabani ta lalace..,anya zata iya zama wannan gidan kuwa..? Domin wlhy duk al-amarin duniya yaqarasha mata kai...,toh kuma idan tabar gidan taje ina..? Ita tabani ga qanwarta tafita komai ynx wanda ita take gani acen baya tafita komai..,gashi koh a soyayya kawai tafita komai wai ita Allahn ta...., Dasauri tafito d'akin tajingina jikinta da qofar ta duqe nan tana kuka..., "naga Rayuwar taurin kai ni farha...,gashi dana sani duk inda nayi don samun sauqi sai bina yakeyi..,gashi Allah yayima yaya jabbar babban sakamako gashi da qanwata yake more rayuwa ni kuma koh alamar hakan ban ta'bajiba bale har nagane me at cikin aure sai wahala tun ranar da aka kaini har yau cikin halaka nake...,Ya allah kagafar taman laifukana koh nasamu sanyi...." Tana haka duqe sai jin tayi an riqota kamar daga sama domin tsananin kukan datakeyi ya hanata taji motsin mai fitowa.... "Yaya farha wai menene hakan? Koh yaushe kuka koh wanne lkch kuka gada ki halaka kanki p, kisama kanki ciwon zuciya...,ni nayi tunanin zamanki kusa dani zaisa kirage damuwa hakan yasa naji dad'in hukuncin umma data yanke na xamanki anan domin nima zanfi samun natsuwa..,tashi mushiga ciki, don Allah kiyi shiru hakan..,inbaso kikeyi nima na shiga halin damuwarba...." Miqewa farha tayi tadubi fuskar yar uwar tata, kuma sai takawar gefe...,iman murmushi kawai tayi taja hannunta suka koma cikin d'akin bakin gado tazauna itama hakan...,farha tadubeta tace... "Iman don Allah kitayani addu'a Allah yayayeman damuwata,kuma inason Idan yaya jabbar yadawo ki nemaman yafiyarshi may b sanadiyyarki ya yafeman Iman naci mutuncin yaya jabbar wanda nasan zaiyyi wuya yayafeman a gabanshi nake zagin mahaifanshi naci masu zarafi gashi mahaifiyar tashi ita tazamo gatana mahaifana nabijire masu suma sun bijireman ynx..,iman kixamo gatana duk da kema na muzguna maki farko..,kitayani neman gafararshi koh nasamu sauqin azabar rayuwa..." Rufe fuskarta tayi da gwiwarta tana kuka..,iman kukan ne at bataso taga tanayi domin shi ke 'bata mata rai..,d'ago kan nata tayi ta riqo hannunta tace.... "Yaya farha riqa hannuna kamar yadda kike riqeshi a lkchn da muna zuwa islamiyya tare..,kiriqe hannuna kamar sadda kike riqewa idan munayin wasa..,ni qanwarkice tajini kuma bazan barki ba...,nasan k'addarar rayuwace takawo rabuwarmu farko kuma sai gashi taxamo itace taqara sakawa gashi mundawo guri d'aya..,kisaka aranki k'anwarki bata ta'ba bijiremakiba kuma bata ta'ba riqe abunda kikayiba a zuciyartaba don haka kisaka aranki ni nayafe maki har abada kuma komai yawuce hakan yasa nakeson ki manta da komai kikoma farharki tafarko gwana gurin kwalliya da gayu...,sannan zancen hubbinah kisaka a ranki ya yafemaki domin duk abunda nakeso yana yimanshi kuma zaiyimanshi..,don haka danuwa ki kawar kawai insha'allah gobe yana hanya da ya huta zamuyi maganar dashi..,koh ynx damuwarshi at banso baya kusa dani amma idan yadawo lfy komai normal kinji yayatah..." Murmushi sukayi dukansu..,farha tace.., "ALLAH YADAWO DASHI LFY.." Suka amsa ameen..,farha tayi toilet domin yin alwallal sallahr zuhuri domin an fara kira..,itama iman ita tayi sukayi sallah acikin d'akin iman naqarasa sallah tafito nema masu abincin rana.... Farha al-qur'an tad'auka tafara karatu... A yinin yau haka tayini tanayi a d'akin..,idan iman taga zata takurata da wayar datake da oganta sai tayi waje cen su'barje guminsu duk da firar tafi dad'i a kwance amma gara tabarta tasamu sanyin rayuwa...., Adarema haka sukayi dai.,babu wata mtsl farha idan tayi karatun tana samun sauqi..,hakan yabata damar turama rasheeda saqon sakin da akayimata kuma tana gidansu ummar jabbar koh da zata nemeta.... Wayewar safiyar da jabbar zai dawo..,iman taje part d'insu tagyara tasaka turare takoh wace kusurwar tagidan ta wanke toilet toilet nasu komai nagidan lfy qlau..,saidai dafa abincinne dole part d'in umma zatayishi domin zaifi sauqi d'auka..,sukuma yabar masu nasu anan...,hakan koh akayi umma kallonta kawai takeyi tana kaida kawo sbd taron miji...,inta wulga nan ta wulga cen sbd yace 10:am zai dawo nan take tafara aikin cikin qorewa gidan yafara amsa zuwan baqo... Farha tataso domin riqama iman aiki..,amma iman tace tunda bata qarasa warkewaba kawai tabarta ita tayi ai tasaba..,umma ma tace taqyaleta taje tayi karatunta kawai... Kasancewar ynx farha saida glass take ganin koh wanne karatu sbd bugun da Anwar yayimata afuska yaso ta'ba lfyr idon wanda likitan yace tafara using medical glass domin tasamu sauqin gani... Tana zaune Iman taqarasa komai tad'auki nasu zuwa dashi part d'insu..,itakuma umma tace zataje mak'waftansu barka zata dawo kafin jabbar d'in ya iso.., Iman kwaso kayan da zata sakawa tayi daga part d'inta tayo part d'in umma anan zata gyara domin tasan dole nan zai fara sauka..,hankali kwance take aikinta domin duka ynx 9:am tayi amma zata shirya dai...,farha kallonta kawai takeyi wani lkch kuma sai tayi tagumi hannunta take sakawa ta tallabe fuskarta tana kallon iman har tawuce d'akinsu..,hakan yasa tazauna anan fallow d'in tana karatunta na qur'ani.... Jabbar tun 8:30 suka sauka don haka yawuduri yima iman bazata kawai basai yakirataba kawai taganshi..,9:05 dai2 yashigo gidan nasu...,part d'in umma yayo domin yasan cewa Iman nacen...,tsayawa yayi bakin qofar fallown koh zaiji d'uriyarta yafad'o kawai taganshi..,shiru yaji hakan yabashi damar turo qofar a hankali domin yabaro kayanshi a anan corridor d'in shigowa...,hangota yayi zaune ta done kanta da hijab jikinta da alama chatting takeyi injishi...axuciyarshi yake cewa. "Haskenah har ynx ba a daina saka hijab d'inba duk da an tsufa gaban ummar amma kunyarta akeji ikon Allah.." Ahankali yataka domin ya cire takalmanshi bale aji sautin takalmin..,saidai itakuma tadaina karatun tunani kawai takeyi tariqe fuska da hannunta...,da sauri yamatsa kawai yakai hannu ya rufe mata fuska.... Razana Farha tayi domin lalaba hannun namiji datayi a fuskarta ga qamshin turare na tashi takoh ina...,sai cewa tayi.... "Hasbunallhu wani'imal wakeel..,subhanallh.." "Hmmm me kike tunani bayan gani nadawo kuma a bazata...." Sakin fuskar yayi da sauri yaduqo yace.. "Sorry sanyinah..! Na razanaki koh..?" Jin muryar da farha tayi yasata razana tareda nisanta numfashinta dogo..,amma bata juyoba saida yaqara yin magana tareda dafata.... "Nace sorry koh,kuma nasan za'a yafeman a juyo naga hasken annurin zuciyata..." Dasauri farha tamiqe tsaye ta juyo...,idonshi na sauka fuskar farha sai ya had'e fuska..,tareda kallon tsana a fuskar da yad'ad'e da roqon Allah gada ya had'asu koh a mafalkine domin ya manta da tsarinta baki d'aya ya wani ja da baya tareda kare fuskarshi da hannunshi yace.... "Mtswww Subhanallh..,Allah dai ya'isa wlhy ta'baki kawai danayi...,shin ubanmi kika shigo gidan nan yi kuma...?" Gaba yayi abunshi domin maganarta ma bayason ji bale amsarta....,hanyar d'akin da Iman take kawai ya banka qofar da qafa ya fad'a..,dai2 da fitowar Iman gurin wanka ganinshi tsaye rai 'bace yasa gaban Iman fad'uwa... Hijab kawai yajawo gefe yajefa mata tasaka..,sakawa tayi da sauri domin batagane kanshiba..,hannunta yaja kawai yafito da ita fallown farha na duqe na kuka jikin kujerar datake zaune..., Jabbar hannun iman yaketa ja itakuma tana biye dashi babu sauqi tafiyar bud'e qofar yayi suka fita... Sai lkchn Iman tagano mtslr datakawo hakan magana take yimashi amma banxa bayajinta yayi hanyar part nasu da ita......... _ιnα godιyα мαѕoyαnαн dα тα αzιyαrĸυ αĸαιnα..,ĸυмα nαgα ѕo nαgα ĸ'αυnα ĸυмα nα αмѕα ѕυnαn тα мαѕoyα😍doмιn nαgα cαllιng nαgα мeѕѕαgeѕ nα cнαrт dα nα тrυe мeѕѕαge nαgode nαgode.....,qαrѕнe ĸυмα αυnтy υωαnι тαyι ѕнαнαdαne ĸαωαι мυтαyαтα мυrnαr dαce dα αĸe ѕαrαn тαyι...._ _αllαн yαĸyαυтα тαмυ вαyαn тαѕυ_👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻 *ON MY WAY 2 SOKOTO CITY🚗🚗🚗🚗🚗..,PLX PRAY FOR US* *b͓̽e͓̽e͓̽ b͓̽e͓̽e͓̽n͓̽ m͓̽a͓̽s͓̽o͓̽y͓̽a͓̽💞* [2/20, 6:51 AM] 0mmer Farouk: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ (`’•.¸ (`’•.¸*¤* ¸.•’´)¸.•’) *I'M BACK MASOYA* ♥ *** *LOVEYOU **** ♥ (¸.•’´(¸.•’´* :* `’•.¸)`’•.) Page... ★3⃣6⃣★ ® Riqe yake da hannun Iman,bai daina janta ba har saida yashiga fallow d'insu,anan ya azata kujera yad'uqa yadafa guwayyunta fuska had'e domin girman baqincikin da ya lullu'be tarin farin cikin da yazo dashi..,iya lokacin Iman tagano dalilin yin hakan,itama sai ta d'auke kanta gefe tana tunani batace komaiba,saidai yakamata tabi abun sannu domin ansa'bashi sosai,maganar da fafarane shi yasa tajuyo domin dubansa..... "My star! Sorry nazomaki a bazata kuma sai nasamu abunda banyi tsammanin samunshiba a gidanmu..,qarshe kuma hakan yajawoman yayewar farin cikinah shiyassa bana burin k'ara 2mnt a gidan har sai tabar gida dalilin ne kuma yasa bazan iya barinki cikiba domin nasan dole nazauna domin ke, hakan yasa idona rufe na jawoki domin bana buqatarki gidan har sai waccen ta tafiyarta..." Iman kallonsa kawai takeyi domin tasan dole hakan yafaru,kuma taso jawo fushinta da sauri amma ina ko tayi batada gsky domin a halin ynx shine da gsky don haka abunda arziqi baiyyiba tsiya bazata aikatashiba hakan yasa ta sauko sosai daga fushin nata tadubeshi har da riqe hannun nashi da yadafa qwuwayyunta dashi,kuma saitayi murmushi tace.... "Haba dear ynx wannan kad'ai shine dalilin wannan fushi mai girma harda jawoni da qarfi..? Sbd tsoron halinda naganka kad'an ya rage wlhy nabuge goshina a qofar damuka biyo..,hmm ashe wannan ne kad'ai mtslr..,toh ga missing ga fushi wannene abun d'auka da ajiyewa aciki...,fushi koh koh hasken naka..?" "Wanda haskenah taga yafi chanchanta dani..?" "Na farko dai gashi koh kwalliya ka hana nayimaka..,Na biyu kazoman a bazata domin ba tym d'inda mukayi dakai kenan ba..,Na ukku ka yanke abunda nayi tanadi idan nice nafara ganinka..,kash saigashi banice frst ba..,dakasani da kakirani before..., amma ynx ma ai komai bai 'baceba ka manta da kowa da komai kad'auko hasken kah ta haska ka maka zuciyarka..." "Amma ina umma da waccen zata shigo muna gida kawai don 'batamuna zama...?" Iman taji zafin zancen dayayi.,amma kuma idan baka iya kama 'barawoba dole 'barawo ya kamaka dole tabiyo ta kissa da qarfin yawan soyayyarta gareshi har buqatar lallashin shi ta hau tazauna dole tasaki jiki da shi dole tayimashi abunda zai so kuma yaji dad'inshi kuma dole tayarda tazamo tashi tako wace hanya baxata yrda ta bijire mashiba a nauyin buqatarshiba domin da hakan burinta zai cika..,qara riqe mashi hannu d'aya tayi tasaka hannunta d'aya a bakinshi ta matse yatsanta da bakinshi tace.... "Shiiit! Ka adana dukkan wayannan tambayoyin domin irin wannan tym d'in basuda amfani a gurinmu..,idan kuma kanaso mu'bata farin cikinmu da kukana toh nabaka amsar tambayarka..." "Noooo ai ganinki yakawar man da komai Iman..,hope dai za'a tarerayeni a shagwa'bani yau nagane amarcina ynx zanyishi domin ranar ai banyi komaiba koh..?" "Ehh sosai farincikin Iman..,kuma hasken iman mai dusashe duk wani duhu nata da ya doso..,kuma mai cika burin Iman kuma mai yafiya ga iman da waninta komai girman laifin da iman zata aikata..,gashi kaqi barina nashirya katareni da towel a jikina ga kayanka a corridor fushi yahanaka d'aukowa..,gashi kuma inason naga kaci kaqoshi..,amma kuma duka shirina yana gidan umma yaza'ayi nad'auko nazo nan nashirya tunda hakan kakeso nima kuma hakan nakeso..,naje nad'auko koh...?" Wata doguwar runguma jabbar ya kawoma iman wadda saida yakai numfashinshi nason tserewa..,domin wlhy arayuwarshi baita'ba mafalkin samun sauyin rayuwarshiba kamar iman qarshe baisan ta'iya kwantar da fushi ba sai yau..,mamakine yakamashi shiyassa yarasa abunyi face ta rungomota taji sanyi..,iman fa yau duk abunda zaiyyi bazata hanashiba domin tasan cewa dole tasayar da komai nata domin cikar burinta naganin yayafi yr uwarta domin tasamu sauqin rayuwa..,kuma taga yadda tsanar yr uwar tata tayi yawa a zuciyarshi sosai dole tayi dogon yaqi da jahadi duk da taji ciwon ganin yr uwar tata amma dole ta danne ta siyo farincikin mijinta farko sannan nata... "Kaga ynx katashi mushiga ciki..,gada kaqare anan idan kanatsu Iman ai takace daga ynx har dare har gobema na mallaka maka ni a matsayin welcoming naka..,amma ynx muje ciki kashirya kaci kasha sannan iman kuma is free amma inta gyara koh...?" "Alhmdullh Alhmdullh Iman ina mata suke? Suxo suga yadda mace mai hankali tasan k'ofa da saqon cikar farincikin miji da biyayya..,iman koh a mafalki banta'ba yrda hankalinki da basirarki yakai nanba..,tabbas hankalinki yagirmi shekarunki..,allah yabani ikon kyautata rayuwarki...." "Hmmm farin cikina ameen amma kad'agan muje ciki kaji koh..?" "Wlhy bazan iya komaiba bazan iya cin komaiba bamu ganaba haskenah..,nifa da towel d'innan nafi gane waye ni..,nayafe kwalliyar dressing d'in naki a towel kinfi domin basai na wahalaba gurin ganawa da abokainaba don haka cireman hijab d'in nan naga sunyi missing d'ina koh nine nayi nasu..." Hijab d'in yacire..,iman bata hanashiba.,har yacireshi idonta rufe yake gabanta na fad'uwa kuma tunanin kukan farha shi take gani a idonta dole tazamo silar share hawayen natah.,kuma yafuwar jabbar ynx itace abur nema..,don haka duk azaba ta sallamama jabbar kanta duka.... Facce towel d'in yayi da qarfi..,anan iman ta bud'e idonta suka had'a idanu nashi idon sun fara changr launi murmushi yayimata tareda lumshe mata ido..,itama hakan tayi mashi saidai tariqe hannunshi murya qasa qasa tace..... "Kabari kaci abinci plx..,domin nasan koh break bakayiba domin naji cikinka bai tasoba.." Juyamata kai kawai yayi alamar ah ah sai inyadawo sannan don ynx yatafi..,runtse idonta tayi kawai..,'balle towel d'in yayi baki d'aya,qara saka hannunshi yayi zai qarasa bud'e towel d'in..,da sauri iman ta riqe domin zai qarasata zindir tunda wanka tafito komai babu jikinta sai towel d'in,gashi fallow suke bare ta qyaleshi, riqe toiwel d'in tayi da hannunshi tace..... "Muna fallow fa,kuma kasan kowa zai iya shigowa yaganmu a hakan tunda qofar ba ayi key nataba kashigo a fusace..." Kallonta kawai yayi domin bayama gane metake fad'i barmata towel d'in yayi yafasa cireshi baki d'aya amma yakai hannunshi qirjinta wanda wani riqo da yayima d'ayan qirjinta saida tayi qara sbd azaba,kanshi kawai yasaka tsakankanin qirjin nata yana shaqo qamshin sabulun datayi wanka dashi har wani jujjuya kanshi yakeyi hakan yasashi mayar da bakin nashi izuwa qirjinta yana wasa da halshenshi saman abokan wasanshi nantake iman itama jiki ya sauya domin daga haka yake kamo makwancinta, jikinta ya mutu sosai hakan yasa hatta towel d'inda tariqe tasakeshi batareda tasaniba ita da kanta takai bakinta cikin bakinshi nan take zancen yachangr salo a fallow murzar junansu kawai sukeyi a kujera hakan dasuke kawai feeling ne mai dad'i, jabbar lallai yagane cewa Iman itama tayi missing nashi sosai, soyayyarsu sukeyi a fallow ta kewar junansu duka hankalinsu yana wani guri amma ba kusaba... Jabbar qoqarin lalabar babban guri yakeyi amma iman taqi bada had'inkai anan domin tasan inda take... Ringing d'in wayarshi tabiyu shi ya katseshi yasashi miqa hannu kad'an domin bazai iya sakin Iman ba..,jawo wayar yayi yaduba da lumsassun idanu..,yaga har 3 missed call abun mamaki ma yabashi domin gashi kusa na ynx kawai ya iya gani..,duba call long d'in yayi yaga umma ce kike kiran..,d'agowa yayi kad'an domin tattara natsuwarsa yakirata d'aga iman yayi tareda saka d'ayan hannunshi ya jawota jikinshi.,itakuma famar gyara towel takeyi wanda saida yakalleta yayi murmushi wanda har saida taji kunya kad'an... Kiran ummar yayi ringing biyu ta d'auka da sauri ya gaisheta..,saidai muryarsa tayi kama da masu gajiya domin slow take... "Lfy qlau alhmdllh..,nace lfy kadawo kabar kayanka a corridor.? Nashigo na tarar dasu nagane ka iso kenan..?" "Eh umma ban dad'e da isowaba nashigo na tarar bakinan..,amma zan shigo anjima kad'an.,idan baqinki dana gani gidan sun wuce..." "Hmm toh sai kashigo kuma ga kayan nan anshigo dasu idan kashigo kad'auka...,nace iman koh sallama babu daga dawowar miji kuma mu anyimana yaji...?" Dubanta yayi domin taji me ummar tace tunda ta rufe baki..karo mata wayar yayi a kunne alamar tayi magana yana dariya..,iman ta juyar dakai gefe hakan yasashi cema umma sai anjima zai shigo.... Qara jawo iman d'in yayi zai cigaba da abunda yakeyi..,iman ta tsere sai part nashi ta had'a mashi ruwa ta ajiye duk abunda tasan zai buqata..,yana cen zaune jiki duk ya mutu,hakan yasa shi biyar iman baya..,koh da yashiga bai gantaba alamar tayi part nata toilet yafad'a domin ya watsa ruwa koh zaiji sanyi..,hakan akayi yayi yashirya amma bayada niyyar shiga part d'in ummar har sai waccen matar tabar gidan, shiri yakeyi yana tunanin me ma wai yakawota gidan shine abun tunaninshi kuma shine yakeson yaji dalilin shigowa gurin wadda take zagi..., Iman wani wankan taqarayi a gain taqara duba wasu kaya daga cikin kayanta sababbi tasaka domin babu damar komawa ta d'auko wayancen..,gyarawa tayi,tasaka wani lace riga da sket sun amsheta sosai ta feshe jikinta da turarenta dake saura domin sauran suna part d'in umma.., fitowa tayi a hankali take takawa domin sket d'in ya d'an sha jikinta ba sosaiba..,part d'inshi tashiga, iskoshi tayi shima yagama shiryawa yana zaune yana waya da alama wayarce ta hanashi fitowa..,maganar office nasune sukeyi don taji sadda yake cewa Allah yasa susamu qarin girman da wuri..,shigata kenan suna sallama a wayar harda saqon gaisuwar ko waye gareta sbd dariyar da jabbar yayi,kashe wayar yayi ajiyeta gefe..,bud'e hannuwanshi yayi tareda cewa.... "Nyc nyc nyc one..,haske bisa haske,come in my one,kiyi kyau kyau wanda yake mara misaltuwa,Alhmdllh Allah nagodemaka da ka mallakaman iman a matsayin abokiyar rayuwata.." Matsowa yayi domin ita tsaye take guri guda.,da sauri yasakata qirjinshi..,d'agowa iman tayi tace... "Kana kiran haske bayan gaka hasken baki d'aya..,toh ngd hakan,muje kaci abinci hakanan koh?" "Umm haka za'ayi amma kawai don haka kike buqata..,amma ni ai kece abincina ganinmu tare ya wadatar damu amma muje..." Rungume yake da ita har suka kai dining d'in anan ma wata soyayyarce ta shiga gaban ciyar da juna dasukeyi har aka qare cikin santi jabbar yagama cin abincinnan yanaci yana sakamata albarka....,qarasa cin abincin sukayi iman ta buqaci da su shiga gurin umma domin bazataji dad'i ba gsky ace yadawo tun d'azun kuma bai qara nemantaba..,ya yarda domin yasan iya ynx wannan matar ta fiyarta...,rufe qofar sukayi suka jera tare gwanin sha'awa sai part d'in umma..,sukayi sallama suka shiga tare umma kad'ai fallow d'in tana kallon t.v dake jone ga bango wata tasha take kallo wadda ake kira da sunna t.v tana kallon wa'azi ganin shigowarsu hakan farin ciki yakamata domin sunyi kyau sosai..,rage volume tayi.., iman da sauri taqarasa gurinta tazauna gefenta qasan kujerar...,ummar kallonta tayi sannan tayi murmushi batace komaiba..,shima jabbar d'in zaunawa yayi d'ayar kujerar da gefen su...,sannan yafara gaisawa da ummar tareda yimasa addu'ar nasarar da yaje nema,suka amsa ameen... Hankalin iman na gurin farha son takeyi taga halin da take ciki domin tasan iya ynx kuka wajibi gareta duk da batasan meyafaruba tsakaninta da jabbar ba amma tanason ganinta... Miqewa kawai tayi ta miqi hanyar d'akin da farha take.... Kallonta kawai jabbar yayi..,domin babu abunda zai kawo sbd yasan d'akin da take zama ne akwai abunda zata d'auka may b.. Iman tura qofar d'akin tayi..,duba farha tatakure cen gefe a gado taci kuka har tagaji ta takure guri d'aya shesshekar kuka kawai takeyi,da sauri Iman ta hau gadon tareda yaye hijab d'inda tasaka ta rufe kanta dashi tareda d'agota takira sunanta... " yaya farha! Menene hakan ? Don Allah kitashi ki fad'aman meke faruwa sbd naga lkchn da yaya jabbar ya jawoni daga d'aki kina kuka..,shikuma yashigo fusace..,me yace maki don Allah...?" Sai lkchn sannan farha tad'ago fuskarta duk tayi jawur sbd tsananin kukan da tasha ga ciwo datakeji kamar zuciyarta zata 'balle tadubi iman hawaye na zuba kamar ankunna famfo...,iman sharemata hawayen tayi sannan farha tace.... "Iman komai baiyyimanba domin nice nayimasa laifi, laifi mai muni,laifi wanda bansan mizanin aunashiba domin ban kyauta mashiba farko don haka bayada laifi abunda nayi masa ne shine yake dawowa kaina...,hakan kawai nasakani jin ina d'aya daga cikin wayanda suka sayi hasara suka adanata domin watarana tayi masu amfani kinkoh ga ga ranar nan tazo...,Iman zan koma zamfara domin bazan iya zaman kallon yaya jabbar nayiman kallon rashin yafiyaba..,may b idan nayi nisa dashi yadaina ganin mummunar fuskata zai iya yafeman..,hakan kawai shine end solution danake gani agareni..." "Ah ah yaya farha babu inda zakije muna nan tare domin nasan ganina kad'ai a matsayin yr uwarki zaisa kiji sanyi wani abun...,zancen yaya jabbar kuma kidaina ganin laifinshi domin baisan abunda ke faruwaba a halin ynx ga rayuwarki..,hakan yasa yad'auka ziyara kika kawo muna wanda itama saida yayi mamaki..,yau yadawo banson natareshi da zancen ne domin nasan ranshi zai'baci gashi kuma yau yadawo..,amma kiyi haquri yaya farha zai gane komai kuma zai yafe maki da yrdar Allah,kitashi kiyi wanka sai nad'auko maki maganinki kisha kinji..,kidaina hawayen haka Komai muqaddarine an rubuta hakan gareki...." Duban Iman tayi domin taji wani sanyi akan zancenta domin Iman akwai hankali..,riqata tayi tatashi takaita bakin toilet tadawo..,kitchen taje ta had'omata tea takawo ta ajiye yadda da tafito zata sha sai tabata magani kafin jabbar yaqare magana da umma...,haka koh akayi hatta kaya saida taga farha d'in tasanya sannan ta tafi...,itakuma sallah tayi tareda d'aukar al-qur'an tana karatu.... Fitowar Iman fallow bataga jabbar ba umma kad'aice zaune..,hakan yabata mamaki sosai..,gani inda jikkarshi take har itama again bai d'aukaba...,hr zata zauna umma tace... "Iman d'auki kayan mijinki kibishi dasu gasu cen da yabari corridor d'azun ynx ma ya barsu yayi gaba..." "Umma lfy kuwa..?" "Qlau Iman kinji kije dai..,bakomai halin rayuwane kawai na d'an adam..." Juyawa iman tayi da sauri tajawo trolley d'in tareda jikkar hannu d'aya wadda batasan yaje da itaba..,tad'auka tawuce zuwa part nasu..,shigarta taganshi tsaye alamar tunani yakeyi kuma mai zurfi..,ajiye kayan tayi da sauri ta matsa gurinda yake tareda rungumoshi ta baya ta axa kanta bayanshi.,hakan yasashi ajiyar zuciya mai qarfi.... "Yaya jabbar lfy kuwa., kafito baka jiraniba,kuma ynx nashigo bakaji shigowataba...?" Juyowa yayi da ita jikinshi yace..., "Gada kisake shiga gidan umma..,harsai inni nabaki izini..." Dasauri ta tataso jikinshi harda matsawa baya tabud'e ido tace..... "Koh menene dalili..?" "Wannan dai shine ra'ayina kawai iman idan har kina son farin cikinah..." Dasauri iman tafad'a kujerar bayanta tareda fashewa da kuka..,kukanda sai da hanzayen jabbar suka kad'a da qarfi... Dasauri ya matsa kusa da ita tareda riqota........ *Bee Been masoya*💞 [2/20, 6:51 AM] 0mmer Farouk: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_soyayya had'in Allah..,soyayya gamon jinice had'uwata dake kullum farin ciki ke qaruwa gareni..,Aminiyatah Allah yabarmu tare💞_* Page... ★3⃣7⃣★ "Iman menene abun kuka kuma?..,so kikeyi na shiga wani hali irin wanda nabaro baya..? Iman banison ganin farha koh kad'an ganinta na qaramani wani azaba a cikin zuciyata..,iman banison zuwanki gidan umma domin dole nima nashiga idan kina ciki..,kuma wlhy bazan iya ganin farha ba domin koh yaushe wani ciwo ke dawo man farko...,abunda baki saniba shine nabar son farha tun ranar da na fara gane ke wacece gurina don haka da sonki nake kwana dashi nake tashi iman banison abunda zai kawo naqasu a rayuwar auren mu.,kuma nasan zaman farha gidan nan watarana zamu sa'ba,dalilin fitowata daga gidan kenan umma tashaidaman cewa auren farha ya mutu baba yace bazata zauna gidanshiba umma tace ala dole nan zata zauna domin bazata yrda jinin baba ya halakaba domin shima yazama gata garemu..,toh tabbas na yarda da hakan amma gsky yadda takashe nata auren tsoro nakeji muma namu yasamu mtsl..,iman farha yr uwarkice kuma bazan rabakuba sai dai kituna itace tafara sakani ciwon da bansan maganinsaba sai a dalilinki,taqini batason ganina tayiman wulaqanci mafi muni rayuwata,haka akan kina tare dani ta yanke zumunci dake tsakaninta dake..,don haka banason ganinki inda take domin nima zanje duk inda kike..,kibarta tayi rayuwarta muma muyi tamu...." Kuka Iman keyi sosai,wanda qoqarin zare jikinta tayi a jikinshi domin ta sauko qasa...,bai hanataba kuma itama bata daina kukanba har tasauko saman jikin nashi d'uqawa tayi a guwayyunta qasa ta aza hannuwanta alamar neman yafiya tafara magana cikin kuka.... "Yaya jabbar nasan ansa'bamaka sa'bawa ta har abada,nasan yaya farha ta musgunama zuciyarka da azabtar dakai da sonta..,bazan hanaka fushi da itaba kuma bazan hanaka yanke duk wata alaqa tsakaninkuba saidai kasani yr uwatace k'waya d'aya tak Allah ya mallakaman,bazan iya daina alaqa da itaba sbd jininace kayiman adalci kayiman lamuni gada naqi yr uwata qwaya d'aya..,yaya jabbar ina roqonka da kayafema yaya farha kurenta datayi maka farko domin wlhy sauyi nadama sun shiga jikinta sosai..,kuma da bakinta tace nane mamata gafararka domin tasan ta cutar dakai kayafeta koh tasamu sauqin jarabawar data risqeta...,yaya jabbar girman sona zuciyarka girman k'aunata gareka aminci da yrda dake tsakaninmu na wakiltasu duka zuwa gareka domin nema ma yaya farha yafiyar laifinta gareka...,koh da bazaka qara yimata maganaba kuma nima bazaka hanani ganin umma da itaba idan bakanan..." Da sauri jabbar yariqe hannun duka biyu sannan ya tallabota yadawo da ita bisa qafafunshi yafara saka halshenshi yana lashe k'wallar fuskarta sannan ya kalleta yace..... "Wannan ne kawai damuwarki..? Iman banison kukanki,banison abunda zai dami zuciyarki ina sonki so wanda bansan ya zan misaltashiba...,iman ke kad'ai nat isa tasani abunda banyi niyya ba,zan iya cewa nayafi farha don girman alqawalin da nad'auka nacewa bazaki ta'ba neman abu agurinaba kirasa duk da wannan babban laifine amma na yafe mata..,saidai magana d'aya bana burin ta had'amu da ita,kuma na barki kishiga part nasu amma tym d'in dawowata nasameki a part d'inmu basai na koma nemokiba...." Da qarfi iman ta rungumeshi domin tasha cewa sai ta wahala kafin nema ma yr uwar tata yafiyarshi sbd ta munana mashi sosai...,saidai gashi girman sonta yayi tasiri zuciyarshi har ya furta yafiya nan take.... Tsananin murna da farinciki su suka saka iman matse jabbar jikinta tana jero godiya mara misali hakan taga wajibi tabashi tukuyci na musamman domin dole ta faranta mashi yau har yarasa gane kainai.... Turashi tayi jikin kujerar ya kwanta itama tabiyoshi ta haye ruwan cikinshi..,hannu tasaka ta riqe kuncinshi tareda saka yatsanta tsakiyar kunneshi..,bakinta takai cikin bakinshi tana wasa da halshenshi yatsanta dake wasa cikin kunneshi yasa jabbar mutuwa domin dad'in susar kunne kad'ai yafara tafiya dashi...,martani ya juyo dashi cikin bakin nashi shima ya cha'be halshen nata tsutsarsa yakeyi sosai lyk yasamu sweet itama hakan takeyi kuma hannun nata cikin kunnen..,jabbar sbd dad'in hakan har wata razana yakeyi sbd abun yazo mashi a sabon salo...,nan take jikinshi ya amsa saqo rikicewa yayi dama gashi mabuqaci zaharan kuma gashi ankira buqatar kusa..,hannunshi yasa tabaya yana lalabar zip d'in rigar amma bai jishiba kuma gashi yakasa magana sbd kasalar tayi yawa hakan yaketa shafar koh ina nata koh zaiji gurin da yake..,iman tagane me yake nema ban take tasaka hannunta gefe tayi zipping nashi baki d'aya,farin ciki ya kamashi sosai da sauri ya saka hannu ya zage rigar gefe ya xubar...,hakanan kuma brah d'inta itama taso bashi wuyar cirewa amma Iman ta sauwaqa mashi tacire mashi ita...,bakinshi kawai yakai da sauri cikin rud'ewa yafara tsutsarsu kamar wani baby...,hankalinshi yayi sama sosai hakan yasa yaji gara yakoma samanta zaifi gamsuwa..,juyeta kawai yayi kujerar yakoma samanta wasa yakeyi da komai na jikinta numfashin duka d'ayansu kawai ke kai komo a fallown sai A.C dake aiki..,iman naganin yadda jabbar ya rud'e tasan zai iya aikata komai fallow d'in domin taji miqewar abokiyar harkar tsaye jikinta...,kuma nauyin matsewar qirjin nata da yaqaru yasa tagane Hanan...., riqe mashi hannu tayi baki d'aya domin jin yana neman sket nata ya facce..,cikin kasalallar murya sexy voice nata yafito a hankali ta rad'amashi a kunne d'aya...... "Be a man fa..,muna fallow muje ciki kamar zaifi koh.....?" Sai a lokacin ya tuno inda suke amma saida ya cire sket d'in ya zubar a nan sannan ya d'auketa yana mashalo sai d'akinshi domin shine kusa,fad'awa yayi da ita d'akin sai qamshi ke fita da sanyi ciki ajiyeta yayi saman gadon tareda kashe fitilar mai haske yafara cire kayanshi duka itama hakan ya maidata yabita saman gado.... Ayau Iman ita ke aikin bashiba domin samanshi ta hau..,duk wata dubara datasan idan tabi da jabbar zai suma itace yau tayi abunda yazamo farko a rayuwarta kenan burinta ta faranta mashi sosai gar burinta yaqarasa cika..,salo da kisisina irin na Iman shiya zautat da jabbar yaji babu wani abu dayayi saura a zuciyarshi na 'bacin rai face soyayyar iman zallah...,da sauri yamiqi hanya zuwa qofar sauke nauyinshi..,taimakamashi iman tayi yaje tareda runtse idonta domin tazaci zata sha wuya sosai kafin wucewa saikuma taji akasin hakan domin babu zafi sosai saima wani d'an abu dake ratsa abun mai dad'i... Tsananin gid'ima yasa jabbar furta kalamin qarshe nacewa.... "Na mallaka maki kaina baki d'aya iman,nabaki dukkan rayuwata...,kuma nayafema farha laifin datayiman baki d'aya zamu zauna kamar yadda muka saba sai dai kisani dalilinki hakan yafaru...,Inasonki Iman,ina k'aunarki khadija,Raina fansa ne gareki...,na mallakamaki komai nawa haskenah...." Iman rufe mashi baki tayi danata don tagane cewa jabbar rud'ewace yayi sosai gada zancen yafi haka...,shiru kuwa yayi yacigaba da aiwatar da aikinshi har natsuwa tazo masu dukansu..... Gefe yakoma ya jawo iman saman jikinshi yana sakamata albarka yanayimata sannu..,tareda jadda damata cewa ya yafema farha albarkacinta kuma komai yawuce...,Qarshe ya rad'amata cewa me takeso yayimata alqawalli na har abada..? Iman ta d'ago fuskarta takalleshi sannan tayi murmushi ta done fuskarta qirjinshi tace... "Haskenah ai kacikan burina tunda albarkacina ka yafema jinina laifinta kuma ngd da wannan karamci dakayiman hakan..." "Shiitt! Gada naqara jin godiya tsakaninmu..,kuma dukkan rayuwata ai takice abunda zanyi ai ke zakiyishi don haka godiya babuta tare dani dake...." Murmushi tayi sannan tace... "Yauwa natuna d'ayan kuma...,hmmm alqawalin bazakayiman kishiyaba har abada..." Murmushi yayi sannan yaja mata hanci sannan ya rungumeta yace.... "Inada kamarki mai kaini duniyar taurari mezanyi da wata..,koh da yake ai baki fara kishinaba saida yau kikaji nabaki dad'i sannan zakice bakison kishiya..,toh kisaka ranki inuwa jabbar na khadija ne da 'ya'yanta wayanda ayau yasan ya dasasu a cikin wannan shafaffen cikin mai ni'ima..." Murmushi sukayi dukansu suna juye juye agado..,iman nacewa ita bataji komaiba ai shine yayita sabbatu har baisan inda yakeba ...,shima yace mata ai itama harda nata yaji sunata gardama.... d'aukarta yayi sai toilet acenma wankan sukayi tareda bayyana so da k'aunar zuciyarsu har aka qare aka d'auro alwallar magrib da isha'i aka fito..,anan suka shirya junansu sukayi sallah suka fito fallow,anan iman taga kayanta birjit a watse da ya zubar..,kallonsa iman tayi shima yadubeta yana dariya,kwashe kayan tayi ta maida d'akin ta dawo sukaci abinci suka aza sabuwar fira har dare suna tare maqale bai fitaba.. Itama taji dad'in wannan rayuwar ta yau kuma batasaka ranta ga zuwa gidan umma ba domin bazatajeba sai in yace taje...,gabad'aya rayuwar tasu ta burgewa haka suka d'abbaqa abursu cikin burgewa jabbar tarai rayar iman yakeyi kamar k'wai k'waya d'aya a shayar da juna soyayya suka kwana....... Jabbar yaji duniya bayada abunda yarage mashi face yasamu qarin arziqin da zai kyautatama mahaifiyarshi da iman da mahaifanta domin sune silar samun duka farincikinshi sun mashi gata sun mashi alkhairin dako mahaifinshi at nan iya karshi kenan don haka son d'iyarsu ya lunku a xuciyarshi.... Iman da farinciki ta kwana burinta fatar ta Allah yabata ikon kyautatama mujinta ta yarda zaiji babu wata bayan ita kuma Allah yabasu xuri'a d'ayyaba mai albarka kullum addu'arta kenan haka shima dakuma duk wani mai k'aunarsu..... _Harda mu kenan damuke tare dasu mukace muma Allah kabamu ikon kyautatama mazajenmu,suma kabasu ikon kyautatamuna, natardani kuce ameen_ ~Takunce dai masoya~ *Bee Been masoya*💞 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_{FAL YAQUL KHAIRAN AU LIYYASMUT}_* *_yar uwa,dan uwa,kufad'i alkhairee koh kuma kuyi shiru,hakan shine dacewa🤐_* Page... ★3⃣8⃣★ ® Jabbar da iman kwanansu biyu basu laiqa gidan umma ba,suna gida tare kasancewar week end ne,hakan yasa bata damuba gurin tayar da hankalinta ba akan tashiga,sbd tafison yace sushiga sannan tashiga. Umma ma hakan bata damuba, domin tasan cewa afusace yafita gidan akan bayason zaman farha gidan. Ita kam farha damuwar ta har ta zarta misali,domin batason abunda zai ta'bi auren yr uwarta sbd a ynx babu wanda takeso sama da ita,domin taga iman ta zama jagoranta zuwa gurin nema mata gafarar kowa,hakan yasa taji babu wanda takeso kamar ta. Kasancewar ynx tafara samun sauqin rayuwa,sbd yawan karatun alqur'ani da yawan addu'oi,sai komai yarage a zuciyarta,tana fitowa kama ma umma aiki, yin shara,gyara wuri dakuma abunda ba'a rasaba, hakan yasa ummar jin dad'i sosai, domin taga tafara rage damuwa kuma komai ynx a natse takeyinshi duk wani abu mai saka hayaniyya farha bata sonshi iya karta d'aki kwance da qur'an d'inta da littafan addu'oin ta sune abokan firarta,idan tayi nisa kuma sai ta tsaya tayi tunanen abunda ya wuce wanda tasan tayi jabbar ynx gashi k'anwarta ita ke amsar ragamar abunda ita tabari,gashi ita koh wanda taga shine daidai ita ashe babban d'an sa'bon Allah ne, sai tajuya ta nisa sannan sai tace.... "Allah tsine maka Anwar,Allah yasakamani,kaci amanata,ka yaudareni,gashi baniga tsuntsun banida tarko,ya Allah kasakamani " Sau dayawa ko wanne tym wannan addu'ar ita farha keyi idan tazauna,har tazama jikinta da kuma abun ambatonta hakan yakesawa takejin komai yafara ragemata,saidai har ynx bata gurin bud'e wayar ta domin wata yanki ce ta damuwarta,gara ta haqura da ita kawai. Kamar kullum,Iman da jabbar suna zaune suna fira,Kan Iman jikin jabbar, shikuma yana shafar kan nata suna fira gwanin sha'awa babu wata damuwa tsakaninsu sai soyayya da k'aunar juna itace tsakaninsu. Ringing d'in wayar jabbar ke tashi, *silent turn* mai sanyi,hannu yad'aga daga jikin Iman yajawo wayar yayi picking nata, sallama yayi domin baisan number d'inba, ad'ayan bangaren aka amsa mashi tareda cewa.... "Abdul-jabbar ne..?" "Eh nine,dawa nake magana..?" "Kana magana da engineer Abdul-hafiz abuja ne,wanda kuka sauka gidana,nasan bazaka gane bane sbd d'ayan layina ne" "Ah oga yagida da iyali?" "Alhmdllh abdul, toh congratulation fa,naga exam tayi kyau sosai,kuma anyi nasara kasamu promotion mai girma bakaga text ba?" "Oga wlhy banga komaiba,kuma wlhy ban saka ran cewa za aga sakamakon bane ynx sai wani lkch hakan yasa bandamuba gashi yau 3days da dawowarmu.." "Eh gsky anyi nasara,Allah yatayaka riqo domin kasamu promotion mai girma anan abuja,don inajin zasu baka gida da abun hawa idan anyi dace.." "Alhmdllh Alhmdllh, duk da banga text d'inba amma dole nagodema Allah abdul-hafiz,Ina godiya sosai.." Sukayi sallama,jabbar ya aje wayar,tunda suka fara wayar hannunshi jikin Iman yake,itakuma d'aga idanunta tayi tana kallonsa,domin dagajin wannan wayar akwai alkhairi cikinta, kallonta yayi shima yayi murmushi tareda had'a fuskarsu guri d'aya yace.... "Alhmdllh my sweet,munqara samun girma domin ynx ake shaidaman exam d'inmu tafito kuma nasamu promotion d'in damukaje nema,saidai fad'aman akayi banga text nasuba.." Wani miqewa iman tayi da sauri har yana riqata don gada tafad'i,itakuma jin dad'in zancen yasata rungumeshi da sauri tana murna tace... "Masha'allah *farin cikinah!,* ubangiji Allah ya qara tabbatar muna da gsky wannan zance,naji dad'i wlhy har nakasa cewa komai *farin cikinah!,*sbd farin cikin dake raina bazai fad'uba kawai dai Allah yayi jagora da qarin bud'i mai yawa.." "Ameen *hasken ruhinah* Allah ya tabbatar..." Qara wani rungumeta yayi kamar zata barshi,itama rungumeshi tayi sosai, sannan ta juyo tace mashi.... "Yaya jabbar yaufa 3days bamu shiga gurin umma ba,kana ganin bazataga rashin kyautawar muba duk da muna kiranta a waya?" "Toh ai kecen naga bakison rabuwa dani, dat is why ban takurakiba akan mushiga ba,kuma kinsan nifa gidan ne namu ynx sai slow, amma anjima zamu shiga,kuma ai umma zatayi mana lamuni fa sbd ynx muke cin amarcinmu dabanyiba baya.." "Hmmmm toh naji bari na changr kaya kafin ka qarasa koh..?" "Eh ai tare zamu shirya d'in,domin har gidansu mama zamuje.." Murna kamar me gurin iman domin tanason ganin mahaifiyarta sosai. Tare suka shirya,sunyi kyau abunsu sai qamshi sukeyi,iman gyale tad'auko qarami tasaka ajikinta sbd doguwar rigace tasaka, anan jabbar yayi tsaye harda nad'e hannunshi guri d'aya yana kallon ikon Allah,shin da wannan gyalen take nufin zata fita? Amma bari yagani, ita kuma kallonsa takeyi domin bata gane nufinshiba kuma yayi tsaye yakasa wucewa, hannunshi yanuna a gyalen jikinta alamar ta changr shi sannan suje, ba musu data gane sai takoma tasanyo babba kuma mai duhu,murmushi yayi sannan yariqa hannunta zuwa fita part d'in umma cikin burgewa. Shiga sukayi fallow da sallama,umma da farha zaune suna lbr kuma suna kallo,domin hakan yakawo sauyin rayuwar farha da yawa tana rage damuwa, sallamar tasu ita tadawo da hankalin farha garesu bayan ummar ta amsa sallamar, juyowar farha tareda had'a idonta dana jabbar da hannunshi yake riqe dana iman, nan take farha ta d'uqar da kanta domin banda kunyar jabbar datakeyi ynx harda tsoron shi tanayi,domin tun ranar da yafara ganinta gidan har yakira mata banza da kuma wasu magan ganun da ynz ba lallai ta tunasuba taji tsoron shi yakamata, hanyar miqewa take nema amma kuma babu dama dole tazauna. Sakin hannun iman yayi yaduqa ya gayar da ummar sannan yazauna kujerar,haka itama iman gayar da ummar tayi tareda yayar tata, takoma gefenta tazauna. Ummar takalli jabbar tayi murmushi sannan tace.... "Baba nah! Nauyin laifin ne dana yimaka yasa kwana biyu akayi mana yaji, kuma aka hana d'iyata shigowa?" Shima zancen dariya yabashi,domin hakane kuma haka yaso yafaru,toh amma dayaje gida iman ta changr komai kuma ba dalilin hakan bane yasa basu shigoba,dalilin soyayyarsu ce ta hanasu sakewa har su matsa daga wani guri,hakan yaqara kallon iman kafin yabada amsar tambayar ya lumshe idonshi itama ta mayar mashi tareda kashe mashi ido d'aya, lkchn da sukayi wannan abun duka a idon farha wanda saida gabanta yafad'i dum, jabbar ya kalli umma yace..... "Koh d'aya umma, bahaka abun yake ba, ba fushi nayi dakeba kawai,a yukkan gidan ne sukayi yawa muka tsaya gyarawa,kuma abunda yasa bandamuba naga ai bake kad'aice gidan ba kuma ina kiranki a waya,amma don Allah kiyi hak'uri.." "Ai dama bakomai naceba,nasan kafita kana fushine akan abunda ba wani abu bane,jabbar ka gado halin mahaifinka,domin mahaifinka akwai rangwame a zuciyarshi har ranar da yakoma gurin mahaliccinshi kuma kasan da hakan, mahaifinka kowa nashine kuma kowa yayi masa laifi idan yanemeshi gafara zai yafe mashi,don haka kaima kayi koyi danashi halin, farha dai tayi laifi farko wanda kowa baiji dad'inshiba kuma ynx tagane kuskurenta ta gyara ta hanyar neman gafarar kowa, toh kaga kaima kayafeta tunda har sadda tayi laifin sai Allah yashare hawayenka da Iman toh itakuma farha d'in sai kayafeta komai yawuce.." "Insha'allah komai yawuce, kuma munkai qarshen maganar da iman d'in nace komai yawuce,kuma kema umma kiyafeni.." "Bakomai,kuma ni bakayiman komaiba babanah Allah yaqara bud'i na alkhairee,yabaka ikon kyautatama iyayenka da kuma matar ka.." "Ameen"suka amsa duka, farha da sauri ta sauka kanta qasa domin bazata iya kallon jabbar ba koh na second, magana ta fara.... " yaya jabbar don Allah kayafeman laifin danayo maka cen farko,nagane ban kyautaba,kayafeman koh zansamu wani haske rayuwata.." Koh kallon inda take baiyyiba,domin shi yayafe mata laifinta, amma koh kad'an bayason ganinta ne,sbd ganin fuskarta yakeyi kamar baqin tukunya duk da take fara sol amma shi baqa yake ganinta, hakan yasa bako muryarta yakeson jiba wayarshi yake kallo tare dacewa.... "Ya wuce, Allah ya yafemu baki d'aya.." Kuka farha ta fashe dashi wanda saida iman ta share mata hawayenta tareda cewa... "Yaya menene abun kuka kuma,Bayan burinki naqarshe ya cika? Don Allah kidaina plx.." Share mata hawayen tayi, umma tana kallonsu abun yayi kyau ba hayaniyya,domin tazaci za'asha wuya da baban nata gurin neman ya yafemata amma gashi cikin sauqi ba a wahalaba komai yawuce. "Umma zamuje gidan baba mugano su Mama,sbd mun kwana biyu bamujeba saidai waya, zuwa anjima zamu dawo.." Alamar shigowar text a wayarshi, yasa ummar dakatawa da amsar da zata bashi, dubawa yayi sai yaga numbr exam d'inshine akayo mashi text na tayashi murnar cin promotion exam d'inshi, kuma ana nemanshi next month zaifara aiki abujar, murna yafara tareda cewa.... "Alhmdllh umma naci promotion exam d'ina kuma sunbani girman mataki na goma sha biyu,qarqashin engineering, umma kitayani murna da addu'ar dace..." "Kai Alhmdllh Alhmdllh babanah, ubangiji Allah yatayaka riqo da arziqi mai amfanin al-umma, sai dai naji kana kiran abuja zaka koma,amma bada iman ba koh..?" Zaro ido yayi waje,wanda saida iman taji kunya alamar dai amsa zai bada,kallonsa takeyi tana hanashi amma saida yafad'a, iya wannan lkchn farha na kallon ikon Allah da saurarensu babu bakin magana, cewa yayi..... "Umma ai baxan iya tafiya koh nan da cenba batareda iman ba,toh idan natafi ni kad'ai wazai dafa man abinci,kuma wazai kula dani yadda take kula dani? Ai tafiyar farko kawai at bada ita zan tafiba amma danaga yanayin gidan da aka bani zanxo nad'auki matata muzauna tare..." Iya lokacin Iman rufe fuskarta tayi don kunya,maza babu kunya dai, wai yatafi da matarshi, farha iya lokacin qonewa kawai at batayiba domin ita kad'ai tasan me taji lkchn da yafad'i hakan,wani qaton baqin ciki yadawo a maqogaronta ya tsaya, 'kanwarta tasamu kulawa ta miji,gata wanda taga shine banxa ashe shine wayayye, yadda suke k'aunar junansu dagani har babu misali, wayyo ita tabani ta lalace, azuciya take zabga baqin cikinta wanda tarasa dalilin hakan sai cewa takeyi acikin zuciyarta... "Allah yasakaman Anwar,danasani qeyace,zuciya baki kyautamanba.." Umma taji farin cikin zancen jabbar,domin tasan yadda suke son junansu,saidai ganin yadda iman d'in tayi kyau tayi mul mul yasa ta'aza cewa koh Iman cikine da ita,sbd haka tace bada ita zaijeba, amma tunda farko yace shikad'aine zaije yaga gurin zuwa next komawa in ma cikin ne zai bayyana. Jabbar yakalli umma yace... "Umma zamu wuce gidan mama,daga cen sai na shaidama baba yadda abun yake.." "Toh masha'allah, idan kunje muna gaidasu.." Farha duk abun duniya ya dameta,kallon iman ta miqe har da gyara gyalenta da kuma cemata "yaya sai mundawo" shiya sanya farha cikowar hawaye amma basu zubo ba,kallon yadda suka jera gwanin sha'awa sun kama hanyar waje yaba farha damar cewa.. "Iman ina gaida mama da baba.." Jabbar hannun iman yaja domin baison qara jin muryar farhar a karo na biyu, rufe qofar yayi suka wuce. Umma tamiqe don zuwa d'akinta, tacema farha... "Zanshiga ciki farha.." "Toh umma afito lfy, me za'a dafa yau da marece..?" "Komai kika dafa farha duk d'ayane zamuci.." Wucewa ummar tayi ciki,haka farha d'in itama miqewa tayi zuwa nata masaukin koh gani batayi, tagodema Allah da kukan baizomataba gaban kowa, domin wannan baqin cikin yawuce guri. Fad'awa tayi saman gadonta tafara kuka tana cewa... "Wayyo Allah nah! Nashiga ukku ni farha, k'anwata cikin gata nikuma koh oho rayuwata, gani kulle ina idda mara amfani domin babuta kaina tunda komai bai had'ani da Anwar ba, ga Iman cikin gatan samun miji nagari wanda ni da kaina naqishi,ynx ga iman tasamu ana tarairayarta cikin jin dad'i da soyayya,gashi ynx sai cigaba sukeyi tarin arziqi shigosu kawai yakeyi,nikuma danida almajira duka d'aya, naga takaina ni farha, nabani danasanin so tsaye saman kaina, ban masan mafitataba, qanwata tazama yaya tah ynx domin komai tafini, tir da kalar son zuciya irin nawa, son zuciya mara amfani,za'ben sharri kabar alkhairi,rashin jin maganar iyaye nagane ba abun alkhairi bane, _YA ALLAH KASHIRYA MAI HALI IRIN NAWA YAGANE CEWA BAYADA KYAU TUN KAFIN YAFARU DASHI_.." Kuka taci mai yawa,wanda intatuno kallon da iman da jabbar kema junansu har wani tsinkewa zuciyarta keyi ta fad'i domin tasan bazata samu irin mai kulawa da ita kamar yadda jabbar yake kula da iman ba,kukanta naqara tsananta babu adadi. Tunda suka tafi farha takasa komai,har tym d'in d'aura sanwa amma takasa komai,rarrafawa tayi hakanan tafad'a kitchen d'in amma su iman take kallo a idanunta....... _Toh farha sai haquri,kece kika sawo ma kanki dana sani duk da kin tuba kin nemi gafara,Amma koma me jabbar yayimaki ke kika saye,domin kin cutar dashi da so farko,ynx kuma koh kallonki baya sonyi domin yana ganin yasamu wadda tafiki._ *Bee Been masoya*💞 [2/14, 10:03 PM] ‪+234 803 932 4068‬: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_AYSHARTFAREEDA💕,KARAMCINKI A💧SO NE DALILIN HAWAYENAH💧BA KA'DAN BANE,HAKAN YASA IMAN DA JABBAR SUKACE AGAISHEKI,KUMA SUKA NEMI A SADAUKAR MAKI DA PAGE 'DIN YAU, DON HAKA PAGE 'DIN YAU NAKINE DUKA😘_* Page... ★3⃣9⃣★ ® Shigarsu motar, Iman ta kalli jabbar tare da harararshi da gefen ido alamar da zance qasa,saidai zancen na nishad'i ne na masoya, dubanta yayi yace.... "Daga fad'in gsky sai ganin laifi kuma?" "Eh mana,shine har da nunama umma kai bakada haquri kenan, harda cemata wai bazaka iya zuwa batare dani ba" "Gsky nafad'a,gudun gada na cutar da kaina kinji,kuma koh gaban baba zan qara fad'in hakan,domin 2days bazan iya cikasu dai2 ba wlhy in banitare dake Iman.." "Hmmm,sbd bazaka jure ba koh?" "Eh mana" Mota yaja suka kama hanya sai bakin get d'insu mama,fitowa sukayi dukan su,amma iman taqi jiransa da sauri da d'an gudu kad'an tafad'a fallown da sallama, shigarta ciki taga mama da baban zaune suna fira,murmushi tayi tareda da sauri taqarasa gurin mamar tazauna tareda gayar dasu baki d'aya cikin jin dad'in d'a da mahaifa. Suna cikin gaisawa kenan, jabbar shima yashigo tareda sallamar shi,gefen baba yazauna tareda gaidasu duka,suma suka amsa cikin farin ciki,baba yafara magana da cewa...... "Abdul-jabbar ya gidan? Da kuma aikin?" "Alhmdllh baba, kuma dama nazo ne domin shaida maka,sakamakon jarabawar mu ya fito,kuma anyi nasara,ynx hakan kaga text d'inda aka turoman na tayani murna tareda samun grade mai girma,sun kaini lavel 12 under road engineering acen abujar promotion d'in yafad'a,ynx next 2 week zanje da takar duna sukace duka.." "Masha'allah Abdul-jabbar,Alhmdllh Alhmdllh, ina tayaka murna domin mataki naqarshe suka kaika,ikon Allah wannan abun sai Allah, domin Allah kad'ai za'a godemawa abdul,mutane dayawa sunayin exam d'in don samun haka amma basu samu ba amma gashi kayi d'aya nan take kasamu,toh mungodema Allah domin shine abun godiya Anan don shine yabaka,Toh Allah yatayaka riqo da arziqi mai amfani,kuma ako ina mutun yasamu kanshi ya kwatanta adalci domin shine dace na gsky.." "Ameen baba, insha'allah zanyi riqo da abunda ka horeni dashi,kuma zan kiyaye haqqoqin sa ako ina, end dis week d'innan zan wuce,amma bada iman zanjeba wannan tafiyar sbd bansan kan wurin da zasu baniba,amma idan naje da kwana biyu naga gurin zan dawo na d'auketa.." "Hakan nada kyau jabbar,saidai da bari kayi har sai ka d'an dad'e gurin kaga yadda aikin yake sannan kazo kaje da ita,sbd kaga farko ne, ba daga kwana biyu ba kuma kaje da itaba, inaga bazaka fahimci komai ba.." "Insha'allah za'a kwatanta yin hakan baba.." Shima baba yaji dad'i sosai,sai dai jabbar fa yafad'i haka kawai,amma bazai juri yin nesa da iman ba. Mama itama tayima jabbar addu'a, sannan suka miqe da iman don basu guri sukayi cikin d'akin mamar, mama tadubi iman cikin kulawa tareda alamar tambaya ga dubin tace... "Iman amma cikine dake koh? Naga kinyi fari sosai gakuma qiba dakikayi anya baki da juna biyu kuwa?" Iman ta done kanta, domin ita tasan bata da komai,kuma bazata iya cema umma basu dad'e ma da fara abun da ke kawo cikin ba,domin akwai kunya tashaida mata sau biyu abun yafaru,hakan saya tayi saurin kare kanta da cewa... "Mama banida komai,domin ban dad'e da qarasa period nawa ba " "Ok toh lallai kwan ciyar hankaline kika samu Iman,domin kinyi kyau sosai,Allah yakawo nagari toh " A zuciya iman ta amsa da ameen,domin kunya takeji sosai,hakan yasa takawar da zancen dacewa... "Mama yaya farha da umma nagaisheki sosai.." "Ina amsawa, sai dai baku samu wata matsalaba kuwa game da zaman ta tare da kuba koh? Domin nasan farha batada mutunci,naso babanku yabarta tazauna anan tunda nasamu lbrn rabuwar aure amma yace saidai ta tafi zamfara ta zauna,shine ummar jabbar tace abarta nan gurinta.." "Eh umma, wlhy bamuda wata mtsala tsakaninmu, domin ynx yaya farha ta changr sosai,nadamar abunda tayi ya shigi jikinta sosai,koh yaushe cikin neman yafiyar kowa takeyi, kuma ni naji dad'in abunda umma tayi mama,domin hakan zaisa taqara gane abunda tayi bata kyautaba,kuma nima zanfi samun kwanciyar hankali domin idan tana cen nasan damuwa zatafi yimana yawa nida ita na rashin ganin juna,domin ynx tana sona sosai,kamar yadda take sona a lkch baya,don haka Allah yasakama umma da alkhairi kawai.." "Ameen Iman,kema Allah yayi maki albarka,yaqaramaku d'anqon soyayya dakeda mijinki,halinki mai kyau ne iman,Allah yabaki 'ya'ya masu kalar halayenki na qwarai, yaqarama mujinki arziqin riqeki cikin salama.." "Ameen mama, Allah yayi muna albarka baki d'aya har yaya farha, domin mama wlhy ta sauya halinta ynx halinta abun koyine ma mama, don Allah kuqara sakata addu'a,Allah ya bata dace naqwarai.." "Toh ameen iman,kitashi kuje koh,naga marece yayi.." Miqewa mama tayi, tada'aukoma iman wasu kaya a laida, dagani kasan kayan gyara d'iyar tane ciki, miqama iman tayi tareda cemata.. "Duk abunda ke ciki akwai bayaninshi a paper d'in ciki,sannan gada kiyi wasa dasu suna da kyau, ance in kanada kyau ka qara da wanka, don haka kudd'i nasaka masu yawa nasaya maki domin zaku amfana dasu sosai,gabad'aya nasha ne at ciki.." Godiya kawai iman tayi,tareda miqewa tasaka kayan a hand bag nata suka fito tare. Fitowarsu fallow kenan, sukaga da baban kad'aine zaune, yana duba wasu takardu,sallam sukayi suka shiga,mama ta zauna iman tad'uqa alamar zama, baban yace... "Abdul na waje,ke yake jira kuwuce basai kin zaunaba,kije Allah yayi maku albarka.." "Ameen baba,sai mun wuce.." Fitowarta taga yana waya, da ji kasan abokinshi ne domin dariyar da yakeyi,bud'e mata qofa yayi tashiga tazauna, sannan ya kashe wayar suka wuce. Isarsu gida, koh part d'in umma basu tsaya shigaba suka wuce part nasu, kitcheen iman kawai tafad'a kafin a kira magrib tasa mamasu abunda zasu ci. Jabbar bai hanataba, domin yasan wajibine yin hakan,d'akinshi yashiga domin qarasa duba takar dunshi. shigarshi keda wuya text yashigo mashi, kamar gada yaduba,kuma sai yaga dacewar dubawa,text ne na ana nemanshi gobe tareda takardunshi, dubawar da yayi saida yazauna domin gaban shi yafad'i,bayason tafiya yabar iman wlhy koh da kuwa 2days ne,shida yake tsammanin sai end week gashi sunce gobe,toh ya zaiyi? Hakan dai yakarasa dubawa, ya had'asu guri d'aya,sannan yashiga yin alwallah, fitowa yayi don zuwa masallaci,anan yaduba kitchen d'in baiga iman ba alamar itama alwallar tajeyi kenan. Wucewa yayi batareda yadawo dubataba,itama sallar ce tayi,sannan tadawo ta had'a abincin data qarasa a foodflax takai dining sannan tashiga wanka. Fitowar kenan tana shafa mai shima yashigo d'akin,qarasowa yayi gurinda take tsaye tana shafa mai domin a tsaye take ba zauneba, rungumota yayi tareda aza kanshi wuyanta yana shaqar qamshi wanda baita'ba jinsaba jikinta,hannu yasaka ya rungumota baki d'aya tadawo jikinshi, hakan yasa yazauna dressing chair d'in tare da ita yana kallonsu ta madubin,yace.... "Haskenah,wannan kuma wanne irin qamshine hakan? Domin gabad'aya kin rud'ani fa, zan iya cin wani abun ynx batareda na ganki ba ?" "Hmm wanne qamshine hakan kake ji kuma bayan kasanshi atare dani?" "Wannan wanine nadaban yau kika samoman,don haka koh nagane sirrin tukuna sannan na amsa maki sauran zancen ?" "Ah ah don Allah, kabar ni nasaka kayana muci abinci yunwa nakeji sosai " Murmushi yayi sannan yayi baya yafad'a saman gadon da ita, jin kawai iman tayi an 'balle mata towel ana chakulata tako ina, domin turaren jikinta humrah ce ba notice tare da ita,dole hakan tafaru, matsarta yakeyi tako ina wanda saida iman tafara yimasa kuka sannan yasamu hankalin tuna barinta domin suci abinci. Daurewa kawai yayi, amma wlhy yarasa meyasa daga shigowarshi feeling nashi ya lunku, sakinta yayi sanna tasaka kaya batareda kwalliyar komaiba, amma tako ina iman alhmdllh. Abinci sukaci tareda yin sallahr isha'i cikin jin dad'i da soyayyar mai gamsar da junansu,sannan suka fara fira fallow. Jabbar yarasa ta hanyar da zai sanar da iman cewa gobe fa abuja xaije domin sun kirashi,hakan yasa bai nemi su kwanta da wuriba, hammar dayaga tanayine shi yasashi kashe kayan kallon yad'auketa tareda kashe wutar fallown duka, Iman sai mutsilniya takeyi ya ajeta fa, amma yaqiya saida yakaita d'akinshi. Shigarsu taga traveling bag d'inshi aje gefe,batayi maganaba sbd tasan ba ynx bane tafiyar shiyassa bata damu da tatambayaba, kayanta tacire tasaka na barci tafad'a toilet d'inshi tayo brush da alwallar barci wadda sukeyi duk zasu kwanta. Fitowa tayi,shima taga yashirya kwanciya domin yasaka nashi kayan, shima alwallar yashiga yayo yafito. Zaunawa yayi gefen gadon inda iman take zaune tareda riqo qugunta sannan yace... "My iman gobe fa abuja zan wuce, domin sun turon saqo d'azu bayan mundawo gidansu mama cewa, jibi suke son ganina around 8, toh kinga dole gobe naje domin tafiyar motace xanyi.." Wata zabura iman tayi,domin ita dai wlhy batason su rabu koh na second d'ayane,iya ynx tafison taganta gata gashi domin ita kad'ai tasan tashin hankalin da take shiga idan jabbar baya kusa da ita. Hakan yasa tafara hawaye masu zafi, nan take jabbar yarikice domin hakan yasa yakasa fad'amata tun d'azun, rungumota yayi tareda jawo pillow ya aza kanta gareshi, shima yabi bayanta ya kwanto jikinta yana kallon fuskarta da yadda hawaye kefita ciki, hannunshi yasaka ya tallabo kanta sannan yasaka bakinshi a lashe hawayen baki d'aya, sannan yad'an tsaya yana duba fuskar kad'an,sannan yafara magana cikin *(sexy voice)* yace.. "Kuka kuma? Iman menene abun kuka a tafiyar dazanyi 2 days nadawo,kisani wlhy nafiki rashin son naje nabarki,kinxama wani yanki najikina iman, second d'aya bana iyawa batare dakeba,wlhy da zan san inda zan ajeki babu takura iman xanje dake koh da kuwa umma da baba basu saniba, amma rashin hakan zaisa nabarki gida harnadawo kuma nasan baxan wuce 2 days ba zan dawo sai muje tare, za'a tabbatar dani ne, tareda ganin yanayin aikin aftr sai nazo naje dake.." Iman taji sanyi, daya kira 2 days amma duk da haka tasan zatayi missing nashi ita kad'ai tasan waye jabbar azuciyarta, hajan yasa tasaka hannunta biyu ta rungumoshi daga kwance har cikinshi na ta'bo nata cikin, ta kalleshi tayi murmushi tace... "Bakomai yayanah, Allah yatsare hanya, yakuma dawo man dakai lfy,yabaka nasarar abunda aka samu yazamo mai sauqi,sannan banda kallon matan abuja wlhy.." Wani irin farin ciki yaji, "kai Iman daban kike koh acikin taurari" yafad'a acikin zuciyarshi, murmushi yayi sannan ya had'e bakinshi da nata na tsawo 5mnt, sannan yafitar idonshi sun sauya, domin xaka ita gani sbd hasken fitilar d'akin, yadubeta murya sarqe yace... "Toh zan samu abu tsarabane?" Domin ni narasa tukuycin addu'ar dakikayi mana,amma naji koh da saqo ne a matan Abujar na kai masu..? "Sosai kuwa, tsaraba wajibice a hannun iman, kuma babban saqo zuwaga matan abuja cewa, iman daban take zuciyar jabbar, don haka su matsa baya lizzamin na iman ne ita kad'ai babu wata, don haka gani nabaka kaina fansa ka amshi tsarabarka, wadda zatayimaka guxurin tsawon kwana biyu.." Farin ciki ai bai barshi tsayawa bata amsaba domin kusa yake yaqagu yajishi wani fanni kuma. Hannushi yasaka tabaya kawai yakashe glub d'in d'akin, nan take yaraba iman da kayan jikinta, baisha wuyaba domin santsi garesu,itama ta tayashi cire nashi. Anan suka durmiyar da junansu gogin rahama, jabbar bakinshi yakai qirjin iman wanda har yarasa taya zai kama d'ayan, kamar wani sabon haihuwa, hakan yabama iman dariya sai ta sauwaqa mashi ta hanyar saka hannunta tabashi domin tasan a rud'e yake. Lkchn da hakan yafaru itama sai zancen ya sauya gareta domin imaninta yatafi ga wata kalar wasar da yakeyi da ita, banda take macce maivjuriya wlhy data fara sabbatu,don yaune rana tafarko da ta qarasa gane aure dad'i. Hakan yasa jabbar juyawa zuwa wata qasar don sauke babban nauyinshi, ba musu iman ta taimaka mashi yasamu gamsuwa,itama yataimaka mata tasauke tata sha'awar dasuka d'ibo,koh wannesu daga cikin saida yavar tarihi gurin fitar nauyin,don haka yau babu gori saidai soyayya. Ahaka suka qare,kowa sai maida numfashinshi yakeyi,anan ne jabbar yayi qoqarin jawo iman dake barin jikinshi, yake cemata... "Sannu haskenah,ALLAH yayi maki albarka, sannan A text d'in samun aikina, sunbani mota da kuma gida, wanda shine dalilin xuwana gobe nagani da gsk ne, idan har da gsk ne, iman na mallaka maki wannan motar tawa tsohuwar tunda batayi komaiba" Jin xancen iman tayi asama hakan yasa tayi saurin rungumeshi tana godiya, ahaka suka kwana cikin farin ciki bayan sunyi wanka. Dasafe jabbar yashirya komai natafiya domin fitar safe wajibice gareshi, hakan duk iman tabi tawani maqale mashi sai shagwaba taketa xubawa, haquri yaketa bata, hakan yaga bazai yuyuba yace tad'auko kayanta tarufe gidan takoma gidan umma har yadawo. Hakan akayi kuwa, yashiga yayoma umma bankwana, sannan iman taqara biyoshi fallow d'in dayake babu kowa, rungumeta yayi yana yimata kiss tareda saka hannunshi rigarta daga qasa, hakan dasuke shiyayi dai2 da fitowar farha daga d'akinta xuwa kitchen. Dum!Dum!! gaban farha yafad'i,har cup d'in hannunta nashirin fad'u, dasauri takama cup d'in gada ta tona mata asiri, abunda tagani keta dawo mata domin duk basu hankalinsu gasu tsaye baki qofa kuma, "toh koh me sukeji a hakan?" Tafad'a a xuciyarta. Dagudu takoma d'akin tafad'a toilet tarufe tanata darzar kukanta ciki. Qoqarin takeyi ta manta da abunda tagani takeyi amma takasa mantawa sai hannun jabbar take gani cikin rigar iman yana wani shafe shafe,itakuma tana wani matseshi,kukan qara yawa yayi tace... "Nabani! Koh me yakaini fita har naga wannan bala'i?" Wucewarshi kenan iman tashigo d'akin,don duba yr uwar tata, amma shiru babu ta d'akin, hakan yasa tafara kiran sunanta. Farha naji tayi shiru, domin kuka takeyi,kuma idan ta tambayeta tace mata meyene? Oho, hakan yasa tayi shiru. Iman tagaji da nemanta takwanta gadon tana tunani har kwana yad'auketa sbd rankon kwana, jin shiru farhacta bud'e toilet d'in tafito, ganin iman na barci ta kalleta ta kalli qirjinta cike tace.... "Dole qanwata qirjinki yafi hakan, domin nagani suna samun kulawa sosai,kinyi dace koh nace kinyi gamda katar, gaki asa'a,namu lbrn ai babu dad'in fad'i bale sauraro" Tasamu gefe ta zauna kawai tana tunani baqin ganin da idonta nayyimata yau. ★★★★★★★ Kwana d'aya da zuwan jabbar, iman tatashi da rashin lfy mai tsanani baci basha sai amai wanda yakai tun tanayi da wasa har abun yafara wuce guri, tun ciwon daga ita sai farha ke saninshi har yakai farhar tasanar da ummar aje assibiti domin jiya basuyi barciba sbd aman datakeyi,saidai umma tace Allah yaraba lfy kawai domin tasan cikine, saidai kuma abun ya faskara domin iman tafara galabaita sbd amai. Abu kamar wasa, farha nashigowa d'akin bayan tafito kitchen samama iman abu mai zafi taci, domin umma tace assibiti zasuje ynx, iskota tayi kamar barci kamar rashin motsi, ta'bata tayi tareda kiran sunanta amma shiru, ta'bata tayi kuma shiru, qara farha tasaki tareda kiran sunan umma. Lokacin ita kuma tana shirya wane, da sauri tafito domin ganin waye ne, kuma lfy? Qarasawa tayi d'akin taga iman kwance alamar ba motsi,dasauri taqarasa ta riqota, kiran sunanta tayi amma shiru, a rud'e tace.... "Farha d'ebo man ruwan fridge da sauri" Farha na kuka takawo, umma zuba ma iman tayi a fuska da xuciya, saiga shaid'a tadawo da sauri, farha riqeta tayi tareda sakamata hijab su tafi, anan ma takoma suma. Rud'uwa kam ynx sun rud'e sosai,hakan yasa farha d'aukar waya don kiran mahaifin nasu tashaidamashi. Dasauri yad'auko mota aka d'auki iman sai assibiti..... _Toh iman Allah kawo sauqi, gada jabbar yadiro ta sama, mubani 🤣_ *_nima saida nayi typing komai yagoge☹ saida nayi sabon typing, abun zar ciwo a xuciya, amma dayake masoya nayi alqawali dole naciki_* *Bee Been masoya*💞 [2/14, 10:04 PM] ‪+234 803 932 4068‬: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_ALLAHUMMA LAH TADA'ALANA ZAMBAN ILLAH GAFARTA...,WALAH HAMMAN ILLAH FARAJTA...,WALAH DAINAN ILLAH K'ADAITA....,WALAH HAJJATAN MIN HAWA'IJ DUNYA WAL AKHIRATU ILLAH AQDAITAHA YA ARRAHAMAR RAHEEMIN._* *_AMEEN YA ALLAH_*👏🏻👏🏻 Page... ★4⃣0⃣★ ® Isar su assibiti, aka kar'bi iman emergency,domin suma kawai takeyi,data falko zatace "ruwa" da anbata kuma sai amai tsananin wahalar aman sai yajawo sumar. Abun yana bawa iyayen tsoro, domin Iman wahala takeyi sosai,gashi jiya kad'ai da yau duk ta rame nan take. Tunda Jabbar yatafi sau d'aya yasamu yin magana da Iman, sbd isarshi garin abinci kawai yasamu yaci a gidan abdul-hafiz barcin gajiya yakamashi, domin shi yayo driving dakanshi. Wayewar garin ne,kafin yafita cen office d'in da ake nemanshi yaji gabad'aya bazai iya fitaba sai yaji Iman yata kwana, Kiran wayar yakeyi amma banza ba'ayi picking ba,sai yashare,domin a tunaninshi iman barci takeyi kawai. Aftr sun qarasa tantance abdu-jabbar tareda mallaka mashi gida da dan qareriyar mota sabuwa _civic 301_ tareda shaida mashi aiki kawai zai fara, domin inda suka bashi shine babba gurin,sun dad'e suna neman mai kalar karatun amma basu samuba sai gashi Allah yakawoshi,sukayi masa fatar alkhairi da horo da riqe amana sai sunjishi. Bayan yadawo masaukinshi ne shida abdul-hafiz,wanda ynx shine abokinshi domin gurin aikin su d'aya, saidai kowa da inda yake aiki. matar Abdul- hafiez akwai kirki, domin tunda ya iso gidan abinci kala kala take aiko mashi dashi bisa umurnin mijinta, hakan yasa jabbar yadaukesu duka masu mutunci, idan yazo da iman wayanda tasani agarin. Ayinin ranar hakan, haka jabbar yaqare tunaninshi a neman wayar Iman ba'a d'agaba, sai tunaninshi yabashi toh yakira umma yaji koh lfy? Duk da ai dasafe yasamu umma d'in take cemashi lfy qlau kowa yake, amma bari ya nemeta yaji. Itama wayar ta umma ringing takeyi ba'a d'agaba,duka haushi yakamashi,gashi yanason yaji muryarta sosai amma kuma kowa shiru, hakan tunaninshi yajuya akan ya juya kiran gurin baba koh yanada lbrn gidan? Hakan kuwa akayi,domin kira d'aya ba'a d'auka ba, gana biyu ne baban yad'auka tareda sallama yakira sunanshi.... "Abdul-jabbar ya kake? yakuma aikin? Hope ansamu dace koh?" "Eh baba alhmdllh, duba da yanayin gurin ba wata mtsl shiyassa zanbar dawo wa sai jibi, sbd akwai abunda zan qarasa kammalawa domin sun bani gurin zama da abun hawa" "Alhmdullh, hakan yayi kyau kuma munji dad'i, amma ai kabari ka kammala komai sannan kadawo " "Toh baba insha'allah zan bari, amma koh lfy su umma suke? Nakira wayar koh wannensu shiru ba' a d'agaba?" "Da sauqi za'ace, domin iman ne batajin dad'i amma da sauqi sosai muna assibiti, basai ka tayar da hankalinka ba domin akwai sauqi sosai " Gabanshi yafad'i,Dum! Dum!! wanda saida ya miqe tsaye saboda razana, shi dama yasan ba lfy ba, tunda yaga iman kwana da yini bata nemeshiba yasan akwai mtsl, dasauri yace..... "Subhanallh! Baba don Allah da sauqi jikin? kuma meke damuwarta ?" "Da sauqi abdul,kuma zazza'bine" "Baba inason naji muryarta, don Allah akai mata muyi magana " "Toh ynx tana barci, amma idan tafalka zan kiraka da kaina kuyi magana,kakwantar da hankalinka kayi abunda kaje yi, da sauqi jikin" Amsawa kawai jabbar yayi,amma wlhy jikinshi yabashi cewa iman batada lfy ne sosai,hakan yasa gabad'aya yakasa sukuni. Daren ranar yadai kwanta kawai, yadda yaga daren haka yaga safiyar, yajira baba yakirashi yabata amma shiru ba bayani, hakan ya quduri kamo hanyar abuja zuwa kaduna,yabar ma abdul-jabbar sauran abunda za'a qarasa gyarawa a gidan nashi,yakamo hanya zuwa gida. Isowarshi bai tsaya koh inaba sai assibitin dayasan dama nan zai iya samunsu. Adai2 lkchn likitoci sunyi taimakon dayakamata suyima iman tareda gwaje gwajensu da test kala kala wanda yakamata,domin tanajin jiki sosai tun shekaran jiya abu d'aya akeyi sai yau akasamu komai yadai2 ta,ansamu aman ya tsaya sañadiyar ruwan dasuka sanya mata. Farha ita ke kwana gurinta,duk wata d'awainiyya da ita ita keyinta, hakan yasa iyayen suka barta ta dinga kwana da zama gurin yr uwar tata,hakan yasa ynx suna gaisawa da iyayenta cikin jin dad'i domin sun gane farha tayi hankali, ga nadama mai natsuwa tazo mata, surutu idan bai shafetaba bata saka kanta ciki. Jabbar yad'an wahala kafin yagane room d'inda aka kwantar da iman, domin numbers ga d'akunan kuma baisan koh wanneba,sbd bai tambayaba don bason yakeyi a gane cewa ya isoba, burinshi yaga halinda iman take ciki,domin baisan wanne ciwone tare da itaba. Fitowar farha kenan daga shop d'in assibitin, taje sayen recharge card sbd zata kira rashida tashaida mata rashin lfyr iman. Sanye take da dogon hijab tajawo fuskar hijab d'in daga gaba,cikin natsuwa take tafiyar ta, jabbar hango farha yayi daga nesa tana qarasowa, kuma tabbas yasan itace duk da rufe rabin fuskarta datayi,amma wlhy bazai iya tambayartaba saidai yabita daga baya, hakan tawuce shima yabiyota daga baya. Shigarta d'akin,taga Iman nason tashi amma takasa, dasauri tariqata tareda cewa... "Menene kikeso iman?" Tanuna mata Ruwa takeso da yatsanta, farha tace... "Toh kijira xan kira doctor domin yace idan kin falka gada abaki komai sai yazo" Kallont kawai tayi,sannan farha tagyara mata zama tace tana xuwa. Dai2 fitarta sukaci karo da jabbar, wanda saida jikinta yabugi jikinshi,d'agowa tayi da sauri domin ganin waye yayimata hakan? Dubanshi tayi da sauri dashirin mayar da magana,amma kuma sai takasa ganin wanda yayimata hakan, gefe tajawo tareda matsamashi hanya yawuce, sai cewa yayi.... "Mtswww!Mara hankali,duk yadda akayimashi magani watarana sai haukar ta motsa" Yawuce ciki da sauri, farha runtse idonta tayi, domin iya muzanta ya muzantata, kuma da qeta yayimata wannan dukan domin taji banka'dar da yayimata sosai, amma kawai ta share tatafi aiwatar da abunda tayi niyyar yi, takira likitan sannan takoma reception tazauna tasaka kati takira rasheeda domin bazata shiga d'akinba sai yafito ciki. Shigar jabbar da sauri yaqarasa gurin iman, duk tayi baqi ga rama datayi, nantake hankalinshi yatashi, zaunawa yayi saman gadon daga gefe ya rungumota yace.... "Haskenah, haka kika koma amma aka rufeman ba a fad'aman ba? Subhanallh! Iman jiya kawai ne at bamu tare fa, menene kedamar manke haka Iman?" Kallonshi kawai tayi talumshe idonta, domin itama batasan mtslrtaba, kawai ganinta kawai tayi a nan kwance, hawaye nat fara cika idonta wanda data rufe idon zai xubo amma kallon jabbar ya hana turufesu,hannunshi yasa ya runtse idon tareda saka hannunta d'ayan hannun nashi ya tare hawayen. "Har abada bazan bar d'ayan hawayenki ya zuba ba idan muna tare, fad'aman meke damunki?" "Nima bansaniba, amma nasan ina amai tun shekaranjiya daga nan banqara sanin inda nakeba,ni kabani ruwa nasha maqoshina zai cire " Dasauri yad'auko robar ruwan yabud'e yabata, tasha ruwan sosai domin takusa shanye roba sannan yajayemata ya ajiye gefe,taji dad'in ruwan sosai,saidai ina bazasu tsayaba,domin d'agowar da jabbar zaiyi gabad'aya ruwan sun dawo mashi jikinshi, bai damuba sbd ganin yadda take kakarin aman kuma babu komai cikinta, tsoro ya kamashi sosai sunan iman yake kira,hawayen wahala ke zuba idon iman riqe kawai yake da ita yarasa me zai yimata, kwantar da ita yayi kawai yana dubanta. Suna hakan kawai sai yaji turo qofar d'akin, d'aga idonshi yayi sai yaga doctor ne, hakan yasashi miqewa gefe amma bai saki hannuntaba, suka gaisa da doctor d'in sannan doctor d'in yace... "Amma abokina wani abun akabata taci koh?" "Ah ah doctor ruwa ne kawai nabata ynx, domin tace tana buqatarsu, wai don Allah meke damunta ne hakan? Doctor kasanar dani nasamu natsuwa " "Da alama kaine Ogan nata koh? Domin naga damuwar tayi yawa sosai, ga kuma kasha wankan amai a jiki " "Eh likita nine, don Allah kasanar dani meke damun iman? Domin shine farkon abunda nakeso naji " "Toh Alhmdullh ba mtslr komai tare da ita sai alkhairi, dama inajiran mahaifinta yazo nabashi result naku amma tunda gaka kaxo, ga result naku, kuma wannan abun datakeyi ba wata mtsl bace zata daina nan gaba kad'an idan tasamu qwarin jikinta, baqon ne naku yaxo da wahalar da maman nashi sai haquri kawai amma wannan bayada magani sai randa stage d'in dainashi yazo, kuma nace gada abata ruwa sai nazo sbd nasan idan tasha hakan zai faru, a dinga bata ruwan da lemon tsami aciki, idan za'a bata ruwan ad'an matsa lemon tsami kad'an ciki domin kawar da gard'in ruwan hakan zaisa aman yarage, amma babu komai akwai wayanda sukafita wahala sosai, ita somewa kawai tayi, wasu idan suka fara hakan bazasu samu sauqiba har sai sun haihu, Toh ALLAH ya inganta yabada mai albarka " Wani farin ciki ya cika cikin jabbar, wanda banda jikinshi babu kyau daya rungume likitan, amma koh ynx alhmdllh. Duban doctor d'in yayi tareda murmushi ya bud'e result d'in yafara dubawa yayi murmushi yace... "Alhmdllh, Alhmdllh,doctor nagodema Allah dajin wannan result da ganinshi,amma doctor babu wani abu daza'ayi gameda mtslr wannan data keyi? Duba yadda take wahala " Murmushi likitan yayi sannan yace... "Ba wata mtsl,domin zata daina a hankali,kuma anyimata allurorin range aman,ynx qarfin jiki kawai yarage zuwa anjima sai kuwuce gida, sai dai kaima fa ynx sai ka rage yawan ziyara domin kaga baiyyi qwariba za'a iya samun mtsl a yawan takurashi, sbd gaga 3weeks ne da kwanakki sama baiyyi qwariba " Murmushi jabbar yayi tareda godiya, kuma yacire 10k aljunshi yace don Allah yasaka recharge yagode da kulawa. Fitar doctor d'inne, jabbar yakoma gurin iman tareda d'agota jikinshi yace... "My everything mun girma, nauyin jarumtarmu da soyayyar mu ta haifar muna dasamun baby,ina cen nadamu naji menene damuwarki ashe ajiyata ce ke wahalar dake, iman bansan wanne irin farin ciki nake cikiba a ynx, ni na yarda cewa ni mai sa'a ne a duniya, baby nah zai iso lkchn da nake cikin wadata ta, ina murnar qara girma gurin aiki,sai ga murnar qaruwar da nahaifar muna sanadiyar soyayyar damuka gina dashi. Iman jinsa kawai takeyi, domin ita abunda yadameta ya isheta, bacika gane me yake fad'iba takeyi,dubansa tayi da alamar tambaya ta bud'e baki dakyar tace.... " waye ya haihu kake kiran kun samu baby?" "Ban haihuba, amma nakusa haihuwar,domin iman nad'auke da baby nah a cikinta wanda ni nabada ajiyarshi kafin natafi, ynx kuma sai gashi shine yadawo dani domin yace nazo yana wahalar da momyn shi, qarshe dai iman kina d'auke da cikin baby nah natsawon 1month ynx hakan shine silar ciwonki " Wani yunquri tayi, zata tashi da sauri ya riqeta tareda rungumeta,hawaye tafarayi tace... "Toh ynx yaushe zanji sauqi?" "Ance sai yafara qwari nanda yakai 4month koh 3month, komai zai koma normal " Matseshi tayi sannan tatura kanta qirjinshi tace... "Nidai wlhy vazan iyaba,mutuwa zanyi 3days dubi yadda nakoma kuma ni kad'ai nasan menakeji jikina, sannan ace sai nayi 4month zan daina amai? Nidai gsky acire babyn kawai nasamu sauqi wlhy wahala bazan iyaba" "Haba, haba iman, dabakinki kike cewa bakiso acire? Kituna sakamakon k'aunar mune yafito, kuma ai kowa haka yayyi koh? Wannan babyn shine gudan jininmu wanda muke fatar samu koh yaushe mai albarka, insha'allah komai zai zamo normal nan gaba kad'an" Kallonsa kawai tayi,domin bazai gane me takeji bane shiyassa,hakan takan yasa bata cemashi komaiba sai hawaye dake fita idonta,shikuma yana goge mata da hannunshi, yana shafa bayanta. Dai2 nan su umma suka shigo baki d'ayansu har da farha, wadda ta tsaya daga bakin qofa, Iman qowarin tashi takeyi jikinshi amma ya hanata domin ya riqemata hannu yana matsawa ta gefe, mama dubansu kawai tayi, sai tayi murmushi, itakuma umma cewa tayi... "Kai kuma yaushe kadawo? Toh ka saketa mana mutane sunzo ganinta, kabi ka wani daddafeta hakan tanaji da kanta " Qala baice mataba, domin dama yasan umma zatayi hakan, mutun da matarshi a takurashi ta'bata bayan kuma batada lfy, Runtse idonta iman tayi domin iya kunya tajita anganta saman k'afafunshi, bai jayeta jikinshiba saida yaji sallamar babansu iman d'in sannan ya yi dubarar jawo pillow ya ajeta sannan ya tashi yana shafar kai. Gefe yakoma yatsaya, tareda takardar result d'in hannunshi, baba mamakin ganinshi yaka mashi domin yace gada yazo amma sai da yazo, duqawa yayi yagayar dasu baki d'ayan su, sannan jabbar ya miqama baba result d'in yakoma gefe. Farha nace gefe, domin motsin arziqi ma batayi, domin bata mance da haukar da jabbar yakira mataba,bada dad'ewa ba, hakan yasata ciro wayarta tana duba wani abu ciki, duka iyayen basu damu da yanayin da farha d'in ke cikiba domin ynx sunsan shiru aikinta ne, inba ace itaba bazata tamka mutunba. Baba yayi hamdala, sannan yafad'amasu cewa "iman nad'auke da juna biyune" wanda kowa saida yayi murnar jin hakan, iman najinsu amma takasa cewa komai. Farha kuma hawaye nat biyo tacikin idonta wanda bakowa xai gansuba sbd hijab da yakare fuskar tata baki d'aya, kukan xuci takeyi wanda ita kad'ai tasan me take cewa, dubi yadda kowa ke farinciki domin samun jika, da ynx itace hakan yafaru da ita, amma gashi kowa ta iman yakeyi. Ana haka dukansu suka fita domin bawa iman guri tasamu barci, sai akace amma farha ta tsaya gudun gada abarta ita kad'ai, jin hakan jabbar shima jabbar yaqi fita,domin yayi niyyar fita ya changer kaya, amma dagajin ance farha taxauna da iman sai yaqi tafiya, hakan yakoma gefen gadon yazauna, anan yafara kiran abokanshi yana sanar dasu dad'i bisa dad'i, ga aiki ga baby dakuma wadda yafi qauna aduniyya Allah yabasu babyn. Duka fa da gangan jabbar keyi domin yaga farha zaune,harda kiran basheer yayi yace... "Aboki kaga ikon Allah koh? Gashi gaba kawai nakeyi, ga aiki babba kuma ga baby nasamu da k'wailata takawo mana baby, kasan aduniya babu abunda nafi k'auna kamar iman da abunda ke cikinta, idan kacire umma dake uwa, don haka dole naje da matata abuja don samun kulawa " Duk wannan zancen dayake zubama basheer martani ne yake maidawa farha, kamar kuma yasan cewa abun ya hau sosai, domin farha tasan da ita yake, hakan yasata fasa kuka mai qarfi wanda saida iman tatashi daga barcin datakeyi. Dasauri ya daka mata tsawa yace.... "Ah ah don Allah yi waje gada kisa muyi hassarar ribar damuka samu, ba k'aunar uban babyn kikeyiba zaki iya illata babynshi, gada kitayar mata da hankali nashiga wani yanayi " Aguje farha tayi waje tana kuka, iman ta riqe hannunshi tareda zubar da hawayenshi tace... "Hakane yafitar dakakira kayi domin ni? Kasani 'batawa yaya farha kamar ka 'bataman rayuwane, kyautata mata kamar ka kyauta taman ne, yaya jabbar yadda kake d'aukar yaya farha ada a ynx ba haka takeba, duk da bansan a wanne hali nazo assibitiba amma tunda na falka nake ganin kukan yaya farha akan ciwon dake damuna, bata barci bata cin abinci duk sbd sanadin ciwon dakake iqirarin soyayyar dakake yiman ne ya haddasa samunshi, toh kasani farha yr uwatace uwa d'aya uba d'aya wadda ita kad'aice gudan jinin damuka fito ciki guda, yaya jabbar inasonka sonda bansan adadin shiba, kuma kasan bazan iya rayuwa babu kaiba, saidai zan iya za'bar ganin mutuwata akan abunda kakeyima yaya farha" Miqewa tayi da alamar fita taje gurin farha d'in, duk da juwar da ke d'ibarta amma zataje gurinta tadawo da ita ciki,kuka takeyi mai tsanani wanda hakan yasa hankalin jabbar tashi sosai. Hanata tashi yayi tareda rungumeta yace........ *Bee Been masoya*💞 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ Page... ★4⃣1⃣★ ® mayar da ita yayi kwance, sannan shima ya bita kwance yayi mata rumfa da jikinshi yace.... "Iman ina zakije?" Shiru tayi tana kallon sa, idonta na zubar da hawaye sosai, domin taji zafin tsawar da yayima farha,hakan yasata juyar da idonta gefe tace.... "My honesty, dama baka yafewa yaya farha ba,ka 'boye man kace kayafeta har abada?" "Ah ah haskenah, wlhy na yafeta, amma kinsan maida martani akaina gsky ne a rayuwata akan farha koh? Domin irin wannan lkchn shine lkchn da yakamata nafara bata amsar tambayoyinta akaina, farha taceman matsiyaci, yau gani cikin wadata, farha taceman batasona, yau gani jikin mai sona, Iman idan ban fad'amata tajiba, yaushe zata san cewa ni jabbar nafi qarfin ajinta ynx? Nayafe abunda tayiman, kamar ciwon da yakamani domin ta, amma mayar da amsar ne ban yafeba dole na fad'a mata ita " "Yaya jabbar! Yaya farha tagane laifinta, tagane kuskurenta na farko, kuma ta nemi afuwan akan laifinta, don Allah kamanta komai da yafaru tunda har kasamu madadin hakan a guna, idan kanason babyn dakake murnarsa samunsa yazo lfy, toh kasama man kwanciyar hankali anan, domin shine cikon samun natsuwata bayan kai" Murmushi yayi tareda kai bakinshi cikin nata ya datse, yasaka hannunshi cikin nata ya matse,sannan yad'ago yakai halshenshi fuskarta ya lashe hawayen da keda saura, sannan yakoma bakinta yad'an samu relief kad'an, sai yaji duk 'bacin ranshi kuma yatafi yadubeta a cikin lumshe idonshi yafara kiran sunanta a natse yace... "Khadijah, wannan kad'ai ya'bata maki rai? Toh kiyi haquri,zan kwatanta mantawa, amma kinsan abune mai wuyar mantawa koh? Toh duk da hakan zan kwatanta yin nesa da farha, domin ganinta kad'ai nasakani jin tsanarta, amma idan bana ganinta may b na mance, kiyiman lamuni iman, kinsan banda nake mai imani da yawa da a lokacin nakashe kaina, amma duka na haqure,sbd tsananin azabar data sakani ciki,amma ynx insha'allah komai zai wuce, idan nasamu baby nah a hannu, amma kiyiman murmushi nagani, inason naje na changr kaya, me kikeso nazo maki dashi?" Murmushin tayi, sannan tace... "Ni banason komai,amma agwaluma nakeso kawai kasiyoman " "Tafd'i! Menene agwaluma kuma? Kuma ina xan sameta?" "Oho nidai tambayata kayi, nabaka amsar buqatata" Dariya yayi tareda d'an shafa cikin nata a hankali har zuwa qirjinta ya matsa kad'an kuma bai sauke hannunba saida yace... "Nayi missing naku,sannan ga dear baby yanason takura mu,amma babu komai zamu dinga ganawa kad'an kad'an " Riqemashi hannu tayi tareda ya mutsa fuska tace.... "A assibiti muke fa, sannan kowa zai iya shigowa,plx barci nakeji,kuma kaina ciwo " "Sorry zan tafi, amma ba don mutaneba,domin bana tsoron kowa akan matata,sai dai don tayi barci" Iman murmushi kawai tayi, itafa kad'ai tasan me take ji, daurewa kawai takeyi koh magana bata so sosai,sbd shine take amsawa. Miqewa yayi tareda riqe hannun nata yace... "Zan tafi, anjima xan dawo maki da abunda kikeso" Iman murmushi tayi, har yabar d'akin baki d'aya,sannan tajuya don gyara kwanciyarta, nishad'in son mijinta har qarshen zuciyarta.................. _Afuwan banajin dad'i,mutane sun daman koh kad'an ne toh gashi arage fira_ *Bee Been masoya*💞 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ 🌿 *WASU MATAN*🌿 (a wannan zamanin) NA *~RUKEY HAROUN~* *_masha'allah mmn nour, ina ta yaki murnanr k'arasa buk naki, ALLAH yaqara d'auka ka da zaqin hannu, ALLAH yaba da ikon sambad'o mana wani,ya kuma sauke ki lfy._*👏🏻 Page... ★4⃣3⃣★ ® Da sauri jabbar ya jawo rigar shi yasaka tare da, qara jawota jikin shi, duk ya rud'e sosai. "Iman fad'aman me yasa mu cikin naji?" Cen iman ta qara riqe cikin cikin kuka tace... "Marata zata 'balle, wani zafi take yiman, ciwo wlhy " "Subhanall! Iman nine koh? Wayyo nabani, idan cikin nan yasa mu mtsl bazan ta'ba yafuwar kaina ba, nara sa hankali na ne wlhy, ban san inda kai na yaje ba, ina son na k'yaleki amma na kasa, dana tuno halin da kike ciki sai kuma na manta, Ina zuwa kad'an " Da sauri ya fita don zuwa fallow d'auko wayar shi, doctor habib ya kira, nan take ya d'auka tare da cewa.... "Engineer har ka iso kenan?" "Eh doctor, akwai mtsl fa! Don Allah kana assibiti koh gida?" "Ah ah nata shi aiki, gani gaban madam, wani abu ne?" "Eh doctor marar iman ke ciwo, plz ina zan sameka?" "Ok ba mtsl, kujirani kad'an gani zuwa, amma tambayar ta jini bai fara zuba ba koh?" Yajuya yafara tambayar ta, kai kawai ta d'aga mashi alamar babu komai. "Eh tace babu komai, na jira anan koh?" "Eh gani zuwa" Kashe wayar jabbar yayi tare da jefar da wayar gefe, ya jawo doguwar riga ya saka ma iman, ya zauna gefen ta tare da kwanto da kanta k'afafun shi, sai sannu yake yimata, tare da shafa marar a hankali. Jin isowar mota harabar gidan nasu, yasa jabbar saka ma iman hijab tare da d'aukar ta domin bazata iya tafiya ba, yakaita kujerar ya kwanta sai wani lumshe idon bala'i take yi, bud'e qofar yayi doctor d'in yashigo, sannan ya fara yimashi bayanin abunda ya faru. Nan take likitan ya gano mtsl da takawo hakan, allura yayi mata ba don ta so ba,sannan yace a kwantar da ita zai daina ynx nan, suka fita tare, anan yake bashi shawarar yadaina da muwar cikin cen, domin har ynx bai yi qwarin da za'ayi mashi bankar da yake yimashi ba, domin daga kalar wancen ciwon marar sai jini ya 'balle mata , daga nan sai cikin ya fad'o. Sukayi sallama, jabbar ya gode Allah da hakan bata faru ba, kuma insha'allah zai jure har xuwa lkchn da cikin zai girma, duk da wata barazanace a rayuwar shi, bale yau da ya d'an d'ana yadda ni'imar mai ciki take,amma zai daure. Komawa yayi ciki, yayi mata sannu, domin abun ya lafa, d'aukar ta yayi, sai toilet domin tsalkake jikin su, izuwa yin sallar magariba,anan yace ta kwanta yana zuwa, tea ya had'o mata tare da tayar da ita yabata a baki sannan yace ta kwanta, shikuma yafita don saita fallow d'in da kuma cin abinci, sannan ya zauna yin wani aiki nashi. ★★★★ Ahaka rayuwar tayi ta tafiya, idan jabbar baya gari, iman na gidan umma, duka kulawar ta ta rataya hannun farha, duk da pant farha ke wanke ma iman, sbd cikin ynx ya girma ba ko mai take iya waba. Acikin wannan lokacin ne farha ta nemi da a taimaka abarta takoma makaranta domin zaman ba wani umfani zai yimata ba, ga rasheeda har tafara aiki. A hakan sai iyayen suka ga dacewar yin hakan, mahaifinta shi yayi mata komai, sai dai Nursing school tashiga domin tun farko under healt ta fara karantawa a university d'in su,hakan ya sanya ta koma mkrnt tare da kulawa. kafin tafita zuwa mkrnta sai ta tabbata iman bata buk'atar komai sannan zata fita, wannan kulawar kawai da takeyi ma iman yasa iyayen ynx suka fara k'aunarta ba kamar umma ita dake tare da su tana ganin halayen kowannensu. iya ynx tasan cewa jabbar koh kallon banxa farha bata isheshi ba, hakan yasa ummar bata tsaurara mashi ba domin tasan cewa ynx farha ba zama take yi ba, shima kuma baya koh gari sai in ya shigo. Farha na tafiyar da karatun ta yadda ya kamata, tunda farha ta fara zuwa makaranta koh yaushe cikin shiga ta alfarma wadda hijab take sakawa har k'asa, tare da niqab a fuskarta, tun da take zuwa school d'in ba ruwanta da kowa koh yaushe ita kad'ai take zaune tana karatunta, duk gefen da tasan zata had'u da maza tana kare kanta domin ta had'u da izina babba rayuwarta, hakan yasa ta qudurin kare kanta da kowa ma, suma mutanen sai suka d'auka koh matar aure ce, shiya sa basa gigin yimata magana. Hakan yayi mata dad'i domin burinta kenan a rayuwar ta. Kamar kullum yadda take zuwa makaranta haka tashirya yau ma ta shirya zuwa school d'in bayan ta gyara komai da komai da tasan iman zata nema idan bata nan. Fitowarta kenan d'akin umma don shaida mata tafiyar ta, tayi mata addu'a da nasiha a kan karatu gada a tsaya wasa, farha ta amsa da godiyar nasiha, kuma tayi alqawalin kare kanta da komai, sannan ta fita. Farha tazo murd'a qofar fita, sai taji an rigata bud'ewa, tsayawa tayi tare da jiran mai shigowa, d'ago fuskarta da zata yi, sai suka had'a ido da jabbar zai shigo, da sauri tayi baya domin gudun gada ya mangajeta ta fad'i. Shi mamaki ma abun yabashi, sbd ganin shigar tata da tayi kamar ta Allah, inji shi a xuciyar shi, shigowa yayi ba tare da ya kalleta ba tun dubi na farko, sai cewa yayi tare da wucewa..... "Allah yasa shigar ta Allah ce, ba ta 'boyon kurwa ba in an fita " Farha k'ala bata ce mashi ba, domin tasan manufar shi,kuma Allah shine mafi sanin rayuwarta ynx, wucewar ta tayi batare da ta damu da mtslr shi ba. Shigar shi fallown tsit babu kowa ciki yasa jabbar gane suna ciki ne dukan su, ajiye jikkar shi yayi saman kujerar fallown, da sauri ya fad'a d'akin umma d'in tare da sallama, ganin shi sai yabama umma mamaki domin baiyyi 2 weeks da komawa ba , hakan yasa ta amsa sallamar shi tare da tambayar sa lfy hakan? Jabbar murmushi yayi tare da cewa.... "Umma lfy qlau, kuma hutu na samu na 3weeks wanda nake fatar kafin na koma Allah ya sauki iman lfy, ynx haka yau nake son fara sayayyar haihuwar tata, na baby kuma zanyi bucking duk abun da aka samu daga baya za'a cika, daga yau zuwa gobe umma duk abun da yaka mata ayi sai a sanar dani " "Toh alhmdllh, amma sati ukku basu yi yawa ba? Tun da naga ai da saura haihuwar, idan kuma ka tsaya tym d'in ba'a haihuba ai hutu naka zai qare koh?" "Insha'allah, umma iman bazata wuce 2weeks ba,kamar yadda Doctor habib ya fad'aman, kuma idan ina cen hankalina koh yaushe yana nan, umma wlhy koh yaushe bana samun barci sbd tunanin yadda nake ganin iman hakan kesa duk tym d'in da na tuno yadda tayi kumburi sai naji kamar na amsar mata ta huta " "Abbanah kenan, Koh wacce macce ai sai ta wahala kafin takai ga nata d'an, ka koh ga addu'a kawai zaka dinga yima iman, ka daina tayar da hankalinka, d'iya kuke so kuma dole sai kun wahala, ALLAH dai ya rabasu lfy " "Ameen umma" ya ajiye kudd'i masu yawa gaban ta, sannan ya miqe zuwa d'akin da iman take. Shigar shi ya tarar tana barci, ta wani cika sosai, ga k'afafunta duk sun kunbure, fuskarta kawai zaka gani kagane iman ce, domin cikin gaba d'aya a jikinta yake, ynx kuma gaba d'aya yafito. Sanye take da doguwar riga, ta shinfid'e cikin nata, sai barci sukeyi, Alamar akwai sauqi a jikin nata sai dai sbd nauyin cikin yasa iman komai bata iyawa. Duk'awa yayi dai2 inda kanta yake, tare da shafa cikin nata, yakai bakin shi a la'b'ban ta ya tsotsa sannan ya d'ago ya kalleta ya qara shafa cikin nata, sannan yace.... "My lovely baby, kana wahalar da momy, gashi ka changr kamanni momyn ka, gashi kasaka dadyn ka acikin maraici mara misaltuwa, rabonshi da yaji lfyr ku har ya manta, gashi da yr banzar qishirwa mai yawa, wadda maganinta sai momynka amma kuma ka hanamu sakewa koh? Toh Allah ya kawo ka lfy, idan.kafito dady zai yimaka bulala biyar sbd ka ta kura shi, ka takura momyn ka" Iman cikin barci take jin wani sauti, wanda ta d'auke shi a mafalki mai dad'i, hakan yasa bata so bud'e idon ta ba, domin gada ya 'bace mata. Jin hannu a saman k'irjinta ya sa tad'an motsa kad'an kuma sai tafasa, jin anqara riqa nonon nata d'aya cikin sigar da tasan wanda ke yi mata hakan yasata bud'e ido da sauri. Ido hud'u suka yi da juna,iman ta qarasa bud'e idon nata don qara tabbatar da abun da take gani, lallai ba mafarkin da tasaba yi bane shi dai ne jabbar d'inta, miqewa take son yi amma yakasa barin ta sai kallon ta yake yi cikin sigar tausayi, sannan ya yi mata murmushi, itama ta mayar masa tare da riqe hannun shi d'aya, qarasa hawa gadon yayi tare da riqata ta tashi zaune a hankali ya rungumo ta jikin shi, ita kuma ta'aza kanta qirjin shi, sannan yace... "Momy baby, kin ganni a bazata koh? Wlhy barci bana iya wa sosai sbd ganin halin da na barki, hakan yasa na dage akan nasamu hutu nazo na kula dake na wani lkch kad'an, wanda nake fatar Allah ya sauke ki kafin cikar lkchn iman " "Ameen yayanah kuma mujina, k'arshe uban 'ya'yanah, kai kenan kadamu bare ni da nasan me nake ji,gashi na takura kuma na ta kura wasu, domin duka wahala ta yaya farha ke yin ta, duk da wanka ita ke riqaman, ai koh kaga babyn ka ya wahalar damu da yawa kuma ya takura mu daga ciki har da kai ma" "Hmmmm! bazan ce komai ba, domin abu nane, sai dai wlhy serious na yi missing naki, kuma ynx na dawo insha'allah duka wahalar ki ta dawo hannu nah, bana burin wani yaqara saka hannun shi ciki, ni na siyo abuna kuma ni zan tallafi abu na, ke da ace wannan cikin ya dawo guri nah da wlhy nayi farin ciki, domin nasan xaki samu sauqi, jinakeyi kamar na d'auke miki shi iman " "Allah dai ya raba mu lfy, idan na haihu ni bazan qara yin wata ba, d'ayan ya isheni wlhy, da nasan haka ake ji a d'aukar ciki da ban yi........" "Da baki yi me ba?" "Ba komai ya wuce ynx, mu had'u next d'ai koh?" Yaga ne me take nufi, kuma ya tausaya mata sosai, domin da ganin yadda yanayin jikin iman yake kasan cewa tana qoqari sosai, akwai wahala, hakan yasa ya langa'be kansa tare da marairaice mata alamar gada suyi hakan fa, tace bazata qara yadda ba, bayan tasan a tafkin qoramar ni'imar ta ya dogara ynx, murmushi iman tayi tare da kashe idon ta d'aya, ta langa'be kan itama, sannan ta nuna mashi cikin nata da yatsa alamar akwai wuya kawo wanin shi. Jabbar ya matso jikin ta sosai, tare da jawo wayar shi aljihu ya fara basu selfi, iman na kaucewa amma ina sai turo bakin shi yake yi a nata yana sakin plash tako wace siga, hakan yasa iman riqe mashi hannu tace... "Menene haka plz? Ka duba yadda nake, amma kake ta d'au kata a munin ciki, haba dear idan ka'ajiyeshi yayi maka menene?" "Kika sani koh idan na dinga ganin shi, idan kin haihu na dinga safsauta maki gurin zuqar ni'ima ta, domin danaga yadda kikayi farko, ana biyu sai na dinga d'aga k'afa, toh wannan pic d'in da kika gani, zan ajiye ma d'an love d'in mu, koh 'yar love d'in mu ta gani, momy da dady sun zuba soyayya kafin su kawo mu duniya, kinga wannan ai tarihine babba, kuma insha'allah zasu gan shi, domin mu yaran mu 'yan soyayya zamu ta kawo wa duniya " "Allah ya kawo su lfy, amma ni zan dinga hutawa amma, don planing zaka kaini na 5yrs ayi man " "Haba sweet, ai tsarin iyali ba'a gida naba,domin su nakeso, bakiga ni nikad'ai bane? Toh zan kawo dozen insha'allah da iman kuma " Murmushi sukayi, ya ajiye wayar shi tare da yin setting d'in video camera fuskar su ya ajiye, kamo kan iman yayi yasaka bakin shi a nata, yafara kissing nata halshen shi qasan nata, itama nata saman nashi, hakan kawai ya sauya kamannin jabbar, amma kuma bai zure ba domin baya son ya kawo mtsla rayuwar su, domin yasan iman a halin ynx burinta bai fi ta haihu ba. Hakan ya d'an mammatse ta sbd ya rage zafi, shaf jabbar ya manta da gidan da yake ba gidan su bane, bai gano hakan ba sai da ya buge wayar shi daqafa har ta fad'i sannan ya ankaro, sakin iman yayi domin gudun gada umma tashi go ta kamashi, bayan yasan halin da take ciki, hakan yasa ya saita kanshi domin samun natsuwar shi. Jabbar yafi 3 hours d'akin nan, domin umma bata ta'ba tsammanin yana gidan ba, domin babu alamar motsi. Farha ta dawo school domin dama text kawai nakkaita, kuma anqarasa bata tsaya yin komai ba tadawo gida, direct d'akin su ta nufa, domin fitsari ya koro ta, ba arziqi ta fad'o d'akin,ganin jabbar tayi zaune iman rabin jikinta a jikin shi,yana matsa mata koh ina nata domin kun burin da tayi takejin koh ina nata ya tauye, shiyasa yace ta bari yayi mata, ba musu ta yar da har wani runtse ido take yi sbd dad'in tausar, hakan yasa yana tausa yana rad'a mata kalma mai sanyi, suna yi suna dariya, babu yadda iman batayiba akan ya d'ebo abici yaci amma yaqiya, tace ta d'ebo mashi yace shima ah ah, idan yana tare da ita ai itace abincin shi, hakan yasa ta k'yale shi. A wannan halin na soyayyar mai ciki farha ta risqesu, tun da hannun jabbar babu inda baya shiga idan dai jikin iman ne. Turus farha tayi imani ya kamata, domin abun ma ai ba na wasa bane, jabbar sai wani rungume iman yakeyi yana fad'amata kalamai masu sanyi, ita kuma iman ganin farha sai ta fara ja da baya, amma ina shi abun da yake so kenan. Dagudu farha ta bar d'akin, sbd bala'i fitsarin duk ya wanke k'afar farha baki d'aya, dole wani toilet d'in ba wannan ba, ga danasanin ganin su data yi a wani hali, ashe koh mai ciki na jaraba? Yaune farko taji lbr koh tagani ma , amma abun ya tsaya mat a xiciya. Tun da jabbar yadawo sai zaman shi ya kasu biyu baya gidan umma baya part nashi, hakan yasa farha komawa d'akin umma idan tadawo makaranta, sbd bata son abun da ke had'ata da shi, domin tasan jawabi ne at bayan ta, in tafita mkrnta sai tadawo ta laiqa taga iman kuma bazata qara xuwa ba, domin ynx shi ke yima iman komai. A haka rayuwar renon cikin yayi ta tafiya, wanda yau koh gobe iman na iya haihuwa, sai dai koh motsi bata iyawa domin ita kad'ai tasan me take ji, hakan ya d'aga hankalin kowa, mama bata 2 days bata zo gidan ba, haka baban nasu. Ranar da yaka mata ace takoma A.N.C, a ranar mararta ta fara ciwo, amma bata sanar da kowa ba, har shi jabbar d'in, kuma ranar sai qarfi yazo mata domin har yawo ta kama yi a cikin gidan amma duk na k'arfin hali. Wani ikon Allah likitoci sun tabbatar da cewa iman da babyn ta lfy qlau suke basu da mtsl sai dai jiran haihuwa ynx at nasu, toh shine dalilin kwanciyar hankalin kowa a kan cikin. Ciwon ya ishi iman, hakan yasa ta koma d'aki, ta zauna domin daga ita sai umma at gidan, jabbar baya nan, farha na makaranta. iman ta fad'a d'aki, idan taji ciwo sai ta jingina da kujerar d'akin, idan taji ya daina sai ta cigaba da yawonta, umma ta ganta amma batayi tsammanin wani abu bane, kawai tad'auka duk sauqinne, hakan yasa ta miqe zuwa sallah. Iman tayi d'aki, ciwon ynx ya girmi na koh wanne lkch domin koh qafa takasa d'agawa tayi duqe nan sai addu'a take yi, domin bata iya koh motsi bale takira umma a waya, hakan yasa ta duqe nan tana ibadar Allah da neman agaji xuwa gareshi. Turo qofar taji anyi, amma bazata iya gane waye ba, domin wannan hali kuma sai wanda allah ya horema mai sauqi indai nak'uda ce, jabbar na ganin iman a haka ya rud'e da gudu ya kira umma sannan ya dawo ya kamota jikinshi, gabad'aya bata hayyacinta domin nak'uda takeyi gadan gadan. Shigowar umma taga halin da iman ke ciki, sai mamaki ya kamata wlhy, yaushe abun ya faru? Tun da ynx suka rabu fa, don koh sallar batayi ba datace zatayi. Umma riqo iman tayi tace jabbar ya tashi daga gurin, amma ina yakasa koh motsi domin halin da yaga iman ke ciki, gashi sai amai takeyi, wata qara da tasaki tareda yin salati umma tagane ruwan nak'uda ne nat fashe, kuma babu ranar zuwa assibiti sai dai a nemo nurse kawai ta amshi haihuwar nan. Umurni tayi ma jabbar da sauri akan ya kira Dr.Habibu akan lamarin. Iman ke nak'uda jabbar da gid'imewa, dakyar ya iya ai watar da umurnin umma, nan take aka bashi nurse yaje yazo da ita. Babu yadda umma batayi ba akan yafita ba,amma wlhy yaqi fita, suka gaji suka qyaleshi, idan iman taji wuya sai tamiqo hannu, dasauri zai riqe yana yimata sannu, dole umma ita tafita domin had'a abun da tasan za'a nema, daga nurse sai su masu naqudar. Kusan 2hour amma haihuwa shiru, duk sun gala baita, har nurse d'in ta yanke hukuncin ayi Assibiti kawai sai tafara hango kan baby, hakan yasa ta tura jabbar da takardu yasiyo abun buk'ata, sai ta fara taimaka ma iman, cikin ikon Allah sai baby yafad'o. "Alhmdullh fyn baby" kawai nurse d'in tace, jin kukan baby yasa umma rakitowa da gudu. "Alhmdullh" itama ummar ta fad'a, sannan tace ya momyn babyn ita kuma?" Nurse d'in tace, "Itama alhmdullh, tad'anji jiki zata huta ne " "Masha'allah, Alhmdullh" umma tace .......... _Nima Alhmdullh nace, iman an sauka lfy,ansamu *baby love* duk da bansan menene aka samu ba, 🤣gobe zamuji_ *Bee Been masoya*💞 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_Godiya mara adadi gareku, masoya buk d'ina, hak'ik'a naji dad'in Abun da kuka yi mani, Allah yasa ka da alkhairi,kuma insha'allah bee been takuce, gada kuji komai, hanya bud'e take, gurin amsar gyara ta siga mai ma'ana, batare da cin fuska ba, ngd ngd ngd_*👍🏻👍🏻 Page... ★4⃣4⃣★ Abdul-jabbar da sauri ya qaraso da kaya a hannun shi, baya ji baya gani, haka yaje sayen maganin badan yaso ba, sbd halin da yaga Iman ciki. Shigowar shi aguje a gidan, ya hango umma riqe da baby a hannun ta, gabad'aya ya zarce zai fad'a dakin ba tare da ya duba babyn ba, domin shi ta matar shi yake yi, sannan ya ga kyautar da aka bashi. Umma riqo shi tayi, sannan tace... "Ina zaka shiga? Kawo kayan nakai, domin ana gyarata ne, idan an k'arasa sannan ka na iya shiga " "Umma lfy iman take? Umma nafara ganin halin da take ciki sannan na duba baby,kiyi haquri umma zan riqa mata a gyara mata jikin" Abdul-jabbar a rikice yake, sbd yaga halin da iman take ciki shiyasa, dole hankalin shi ya tashi, Umma ta hanashi shiga, haka ya huk'ura badan yaso ba. Iman taji jiki sosai, domin nurse d'in ta tausaya mata, domin bayan haihuwar, placenta sai da tad'auki kusan 2 hour bata fad'o ba, sai da aka dawo da babyn sannan Allah yakawo sauqin fitowar ta. Nurse d'in ita tayi aikin komai, tare da tsaftace gurin da duk abun da yaka mata, bayan ta kira sunan iman ta amsa, sannan ta shaida mata kin samu baby girl, sannan ta fito don kar'bar magungunnan da tasa Abdul-jabbar yasiyo, ta duba tacire wanda yaka mata ayi umfani da shi, domin duka tayi umfanin da su, dama don yafita ne, yasa ta aike shi kawo su. Da sauri Abdul-jabbar yafad'a d'akin, domin hankalin shi na gurin iman baki d'aya, sallah biyu duka bai samu yayi ta ba, azzuhur da la'asar duka bai gabatar da su ba, sbd fargabar halin da yaga iman ke ciki. Dasauri yashiga d'akin tare da qarasawa gadon da iman take kwance, wadda har barcin gajiya da wahala sun d'auke ta, hawa gadon yayi tare da jawota jikin shi, yace.... "My star Sannu! Ya jikin?" Iman a barci ta d'ago fuska ta kalleshi, tare da mayar da kanta a pillow, domin ita ai bata da bakin magana ynx, kuma wlhy barci take ji, qara rufe idon ta tayi domin hutawa take son tayi. Abdul-jabbar na ganin hakan yayi murmushi, tare da gyara mata kwanciyar yafita, anan umma ta miqa masa babyn,ya saka hannu ya kar'ba tare da kiran sunnan Allah... "Bismillah, Alhmdullh " Sannan ya riqa babyn a farin ciki don fara yimata hud'uba kamar yadda addinin musulunci ya tana da, sannan nan take ya rad'a mata suna da *nana Aminatul Ikram* domin alqawali ne yad'au karwa Iman kuma ya cika shi, duk da khadija yaso yabawa babyn shi mace ta farko, amma tunda iman tabuqaci hakan dole yayi mata, duba fuskar baby d'in yayi sannan yafara tantance kyawon nata, yarinyar duk da take jaririya alhmdullh kyawonta yafito, duk da iyayen nata duka suna da kyau,bambanci d'aya shine iman batayi hasken abdul-jabbar ba. Qarasa hud'ubar da yayi mata,kuma sai yakasa bada ita domin kallon ta kawai yake yi yana murmushi najin dad'i yau shine dady, har umma ta qaraso baisan ta iso ba, sai da yaji tace.. "Za'ayi mata wanka, kakawo ta, kamayar da nurse d'in gida " Sannan yamik'a babyn yatashi don sallamar nurse d'in, 20k yabata tare da yimata godiya, domin itama tayi qoqari sosai. Nurse d'in tayi murna da addu'ar Allah raya, kuma sai suka bata sha'awa domin yadda al-amarin ya kasance lkchn da iman na labour, da kagani kaga ma'aurata masu son junan su, hakan kad'ai ya burge nurse d'in sosai. Abdul jabbar ya d'auke ta ya mai data gida, tare da godiya, shi kuma ya dawo yayi part nasu don yin wanka da sallah domin shima ya gaji, sai dai farin cikin zuciyarshi baya misaltuwa koh kad'an. *6:00pm* Dai-dai da shigowar farha gidan tadawo daga school, jin kukan baby ana yimata wanka, hakan yasa farha tsayawa bakin qofar don tantance shakkunta, da sauri ta fad'a d'akin umma don ganin waye? Farin ciki yakasa misaltuwa a zuciyar ta, sistr d'inta tasauka lfy ga baby ta samo masu,duk da itama taso ace iya ynx tanada nata na cikin ta,amma Allah bai nufa ba,koh ynx ba da muwa tasamu baby, domin tana mugun son yara tun tana k'arama, hakan yasa take son iman lkchn da suna yara, aka qarasa gyara babyn farha ta amsa ta goya, tana farin ciki, nan take taji son yarinyar zuciyar ta, sannan tayi hanyar d'akinsu, shigarta ta tarar da iman na barci hakan yasa tafito fallow goye da babyn tayi barci, anan aka fara kiran mutane ana shaida masu haihuwa, kafin kace me, gida yafara cika, mama da baba duka sun zo, ganin baby, domin fad'amasu haihuwar ba wuya kenan suka taso suka zo, domin haihuwar cikin mamaki, baba yaji dad'i sosai burin shi yacika, na ganin zuri'ar shi da ta malam ibrahim sun kawo iri mai kyau,addu'a yayi sosai, tare da gode ma Allah, kuma yace abdul-jabbar gobe ya isko shi office nashi, sannan suka wuce gida cikin farin ciki. Farha goye da baby domin ance barci mamar keyi sbd taji jiki sosai, hakan yasa aka bar babyn itama ta huta, tun da bata fara neman abincinta ba. Aftr magrib, abdul-jabbar ya shigo gidan da d'aukin yaga iman d'inshi da baby, shiga yayi d'akin umma yabata kud'i masu yawa domin asayi duk abun da yaka mata, umma tayi masa godiya da addu'ar bud'i a rayuwar shi da iyalin shi, yaji dad'i sosai, sannan ya kama hanyar d'akin da iman take. Abakin k'ofa yaji muryar iman na cewa... "Yaya farha wlhy zafi at akwai, ki duba yadda take wani ja ma mutun jiki haka, gsky a sama mata madara kafin na warke, kina ganin da ta ja nonon sau d'aya sai marata tawani murd'awa, kuma sannan bata qoshi, yau da zuwan ta duniya sai wani gyaran baki takeyi ni gsky barci nake ji" "Hmmmm! K'anwata kenan, ki gode Allah kin fara ganin jininki iman a duniya, da yau nice ke, da wallahi farin ciki nah bazai misaltuba, amma duk da hakan yauma ina cikin farin ciki iman, domin jinina ta haifa man baby, wanda nima nake burin nan gaba Allah ya za'ba man muji na k'warai wanda zan haihu dashi nima har nayi alfahari da d'iyan da nasamu, idan yatashi bani miji yabani rabin mai kulawa dani kamar yadda yaya abdul ke kula dake iman, Iman nayi da nasanin bijerema iyayenah, gashi gaba d'aya ynx na tsani aure rayuwata, anwar ya cuceni ya cuci rayuwata, Allah yasaka man ya isar man gareshi " "Ah ah yaya farha, kibar shi da halin shi, ni wlhy bana son kina tuno wata rayuwa ta baya daki kayi da Anwar ta wuce,kuma insha'allah zai ga saka makon shi bada dad'ewa ba, zai zo neman gafarar ki, lkchn ke kuma Allah yayi maki za'bi mafi alkhairi rayuwar ki, kuma *baby ikram* isha'allah ta kice yaya farha, dole nayi karar bar maki ita tadinga yini hannunki idan kina gida, domin kema kin wahala da cikin ta,gurin ganin mai cikin ta huta, don haka baza'a karkare ikram hannunki ba,domin kema uwarta ce babba,Allah kuma gabaki mujin aure wanda yafi yaya Abdul-jabbar kema kiji yadda naji har kike damuwa akan nak'ara ma wannan acicir d'iyar taki, kuma ynx dai nagaji bazan......." Turo qofar d'akin, yahana iman k'arasa zancen ta, Abdul-jabbar tagani tsaye, fuskar shi had'e, abun da bata ta'ba gani ba tun da suke tare, koh tace wannan shine na biyu data gani gare shi. Farha na ganin shi gowar shi, ta ajiye ikram a gefen iman ta fita, domin kallon banza kad'ai zai iya 'bata mata rai, bale maganganun banxa wayan da sune tsaka nin ta da shi ynx, hakan yasa babu abun da ke had'asu, domin idan bata mance ba, yau 2weeks kenan da ta ganshi, domin da taji muryar sa zata changr hanyar had'uwa, sai ynx da dalilin haihuwar matar shi da yahad'asu, kar katawa tayi gefen shi ta fita d'akin, hakan yabashi damar juyowa zuwa ga iman, dai2 inda babyn take yaje ya d'auketa, tare da bisimillh, bai ce mata qala ba, kawai zipping d'in rigar ta yayi, domin duk yaji abun da sukace 4rm one to Z, cire rigar yayi ya zubar gefe, sannan ya saka hannun shi brah d'inta ya jawo nonon duk ya cika yayi suntul, amma kuma babu ruwan nonon ciki, domin bata sha abun da zai kawo su ba, tea ne kawai shima ba wani cika cup d'in tayi ba. Runtse ido iman tayi domin wlhy zafi, sosai, har da k'ara tasaki lkchn da ya iso da babyn bakin nonon, ita kuma dama abun da take jira kenan takama jan fatar babu komai ciki, iman sai wash wash take kira, amma yaqi qyaleta kuma fuskar shi babu alamar wasa gurin domin a fusace yake, da kalaman ta nacewa taba ma farha 'yar shi, toh akan wanne dalili? Marar iman ta murd'a hadda wani halba qafafu takeyi, amma wlhy bai barta ba,sai da yaga babyn na kawar da fuska ga nonon, alamar babu komai tagaji da ja. Sakin ta yayi, domin ta riqe mara sosai, farko ya aza wasa take yi, amma sai da yaga hawaye fuskar ta sannan ya aje babyn nesa da su ya kamota tare da cewa.... "Iman menene haka kuma? Daga bata nono sai kuma ki riqe ciki?" "Marata! Marata!! " "Subhanallh! Ciwo take yi ne?" "Eh data fara sha, take yiman ciwo, shiyassa banason ta sha, don Allah abata madara ni bazan qara bata ba, tun she karan jiya har ynx ban futa ba, inata aiki guda, ni gsky baxan k'ara haihuwa nan kusa ba " "Au da gsk kike yi kenan? Ai naga bakya jin wahalar ta, tun da har ynx kika iya yin kyau tar babyn,kin ga kenan zaki iya koma wa aqara yimaki wani cikin da wuri, kuma kisani zancen da naji wlhy gada nak'ara jinsa, domin ni d'iya nah, bana sadaka bane, ita me yahanata tsayawa ga wanda take so d'in ta haihu? Sai,'ya'yan mak'iyin ta, ynx take so ?" Iman gabad'aya ciwon marar ya lafa, d'agowa tayi tare da duban shi, ranta babu d'ad'i tace... "Bansan ranar da zaka daina irin wa'yannan zantukan ba, a duniya ina ganin dalili d'aya zai iya sa kagane, farha ta changr, amma har ynx kak'i ka fahimce ni ka fahimce ta. Yaya abdul, a farko ina ganin rashin laifin ka, domin duk wanda akayi ma irin abun da akayi maka, dole yad'au xafi, kuma yayi hukun ci ta yar da ya kamata, yaya abdul ina ganin koh da iyayenmu basa da rai, kai mai riqamune har kayi mana gata, ashe abun ba haka yake ba, nasan yaya farha bata kyautaba koh kad'an, amma kuma ka duba yadda ta changr, magana ma bata dameta ba, amma kak'i ka fahimta, toh na rok'eka da Allah da girman annabin sa, ka manta komai, ka kuma duba 'yar ka da ke kwance, ka tausaya ma farha, domin d'iyar ka gaba tagane mahaifiyar ta nada 'yar uwa, idan kace ni kad'aice uwar ta, toh waye dangin uwar tata?" Jikin abdul-jabbar yayi sanyi sosai, sai dai abun da ya wahalar dakai kaima ka dake shi yaji yadda kaji,duban iman yayi yace..... "Waya fad'amaki cewa bansan ta changr ba, ina sane kuma dole ce takawo hakan,kuma ni bance ban yafe mata ba, ai ni tun ranar da na furta maki na yafe mata, tun ranar na mance da wancen lamarin, gani dake mezan tuna kuma? Kawai dai kusa dani ne at bani so nagan ta, kuma ni baxan raba zumunchin allah ba, ki gane nufi na, zan cen zan iya yimaku gata idan baba baya duniya, tabbas xanyi maku komai ma, kuma dan gantaka tana nan daram, sai dai zancen kyauta kidaina " "Hmmm! Abban ikram ba, akwai riqo,na qyalen zancen, tunda bazaka gane nufina ba, toh ynx me kazo yi nan?" "Nazo ki shayar damu ni da baby ikram, tun da babu ruwa ciki, ni na amfana koh?" "Tab! Ita tasha marata tayi ciwo, idan kasha kai marar zata zube k'asa warwas kowa ma yarasa, don haka ni ynx nayi ritaya da ga wannan abun fa, bazan k'ara ba " "Hmm! Fad'i kikayi, da jinin ya d'auke zan koma, domin ina lissafa rabona da ni'ima, har na mance lissafin ynx, don haka kafin nakoma ki shayar dani kawai" "Naji, after nayi 3 month gidan umma ba" "K'ara aure ya gano ni wlhy " "Wlhy ni da kishiya sai bayan raina, ba ina raye ba " "Toh ki amsa gayyata ta, idan jini ya d'auke kawai mu wuce abuja, koh da cikin ne a ka samu gada mu dawo gida sai kin qara haihuwa" "Toh sannu mijin akuya ni ba " Sukayi dariya baki d'ayan su, damuwa ta kauce, sbd kullum haka suke, in suka fara jayayya sai dai d'aya yagaji ya bar d'ayan, rayuwar su mai dad'i, wadda kowa ya fahimci hakan a rayuwar su, idan d'aya yaga ran d'aya ya'baci zai safsauta fushin shi, don d'aya ya sauka, zaman auren gsky kenan, *Iman* da *Abdul-jabbar* suke yi. ★★★★★ Ranar sunan baby *AMINATUL IKRAM ABDUL-JABBAR,* Ranar kowa yaji sunan, bayan dady da momyn ta, don koh farha ikram kawai taji, batasan asalin sunan ba, aranar bukin dangi na ko ina sun zo, k'awayen iman su Rumaisa, da k'awayenta sunzo tare da gudu muwar su ga babyn su. Haka mutanen zamfara sunzo,wanda har da mamar mamansu iman tazo bukin d'iyar jika, wanda shine farkon zuwanta garin. matan abokan yaya abdul duka sun xo, bukin ikram, na abuja da na kaduna. Buki akayi na ji da fad'i, iman tayi kyau sosai, kamar bata sha wuyar haihuwa ba, kuma bata da alamar mai haihuwa domin ta dawo normal d'in ta. Ikram na hannun farha da Rasheeda, picture kawai suke zubawa, kamar ba gobe, bukin yayi kyau sosai, ansamu alkhairai kuma anbada alkhairai, tako ina zancen bukin akeyi, yarinyar gata gaba da baya, ahaka aka watse taro kowa ya wuce, sai wayan da at nesa suma ba dad'ewa zasuyi ba. Tun da aka k'are bukin jabbar yafara shirin komawa gurin aiki, amma wlhy jikin shi mace, domin yanason a rage mashi zafi koh da ba aje nesa ba, hakan yasa yafara lalla'bar iman da su d'an garzaya zuwa part nasu, tak'i aminta, domin idan ta tuna ga d'anyen jego ga wahala, sai taqi aminta,kuma umma nayi mata fad'a akan rawar kan nashi yayi yawa hakan kesa take share shi. Wata rana har sun fara barci dukan su, domin basu dad'e da rabuwa ba, yace yayi part nashi, ashe ya zari makullan koh wace qofa, da ta waje da ta d'akin su, farha barci yad'auketa ita da ikram da aka gama bama nono,ita kuma wlhy tuna ninshi ya hanata barci, sai ya d'auketa sai kuma ta falka, hakan yasa taji motsin bud'e qofa, da sauri ta miqe zaune, domin bata san koh waye ba, kuma ita tayi ta qarshe tasan ta rufe qofa, sai ga k'ofa bud'e, ganinshi ta yi tsaye ya miqa mata hannu, ba musu suka fita don taji lfy? Fitar su akan idon farha duka, har maganar da abdul jabbar yace, "muje iman" sai da farha taji, hakan kuma sai ya tayar da tsohon feeling nata, domin tasan me jabbar ke nufi da su tafi, hawaye nat gan garo mata tace... "Rayuwa kenan k'anwata, nata more rayuwa, gani ni damqe da sha'awa a marata,amma babu mafita,gashi har ynx bansan dad'in wannan abun da ake fad'i ba, sai dai nasan mutun yanajin shima yana buqatar namiji tare dashi, wayyo Allah nah! Allah ka kareni da sharrin shaid'an " Takoma ta kwanta, amma tunani ya hanata sakat,sai kallon k'ofa take yi shiru babu lbrn d wowar su, ga baby an bar mata, idan tafara kuka tace mata me? _Oho farha, ke kika san yadda zakiyi da ita, iman tabi aure, may b sun mata da 'yar, ALLAH DAI YA TSARE, GADA ASHA DA'DIN BAKI, A K'ARO WANI CIKIN, TUN BA'AYI ARBA'IN BA._ *_KUYI HAK'URI, WLHY JIYA WANI PROGRAM HAR BIYU YA TSAYAR DANI BAKU JINI BA,YAU KUMA GANI NAZO😍_* *Bee Been masoya*💞 [2/24, 9:58 PM] ‪+234 813 714 9611‬: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_True friends will pick you up when you fall. The bad friends will have been the one who made you fall in the first place._* *I ❤U masoya nah* Page... ★4⃣5⃣★ "Yaya abdul! Ina zamuje hakan? Kaduba dare yayi, ga shi na baro ikram, zata iya tashi ynx ta fara kuka, idan umma taji tace ina ina fa? Nace mata me?" "Iman mu koma ki d'auko ta, wlhy ina cikin damuwa, kin fi kowa sanin yadda na ke, wlhy nayi hak'uri sosai, ki lissafa wata na nawa bana a k'ark'ashin ni'ima taki, plx ba komai zanyi maki ba iman, kawai dai ina son kiyi man dubarun da kika saba yiman, na rage abun da ke damuna " Allah sarki! Duk tausayin shi ya kama iman, mata da muji sai Allah, kuma tasan yayi hak'uri iya matuk'a, don haka sai ta dube shi, sannan sai tace.... "Gsky bazan iya komawa na d'auko ta ba, domin idan muka had'u da umma fa,kaje muje nasan kafin 30mnt bazata falka ba, domin tasha nono da yawa,kuma yaya farha na nan,koh ina nan ita ke d'awainiyyar ta " Hakan bai sa shi wai waya zancen a d'auko taba, domin abun da ya ishe shi ya dame shi, riqa hannunta kawai yayi suka yi hanyar part nasu. Tun kafin su k'arasa, abdul ya d'auke iman zuwa d'akin shi. Iman duk tsoro ya kamata, domin tsoron gada ya aikata abun da za'azo ana dana sani d'in shi, don haka duk tsoro ya kamata ta wani rirriqe shi sosai jikinta, izuwa lkchn abdul-jabbar har ya watsata gadon shi, cire rigar shi yayi ya watsar gefe, ya kashe wutar d'akin ya biyo iman, anan yafara cire rigar ta baki d'aya, komai bai barta da shi ba, sai pant dake jikin ta, kuma shima don ba yaso ya kai ga gurin, don yasan koh arba'in bata yi ba, kawai ya nason ya amfana da jikinta ne gurin samun sauqi. Iman rikicewa tayi, ganin yadda yake wasa da jikin ta, ba acikin sauk'i ba, alamar feeling d'in shi ba na wasa bane, ya jawo kunnen sa tayi a cikin _sexy voice_ tace mashi.... "Sirri nah! Plx gada ka aika ta man abun da baza muji dad'in shi ba, baby gare mu fa, koh 40 days ba mu cika ba, d'on Allah gada kayi wancen mai wuyar " Acikin rikicewa da rashin hankali, irin nasu na masu buk'atuwa, ya juyo ta xuwa saman cikin shi, fuskar ta saman fuskar shi, wanda sai da yasaka bakin shi a bakin ta, sannan ya fitar a cikin nashi _bed sexy voice d'in shi yace.... "Haske nah! Ki tai maka man kawai da wasu dubaru, nasamu na fitar da abun da ke manne jiki na, wlhy har wani marata ke ciwo a kan hakan, inajin kamar ciwon da na yi baya zai tashi, plz ki yiman abun nan da kika yiman baya nasamu sauqi, iman baxan yarda na zarce ba, domin ina son baby nan iya zarafin rayuwa ta, kawai kiyi man iman gada na mutu, bazan kai a babban guri ba, sai na dawo next tym sannan " Shafar shi tafara yi, cikin k'warewa, tare da fara nema mashi sauqi a tsakiyar k'afafunta, hakan da ta fara yi mashi,shi yafara gusar da hankalin abdul-jabbar ya fara sakin nishi wanda bai san wanne iri bane, domin iya lokacin zai iya cewa ya samu nishad'i, hakan yasa shima yafara mayar ma iman da mar tani wanda itama tasamu gamsuwa ta hanyar wasannin da yayi da ita cikin qwarewa. Basu bar juna ba, sai da kowa ya samu gamsuwar shi ga d'an uwan shi. Su iman masu jego, sai gasu da sauke nasu nauyin, domin haka kad'ai yasa ta ji ta rage nata sha'awar a mijinta. Abdul- jabbar ma babu laifi domin ya samu gamsuwa, sai dai da zata kwana kusa dashi wlhy da hakan yayi mashi dad'i domin yanason jinshi jikin ta sosai,amma babu yadda zai yi, dole ya hak'ura gada babyn shi ta wahala gurin kuka. Baby ikram ta falka, sai zabbagar kuka take yi babu nono kusa da ita, hakan yasa farha d'aukar ta tabata ruwa, amma banza tak'i yin shirun, ta rungumata kamar yadda suke yimata idan tana kuka da dare, amma duka ikram tak'i shiru domin nono take so. Farha ta rasa yadda zata yi mata, domin kukan yayi yawa sosai, hakan yasa dubara ta fad'o mata akan ta kwa'ba mata madara ta bata koh tayi shiru, amma tayi banza domin bata amsa ba, hakan yasa tasamu zane ta goya ta tana jijjigata, idan tayi shiru kuma sai ta amsa kukan da k'arfi, kukan nata ya tayar da umma, duk da dama tasan ikram na kuka amma wannan kuwa ba ciwon ciki bane? Hakan yasa ta bude k'ofar ta tafito don ganin lfy kukan hakan? Turo k'ofar tayi da sallama, tare da cewa " wai ikram lfy wannan kukan hakan ?" Turo k'ofar tayi, farha na jin zancen umma da sauri ta juyo tana girgiza Ikram, umma duban farha tayi tace.... "Farha ina momyn tata ne?" Gabad'aya da burcewa tayi, takasa shaida ma umma kuma tara sa abun da zata ce mata kuma, domin tasan zata iya saka umma ta fara yima iman fad'a kawai, domin tayi kuskuren biyar shi da d'anyen jego duk da bata san me sukeyi ba, tsawon lkchn da suka fita ba har ynz shiru bata da woba,amma mata da miji kuma? Ai komai zai iya faruwa. "wayyo Allah! Ni farha ina ganin takaicin duniya, gashi sun tafi suna soyayyar su, sun bar ni da rainon baby ga shi sai kuka take yi " Duka wannan zancen a zuciyar ta take yin shi, kuma umma na tsaye tana kallon ta, cen sai farha ta ankaro da hakan da sauri tafara cewa..... "Umma kina tsaye? Kukan ya hana naji komai, dama iman toilet tashiga, period d'in ne ya dawo mata jikinta ya lalace, shine ta shiga ta gyara ynx hakan wanka take yi, shine fa take ta wannan kukan sai na goya ta, amma takusa fitowa" Umma ta yar da domin tasan jinin haihuwa na wannan jeka ka dawo d'in, sai tace.... "Ki shaida mata toh tayi sauri, ni kukan ne ya tasheni domin har fara barci, ki bata ruwa tasha may b ta daina, d'iyar ce taki farha bata bawa mutane uzuri, kun iya haihuwa, sai kuji da abur ku kukad'ai, ni sai da safen ku" Ajiyar zuciya farha tayi, domin tasan fad'an da umma zatayi ma iman ba kad'an bane. Hakan taci gaba da girgiza ikram bayan tabata ruwan, cikin ikon Allah sai ta koma barcin da tazo zata ajiye ta sai tafara alamar kuka, farha taga yuyuwar kawai ta goyata shi zai fi sauk'i ga dare yayi amma shiru iman, kuma sai zuciyar farha ta sosu sosai,kuma wajibi tayima Iman fad'an abun da tayi duk d mijinta ne amma ai sai suje da yarinyar duk mayatar da zasuyi ai sai suyi, amma sun tafi basu bar ta da ciwon da ke addabar ta ba na sha'awar itama taji ta a tarkon 'ya'ya maza ba, kuma sun bar mata yarinya, wato tayi masu reno har su dawo, _okey_ ga mai abun shayarwa sun bari. Azuciya farha ke ta dambe da zancen ta, ga goyo ga girgiza ga zancen zuci, ga feeling make a mararta, a farko tace baxata k'ara aure nan kusa ba, amma wajibi tayi shi, domin tana son itama taji menene wannan dad'in auren yake? Girgizar ikram take tayi idan tagaji ta zauna, tana mamakin mutanen cen, sun tafi sun bar yarinya hankalinsu kwance, ga 'yan ruwan love ba☹. Iman miqewa tayi da kyar, domin duk jikinta ciwo yake yi,shi kuma da ya shafo qirjin ta sbd cikar ruwan nonon da sukayi sai sayyadar shi ta k'ara miqewa santal, sai ya k'ara komawa tsakan kanin cinyoyinta ya cigaba da sanya ta ciki, har sai ya kashe wutar da ya hassasa tashinta ta kwanta sbd nauyin dad'ewa ba a sakama wutar ita ce ba. Hakan yasa iman gajiya sosai, k'irjinta duk da ruwan nonon da ke gareshi bai hana Abdul-jabbar amfanuwa dashi ba, hakan cinyoyinta ma. Saukowa tayi a gadon tafara saka kayan ta, duk da dama rigar barci ce jikinta, hakan ta bud'a _drawer_ tashi ta d'auko hijab d'in ta tasaka zata fita, kiran sunanta yayi dakyar. "My iman! Jira na rakaki dare ne, ni da kin bari na amso ikram kawai mu kwanta anan, gobe tun da safe ki koma kafin umma tafito " "Ah ah ynx zanje, kuma kaga, ikram nasan ta tashi tun d'azun,zata wahalar da yaya farha " Jallabiyyar shi yasaka ya riqo hannun ta har k'ofar fallow d'in ya juyo ta yayi kissing nata sosai, sannan yace "kibama ikeey nata a goshi sai da safe, ki shiga a hankali" Wucewa tayi da sauri, batan ta cire talkamanta gefen fallown, shikuma rufe fallown yayi sannan ya juya jiki mace, duk da hakan yafi babu, k'oramar ni'imar kawai ne bai kai ba, amma ya wadatu da albarkatun jikin nata. Tura k'ofar d'akin iman tayi a hankali ta shiga, turus! Sukayi da farha tsaye ta na girgiza ikram da ke goye bayan ta, iman ta shigo cikin jin kunya da kuma alamar tausayi ga 'yar uwar tata, na bar mata yarinya ta tafiyar ta. Farha murmushi tayi sannan tayi kamar bata san daga inda ta fito ba tace.... "Kizo ki amshe ta ki bata abincin ta tasha, tun d'azun kuka take tayi, ta hanamu barci, har umma sai da ta fito " Durum dummm! Gaban farha ya fad'i, nan take tace... "Umma yaya farha? Na shiga ukku,wlhy ba da son rai na hakan ya faru ba, ynx umma ni zata ga laifi na " Duqar da kanta iman tayi, domin kunyar ace ita tabi muji bashi da kanta part nashi, bayan bata so hakan ba, tausayin shi ne ya kamata, jin andafa ta yasata d'agowa. "Iman ki zauna ki amsheta ki bata nono tasha, domin ta ci kuka tund'azun, kuma umma tazo, amma ce mata nayi kina toilet ne domin gyara jikin ki " Wani farin ciki yazo ma iman, domin bata son ummar tace bata ji maganar ta ba, kuma hakan zai sata jin kunya sosai, bayan tasan cewa bata bari ya yi abub da zai sa a samu wani cikin ba, amma ai bazata fita ba, dole ace shine tayi. Amsar ikram d'in tayi, sannan ta cire nonon ta fara bata, nan take ta amsa har da ajiyar zuciyar kukan da tayi, ba afi 3mnt ba tayi barci, hakan yasa farha amsar ta ta'ajiye ta cikin net nata ta rufe, sanna ta dafa kafad'ar iman tace... "K'anwata, nima naga laifinki sosai, akan me zaki bishi, bayan kin san kina da d'anyen jego, kuma idan zaki je ai sai ku d'auki yarinyar kuje da ita, domin ni bani da abun da zan bata, kinko ga ta wahala sosai kuma nima ta wahalar dani, kukuma kunci soyayyar ku koh? Toh kisani idan kika biye mashi kece wahalar hakan zata dawo mawa, domin shi babu ruwan shi, wahala ce taki iman" Iman tad'an ji zafin maganar da tayi amma kuma sai ta share ta, domin tasan bazata gane mtslr da zata fad'a mata ba, domin tasan auren nata datayi bata fahimci komai ciki ba, amma idan tayi wani zata bama kanta amsa wannan furucin da tayi, domin mata da miji sai Allah, kuma ai ba sa'bo taje yi ba koh? Iman kallonta kawai tayi tace... "Yaya farha, zaki bama kanki amsar wannan maganar wataran, buri na Allah ya baki wanda ke sonki tsakani da allah, sanna zaki gane menene mukayi ynx, Alhmdullh tun da umma dai bata gano komai ba, kuma nima banyi abun da zai kawo tikas rayuwa taba, kuma kema nasan zaki d'an d'ana irin wannan wata rana, don haka yaya farha ngd da kareni da kikayi gurin umma amma zancen kukan ikram dama 'yarki ce, dole ta wahalar dake, kuma ni komai banyiba " "Hmmm!" Kawai farha tace, ta jawo bargo ta rufe jikin ta tare da gyara kwanciyar net d'in ikram, ita kuma toilet iman tashiga domin tsalkake jikin ta, domin itama fa, takawo wuta a yayin da take tare da mujin ta, shiga tayi ta ta d'aura wanka da alwallah wankan sannan tafito da towel kanta tana goge ruwan. Tun da iman tashiga, farha ke ta faman cewa "hmmm! Hmmm! Ikon Allah, wai ni iman zata mayar yarinya k'arama, wai hadda cewa babu abun da ya faru tsakanin su na dana sani da za'ayi da d'anye jego, toh koh wankan uban me take yi ynx?" Hakan tayi ta tsakin ta, da maganar ta da take tayi ta k'ullewa, kuma idan ka fahimci farha, abun nan dai take sha'awa sai dai kuma tym ya tafi sai yadawo, hakan yasa take ta nanata zancen a zuciyar ta, wanda nima nake ganin zance iman kawai ya dace da ita na cewa " baxaki gane komai ba, sai kinyi auren soyayya nan gaba sannan ki fahimta yaya farha" Hankalin iman kwance ta changr kayan barci sannan ta koma gefen su ta kwanta abun ta cikin farin ciki. Kafin barci ya d'auki iman sai da Abdul-jabbar yakira ta, ya tambayeta ya ta isko ikeey d'inshi? Sannan iman ta shaida mashi tana cikin k'oshin lfy, kuma koh da tazo yaya farha keta d'a wainiyya da d'iyar shi, don haka ya gode mata. Kawar da zancen farha yayi gefe, domin ita taso ta d'auketa, shi ba matsalar shi bace, yafad'a a xuciyar shi, tare da kawar da zancen izuwa godiyar abun da tayi mashi, domin yasamu relief ba laifi, kuma yasan itama taji, wanda hakan yasasu jayayyar da suka saba, kuma sai aka koma bayyana yadda kowa yaji lkchn da suke tare, iman tace komai bata ji ba sai wahala, domin cinyoyinta ciwo, shikuma yace ya rage zafi don haka gobe ma zai koma bakin aikin shi, idan gobe kuma zata qara yimashi hakan zai jira tafiyar har jibi. Iman tayi dariya kuma sai tace.... "Ah ah kakoma, gada kayi mana asarar aikin da ikram ke tink'aho ynx da shi,toh idan suka koro ka fa? Muyi yaya?" Dariya yayi, sannan yace.... "Naji dai, ki kwanta dare yayi, nima zan kwanta domin da wuri zan shigo break na wuce da wuri kuma " Sukayi sallamar love, kamar gobe baza'a had'uba, kaji masoyan gsky kenan. Farha hawaye take ta, zubawa a cikin bargo, kuma ta rasa kukan menene take yi wlhy, domin iya mak'ura tazo gareta, tana ganin komawa zatayi gidan su, kuma tasan hakan bazai yuyuba, gara tayi hak'uri sucigaba da gaisawa da iyayen nata, domin xama kusa dasu zai kawo su cigaba da ganin laifinta, hak'uri yazama dole gareta, karatun da tafara shi zai zamo *Dalilin share hawayentah* kama ya mantar da ita wata rayuwa ta baya. Sallamar su iman a waya, shi yayi dai2 da kwanciyar iman d'in cikin nishad'i da k'aunar mijinta, domin tasan a halin ynx ta kammala, Allah ya d'amk'amata komai a hannunta, saura cikawa da imani, barci yayi awon gaba da ita. Farha kuma, sai in barci yana 'baro zai iya d'aukar ta,amma sai 4:am ta iya jin barcin a idon ta, tuna ni take yi ta rasa ta inda zata kai k'arshe, dole ta gunce don sama ma kanta sauqi, da tsine ma Anwar albarka, duk da ta gode ma da ya tsirar da budurcinta vai amshe shiba, da ya kashe mata rayuwa, haka dai itama ta kwanta sai da safe. ★★★★★ Yau kimanin 8month kenan da Abdul-jabbar ya koma aikin shi, tun da yakoma sau d'aya ya ta'ba dawowa, domin suna bakin aiki gadan gadan, haka ya nemi umurnin idan yadawo zai zo ya d'auki iman su koma cen, domin baya samun ishasshen tym nazuwa akai akai, domin k'arin aikin da suka samu. 💧💧💧 Alhmdullh Abdul-jabbar ynx yakai matakin da duk wani mai kud'i zai iya takawa toh shima zai takashi, domin yana da k'wazo hakan yasa manyan k'asa ma sunfi son subama office d'in Abdul-jabbar kwangilar yin road, domin akwai ci gaba. Iya ynx abdul-jabbar ya gina ma su baba Aliyu Abbas gida naji da fad'i, ga manyan motoci biyu da ya ajiye a gidan, haka ummar tashi ma yazo yagyara gidan nasu, domin tace ita bazata bar gidan gadon mijinta ba, don haka yagyara part nasu, itama ya gyara mata nata part, d'in, farha na nan tare da ita babu inda ta tafi, domin ummar tace idan su iman suka koma Abuja zasu barta da kewa, don haka farha babu inda zata je. Kasancewar baby ikram ynz tanada 10month a duniya, yarinya kyakkyawa, mai wayo koh ina zaka ganta tana tare da farha, domin bazaka ta'ba tantance cewa ba itace ta haifeta ba, sbd koh yaushe tana gidan umma idan iman na aiki, koh da kuwa abban ta yana gari bazaka ga ikram a part nasu ba, tun abban na fad'a har ya gaji ya barta. Farha karatun ta kakeyi cikin qwarewa, domin ta maida hankalinta akan shi, kuma bata bada k'ofar da za'agane cewa ita ba matar aure ba, bale a dameta da nema, hakan yasa idan taje da ikram Assibiti gurin koyon aiki kowa ke d'aukar yarinyar tata ce. Tun da farha ke xuwa school, bata ta'ba gigin cewa ta ari motar gidan ta je makaranta ba, domin gudun gori wata rana,babu yadda iman batayi ba akan ta d'auki tata amma taqi, tafison ta je ta hau napape, haka ta umma da ake kaita unguwa da ita, ummar tayi tayi koh driver d'inta yadinga kaita amma farha bata yadda ba, hakan yasa kowa ya k'yaleta. Fara zuwan farha assibiti a matsayin koyon aiki, yasa ikram kullum cikin kuka take na sai ta bita, hakan yasa take amsar abincin ta tadinga zuwa da ita, ikram d'in bala'in kama sukeyi da farha domin fuskar iman gareta sak, sai hasken mahaifinta, wanda hakan yasa kowa kecewa suna kama da farha d'in saboda farin ta. Iya ynx idan Abdul-jabbar yana d'an amsa gaisuwar farha amma ba tare da ya kalli fuskar ta ba, sbd ita ke gaidashi, da ace bata gai dashiba bazaya tankama ta ba, domin baya da tym nata, a haka d'ai tasan ynx ya wuce da sanin lamarin ta, koh ba komai ynx tasan waye shi. Kamar kullum idan ta gyara takan shigo part d'insu iman don kar'bar abincin ikram sbd ynx nono bai shamata kaiba, kamar a had'ata d abincin ta, sbd koh yaushe kuka take yi idan bata ga farha ba, hakan yasa take kar'barta ta suje aikin tare, gudun rigima idan bata ganta ba. Yauma shigowa tayi bayan ta gyara kar'bar Ikram d'in, karo taci da mai gidan a babban fallow nasu, da tasan ya dawo wlhy da bata shigo ba, saboda bata son kallon banzar nan da yake yimata, kamar ta juya, kuma sai ta shigo, sallama tayi ya amsa ba tare da ya d'ago kai ya kalleta ba, yaci gaba da kallon news d'in da yake kallo, sanye yake da jallabiya tun da safiya ce ynx, farha gayar da shi tayi, ya amsa ba tare da ya d'ago ya kalleta ba, amma ya ce mata "ya gidan?" itama tace mashi "lfy k'lau" kawai ta wuce cikin d'akin domin taji kukan Ikram, da alama shirya mata ake yi, tura k'ofar tayi ta shiga, da gudu Ikram ta rugo ta fad'a jikinta, k'arshe dai ita ta k'arasa shirya mata ta d'auketa suka fito. Abdul-jabbar kallon su kawai yayi bai ce komai ba, har suka fita. Fitarsu keda wuya iman ta fito d'akin nata tana dariya, da sauri ta k'araso kusa da shi ta zauna, shi kuma kallon ta kawai yayi sannan yace.... "A wane dalili Ikram ta isa a dinga zuwa da ita wani guri ba tare da mahaifiyar ta ba?" "Hmmm! abban Ikram kenan, Ikram idan tana hannu yaya farha, koh tunani na bata yi, nono ma dakake gani wlhy sai umma ta matsa take yar da a kawota tasha, ita abincinta take ci sosai, hakan yasa inba dare ba, bata neman nono, kuma idan tana nan gurina rigima take yi, amma idan tana gidan umma indai zata ga yaya farha wlhy koh motsinta baka ji, idan baka nan barcina nake ci son raina, domin bani da damuwa " Matsowa yayi kusa da ita, sannan ya kamota jikin shi yace... "Ai koh kafin mu koma, wlhy sai kinyi cikin nan, domin 'ya'ya nakeso, toh tun da ita mamanah yaye kanta take son tayi, toh bari akawo wasu, dama tausayinta kesa ina yin _realizing_ waje badan naso ba, daga yau za'a cigaba da wanda aka saba, domin ni dama wahala nake yi " "Haba Hasken Ruhinah, tun yanxu hakan zai faru? Toh ai ban yayeta ba bale ka k'ara wani aikin koh?" "Ynx dai ni babu ruwa na ciki, ni daga ynx ma zan fara ba sai anji ma ba, dama jiya ban k'oshi ba " 'Daukarta yayi sai _bed room_ nashi, acen suka yad'a zango, wanda ya nuna ma iman cewa da gaske yake yi wlhy bazai k'ara _realizing_ waje ba, gaban ta yafad'i, domin tasan ciki zai iya shigar ta domin jiyan da safe ta yi wanka, da sauri ta riqeshi bayan duk ya gama kashe masu jiki baki d'aya, sai da yagama mai da Iman gabad'aya koh hannun ta baza ta iya d'agawa ba, sannan yafara shirin gaba tar da k'udirin shi cikin k'warewa. Iman najin shi cikin jikin ta kuma abun na tafiya yadda yasa ba yimata, domin dama yana d'an dad'ewa bai yi _realizing_ a jikin taba, kuma idan yazo zai yi, sai ya fito waje ya zubar da _spam_ na shi, toh a wannan karon kuma sai bai yi hakan ba, a cikin jikinta ya zubar da abun shi, kuma tare da addu'ar samun zuri'a ta k'warai. Yana samun natsuwa, iman ta fara k'orafi akan abun da yayi, bayan yasan ya hanata d'aukar mataki, kuma ga Ikram bata isa yaye ba, ynz idan tasamu ciki fa? "Allah ma ya kawo shi, kinji baby nah " K'yaleshi tayi, amma wajibi ta yaye ikram dis week kafin su bar garin nan, domin shan ciki shi ne at bata so, kuma gara dai ta yaye ta tunda ga abinci tana ci, ahaka ta tashi don zuwa toilet gyara kanta, tafita zuwa girki, shi kuma kwantawa yayi yana tuna wani feeling mai dad'i. Abdul- jabbar ynx a duniya da ga uwar shi sai iman yake so,sai d'iyar da Allah kuma yabasu Ikram, sannan duk wani ya biyo baya, don haka komai zai iya kashewa akan wa yannan bayin Allah. *5 days aftr dat* Su Iman anata shirin komawa Abuja, wanda duk wani gyara da take son yi ta yi shi, tafiya kawai take jira jibi idan Allah yakai su, hakan yasa taso ta yaye Ikram kafin suje cen in da bata san ko wa ba, amma mamar su ta hanata ranar da suka je yini gidan na su, hakan yasa ta bar yayen sai sunje cen. Ranar da jirgin su zai d'aga da ga kaduna zuwa abuja, Iman na kitchen tana had'a abun da zasu ci kafin su tafi, ikram na cikin gida gurin farha, duk inda tayi tana nan biye da ita,har abun yafara sosa ma farha rai, domin tasan yau wajibi suje da 'yar su don haka duk sai taji babu da d'i za'a rabata da ikeey d'in su, umma jan ikram d'in d'ai take yi da 'yar abuja, ita kuma sai dariya take yi, sbd bata da baki sai dai wayo. Umma na zaune, sai taji wayar ta na ringing, kafin ta tashi ta d'auko har ta katse, dubawa tayi sai taga number binto ce mahaifiyar su farha, da sauri ta k'ara kira kuma sai taga _line busy_ sai ta jira kad'an, sake kira akayi ta yi _picking_ da sallama, jin shesshekar kuka yasa umma kiran... "Binto lfy kuwa?" Shiru sai alamar kuka dake tashi, cen aka fad'ama umma dalilin kukan, sai cewa tayi.... _"Innalillhi wa'inna ilaihirraji'un!_ yaushe labarin hakan yazo?"............. Toh pa! _Nima gani na iso, sai dai busy ne ya d'aureni kwana biyu, kunsan idan hmmm da hmmm na hmmm toh ba'a hmmmm😂_ _Karatun kurma ne, mai fahimta ya gane zan cena.💁🏼_ Taku dai ce pa💘 *Bee Been masoya*💞 [2/24, 10:35 PM] ‪+234 803 932 4068‬: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_HAPPY JUMU'AT KHAREEM🕌 2 ALL MUSLIMS,AND MY BEE BEE FANS,💞ALLAH YA KAR'BI IBADODIN MU,YA YAFE MUNA KURA KURAN MU BAKI 'DAYA👏🏻👏🏻_* Page... ★4⃣6⃣★ "Nima ynx nan aka bugo aka fad'aman, cewa Inna Allah yayi mata rasuwa, hawan jinin ta ya tashi, amma shaikaran jiya mun gaisa da ita " "Innalillhi wa'inna ilaihirraji'un! Dukan mu wanna tym muke jira binta, Kiyi hak'uri ki daina kukan insha'allah ynx sai mu shirya mu wuce tare baki d'aya, bari na aika akira d'anki sai na shaida mashi, duk da yau ne suke shirin d'agawa, amma tun da hakan ta faru dole ayi uzuri akan hakan, ki daina kuka binta haka Allah yaso, iya kar ganawar da ke tsakanin ku kenan, kiyi mata addu'a kawai " "Insha'allah yaya, bari na shirya, don babansu yace zamu wuce, domin ya samu sallar jana'izar" "Toh Allah yayi mata rahama, gamu zamu shirya sai ya biyo tanan mu wuce " Suka yi sallama, umma ta juyar da kiran gurin Abdul-jabbar. Lokacin da kiran ya shigo, Abdul-jabbar na ma mak'ale a bayan iman tana girki, shikuma ya wani riqe mata k'ugunta, babu yadda bata yi ya sake ta ba, amma ya kasa daina rik'on nata, domin idan ta k'ara yin shagwa'bar na cewa ya saketa d'in ta k'arasa aikin ta, sai yak'ara kai hannun shi a saman k'irjin ta, wanda ke sata yin wata 'yar k'ara. Suna cikin hakan yaji ringing d'in wayar shi, hannun shi d'aya rungume da iman, duk ya tauye ta, aikin koh gudu ma bayayi, duba wayar yayi sanna ya d'auka da hanzari don ganin sunan umma, sannan ya jawo natsuwar shi ya d'auki wayar cikin girma mawa yace.... "Assalamu Alaikum umma" "Wa'alaikas salalam, babanah, Allah yayi ma hajiyar zamfara rasuwa ynx, kuma ina ganin tafiyar nan taku ku d'aga ta har anyi addu'ar ukku, kuma ku shirya ynz zamu wuce " Sakin Iman yayi da sauri sannan ya gyara zaman wayar a kunnen sa, sannan yace.... "Innalillhi wa'inna ilaihirraji'un! Allahu akbar,lokaci yayi! zan fad'a mata ynx gamu shigowa ma insha'allah " Iman ajiye plate d'in hannun ta tayi, ta matso da sauri zuwa gare shi tare da tambayar sa "lfy abban ikram?" "Toh da sauk'i, hajiyar zamfara Allah yayi ma rasuwa yanzu nan " "Innalillhi wa'inna ilaihirraji'un! Subhanallh ! " Nan take iman ta fara hawaye, sbd itace kaka wadda suka fi shaquwa da ita sosai, hakan yasa haihuwar ikram koh lfy bata da ita amma tace tun da ita ta haihu sai tazo, hakan yasa iman yin kuka, domin tana tuno karamcin ta gare ta, tun daga cen take aiko mata da kaya iri iri na more rayuwa, shike nan lkch yayi. Wannan abun da take yi shi yasanya Abdul-jabbar jawo ta jikin shi da sauri, tare da rik'ata suje fallow yafara rarrashin ta..... "Iman kuma yau da kanki kike kukan mutuwa? Bayan kece ke yima wasu wa'azi akan su daina,amma gashi ynx kin fara, toh ki daina kiyi mata addu'a shine abu mai kyau, kuma kune ya kamata kubama mama hak'uri akan rashin da tayi, ba ku k'ara saka ta kukan ba, kiyi hak'uri Allah yayi mata rahama " Share mata hawayen yayi sannan ya zaunar da ita, yace ta d'auko mayafinta su shiga gidan umma suji yadda tafiyar zata kasan ce, ya koma kitchen ya kashe komai da komai, tun da dama ta k'arasa aikin wanke kayan da ta'bata ne take yi,banda yaje ya dameta da tuni ta k'arasa. Dawo wa yayi ya rik'a hannun ta suka shiga part d'in umma, Ikram na ganinshi da gudu ta zo yi masa oyoyo, ya d'auke ta, koh da suka shiga gidan d'akin umma suka shiga, lkchn tana had'a kayan ta a k'aramar jikka, domin zasu kwana biyu basu dawo ba. Abdul- jabbar yayi sallama ya shiga da shi da iman, umma ta d'ago ta kalle su tace.... "Dama baban ku yace ku d'aga tafiyar nan taku ga yau, sai jibi sai ku tafi, tun da ga rasuwa anyi, kaga bai kamata ace iman bata je ba, kuma kaima ya kamata kaje ayi komai da kai, don haka ku shirya yadda zamuyi tafiyar, don ynx baban ku na nan tafe sai zamu wuce" "Toh ummah, gsky ni daga yau idan ban koma Abuja ba zanyi hasarori masu yawa, domin tun shaikaran jiya ake ta kirana ina bada hak'uri akan yau zan shigo, toh tun da har hakan ta kasan ce, ni ayi man uzuri na koma,ita sai aje da ita, insha'allah idan nadawo _next to week_ sai mu wuce tare kuma nayi gaisuwar, ynx zan yima mama da baba idan sun shigo " "Toh babu komai tun da uzuri ya shigo ciki, kuma sai ayi bayanin rashin zuwan naka, kuma dama farha nasan bada ita za'aje ba, domin tana jarabawar k'arshen aji,wadda daga ita sai fara aikin ta na nurse, kuma itama za'a fad'i nata uzuri domin idan taje kuma ta dawo baya, kuma hakan yayi tun da mu munje ai shikenan " Ahakan aka kai k'arshen tafiyar ta su, shi bada shi za'a je ba, idan yadawo sai ya wuce da iman d'in. Iman ta fara magana da cewa... "Umma dama mun yanke shawarar yaye Ikram sbd wasu matsaloli da suka gitta yasa ba muyi ba, amma yanzu tun da ba da yaya farha za'ayi tafiyar ba zan bar ta gurin ta har mu dawo, kin ga koh da zamu dawo ta manta da nonon baki d'aya, duk da bata damu da shi ba " Abdul-jabbar da sauri ya dubi iman da cewa "ya za'ayi hakan? Bayan kinsan cewa tafiya zakiyi sannan kuma ki barta?" Da sauri umma tace... "Ah ah babanah, baka san uxurin ta ba akan yayen, domin nima naga dacewar hakan, sbd nafara ganin alamun ciki ga gare ta, toh ka koh ga gara a rabata da nonon da wuri, kuma hakan shine yafi,koh da zata dawo ta manta, kaga sai ku koma abujar cikin sauk'i batare da kun wahala ba " Sai ynz abdul- jabbar ya gane nufin umma, _it means_ dai iman na da juna biyu at bata shai da mashi ba? Shiru kawai yayi sannan yace.... "Toh shikenan umma , nima 4:pm jirgin mu zai tashi, nata bucking d'in sai a changr shi, kuma zan bar kud'i duk abun da ya kamata sai ayi, ita kuma ikram d'in a saya mata abun da ya kamata " Umma tayi godiya sannan, sanna ya ciro kudd'in masu yawa ya bama umma , sannan ya k'ara akan wayan da za'a saya ma ikram abincin da take ci, domin tym zai k'ure idan yace yaje ya siyo. Suka mik'e, amma ikram koh tayi alamar zata bisu, zaman ta tayi gurin umma tana wasa da kudd'in da abban ta ya bada ynx, umma ta kalketa tayi murmushi tace "takwaran umma kin fi sona da iyayen ki koh?" Dariya ikram tayi, domin bata san me take cewa ba. Abdul- jabbar duk yaga iman ta yi wani sukuku, da alama rasuwar duk ta shiga jikin ta sosai, kuma gashi yaji umma tace iman nada ciki, toh koh tafiyar zata iya yin ta kuwa? Domin baya son abun da zai ta'bi cikin da lfyr matar tashi guda d'aya tak, k'arasawa yayi gurin da take tana cire kayan tafiyar, ya riqa hannun ta cikin hikima ya fara magana.... "Momy ikram! Me ke damun ki ne wai? Idan bakya iya tafiyar abar ta mana, naga duk kin bi kin wani changr, ni ban damu ba amma ke duk kin damu, fad'aman meke da munki?" 'Dagowa tayi da fuskar ta ta dube shi, sannan ta mik'e daga had'a kayan zuwa saman jikin shi tace... "Abban ikram nifa koh rasuwar hajiya ne, ta shiga jiki na sosai, sannan kuma ina tunanin yadda mama take ji yau na rashin mahaifiya, duk da nasan ldan lokacin mutun yayi dole sai ya tafi, amma mama kawai nake tunani, kuma kaima nafi son muyi tafiyar nan tare, wlhy banason ba ina nesa da kai, domin kazama jinin jiki nah, hasali kuma ga new babyn ka da nasan ynx yana cikin 1month, kuma kasan babyn nan wlhy tun da na same shi, bai ta'ba hana ni naji ina buk'atar ka kusan ceni ba, shi da ban yake da na d'iyar ka ikram wanda yabaka wahala sosai, hakan yasa koh yaushe, jinka nakeyi har cikin raina, kasan ynx nasan dad'in abun fa " Sakin baki yayi yana kallon iman, yaushe tazama haka? yaushe iman ta iya wa'yannan kalmomi haka? Murmushi yayi sannan yace... "Momyn ikram! Kece kuwa? Domin kin fara mantar da ni inda nake, anya bazasu tafi ba, na kaiki da kaina ba, idan dare yayi na kama hanya ta ba, ga bad'aya naji bazan iya barinki ki tafi hakan ba, dole mugana da sweet babyn da aka 'boyan ba'a fad'aman ba " "Hmmmm! Koh ba kace ba, nima sai na baka kaina, nima ka shayar dani zumar da zanje amsar gaisuwar mutuwa ina tuna ka, don haka gani gare ka kafin su mama su k'araso, tun da na gyara " Abun kamar wasa, domin Abdul- jabbar ya d'auka wasa iman take yi, shiya sa ya tsaya yana kallon ta cikin mamaki, cije le'bensa na k'asa yayi yana kallon ta, mik'ewa tsaye iman tayi sannan ta juyo zuwa gare shi, ita da kanta ta kamo kan shi ta saka bakin ta cikin nashi, tafara wasa da halshen shi cikin k'warewa, nan take abdul-jabbar ya kar'bi sak'on iman, domin abun nema yasamu, a farko ya d'auka wasa take yi, amma wannan alamar kad'ai ta tabbatar mashi da gskyr zance. Rik'ota yayi sosai, tare da mayar mata da martanin abun da take yimashi, nan take duka jikin su ya amsa sak'on masoya, jikin abdul- jabbar har rawa yake yi sbd tsananin buk'atar hakan, Rik'o iman yayi sosai, tare da mayar da ita saman gadon nata, yayi mata runfa da jikin shi, nan yafara changr salon wasar izuwa nema rabata da kayan jikin ta, itama hakan tayi ta taimaka mashi suka cire baki d'ayan su, daga su sai numfashin su domin shi kad'ai ne kariyar samun k'arfin su anan. Iman najin dad'in abun sosai, domin abdul yasan ta yadda yake sarrafata har sai ta fara sauken nata feeling d'in sannan shi yafara ga batar da nashi. A soyayyar junan su, suka tafi, abdul jin iman yake yi kamar yau ne rana ta farko da ya ta'ba shiga jikin ta, domin acikin ni'ima ya taru yayi kwance, sabbatu yake yi wanda shima bai san me yake cewa ba don dad'i, hakan itama yau dana ta sabbatun wanda takasa rik'e kanta domin nishad'i. Abdul-jabbar addu'a kawai yake zubo ma iman tare da sanya mata albarka, tare da yi mata alk'awalin da ita da umma hajjin bana dasu ciki, kuma yana zancen da gsk amma kuma tsananin k'aunar iman itace ke bayar da kyautar a halin ynx, domin dama yayi niyyar hakan. A hakan suka gusar da sha'awar junan su cikin qwarewa, amma duk da hakan Abdul-jabbar yakasa sakin k'irjin iman domin ga ninsu yake kamar sabuwar duniya, kamar bata ta'ba shayar wa da su ba. Iman bayan ta natsu, sannan take ce masa a cikin kunne.... "Ka sakan hakan mana, gada su mama su iso ban fita ba, kuma kaga idan suka zo bani da damar yin wanka, sai dai nayi alwallah kawai muje, idan naje nayi wanka a cen,kuma kaga babu kyau zama da najasa" "Momyn ikram, zan yarda da tafitar nan kuwa? Wlhy da ba dole bane, iman bazan iya rabuwa dake ba yau, a haka zamu kasan ce, ki yi ta yiman kalar abun da kika yiman ynx, naji dad'insa sosai wlhy, har ji nake kinfi koh yaushe dad'i, amma dole na hak'ura har ku dawo, nazo na d'au keki" "Ni ai nafi ka jin dad'in ka, domin yau lokacine na bak'in ciki, na mun rasa kakar mu, amma kuma ranar farin ciki ne gare mu kuma, domin gashi kayi mana kyautar kujerar hajji ni da umma, ai farin ciki nah babba ne a yau, sai dai dole na 'boye hakan sbd girma ta'aziyyar da zamuje,amma Abban ikram yasani cewa Iman yak'arasa mata komai aduniya, kuma k'aunar sa, ako da yaushe k'aruwa take yi, sai dai kuma iman na k'ara shai da mashi ta tsani kishiya, ta tsani wata tazo ta ra'bi wannan ni'imar indai ba iman ba, domin sandar girma sandar amincin nan gare ni kad'ai take da umfani, duk wadda ta kuskura ta ra'beta ba komai zata k'aru da ita ba, indai bada izini na ba" Dariya abdul yayi wadda k'ila tun da aka haifeshi bai ta'ba yin irin ta ba, domin yau iman ta zauce sosai, lallai yayi aiki, wai sandar girma, sandar aminci, _it means_ tana nufin alk'alamin rubutu na kenan, ya rubuta mata kishi a gidan girma, hakan yasa ya kasa cewa komai, sai jinjina kai kawai yayi zancen ya shigeshi iya matuk'a. Iska ya shaqa ya furzat da bakin shi, sannan ya d'auke ta sai toilet, acen ma wanka akayi da yad'a k'auna suka fito, shine ya shirya iman da komai da komai da zata je da shi, sannan ya cire kud'i masu yawa yasa ka mata a hand bag, shima ya gyara nashi kayan tafiya, sannan ya duk'o zuwa gare ta yace.... "Babu wata matsala koh?" "Eh komai nomal Abban ikram, sai dai zan bar makullan part d'ina a hannun yaya farha, sbd idan ikram na buk'atar wani abu daga kayan ta, duk da tana da su a cen gidan, amma zan bar shi sbd kada yafad'i ma, kuma kai ma baka nan bare na bar shi hannun ka " "Duk yadda kika so hakan za'ayi, sai kuma menene?" "Sai ka raka ni part d'in umma " "Abincin fa?" "Ai ka ciyar da ni da guri mai mar taba " "Duk da hakan ki k'ara wani gada baby ya wahalar man da ke " Ta miqe ba musu har zuwa dining, anan suka ci suka sha sukayi hamdala, anan ringin d'in wayar shi ya shigo, kiran baba yagani ya d'aga, baban yace... "abdul ku ake jira mun iso kufito" Amsawa yayi, tare da shiga yad'auko bag d'in iman, ya riqa hannun ta suka yi part d'in umma. Shigar su suka ga kowa da kowa atsaye, ikram na jikin farha hankalin ta kwance, mama fuskar ta tayi jawur sosai, sbd kuka,iman duka ranta 'bace yake kuma tasan hakan dalilin rasuwar ne da damuwar mama a hakan, farha ma taci kuka iya matuk'a domin ita har k'uduri gare ta na taje ta gano ta idan sun k'arasa wannan mugunyar exam d'in, amma Allah bai yi ba. "Toh Abdul-jabbar zamu wuce, domin da la'asar za'ayi jana'izar, kuma muna son musamu, ace kai bazaka samu zuwa ba sbd aikin naka da babu uzuri gobe, kuma kayi niyyar zuwa da matar ka, gashi uzuri ya hana tafiyar, toh sai kayi hak'uri, idan andawo, ni da kaina zan sakata jirgi sai ka tare ta a cen insha'allah, kuma ance za'abar amarya ta gurin mamar ta, toh Allah ya taimaka yasa anyi cikin yawan cin rai, ita kuma hajiya Allah yayi mata rahama " Duka suka amsa da ameen, sannan umma tace... "Nayi magana da Talatu mak'wabciyar mu, akan tun da mijinta ya rasu, kuma ba wani aiki take yiba, ta dawo nan tana taya farha zama duk da ba dad'ewa zamuyi ba, amma zama mutun d'aya babu dad'i " Kowa yayi na'am da hakan, kuma shawar tayi, a ka shirya fitar da kayan domin driver shine zai kaisu, sbd asamu sauk'in tafiyar. Iman da sauri ta k'arasa gurin farha, tabata makullan d'akin ta, sannan ta rik'a hannunta tace... "Yaya farha zamu tafi, ga makullan d'aki na nan idan akwai abun da kuke buk'ata na ikram, duk da nasan baza'a rasa komai ba, amma kuma ai gara na barshi gudun gada ya fad'i, ikram toh momy sun tafi gaisuwa, banda yima yaya farha rigimar nono domin bata dashi na baki,kuma nono kin yafe ma k'annenki masu zuwa koh?" Wangale baki tayi tana dariya wanda sai da dimple nata yafito, iman tayi mata bye bye, kuma koh ajikin ta ta damu, domin dama bata sha mata kai ba. Farha nat biyo bayan iman har suka shiga mota, su ukku baya baba da driver gaba, Abdul- jabbar gefen da iman take anan ya tsaya, sannan ya duk'o ta yarda ba za'a gane ba, yace ma iman a kunne tare da riqo hannunta yace..... "My sweet safe journey" Murmushi tayi ta kalleshi tace, "ameen tanx" Ya rufe k'ofar aka tada motar suka bar get d'in, juyowa yayi yaga ikram hannun farha, sai yayi kamar bai gansu ba, ita kuma sai so take yi a ajeta taje gurin shi, farha ta sauke ta qasa, da gudu taje gurin shi ya bud'e hannu ya d'auke ta, sai dariya take yi, farha barin su tayi taje part nasu domin gyara gurin da ikram ta 'bata, shikuma ya wuce da ita part nashi domin gyara tashi tafiyar. Nan take yaji gidan gabad'aya ya ishe shi, nan take ya gyara komai a jikkar shi, domin rasuwar nan tazo mashi da tikas wlhy, duban ikram yayi tanata wasar ta hankali kwance, tana cin biskit d'in da ya bata, kuma sai tadawo jikin shi ta zauna. Kissing nata yayi a goshi, sannan yace.... "Ikeeyn Abba, hankalin ki kwance, momyn ki tayi tafiya,amma abban ki duk yadamu da rashin ta kusa, toh Allah yadawo mana da su lfy koh?" Dariya kawai tayi, sannan ya duba gurin da yagama murzar iman yanxu yayi murmushi, yace.... "Missing love, yau zan kwana abuja takure wlhy " Gyarawa yayi sannan ya rufe koh ina da koh ina na gidan tare da kashe glubs d'in gidan, ya d'auki ikram ya shiga ciki da ita, shigar shi yaga wata a zaune, da alama talatun da akace ne zata taya farhar zama,suka gaisa da ita, sannan ya bama ikram ledar sweet d'inta da kumz biskit da drinks ciki, sannan sauran ya ajiye a nan falo, ya mik'ama ikram d'in makullan part nasu yace.... "Ki kaima aunty " Sannan yafito ya kira wanda zai kaishi air port d'in, sbd adawo da motar gida, yazo suka wuce. Farha ta amshi kayan da makullan ta ajiye su in da ya kamata, domin karatu zata yi gobe akwai exam mai zafi, a haka ta yini cikin karatu, ikram na gurin talatu tana yimata wasa. ★★★★★ Alhmdullh sun sauka lfy, wanda kuma sun samu jana'izar, inna hajiya tasamu jama'a domin dama mujin ta tsohon malamin makaran ta ne a nan zamfara d'in, hakan yasa kowa yaji rasuwar, kuma tasamu shaidu na k'warai wanda kowa yaxo zai yabi halin boyar Allah d'in, ga karamci ga managarci ga tsoron Allah, da haka kad'ai inna hajiya ta yi dace rayuwar ta, sai dai juyayi na d'iya da jikoki domin sunyi rashi, ahakan dai suka sami dangana da hak'uri a rayuwarsu. Kwana ukku da addu'a umma da baba suka shirya dawo wa sbd shi ga aiki, ita kuma umma tunanin ta akan farha da yarinya da tabaro gida, hakan yasa mama tace su wuce, har da iman domin ita zata tsaya har mutane su k'arasa zuwa in yaso idan aka kwana biyu sai tadawo. Kowa ya aminta da hakan, sai umma ta buk'aci da iman ta tsaya sai su dawo tare, tunda koh banxa tayi yaye, kafin su koma ta manta da nonon baki d'aya, baba shima ya ga hakan d'in yayi idan suka koma sai ya cika alk'awalin shi na tura ta gurin mujinta, kuma zaman zaisa ta k'ara gane wasu, domin sun fi sanin farha akan ta. Aka zauna akan hakan, kuma itama taji dad'in hakan,kuma yayen ikram ciwon nonon komai batayi ba domin cikin da at gareta, don haka da sukayi waya da Abdul-jabbar shima yace hakan yayi kyau. Su umma suka iso lfy k'lau, ikram murna kamar kace me, taga abokiyar wasar ta tadawo, talatu kuma umma tace tunda ba yara gare ta ba tayi zamanta kawai, tun da da wuri,a haka suke zaune cikin jin dad'i, ikram tunda tayi kukan nono sau d'aya bata k'araba, sbd bai dame taba, da ta nuna alama aka bata madara shikenan ta manta da komai. 💧💧💧💧💧 Sati d'aya da gama amsar gaisuwa, kowa ya watse, har k'anne mama d'in sun watse, sai k'anwar su k'waya d'aya wadda bata yi aure ba, mama tace da ita zatazo, aka shirya tafiyar da ita da kayanta. Abdul-jabbar najin da wowar su, yabuga ma wani driver waya akan yaxo gida ya amshi mota ya d'auko su, domin bai yadda iman ta shiga motar kasuwa ba, hakan akayi shi ya d'auko su, suka kamo hanya. Ba'a 2 mnt abdul- jabbar bai kira iman yaji ina suke ynx ba, har yakai chaging wayar tata duka ya k'are, sai neman tambayar ya tsaya. Sunata shan hanya duk da 2hour ne tsakanin kaduna da zamfara, amma akwai xama, ga tafiyar ta d'anyi marece sbd 3:pm suka taso, kuma sai da iman ta kira farha ta shai damata sun taso, don Allah talatu ta taimaka ta share mata gidan kafin tazo, ta fad'ama farha ita kuma ta fad'ama umma sbd gada rainin yayi yawa, taga ba a kyauta mata ba, umma ta fad'amata ba musu ta je ta gyara gidan lfy qlau. Sun kawo, zaria anan aka fara kiran sallah la'asar, mama tace a tsaya suyi sallah sannan, nan sukayi sallah sannan suka kama hanya. Barci ya d'auki iman, kuma taji dad'in barcin, acikin barcin taji ana kiran..... "Innalillhi wa'inna ilaihirra'un! La'illaha illallah, muhammadan rasulullahi sallahu alaihi wasallam!!!" Muryar mama kenan da ta tayar da ita,koh da ta bud'e ido kawai zata iya tunawa, amma sauran zancen bata sanshi ba, domin wata k'atuwar mota burkin ta ya katse aguje ta tunkaro motar su,hakan driver d'in yayi k'ok'arin kaucewa, itama wata k'aramar motar tayi gudun tsira, sai d'ayar motar ta bugi motar su Iman gaba d'ayan su suka fad'a wata gada dake tsakanin zariya da jaji. Tun da mutane masu wucewa suka hango hakan nan take aka kai d'auki cikin ramen da mota biyun ta fad'a, ita kuma babbar motar jejin ta mik'a ta bugi icce ta kama da wuta. Da sauri mutane suka fara fitar da mutanen da abun yafaru da su, driver d'in su iman da mutanen motar su gaba d'aya sun rasu nan take, saka makon bugun da kansu yayi a wani babban dutsi. Mama da ihsan duka sun ji jiki, domin basu san inda kansu yake ba, samira k'an war mama itama allah yayi mata cikawa itama, nan take wani ya jawo jikkar da yagani, ya duba last call na wayar mama, yakira Alhaji Aliyu yake shaidama shi su had'u assibitin shika, domin ita ce kusa, kuma ya fad'amashi hatsari ne ya faru su had'u assibitin. Nan aka kwashe su a motar assibiti tare da yn sanda, zuwa emergency, domin duka in ba ka sansu ba bazaka shai dasu ba. Baba sauri yayi, yaje ya d'auki umma ba tare da ya fad'amata komai ba, suka kama hanyar assibitin....... _Ubangiji Allah yabaku lfy, ya jik'an wayan da suka rasa rayuwar su, kamar sameera k'anwar mama da driver d'in su, da mutanen d'ayar motar, da ake ganin family guda suma, Allah kabama iman lfy da mamar ta_😭😭😭😭😭 *Bee Been masoya*💞 [2/24, 10:46 PM] ‪+234 803 932 4068‬: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *Asragfirullah, wa'atubu ilaihi,Astagfirullahu lazee man lazee la'illaha illah huwa alhaiyyul k'ayyum wa'atubu ilaihi*🙏🏻🙏🏻 Page... ★4⃣7⃣★ Abdul-jabbar a tsiyace ya kawo zaria, assibitin yashiga tare da neman gurin, nan take aka nuna masa, nan take ya gane, ta hanyar hango umma zaune ita kad'ai azuciya yace "mutuwa mai yanke zumunta, ji umma ita kad'ai " Dasauri ya k'arasa tare da tambayar ta gurin da iman take, koh gaisuwa babu sai tambaya, sbd baya a hayyacin shi, umma kar'bar ikram tayi sannan tace yabata wayar shi, ya mik'amata ya kama hanyar d'akin, sai da yatafi sannan takira layin wayar ta, cikin sa'a wayar na hannun farha, kamar kada ta d'auka domin numbr da tagani kuma sai wata xuciyar tace bari ta d'auka, tana d'agawa taji muryar ummar, bata tsaya amsa sallamaba, tace "kina ina?" "Ina assibiti gurin aiki?" "Kinada kud'i a hannunki?" "Eh ki hawo transport muhad'u dake assibitin shika" "Toh zanzo ynx umma,amma zan koma gida na d'auko ikram " "Ah ah gata nan tare dani kidai zo Jikin farha har rawa yake yi, da sauri ta shirya ta nemi transport nan take. Shigar abdul-jabbar d'akin yadinga dube dube domin baiga mai kama da iman d'inba, yadawo ya tambayi umma ta biyoshi suka shigo tare, inda yavari nan daine iman take, kuma itace wadda bai ganeba, kuka umma Abdul-jabbar kuka.... "Umma kina nufin haka iman ta koma!?" "Eh Abdul qaddarawar ubangiji kenan d'in, su nan da sauk'i sauran duka babu rai " Ashe idon iman bud'e kuma tana jinsu nan take tace... "Kaji umma! waye yace maki nima ina raye? Ai burina kawai nake son yacika sannan mala'ikan dake kusa dani ya wuce dani gidan da aka ginaman wanda yafi wannan a aljannah,Alhmdullh umma Alhmdullh, zan rasu ina mai farincikin zan koma hannun ubangijina kamar yadda mama ta koma masa, dama inajin duk abunda ake yi,Abdul karik'e man amanar Ikram, duk matar da zaka koma aure gada ka bari ta cutar man da ita, domin nasan dole d'iyarka zata koma hannunka wata rana,ni kuma zanje maka da wannan babyn sabon gidan mu na aljannah, sannan kacikan dukan alk'awarina bayan raina " Kuka Abdul-jabbar yasaki mai k'arfi wanda sai da ikram itama ta fashe da kukan haka umma da ita tashin hankalin da tagani ai batasan iya karshi ba tunjiya har izuwa wannan tym d'in, Abdul-jabbar ya matsa kusa da ita da sauri tare da rik'a fuskar iman wadda banda aka fad'amasa itace da bazai yar da ba, amma duk'awa yayi a fuskar ya dubi iman yace cikin sanyi wai shi ya kwantar mata da hankali, amma kuma kuka yake yi..... "Ah Ah iman ai ba haka mukayi da ke ba fa, munyi alk'awalin zamu rayu tare zamu mutu tare, kawai don ciwo ya sameki sai kice man wai zaki tafi kibarni? Nima so kikeyi na bi bayanki kenan mubar ikram ita kad'ai? Toh ki daina,ai kin fara samun sauk'i gobe gida zamuje tare,kin manta zamu koma sabon gidanmu na abuja iman? Zuwan da nayi kenan muwuce, kuma zamuje kidaina fad'in hakan don Allah, ki duba nine fa, nine Abdul-jabbar d'inki, ki tuno da farincikin da kike sakani idan muka kasance tare, iman kece ke sani nishad'i ya za'ayi kuma ki tafi ki barni duniyar nan iman?" Umma tagane shima hankalin nashi ya gushe, domin baisan ma me yake cewaba, kar'bo ikram yayi ya azota gefenta yace... "Duba ikram na ganinki kuma tanajinki kina fad'amata zaki tafi ki barmu, toh ki fad'amata wasa ce kikeyimuna zamu koma gida tare " Iman dariya tayi ma ikram sannan tace... "Haskenah kenan! Ikram ina kika baro Auntynki?" Itakam kallon farin bandeji kawai takeyi a fuska, domin batasan waye anan gurin ba, idan ita kad'aice tserewa zatayi, amma hannun abbanta take. Umma kar'barta tayi sannan tace.... "Kataso muje" Iman tareqe masa hannu tace... "Kayafeman kuma kacika alk'awalina, kuma wayata na mallakama yaya farha abata, domin inada sak'o da yawa ciki wanda na ajiye domin ita,sauran naka sak'on ka........." Bata k'arasa ba sai ta sarqe da miyon bakinta, umma da gudu ta kira likitan, amma abdul-jabbar rik'e yake da hannun iman ga gam sai sannu yake ce mata, "nabaki ruwa?" ta d'aga kai ya jawo d'ayar gorar ya bata tasha sosai, sannan tace barci nake ji, dai² da shigowar likitan yace abata guri ta huta, da alama tayi magana doguwa, suka fita amma banda abdul-jabbar, umma goya ikram tayi sukayo waje. Kusan awa d'aya Abdul na zaune jinya bai san cewa Iman tayimai nisan kiwo ba, sai sun had'u kuma, hango ruwan da aka saka mata yayi jini na dawowa ciki sa sauri ya rik'a hannunta tare da kiran sunnanta amma da gani barcin yayi nauyi inji shi. Yafita kiran doctor d'in, suka dawo tare dubata yayi sannan ya cire ruwan yace..... "Sai hak'uri aboki nah, Itama tabi mamar ta, gidan gaskiya " "Menene ma hakanan?" "Hak'uri kuma assabru, kuma sorry duka kagane ako wane yare " Kameshi abdul-jabbar yayi yace.... "Haba likita daga cewa ka dubata sai kace wai nayi hak'uri, idan bazaka iyaba nakaita wata assibitin a dubata koh da a tsirara zan tafi " "Toh abokina, nasan kai musulmine mai imani da k'addara mai kyau koh mara kyau don haka ka yarda matar ka ta rasu kusan 30mnt da suka wuce " Fad'uwa kawai likitan yaga yayi tare da rik'e kai, dai_dai da shigowar umma da farha, umma da sauri ta k'arasa kusa tare da tambayar lafiya? Doctor yak'ara nuna iman kuma ya fad'a masu ta rasu. Ai kafin ya k'arasa fad'i, tuni farha tabi sahun k'asa itama a sume, nan take imanin umma yak'aru ga ikram sai kuka take yi, ga rashin iman ga su sukuma a kwance. Shikenan duk sun mutu sun barta, ya zatayi? 'Dauki likitoci suka kawo, umma koh hawayen ta nema ta rasa,waya ta d'auka ta kira baban don shaidamashi, shikuma............ 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 _Innalillhi wa'inna ilaihirraji'un._ _kullu nafsin za'k'atul maut._ Duk mai rai zai d'an d'ana azabar mutuwa. Mai kudd'i, talaka, almajiri, mawadaci, yaro, babba, mara lfy, mai lafiya, masoyi da masoyan shi,duka wata halitta zata d'an d'ana azabar mutuwa. Muji ya rasa matar shi, mata tarasa mujinta, koh uwa tarasa d'anta koh d'an yarasa uwar, idan dai baka ta'ba d'an d'ana zafin rashi ba, toh zaka sameshi wata rana. *KULLU MAN ALAIHA FAN,WAYABQA WAJHI RABBUKA ZUL JALALU WAL'IKRAM* Kunga kuwa baza'a bar wani don wani yaji dad'iba. Ina typing d'innan damuwa feel a zuciyata, hakan yasa nakasa turo shi,amma nasan dad'in hak'urin rashin iman zai sa musamu farinciki gaba. 😭😭😭😭😭😭 ★★★★★★★★ 💧 *masoya nah da mabiya buk d'ina, sak'o gareku.....*💧 Kusani labarina yafaru da gsk, kuma wayanda abun yafaru da su suna biye da ni, idan nace iman bazata rasa ranta ba, sak'on da nake son isarwa ba zai zoba. Kusani ni kaina wlhy naji mutuwar Iman domin khadija mutunce, duk wanda yasan rayuwarta yasan ita ta dabance, alokacin da nake rubuta wannan page na mutuwar tata labarin sai yazamo man sabo bisa ga lokacin da aka bani labari, domin ina rubutawa ina zubar da k'wallah wanda hakan yasa yau gabad'aya naji har tsoron posting nake yi wlhy. Idan da labarin nawa ne, kuma nice na k'irk'irashi, toh banga abunda zai sa na kashe iman ba, ni bee bee bani na kashe iman ba, daga Allah ne hakan yazo. Duk mutun na k'warai zai so ace ya mutu yana cikin soyayyar jama'a da yawa domin hakan babban dace ne, sbd kowa zai fad'i alkhairin ka kuma zai samamaka tsira koh da a shaidun k'warai ne, iman ta cika da imani, domin a tafarki tsira taje lahira, tana da aure, kuma mijinta na yaba halinta, kuma itama tana yaba halinshi,kunga wannan kad'ai dace ne, don haka da ita da mahaifiyarta anayi masu fata da zaton sunyi dace. A halin yanzu idan kana son iman addu'a kawai zaka bita da ita domin koh tanan ta samu dace mai girma. *Fatima Aliyu Abbas (Farha)* kuwa kusani itace tabada labarin domin a rubuta shi, wanda a halin yanzu hakan da labarin yak'ara kawowa wannan part d'in,gaba d'aya farha cikin damuwa take. Masu cewa farha ta sa'bama iyayenta farko, tabbas hakan yake kuma ta nemi gafara, tare da gyara halinta tazama tak'warai,wanda laifinta rashin jin maganar iyaye da kuma mummunar soyayyar Anwar da tasaka ma kanta, wanda kuma sai Allah ya nunamata ishara a hannunta, aka had'ata da wanda gara mazinaci dashi, tasha wahala, tabugi wahala, wahala kuma ta ganta. Wanda duk yayi laifi, yagane kurensa har yanemi yafiya ba a yafe mashi ba, ai cikar imanin bai kaiba, ansan cewa idan kayi laifi a nuna 'bacin ran abunda kayi, sannsn dga baya a yafeka. Idan ana yima Allah babban laifi ya yafe idan taubatun nasuha ce, mezaisa za'ayima d'an adam yak'i yafewa? Don haka kowane mai rayuwa ake sonsa da kalmar hak'uri, domin samun zaman lafiya sanadin hak'urinnan, don haka farha tayi laifi kuma ta gyara, sannan mutuwa kad'ai tazamar mata ishara a rayuwa, rashin uwa ba k'aramin jidali bane ga rayuwa, da rashin yar uwa ta jini, anan ku fad'aman waye farha ynx? Don haka inason a bayanina yan uwa kufahimci cewa..... *WAMAN K'ADARALLAHU, HAQQAN K'ADDIRIHI* Babu mai wuce zanen da aka rubuta mashi a *lauhul mahfuz* don haka imani da k'addara khairan wa sharan. Fatana kubini a cikin littafinnan domin akwai nishad'antarwa gaba, tare da gargad'i mai amfani, insha'allah, akwai duk wata soyayya wadda babu ita a baya gaba zaku sameta, albishirine daga gareni. Sannan ina taya d'aukacin masoyan iman ta'aziya baki d'aya, Allah yayi mata rahama, yasa mutuwa hutuce gareta da mahaifiyarta da mahaifanmu baki d'aya, muma allah ka gafarta muna laifukanmu kuma kasa mucika da imani. Nidai d'in ce taku, ta masoya, jinin soyayya, tambarin ruwan soyayya,insha'allah a cikin soyayya zamu wuce😍. Allah kabarmu da soyayyar Allah da manzonsa, ka kuma barmu da masoyan mu. Ina cikin alhinin rashin iman, amma kuma ina cikin farinciki, domin nasan ita tayi mai kyau, sai addu'ar Allah yabama Abdul-jabbar hak'uri, da musaya mashi mata wadda tafita. Akwai show fa👍🏻👍🏻👍🏻👍🏻 *Bee Been masoya*💞 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ # ;*” ”*;. ‘*;._ , ‘*-; *:, .;* ORRY! This is a special SORRY 2 u my fans! Allah 4give all our sin's. Page... ★4⃣9⃣★ Ringing d'in wayar baba yaashigo amma tana a silent lokacin, saboda yana gaban k'abarin mama yana jero mata Addu'a da nema mata gafara gurin Allah, ya shafa k'abarin tare da shafe hawayen shi ya fito mak'abartar, duka anwatse shi kad'ai ya rage, don haka sai ya kamo hanya shi kad'ai don dawowa gurin ta'aziyyar. Fitowar shi kenan, ya k'ara jin _vibration_ na wayar tashi na motsi a aljihunshi, dubawa ya yi sannan ya amsa kiran domin yaga numbr abdul-jabbar ce, kafin ya d'auka gaba d'aya imani ya gama shiga jikin shi domin yasan baya wuce iman itama ta tafi ta barsu. _Picking call_ d'in yayi, tare da tare da yin shiru, sannan muka yaji ance.... "Iman itama lokaci yayi! idan kun k'arasa azo a d'auki gawar itama a suturta ta,kuma ga yaran dukan su sun fad'i a sume " Kalma d'aya ta fad'o mashi a bakin shi, domin itace garkuwar shi koh ina, ita kad'ai ke rik'e da nauyin imanin shi yace tare da hawaye..... *_"Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!Allahumma ya muk'allibal qulube sabbit qalbe Allah Deenika, Allahumma ya musarrifal qalube wal'absari, sarrif qalbe Ala d'a'atika"_* Jin zuciyar shi tayi sanyi, yak'ara bashi qwarin gwuiwar yin sauri zuwa gidan nashi. Shigar shi aka fara yimashi ta'aziyar matarshi, anan ya amsa yace masu zai koma domin kar'bo gawar 'yar tashi, saboda itama Allah ya amshi aburshi, anan mutane nat fara rud'ewa suna kuka, sai Allah yabama baban k'arfin hali da k'warin gwuiwa domin jin hakan yake yi ba wani abu bane yanzu, tun bayan karanta addu'ar da yasan itace dogaron shi, nan take ya shiga basu hak'uri tare da fahimtar da su girman hak'uri da imani da abunda Allah ya saukar, sannan suka kama hanya shi da aunty hafsart k'anwar mahaifiyar su farha don zuwa assibitin kuka kawai takeyi, baba nabata hak'uri da nuni da bazata da wo ba har abada. Likitoci ukku kan abdul-jabbar amma yayi nisa sosai, hakan yasa suka sanya mashi abun jawo numfashi a hancinshi saboda taimakon rayuwar shi, suka bashi _30mnt_ su gani koh zai samu farfad'owa. Haka farha itama, nurse nurse suka d'auketa zuwa nasu _saving_ d'in akan ta, sunyi iya k'ok'arin su akan hakan, cikin yardar Allah da taimakon su ta dawo hayyacin ta,sai dai kuma tambayar su take yi... " wai menene yafaru hakan? kuka taru akaina, nifa daga assibiti nafito, kun wani rik'e ni tare da danne man jiki hakan, lafiya kuwa?" Nurse d'in d'aya ta taso zuwa gareta tace..... "Lafiyar ki k'alau,kawai mun dai rik'eki ne amma ke baki san abun da ya faru ba?" "Eh umma ta kirani a waya nazo, toh kuma nazo kuku ma kun wani rik'eni hakan, toh ku sakan naje naji lafiya kuwa?" Nurse d'in guda tace, gada a saketa, domin ba cikin hankalinta take ba, kuma bata san me take cewa ba ne baki d'aya, kamar yadda alama ta nuna azancen ta, hakan yasa sukayi mata allurar barci. Baba da sauri yashigo, ya isko umma a waje zaune ikram sai kuka kawai take yimata, tasaya mata yougout ta saya mata duk abun da zai sa ta daina kukan, amma tak'i ta daina, umma kuma sai rarrashin ta take yi amma ikram tak'i ta daina kukan,wanda umma ke ganin rashi mahaifiya ke ta'ba yarinyar. Baba hannu ya mik'a ya kar'beta amma tak'i tazo, hakan yasa ya barsu domin zuwa kar'bar gawar ta iman. Aka dai-daita tare da saka hannun baba, d'aukar gawar kawai ta rage. Kafin ya wuce ya nemi a kaishi inda yaran ke kwance, aka fara kai shi gurin da aka kwantar da farha, anan yaga barci take yi sai ya fito zuwa d'ayan d'akin. Shigar shi dai-dai da falkawar Abdul-jabbar cikin wasu kalamai masu tsuma zuciyar wanda yake kusa dashi..... "Haba iman! Ai bamuyi hakan dake ba, kin tuna ranar tafiyar ku? Ceman fa kika yi zaki shayar dani k'auna ta har abada, iman kintuna faranta zuciya ta da kikayi kafin kifita part namu, iman ki tayar dani kice mafalki nakeyi ba gaske bane zancen da wancen likitan ke fad'i, Iman! Iman!! Iman!!!..........." Dasauri yacire abun da aka sakamashi a hancin shi ya mik'e zaune. Likitocin suka shigo da sauri, sannan baba shima yazo ya rik'a Abdul d'in yace masu su dakata zaiyi magana dashi. "Abdul-jabbar! Duba da kyau ka ga nine baban ku, ka natsu kaji me zance maka, ka tsaya kayi shiru kaji wani abun abdul " Ya natsun amma bai daina kukan ba, sannan ya dubi baban da Alamar tambaya tare da cewa.... "Yauwa baba, iman na nan raye koh? Likitan bai san aikinshi ba, mu d'auketa mu kaita waje su dubata, baba inada kud'in da zasu nemama iman lafiya koh da zanje zindir kuwa " "Kaine ka halicceta?" "Ah ah baba" "Waya halicceta?" "Allah ne " "Kasan sadda aka busa mata rai?" "Ah ah baba?" "Toh idan hakane wanda ya halicceta, yafika sonta, Iman dai rik'o Allah ya baka, kuma yace kabashi aburshi, koh zaka ja da ikonsa ne ya dawo maka da ita?" "Ah ah bani da iko akan hakan, sai dai ina jine kamar bata rasu bane ciwo ne kawai " "Toh ka jaye shakku,kasaka imani da hak'uri a zuciyar ka domin kaima baka san lokacinka ba, ni da kai yanzu mataki d'aya muke, sai dai ni nafika saboda ni naga rayuwa iri-iri abdul, kuma nayi imani da hakan k'addarawa ce ta uban giji, kuma jarabawa ce yayi muna yaga zamuyi imani da ita koh kuwa ah ah, toh ka d'auki hak'uri kawai babu wani haya niyya a rayuwar ka, kai namiji ne wanda ya kamata kararrashi mata akan hakan amma kuma ace mata zasu rarrasheka Abdul? Toh kayi hak'uri kasan Allah yace.......... "ولمن صبروغفرإن ذلك لمن عزمالأمور) سورةالشوراى، Kuma yace... واستعينوا بالصبروالصلاةان الله مع الصابرين) سورةالأنفال، Duka kaga Allah yana nuni ne akan hak'uri akan duk wata rayuwa da tafad'a ma mutun toh yayi hak'uri akan ta koh a taimakone, koh a wata jarabawa, koh neman halak, koh hak'uri akan abun da mutun ya rasa. Kuma Allah yak'ara da cewa acikin *suratul zumar...* " انمايوفى الصبرون اجرهم بغيرحساب)." Kaga kenan ladar masu hak'uri da k'addara ba kad'an bace, domin Allah zaiyyi masu saka mako yace mai girma, Abdul kad'auki hak'uri rayuwar ka, nasan munyi rashi rashi mai girma, tsakaninka da iman yanzu addu'ace mai girma saboda girman soyayyar da ke tsakaninku, ba kuka koh hauka ne zai ceceta ba, koh kuma kai ya kawo maka farin ciki ba, ah ah addu'a shine sakayyar soyayyar ka gareta, nasan kowa zai damu da rashin mutanen arzik'i, toh dama Allah bai cika barin irinsu iman a duniya ba, domin a nuna girman adalcin rayuwa. Iman da mahaifiyarta mutane ne da duk wanda yayi rashinsu zai damu, amma kuma idan ya tuno aikin alkhairinsu a duniya zaiji sanyi a zuciyar shi domin yasan sunyi dace na k'warai. Abdul-jabbar kazamo cikin ،الصبرون wayanda zasu so ladarsu tazamo بغير حساب nasan ka karanta kuma kasani domin kai ba jahili bane, nasan rud'ine na rashi, ya mantar da kai, inason a yanzu katashi muje da kai a d'auki gawar matar ka,kayi mata wanka da kanka, ka suturta ta, kuma kayi mata addu'a kamar yadda addini ya tanadar, a raka ka kakaita makwancinta, shine cikar imanin ka da soyayyar ka gareta" Abdul jabbar ya share hawayen da suka zubo mashi, sannan ya kalli surukin nashi kuma baba gunshi ya k'ara tambayar shi.... "Baba da gaske iman kenan ta rasu?" "Eh Abdul Iman ta rasu, kuma nasan kai mai imani da k'addara ne, idan ka tuno da ayoyin da yanzu na jawo maka wayan da Allah da kanshi yayi bayani akan hak'uri domin yasan rashin wani abu ga bawan shi ba k'aramar musiba bace, shiyasa ya saukar da ayoyin sakamakon masu hak'urin, ka daina shakku ka tashi kazo muje gida tare a rufe matar ka da kai, Abdul-jabbar na hore ka da ka karanta...... *_"INNALILLAHI WA'INNA ILAIHIR RAJI'UN! 3×_* *_ALLAHUMMA AJIRNI FEE MUSIBATI HAZA, WA HALUFNI KHAIRAN MIHA3×_* *_ALLAHUMMA INNI AUZU BIKA MIN ZAWALI NI'IMATIKA, WATAHULI AQIBATIKA, WAMIN FUJA'ATI NIQ'MATIKA,WAMIN JAMI'I SAKHA'DIKA_* Abdul ka karanta yanzu sannan mu fita " Karantawa abdul-jabbar yayi, nan take yaji kamar anzare mashi k'aya daga cikin jikin shi kuma sai yaji wani k'arfin imani yazo mashi, nantake yace abashi ruwa yasha. Baba ya mik'o mashi ruwan sannan ya rik'oshi zuwa gurin likitocin, yace su rubuta mashi maganin da zai sha, domin zaije dashi ya rufe matar shi. _Doctors_ d'in suka tausaya mashi, sannan suka bada maganin da zai sha domin kanshi ya k'ara samun hutawa akan rasa shi da yayi na wani lokaci,suka tambaye shi,koh yanajin wani abun? Abdul bai masan me zaice da su ba, domin baya son zance koh kad'an, baba ne ya amsa masu da cewa zasu dawo, domin akwai patient tasu anan zasu dawo. Fitowa sukayi gurin mama daketa faman jijjigar Ikram da tafara barci, ga mutanen da ke gurin sunata yimata ta'aziyar rashin da tayi. Abdul-jabbar na ganin ummar tare da ikram kuma sai yaji kamar wani abun zai dawo mashi sabo, hakan sai ya dafe kanshi tare da karanta addu'ar da yayi d'azun, kuma sai yaji sanyi. Motar assibiti aka saka gawar sannan suka kama hanya harda aunty hafsatu , umma kuma aka barta ita da ikram da farha a assibiti, kuma tabada sak'on akawo mata abincinta da kuma kayan ikram d'in kafin a sallame su, tunda ita har ynz, gashi sunce suna ganin kanta kamar ya samu mtsl ma, toh ina zancen komawa gida nan kusa. Isarsu gida aka sayo lakkafani aka yima iman wanka kamar yadda addini ya tanadar, Abdul-jabbar shi yayi mata wankan, tare da sakamata kayan ta, sannan ya zauna kusa da kanta yafara jero addu'a kamar yadda ake yima koh wane mamaci,yafara da salatin annabi, da kabbara sannan yaci gaba da cewa...... *_"Allahumma innaha qad nazala bika, wa'anta khairun manzuli biha,faqirun ila rahamatika,wa'anta ganiyyun an azabika._* *_Allahumma sabit inda mas'alati mand'iqaha,wala tabtilha fee qabriha bima la d'aqata laha beeh_* *_Allahumma agfir laha,warham ha,wa'afu anha,wa afeeha, wa'akreem nuzulaha,wa was'an madhalaha,wagsilha, bi ma'in,wa saljin,wa baradin,wa naqqiha minal had'aya,kama yunaqqassaubul abyadu minal danassi."_* Ahaka Abdul-jabbar yazauna gaban gawar iman yayi ta nema mata gafara gurin Allah,sannan aka d'auketa zuwa gurin sallah, akayi mata kuma aka d'auketa zuwa kaita gidanta na gaskiya, wanda tasamu jama'a da yawa da kuma shaidun halaye na k'warai, hakan duk yak'arama Abdul-jabbar natsuwa yaji kamar babu komai a rayuwar shi, ya d'auko ta wakkali ya azama kanshi, amma kuma da nauyin addu'a ciki, aka rufeta kowa ya watse ya tsaya qabarinta yayi mata addu'a sannan ya miqe tsaye baba na jiran shi su wuce, anan ne hawaye suka zubo mashi don tunawa da shikenan ya bar iman sai in sun had'u gidan gaskiya. _YA ALLAH MUMA KA DATAR DAMU DA DACE NA GSKY, ALLAH KA RABAMU DA IYAYENMU DA MAZAJENMU LAFIYA, ALLAH KABAMU SHAIDU NA K'WARAI A RAYUWAR MU TA DUNIYA, DOMIN SHINE SHAIDAR LAHIRA,ALLAH KASA MUCIKA DA IMANI._ Dawowa sukayi anan aka fara yimasu gaisuwa, tare da tausayawa akan su, domin kowajji labarin zai yimasu addu'a domin sunga jarabawa. Da marece aka tashi gurin ta'aziyyar baba yace Abdul-jabbar yaci abinci, yasha magani ya kwanta zaije assibiti yaga jikin farha d'in ya dawo. Yabi umurnin baban amma kuma ba abinci ba, domin baya shiga koh kad'an sai dai yasha ruwan tea don yasha magani. Hakan dai yasha ruwan tea d'in da aunty hafsart d'in ta kawo mashi, yasha magani amma banza barci baisan dashi ba wallahi,gashi basheer yayo mashi waya yana hanya kuma wayar yanzu baisan inda take ba, domin koh son ganin wayar ba yayi. ★★★★ Farha ta falka, sai yanzu a hankalinta take, kuka take yi wanda batasan yaya yake zuwa ba, umma goye da ikram tana na barci, zaunawa tayi gefen farha ta fara magana.... "Farha kefa musulma ce, kuma nasan zakiyi imani da k'addara mai kyau da marar kyau, rayuwa ce hakan kowa zaiji wannan tambari da bintu taji da iman....... " mama kuma.......?" Farha bata bari umma tak'arasa fad'in abun da taso fad'iba ta katseta, domin bataji rasuwar mahaifiyar tata ba, itama umma ta manta da farha batasan da rasuwar ba, don haka umma takasa amsa mata tambayar tayi shiru itama tana hawaye, sannan tace..... "Eh farha gara kiji duka, sai kiyi imani gabad'aya, domin koh yaushe ne sai kinji zafin rashin fad'amaki, eh hakan mamarki har ta riga iman rasuwa " K'ara tasaki tare da dafe kanta takoma a inda ta fito, wato somewa kenan. Lokacin da ta fad'in somen ne, lokacin baba ya shigo da kayan ikram a hannunshi, umma ruwa ta d'auko masu sanyi ta kunbulama farha, domin batako tsaya kiran likitocin ba. Ta dad'e bata falko ba, sai da baba yaqara watsa mata ruwan sannan tayi ajiyar zuciya tare da kuka mai tsanani. Umma tayi danasanin furta mata mutuwar, baba yace ai gara da kika fad'amata, domin itama musulmace, yadda kowa yayi imani da k'addara haka itama tayi, sannan ya juya ga farha d'in itama ya fara yimata nasiha kamar yadda yayima abdul-jabbar, sai dai ita yak'ara mata da nuni da rashin mutuncin da tayi baya, yace mata..... "Farha iyakar abun kenan, kinga yanzu daga ni sai ke at duniyar, kuma nasan kin d'auki darasi tun kafin aje koh ina, toh rayuwar kenan, kuma ki daina wahalar da kanki da yimasu kuka, domin su sunsamu dace na k'warai,don haka kowa ake son yazamo na k'warai sai yaji dad'inshi lahira, wannan mutuwar wa'azice gareki farha, don haka kiyi koyi da yar uwar ki koh kema kinyi dace na k'warai" "Ah haba alhaji Aliyu! Menene hakan? Kadubi halin da take ciki fa, kuma kana k'aramata wani ciwon, ai koma menene kana bari har taji sauk'i sannan a yishi, kuma abunda ya wuce ya wuce, kabarmu muji da ikon na Allah da yayi mana kuma" "Ai umma jabbar gara tun anan taqare kukanta, shiyasa na fad'amata duka domin ta had'a bak'in cikin da nasihar da nayi mata guri d'aya su zauna. Farha kuka umma ma haka kukan takeyi, shi ma kukan ke shirin fito mashi domin zancen kawai yake fad'amata amma yasan farha abur a tausayamawa ce, hakan yasa ya qara jawo imanin shi yafara tausasa zancen shi gareta tare da rarrashinta da yimata nasiha, haka umma itama tayi mata nasihar har suka samu abun ya rage. Baba yanemi da abasu sallama suna son suwuce gida da ita hakanan saboda tafiyar akwai wuya, cen su dinga bata magani har taqarasa warkewa. Da safe aka sallame su, suka koma gida, akaci gaba da amsar gaisuwar, sai dai farha rashin lafiya takeyi mai tsanani, kuma bata iya minti d'aya ba tare da Ikram na gefenta ba, ga ciwo kuma ikram bata yarda da kowa sai ita, koh anso a kar'beta domin ta samu sauk'in ciwon bata zuwa gurin kowa bata cin abincin hannun kowa sai na farha. Haka Abdul-jabbar koh abinci baya iyaci, duk ya rame yayi wani kalar, sannan ya kasa komawa gidan shi, domin bayason ganin koh k'ofar part nasu domin ganin yakeyi iman zata fito ne. ★★★★★ Aftr 7 days da k'are amsar gaisuwa su umma suka koma gida, sai dai Abdul-jabbar ya kasa komawa part nashi, da yashiga da sauri zai dawo part d'in umma ya zauna, yayita karatun alqur'an, hakan na rage mashi kewa, domin iya yanzu yayi imani da k'addara kuma yasan iman bazata dawo ba. Sai dai kuma yanzu wata mugunyar shak'uwa tak'ara shiga tsakaninshi da ikram domin komai zaiyi sai da ita, amma ita kuma tafison ta ganta da Aunty nata farha. *Bee Been masoya*💞 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_MY ZULAIHEART RANO😘 K'AUNAR KI GARENI GARENI BA KA'DAN BACE, ELHAM DA NA GODIYA,KUMA TANA ALFAHARI DAKE, ALLAH YA BARMU TARE😍 Bee Been💞 kice._* Page... ★5⃣0⃣★ Rayuwa kenan! Komai mai juyi ne, idan Allah ya jarabce ka, bakayi imani da shiba toh duka kai rayuwar ka sai a hankali. Haka Allah mai girma da buya, ya nufi Abdul-jabbar da hak'uri, tare da k'arfin d'aukar alqur'ani abun share hawayen bayi da kuma wanke masu zukatan wa'yanda duk wani bala'i ya fad'amawa. Cikin ikon Allah, A yau Iman da mama ke cika 40 days da rasuwa. Tun da akayi rasuwar Abdul-jabbar bai koma gurin aiki ba, sbd baya jin dad'i sosai, yau ciwo gobe lafiya, hakan kuma yana da nasaba da rashin iman a rayuwar shi, duk da yayi imani da k'addarar Allah a kanshi, toh shi kuma sabo wani abu ne da ke dad'ewa jikin bayi, koh yashirya da niyyar komawa sai kuma yaji bazai iya ba, domin idan zai koma da kalam iman da take yimashi yake samun k'wari gwuiwar aiki, ga uwa uba gyara makwancin shi, ga iya soyayya da iya kalamai masu tausasa zuciyar mai jinsu, ga biyayya, ga uwa uba ni'ima da Allah ya tanadar mata, wadda wannan shikad'ai yasan iya darajar abun a gurinshi. Iman na sadaukar da farincikin ta domin ta kyautataman koh da zata cutu, ahakan wazai yimashi yanzu har ya iya gabatar da aikin shi cikin farinciki kuma ya dawo gida a farinciki? Wayannan tunanen ne ke hana abdul-jabbar samun lafiyar zuciyar shi, kullum ramewa yake yi, abinci sai umma ta matsa mashi yake samu yaci, sannan ta k'ara yimashi wa'azi akan girman abun da yake yi, ya saki ranshi da walwallah Allah zai musanya mashi wata wadda tafita insha'allah. Shi umma mamaki take bashi, "wai wadda tafi iman?" Shi a rayuwarshi ai gani yake yi soyayya kuma ai ya ajiyeta, kuma bashi ba k'ara aure domin maganinshi zai siyo ya dinga shan abunsa domin yasan babu maccen da zata iya yaye mashi damuwar shi kamar yadda iman ta yaye tashi, hakan kesa kullum cikin damuwa yake, kuma bazaiyyi auren ba, domin babu maccen da zata 'bata mashi rai ga banza wlhy, koh yar gidan ubanwa ce ya mazgeta koh, toh gara ya sanya ma kanshi sanyi. Wannan Rayuwar tasaAbdul-jabbar ya dawo d'akin umma a 3sitter nan yake barci, kuma nan yake cin abinci, wankan ma wataran a nan yake yi, dama yanzu saboda baya zuwa koh ina, indai ba Basheer yazo ba koh kuma ikram ke tare dashi toh Abdul-jabbar koh firarsa bazakaji ba, shifa shikad'ai yadan yadda yake jin wannan ka d'aicin, domin dukan su ganin yake yi baza su gane komai akai ba. Hakan yasa baba yin tattaki da ga gidan shi zuwa inda yake, ya kirashi fallow d'in yafara magana da shi kamar hakan..... "Abdul-jabbar, dama gurinka nazo akan zancen komawa aikin ka, yanzu kusan 3month da rasuwa amma har yanzu baka koma ba? Ance anturo maka text na kakoma aiki kace suk'ara maka 2weeks, toh wai kai da kake namiji zaman juyayin me kakeyi idan kayi imani da Allah? Toh kenan kaima takaba kake yima iman kenan? Tunda kak'i kayi abunda Allah ya horeka da kayi, bari nafad'a maka gaskiya kaji, kasan nafika sanin dad'in aure koh? Ak'alla tun kafin a haifeka nayi aure zama kuma na aminci da matar da ta haifaman d'iyar da kai kake juyayin rasata bale ni, kakoh ga ni yakamata na shiga irin hakan bakaiba mai shaikara biyu da aure, amma gashi na manta komai ina zaune cikin mutane ina walwalata, kuma ba don bana tunawa da itaba, don haka gobe ka gyara ka koma aiki " "Toh baba insha'allah, gobe zan koma, amma naje da ikram koh?" "Acen wazai rike maka ita idan zakaje aikin? Kuma wahalar da kanka kawai zakayi domin ni nasan ikram bazata biki ba,domin bata damu da kaiba kamar yadda ta damu da auntyn ta farha ba,don haka kajaye zancen zuwan da ita, amma idan kasamu mata kayi aure sai abaka ita kutafi tare " "Aure kuma baba? Ni gaskiya aure bance bazanyiba amma ba kusaba " "Hmmm toh naji, amma kasan nasan matsalar ka koh?" "Eh na dad'e da samun sauk'in matsalar ai " "Toh shikenan na gane, Allah yak'ara sauk'i kayi shiri ka koma, kuma don Allah kayi aski mana, ji fuska da kanka kamar wani mahaukaci?" "Toh baba" kawai yace, ya mik'e zuwa part nashi ya shirya, saboda yanzu yana shiga tunda aka kwashe pictures nasu a fallown har na bedroom nashi duka babu idan na iman ne, sai dai duk da hakan baya 10mnt ciki zai fito, domin shima yanason ya cire damuwar ranshi koh zai dawo normal. A hakan ya shirya komai nashi yafita don shirin tafiya domin jirgi zaibi gobe da safe............ *_wash🤦🏼‍♀ nagaji wallahi kuyi hak'uri, wlhy banajin garau, kiranku da text naku yasa na rubuta hakan, kuyi hak'uri mu had'u gobe_* ~Ta masoya da masoyan~ *Bee Been Masoya*💞 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *Life can give us lots' of beautiful persons, But only one person is enough for a beautiful life...♥* Page... ★5⃣1⃣★ *AFTER 5Month's* Rayuwa kenan, komai idan bakayi hak'uri kansa ba, toh kuwa wahala zata gano ka. Da haka umma keta jan hankalin farha akan ta dinga mantawa da komai, ta daina zaunawa tana saka tunanen abun da ya riga ya wuce, kuma ta d'auketa a matsayin uwa wadda ta haifeta, domin ta d'auki alk'awalin rik'ata amana, kuma tanaso ta manta da mahaifiyar ta bata duniya, domin idan har Allah ya rayata da ita da ikram zata zamo masu gata a rayuwar su. Hakan nasaka farha jin dad'i, kuma take k'ara sakewa da umman cikin kwanciyar hankali. A koh da yaushe ikram na tare da ita cikin jin dad'i, domin ita batasan rashin uwa ba, Allah ya bata uwarta a hannunta, duk inda farha zataje suna tare da ikram, kasan cewar yanzu ta d'an samu hutu saboda k'arasa nursing nata, nan da 2month zata fara zuwa aiki. A halin yanzu bakin ikram ya bud'e gaba d'aya, tasan me take so tasan abun da bata so, hakan yasa suke zama suyi ta firar su a d'aki, idan kaji farha na fira da ikram, sai ka rantse da Allah da babba take fira, amma da kashiga d'akin zaka ga ikram ce abokiyar firar. Hakan yasa koh yaushe shak'uwace mai tarin yawa tsakaninsu, kuma farha bata barin ikram koh kad'an da damuwa, komai saya mata take yi, hakan mahaifinta na aiko da kud'd'i masu yawa ga umma domin gudun gada anemi wani abun a rasa, shiyasa koh yaushe account d'in umma cike yake da kud'di, ita kuma ta wakilta farha akan kud'd'in, duk abun da babu taje kawai ta siyo. Tunda Abdul-jabbar ya bar garin kaduna, sau d'aya ya ta'ba dawowa garin da sunan _week end,_ koh yaushe cewa yake yi aiki yayi mashi yawa, amma zai dawo insha'allah. Ba komai ke hanashi da wowa ba, sai face tunanin iman da yake yi a duk lokacin da zai dawo sukayi waya, zai tambayeta dame dame zai samu? Ita kuma sai tace *"sanyi nah dukan kaina da ruhina, da sassan jikina, a gobe idan zaka dawo na mallaka maka su a matsayi babbar kyautar welcoming naka"* Toh wa'yannan furucin duka suke saka Abdul-jabbar jin idan yadawo, yasamesu gurin waye? Shiyasa ya zaunawar shi acen kad'ai zaifi mashi farin ciki, Ikram ce yake ji kuma yake gani a yanzu sanyi idaniyar shi, toh ita kuma bata damu dashi ba, tafison wannan munafukar Auntyn tata, toh tun da hakanne, Menene na yayi wahalar dawowa gidan? Umma ce idan sunyi waya ya bata hak'uri zata yar da. ★★★★ Farha a yanzu rayuwa takeyi mai dad'i, domin ta fara manta komai, da ita da d'iyarta kuma k'anwarta kuma abokiyarta Ikram cikin k'oshin lafiya suke, wajibine idan ka gansu kaji suna burgeka, domin farha da Ikram idan ka gansu zaune suna wasa dole abun ya baka dariya da farin ciki, hakan yasa umma na bala'in son tajisu gida, domin suna d'ebe mata kewa, ga uwa uba k'aunar da take yima farha d'in yanzu. Kasancewar yanzu baba daga gidan umma ake kai mashi abinci, yasa koh yaushe farha itace girkin gidan, kuma ita ke gyara komai, saboda talatu tayi tafiya zuwa garin su, shiyassa komai ya koma hannun farha na gidan, domin bazata iya bari umma tayi komai ba, ita kuma gata zaune. Wanda yasan farha 5month da suka wuce, toh a yanzu bazaka shaidata ba, domin mai hali baya changr halinshi. Farha ankoma ma aikin gayun nacen baya da aka bari saboda ibtila'in rayuwa, yanzu kuwa mantawa ma takeyi da tata'ba sanin wani anwar cen abaya, domin gayu take sha naji da fad'i, sai dai na yanzu yasha bamban da nabaya, domin yanzu cikin hankali da natsuwa take yin abunta, babu wulak'anci, babu girman kai, babu dogon buri, sai dai mutuntawa da mutunci ga kowa, ga kunya da karamci da Allah ya sanya mata a rayuwar ta, hakan sai yasa kyawonta na yanzu tafi na da fitowa, kuma yanzu anfi samun doguwar wadata, domin gidan babu abunda zaka nema karasa na more rayuwa, hakan umma ke tule masu kud'd'i taje ta siyo masu kayan jindad'i da kuma nasakawa ita da ikram, wannan ne yakawo changing launi da kamani na su farha d'in domin basu cikin k'unci na rayuwa. Baba yayi murna da jin dad'in ganin yadda farha ke rayuwarta cikin kwanciyar hankali, hakan sai Allah ya mantar dashi wani rashi da yayi, domin yaga bayan da aka barmashi yasamu kulawa da kuma cigaba a rayuwa,hakan yamanta komai kuma shima yana kawo nashi gudumuwar a cigaban gidan hakan yasa kowa ma yafara mantawa, amma banda Abdul-jabbar, don har yanzu da sauranshi acikin juyayin rashin mata. Farha na kiyaye duk wani abu da tasan cewa, zai had'ata da Abdul-jabbar, domin tasan yanzu a duniya , babu mutumen da yafi tsana kamar ta, domin ganin yakeyi itace farkon fara nakkasa zuciyarshi, shiyasa koh yaushe da wancen halin na farko yake dangantata dashi, koh me zatayi wallahi baya ganin farinta, kuma idan dai sai yayi mata magana wallahi sai dai gada yashigo gidan nasu, hakan yasa ya sallama mata ikram d'in gabad'aya, idan dai Ikram na kusa da ita, in batazo inda yake ba, bazaya kirata ba, sai dai ko menene yazo dashi ya a jiye mata nan. Bayan rasuwar Iman da kwana ukku suka had'u, ta gayar dashi sannan tayi masa gaisuwar rashin da sukayi, amma kallo d'aya yayi mata ya amsa gaisuwar, bai k'ara dubanta ba,sai dai yayi masu addu'a daga cikin zuciyar shi. Da wannan farha tagane cewa, Abdul-jabbar k'arshene a komai na rayuwa, yadda tayi tsammaninsa ba haka ta ganshi ba, domin rik'o gareshi ga rayuwarshi, sai itama ta kama kanta da sha'aninshi. Yau dukansu suna fallow suna kallo tare da firarsu kamar yadda suka saba, Ikram na wasarta ta hau kujerar dining d'in ta fad'o, bakinta ya buge sai jini. Kukanta da farha taji da sauri ta mik'e tsaye domin d'aukota, koh da ta duba bakin nata jini ke fita, nantake farha ta rud'e da sauri tace.... "Nabani umma! Bakin ikeey ta jimu wallahi, wayyo!" Dasauri umma ta taso don dubawa, don ita farha d'in bata dubaba ta rud'e da ganin jinin, umma ta duba sannan tayi dariya tace.... 'Diyar taki karambani ne da ita, ke kuma d'an banzar rakin tsiya, toh bakomai bane d'an bugewa ne, kitashi ki wanke mata bakin sannan sai a duba" Da sauri farha ta d'auketa zuwa toilet, anan tayita wanke mata bakin nata, da anbata ruwan saita shanye, amma jinin fita yakeyi a bakin nata, anan farha taga jinin yak'i tsayawa bale taga gurin da taji ciwon. K'ara fitowa toilet d'in sukayi, kuma Ikram d'in tak'i daina kuka, sai kiran bakinta takeyi, umma tamik'a hannunta ta kar'beta, amma wallahi tak'i zuwa, hakan farha d'in ta d'auketa don zuwa asibiti a dubata, domin jinin zuba yakeyi sosai yak'i tsayawa, gashi kuma bata da kayan aikin anan. Goyata farha tayi, sannan ta d'auko gyalenta tare da handbag tata tafito da sauri. Rolling d'in mayafin kanta tayi, sannan ta gyara goyon da tayima ikram d'in, gabad'aya bayan rigar farha jinine, da sauri tace.... "Umma sai na dawo" "Kijira na kira dan ladi yakaiki mana " "Ah ah umma bazan iya jiranshiba, kinji yadda take kuka, kuma gashi bakin jinin bai tsayaba, zan hawo napape kawai kiyi mana addu'a " Juyowar da zatayi, taji tayi karo da mutun, kukan ikram ya hana farha jin motsin bud'e k'ofar, d'ago fuskar da zatayi, idon farha a cikin na Abdul-jabbar, nan take tajawo baya domin ya wuce sannan ita ta wuce, har zai wuce kuma sai yaji kukan ikram sosai na tashi ga jini yagani yana fita a bakinta, nan take cikin rud'ewa ya ajiye jikkar hannunshi yace..... "Ikram meke faruwa hakan?" Farha komai bata ce mashi ba, domin ko da ta amsa mashi k'yaleta zaiyyi,koh bak'ar magana, garama tayi shiru ta qyaleshi, wucewa farha tayi da ita da sauri zata fita yace cikin tsawa..... "Amma dai kinji ina tambayar menene ya sameta koh? kuma kikayi shiru saboda gaki mai muzanta mutane ta koh wace hanya ba " Farha taji bak'in cikin kalmarshi a gareta, amma kuma sai ta danne tace.... "Sauri nakeyi, domin inason nakaita asibiti, saboda jini ke zuba bakinta sosai, fad'uwa tayi " "Hmmm sai ki bani ita nakaita koh,tunda na dawo?" Farha ba musu tayi alamar sauke ikram ta bashi, domin tasan d'iyarshi ce kuma zaifita iko da ita sosai, juyo da ikram d'in tayi da alamar ya kar'beta, amma Ikram tak'i zuwa, domin duk yadda yaso tazo, wallahi tak'i zuwa gurinshi, hakan da Ikram tayi, shi yak'ara saka Abdul-jabbar jin kunya, amma kuma sai ya dake, domin baita'ba danasanin abunda zaiyima farha, domin baison ganinta koh kad'an. Umma jin kukan Ikram na tashine, yasakata fitowa daga kitchen d'in, anan taga rikicin dake faruwa. Tsaye tayi tana kallon ikon Allah, da sauri tace..... "Abbanah, menene hakan? Kaduba bakin yarinyar nan jini ke fita sosai, kuma gashi ta fad'ine ba'asan inda jimuwar ta tsaya ba,kuma menene na jayayyar zuwa asibiti yanzu? Ita tasan mutane da yawa, domin gurin zuwanta ne kullun, kaikuma yanzu kashigo garin zakaji wuya kafin aganta,don hakan ka kaisu kawai asbitin a dubata, tunda tak'i yarda ka kar'beta " Gabad'aya Abdul-jabbar yakasa musu akan zancen umma, hakan yasa ya juya domin cika umurnin kaisu asbitin. Koh kad'an farha tsarin bai yimataba, domin ita yanzu, bata k'aunar wani abun da zai dinga tayar mata da hankali bayan tasamu natsuwa a rayuwarta, hakan dai tayi hak'uri da bi bayanshi da ya fita. Wani had'e fuska yayi, sannan ya shiga motar ya zauna, ita kuma kwance goyon ikram tayi ta bud'e bayan motar tashiga ta rungumata. Tsaki yaja sannan ya tayar da motar suka tafi........... _kuyiman Afuwan da wanna, Wallahi banida lafiya, kunnena ke ciwo sosai,har ya kunbura, nadai daure nayo wannan, kusani addu'ar ku, Allah yabani sauk'inshi._ _Amma da sauk'i kuma, domin har naci Abinci yanzu, kuma gashi nayi typing, ngd ngd_ *Bee Been kuce,❤ Ta masoya*💞 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ _Enter PIN code..._ _Enter PIN code...L,_ _Enter PIN_ _code ...LO_ _Enter PIN_ _code...LOV_ _Enter PIN Code_ _LOVE....._ _wait......_ _PIN Accepted......_ _Welcome_ _;^ U ^; to v my HeArT❤masoya nah...._ *_Addu'ar ku Allah ya amsa, yabani lafiya sosai, ina godiya masoyanah, sak'onku nak'ara sakani azma wlhy, Allah ya barmu tare👏🏻_* Page... ★5⃣2⃣★ Shigar su asbitin, da sauri farha ta bud'e k'ofar tafita da ikram, koh ganin inda take takawa batayi bale ta tuna da wanda yakawo su. Fad'awa tayi G.O.P.D da sauri domin ganin wanda zai duba mata ita, hango doctor hisham tayi daga nesa, da sauri ta matsa tare da yimasa magana cikin damuwa.... "Doctor barka da yamma, ya aikin? Doctor please yarinyata, please yarinyata jini ke zuba tun d'azun daga fad'uwa " A rud'e farha ke jero mashi gaisuwar, da kuma bayanin, k'ar'bar ikram yayi domin ya duba da kyau amma kuma tak'i aminta taje sai kuka take yi, yace tabarta su shiga office d'in sai ya dubata. Farha tashigo shima ya shigo office d'in, a saman jikinta yafara duba ikram, hak'orantane na sama suka d'atsi la'b'banta na k'asa wanda saida hak'orin ya fasa le'ben yashiga sosai, dubawa yayi tare da wanke gurin sosai yasaka magani, sannan ya rubuta magani yace kawai taje pharmacy ta kar'ba basai ta biyaba inji shi. Farha tace "Ah Ah doctor, da wannan kad'ai ma kayi mana taimako, amma inada kud'd'in sayen maganin kabari kawai mungode sosai, gashi duk na rud'e farko, amma gashi yanzu har tafara barci, wallahi mungode sosai " "Babu komai sistr farha, sai dai naga rud'ewar taki tayi yawa sosai, sai kace wadda batayi training d'in aikin likitaba, wannan _so simple with you_ fa, amma duk kin rud'e _dear?"_ Murmushi tayi sannan tace.... " Oga hisham, tabbas nayi training akan aikin likita, kuma nafara sanin komai,tunda gashi next month zaku d'aukeni aiki idan nayi nasara, Amma a ciwon Ikram bazan gane damuwarta ba domin a rud'e nake ganin jinin jikinta na zuba, amma ai kaga yanzu normal nake, kuma nagode " "Sister teemah kenan, kina dai ji da babyn nan sosai,toh Allah yasa zaki iya bani mallakin ta " "Ita ikram d'in oga hisham? Ai Ikram sai ni mahaifiyarta ke iyawa da ita, domin duk wanda ya areta guna wajibi ya dawo da ita " Sukayi dariya dukansu, farha ta gyara d'aukar Ikram a kafad'arta, tare da cewa..... " mungode zamu wuce " _"plz wait sister farha, dama akwai maganar da nakeson muyi dake amma narasa ta inda zan kama,kuma nasamu cikakkiyar gaskiya akan zance da kikayiman akwanakin baya nacewa ke matar aure ce,ashe ba haka abun yake ba, inason ki bani dama domin kawo maki ziyara har gida, muyi maganar data dace akan hakan " Murmushi farha tayi, domin tasan yarigada ya ganota akan zancen da tace mashi ita matar aurece kuma ga diyarta nan Ikram, sai dai duk da ganewar tashi sai ta juyar da zancen da cewa..... "Bakomai ina jiranka, sai dai Allah yasa kayi nasara oga, domin ni yanzu ba kowanne namiji ke gabana ba, saboda halinku sai ku bayin Allah, amma bank'i amsa gayyatarka ba, sai dai ina yimaka fatar sa'a " "Ah abun sa'a ne kenan? Toh ai irinku da kalarku dace ake nema kawai, amma kisani kin had'a duk abunda koh wace macce yaci ace tanada shi, domin tun ranar da nad'aura wa'yannan idanun nawa,nagane lallai farha ba basira kawai ke garetaba, harda basirori masu yawa gareta, kuma ita ta dabance, amma wannan duka zancen, Abun adanawane da tanadi gareni har lokacin da fatar nasara d'in ta hau kaina, sai dai inason abani dama ta k'arshe wadda zankira waya Anjima" "Nabaka dama oga, sai najika " Tunda farha tafito motar Abdul-jabbar, sam ta manta da shi, hakan yasa da yagaji ya shigo G.O.P.D d'in yanata tambayar inda zai ganta, acen wani lebura yace mashi ga office d'in nan, tura k'ofar da zaiyi yaje muryar doctor hisham na cewa..... "Ah ah gaskiya, ni ban yarda kibiya kud'in maganin Ikram ba, nine nan zan sayamata koh nawane, bale 5000 da bawani abu ba, Ai ummar Ikram da Ikram sun wuce hakan " Dariya sukayi dukan su, farha natsaye bakin k'ofar fita,shikuma Oga hisham yana daga baya ya had'e hannuwanshi duka yana murmushi. Turo k'ofar da akayine da k'arfi ya saka farha firgita, tare da ja baya tayi tsaye, Oga hisham kuma kallon ikon Allah yakeyi domin shi baisan wannan mutumenba, kuma gashi bayada Alama da mahaukata sai dai tsantsar gayu da kyawon jiki, hakan yasa shi saurin tambaya..... "Malam lafiya kuwa,zaka shigo ga wuri amma koh sallama babu, kamar ba d'an musulmai b ?" Kallonsa kawai Abdul-jabbar yayi sannan ya juya ga farha cikin fushi.... "Malama amma kinsan kinmanta dani a waje koh? Don haka idan zancenki na banza zakiyi, kina iya mik'oman yarinyar sai ki tsaya ki k'arasa abunda kikazoyi, kai kuma ni ba talaka bane da zaka sayama yarinyata magani kyauta don ka fahimta " Nantake doctor Hisham yagane cewa kenan shine uban wannan yarinyar dake tare da farha? Toh idan shine mahaifinta, Toh yaya yake da farha d'in? Gada ace shine mujinta na farko, toh koma shine menene na wannan hucin? bayan sunrabu yanzu? Da sauri doctor Hisham ya yace.... "Sorry Abokina, ina baka hak'uri akan laifin da nayi maka na rik'eta, bansan cewa tare kuke da ita ba, sistr farha kuje, zan kiraki mu k'arasa zancen " Ya juyawarshi yakoma sit nashi ya zauna. Abdul-jabbar k'ala baiceba domin yabashi hak'uri, bayada tacewa, domin itace keda laifi ai, tabarshi waje ga driver d'inta. Farha hanya takama ta waje, sannan ta share hawayenta da suka zubo mata a ido kad'an, shima bayanta yabi, sannan ya bud'e motar ya shiga. Tafi 5mnt kafin ta shiga motar, sai da taji dama ta mik'amasa Ikram itakuma tashiga napape, amma sanin zata musgunama ikram idan tatashi bata gantaba zatayi kuka, hakan yasa tashiga motar tana share hawayen bak'in ciki wanda batasan ya zatayi maganinshi ba, a yanzu. Isowarsu gida, farha koh d'akin umma bata shigaba domin tarin damuwar datake ciki, kuma wadda ta manta da ita tun bayan wasu lokutta, amma a yanzu dole ta kawar da ita ta hanyar yafe ikram a rayuwarta, idan dai akan ikram ne? Toh yau zatayi yak'i da zuciyarta akan abun dake ganin shine dai-dai da kwanciyar hankali a zuciyarta insha'allah. Umma shigowar Abdul-jabbar kawai taji, amma bataji tasu farha ba, fitowa tayi domin jin ya basu dawo ba har yanzu? Abdul-jabbar ya shaidamata sun dawo suna ciki, umma cikin mamakin wucewar farha d'akin ba tare da ta shaidamataba, hakan yasa da sauri ta shiga d'akin nasu don dubata. Hango farha umma tayi zaune tana sharar hawaye, ga Ikram na barci alamar ta samu sauk'i sosai, shigowa tayi tare da zaunawa gefenta ta dafata tace..... "Farha lafiya kika dawo kika zauna kika sanya d'iyarki gaba kina kuka?" Tayar da fuskarta tayi, idanunta cike da hawaye wanda ta runtse idon suka zubo tace..... "Umma Ayau zanbar gidan nan nakoma gidan Baba insha'allah, domin zan maida ikram hannun mahaifinta, na fahimci zaman Ikram hannuna ba alkhairi bane a rayuwata, domin koh yaushe idan ina neman farinciki, toh a sanadin zamanta hannuna bangaji da jin gori da tunanen bak'in ciki a rayuwata ba, don haka umma zanjawo hak'urin rashin Ikram a rayuwata nasanya juriyar rashinta tare dani, na baiwa mahaifinta ita, nikuma nayi nesa da dukkan rayuwarshi, narok'eki da Allah Umma gada kiga laifina akan hakan, domin hakan shine kad'ai zai kawo zaman lafiya A rayuwata, domin A yau kad'ai rashin mahaifiya ya dawo mani sabo " Kuka takamayi mai tsuma zuciya, tare da aza kanta bisa kafad'ar umma d'in tana kuka, nan take ran umma ya'bace, domin tagane yadda zancen yake, kuma abun daga Abdul-jabbar yataso, amma kafin taganshi bari tafara jin menene silar hakan? "Farha dama har yanzu baki d'aukeni a matsayin mahaifiyar data haifekiba? Toh kisani babu inda zakije,kuma babu zancen maidamashi da Ikram A hannunshi,domin Kece kad'ai kikafi cancenta da kirik'e Ikram a hannunki domin dake tafi sabawa, amma barni dashi, kishare hawayenki, ninasan hukuncin da zanyanke akan hakan, kuma kina tare dani har ranar da zakiyi aurenki kihuta, insha'allah Farha bazaki k'ara kuka a rayuwaba, indai kina tare dani Alk'awalin da nad'auka sai yacika insha'allah, kitashi ki wanke fuskarki, sannan kici abinci ina zuwa kinji " Share hawayen kawai farha tayi, Amma kuma damuwa damk'e a zuciyarta domin tarasa menene zai kawo wannan k'iyayyar ta yanzu da Abdul-jabbar ke yimata, ai koh don darajar Ikram a hannunta yaci ace ya yafe laifinta da tayi mashi farko, ya kalli girman karamci a rayuwarshi, amma abu kusan shekara nawa yak'i ci bale ya cinye, gaskiya tasan tayi laifi farko, amma dazaiyi tunani anan shine yanzu ai tana k'aunarshi sosai, mezaisa kuma yayita yimata hakan yanzu, gaskiya da tace bazatayi aureba, Amma yanzu dole tasamu miji mai aminci tayi auren ta huta, domin shi kad'ai zai kareta da duk wata fitina, gashi dama tana fama da ciwon mara, kuma anshaida mata aure shine maganin hakan, toh gara ta nemi maganin hakan, da wannan waswasin nata, tafurta cewa..... "Ya Allah, kasadani da miji nak'warai, mai mutunci, mai k'aunata, wanda zai dubi maraicin rayuwata, da girman nadamar laifina na farko, ya Allah kazabaman muji nak'warai " Da wannan addu'ar takai bakin toilet don yin alwallah tayi sallah. Umma cikin fushi ta d'auki wayarta domin kiran Alhaji Aliyu, cikin sa'a yad'auka, ta shaidamashi yazo don Allah idan baya komai tana nemanshi anjima kad'an, ya amsa dazaizo insha'allah daya fito gurin aiki zai shigo. Umma ta ajiye wayar, sannan ta wuce d'akinta batare da tacema Abdul-jabbar k'ala ba. Baba natasowa aiki ya zarcikke nan gidan, umma takira Abdul-jabbar a waya tace yazo tana nemanshi a cikin gida. Alhaji Aliyu yace... "Lafiya kuwa dai koh?" "Eh dasauk'i dai, inason ne muyi magana dashine akan wani abun, kuma nasan zancen dakai shine dai-dai, don kaxama shaida " "Toh shikenan umma Abdul bari yak'araso muji " Rufe bakin baba dai-dai da shigowar Abdul- d'in da sallamarshi, ya gaisa dashi sannan ya zauna k'asa, domin baisan dalilin kiran nashi ba. Umma ta kalleshi cikin fushi tace.... "Toh uban marasa hak'uri da tawakkalli, inason kafad'aman cewa kai ba ajizi bane, kuma kai baza'a ta'ba yimaka laifi anemi yafuwarka kayafeba, toh kasani A yau ba sai gobe ba Ikram zata dawo hannunka, sai dai wallahi ni bazan rik'ataba, kuma ni bazata zauna a gidanaba, sai dai kayo aure matar tarik'a maka 'yar da kake ikirarin d'iyarkace kai kad'ai, kuma na rantse yau sai Ikram ta kwana hannunka insha'allah " "Haba! Haba!! Umman Abdul, menene abun rantsuwa akan wannan zancen kuma? Shin idan ya kar'bi Ikram yaje da ita ina kuma? Wanda bashida mata, kuma bashida yar renon rik'ata, kuma hassali Ikram bata yarda da kowa sai farha, idan akayi hakan ai wata damuwace kuma aka tayar mashi da ita fa" "Hmmm Alhaji wannan dakake gani shine ke tayar da duk wata fitinar da aka manta da ita, toh don haka abashi 'yarshi koh zamu samu sauk'i " "Umman Abdul, wata matsalarce wadda bansantaba kuma?" "Eh, nima bansan Abunda yafaruba, amma farha tadawo gidannan da kuka bayan sunje tare gurin kai ikram asbiti, shine take shaidaman zata bashi Ikram domin tasamu kwanciyar hankali akan Abunda yake yimata, toh tunda baisan girman karamci ba, da hak'uri a rayuwarshi ba, toh za'a mik'amasa 'yarsa sai itakuma ta huta, ni na'aza a dalilin sonda 'yarsa keyima farha ya manta da duk wani 'bacin rai na baya, amma duka wannan bai zamo silar hak'irinshi ba, toh gara ta kama kanta abunda zai zama tashin hankali gareta, indai kan 'yarsa ne, toh daga yau babu ikram babu farha, kuma yafitar da matar da zai aura nan da sati biyu, domin koh macce ce shi yafita takabar mutuwa, bale yana d'a namiji " "Don Allah umma Abdul kiyi masa hak'uri, kitsaya da fad'an mu fuskanci inda wannan al-amari ya dosa, kai Abdul-jabbar menene yafaru hakan ne?" Duk'ar da kanshi yayi, sannan yafara magana a hankali yace..... "Umma don Allah kiyi hak'uri, wallahi nima narasa gane kaina akan wannan al-amarin, idan natuno rayuwata ta farko har izuwa yanzu, toh idan nakalli farha wani bak'in ciki nakeji, narasa meyasa hakan,amma ninasan da cewa na dad'e da yafe mata tuntuni kawai dai halin rayuwa ne, dakuma idan na kalleta natuno da k'iyayyar da tayi man farko, amma don Allah atayani da addu'a bazan k'araba,kuma zancen Aure don Allah baba kuyafeman, wallahi babu maccen danake iya ganin zan iya zaman aure da ita a yanzu " "Koh kak'ara, koh gada ka k'ara, yau dai Ikram gurinka zata kwana, wajibine yau kagano mahimmancin reno a rayuwarka, sannan kuma Aure wajibine kanka tunda mu ba mutanen banza bane " "Innalillhi wa'inna ilaihirraji'un! umma don Allah kitausayaman banason na bijirema buk'atarku akaina, sai dai kisani zan kar'bi Ikram yau takwana hannuna gobe zan koma, sai nadawo da ita hannunku" "Umma Abdul kiyi hak'uri, da wannan zafin fad'an akanshi, ni nasan me Abdul keji, domin ni d'a namijine, kekuma bazaki gane nufinsaba, don haka mubi a hankali zai kawo wadda yakeso nan gaba kad'an " "Hmmm naji, toh tunda hakane, kai kabashi lokaci ya kawo matar don abashi 'yarshi, mu huta da tijararshi, domin itama mai rik'on na 'yar tashi aure zatayi insha'allah " Anan yabada hak'uri, kuma bazai sake abunda yake yiba, sai dai don Allah ajaye mashi zancen Aure kusa domin duka yanzu matarshi koh shekara batayiba kuma a tayar mashi da zancen Aure, don Allah ak'ara masa lokaci. Baba zancen Abdul- jabbar dariya yabashi, domin yasan waye Abdul-jabbar a sha'awa tunda itace tata'ba kwantar dashi asibiti, amma wai yanzu kuma bayason Auren bayan ya d'and'ana zancen auren, baba yak'arabawa umma d'in hak'uri akan ta k'aramasa lokaci zuwa wata d'aya, a lokacin idan babu wani zance, toh shi da kanshi zai yimasa hukunci, aka kai k'arshen zancen tare da bada hak'uri akan abun da yafaru, umma tace anjima yazo yad'auki Ikram domin yau dole su kwana tare, baba yace anjima yaxo ya d'auketa domin cika umurnin nata. Ahaka aks kai k'arshen zancen cewa anbashi 1month ya kawo matar aure, domin su samu lafiya, kowa ya watse, amma zuciyar Abdul-jabbar kamar ta fashe don bak'in cikin rashin matarshi mai sonshi, gashi yanzu an tilastashi kawo abur da baisan inda zai samu kalar wadda yake soba, shidai wallahi tun fara soyayyarshi har yanzu bai samu kwanciyar hankali mai d'aurewa ba, toh koh ya zaiyi yanzu? A haka ya yini acikin part nashi. Da dare yaje cika umurnin umma, amma wallahi Ikram tak'i yarda dashi koh kad'an, a hakan yayi dubarar d'aukarta, yafito da ita, sai dai me, Ikram ta hanashi barci bale yazauna ya huta, a yau kuma yagane cewa farha rufin assirice gareshi, koh ba don komai ba, sai don Shak'uwarta da Ikram, Amma wallahi har yanzu koh kad'an bayason ganinta kusa dashi, domin shi kad'ai yadan girman tsanarta a rayuwarshi. Tunda asuba Abdul-jabbar ya maida Ikram part d'in umma, domin yasan ta wahala da kuka shima ya wahala, don haka bai bari umma ta ganshiba, ya koma ya shirya don barin garin baki d'aya. ★★★★★ *AFTER 5 DAYS* Doctor Hisham yakawo ziyara gidansu farha, bayan wayar dasukayi da ita, tabashi dama akan Yazo, domin taji k'udurinsa akanta, A hakan ta sanar da umma zuwansa, itama umma tayi farinciki tare da addu'ar dace ciki. Isowarshi kenan, Farha ta gabatar mashi da kayan ci da sha, sannan ta samu guri ta zauna daga nesa dashi suka gaisa. Sanye take cikin atamfa doguwar riga,sannan tad'aura d'an kwalinta dai-dai kanta, irin d'aurin zamani wanda farha tasabayi shi tayi, sannan tayi kwalliyarta dai-dai yadda takeyi bata k'ure zuwa ga wadda take haukata 'ya'ya mazaba, domin har ta manta da ita. "Wooo my best choice, kinyi kyau sosai, koba kwalliya ke ta dabance fatima, bari gada na zurfafa yabon tauraruwar bayan banji _accepted_ d'in _requesting_ d'in nawaba, da farko dai duk da kinsan da sunana amma gara na kammalashi da tarihi na_____ _sunana Hisham Bello Ard'o Gombe, ni d'an asalin gombe ne, sai dai aiki yakawo mahaifinmu nan kuma muma zaman mu yadawo nan kaduna, nayi aure amma munrabu da matar saboda Rashin mutunci nata da kuma izgilancin wulaqanci ga mahaifana, bamu haihu da ita ba, tun lokacin bank'ara sha'awar auren wata macce ba sai ke farha, tunda na ganki naji gabad'aya komai nawa ya sauya,nayi maki magana, kikace ke matar aurece har da d'iya tare dake, daga baya na bincika naga ashe kin rufene don bakison damuwa, wlhy farha gabad'aya akanki komai nawa ya sauya please ki aminta dani, domin na hango zuciyarki da kalar damuwa irin tawa, mubama zukatanmu farincikin da muka rasa, baki haihuba, a binciken da nayi, naji ance yarinyar k'anwarkice da tarasu, please ki aminta dani mu share hawayenmu tare, sai inkuma nine d'in banyi makiba, amma kuma ki tambaya kaf kaduna wallahi babu wanda baisan family namu ba, akwai mutunci da karamci aciki, don haka inajiran sakamakon zancena gareki yanzu" "Hmmm Oga Hisham, anan banida wani za'bi sai za'bin Alla akaina, kabani 2days insha'allah zakaji result d'inka daga zuciyata, amma yanzu bansan me zance makaba, domin duk abunda zance gaskiya k'arya kawai zanyi, domin babu nazari ciki, amma next 2 morrow da kaina zan kiraka " Ya aminta, suka d'an ta'ba fira cikin mutunci, tare da tambayar waye Abdul-jabbar agareta halan? Tabashi amsa da yayanta ne, kuma Abban Ikram ne, k'anwarta ya aura wadda ta rasu, daga nan sukayi sallama cikin jin dad'i da alkhairai irin na soyayya ya kawo mata. ★★★★ ★ *WAI WAYE ADON TAFIYA, SHIN YA LABARIN ANWAR DA IYAYENSHI?* ★ *Bee Been masoya*💞 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ _Page d'innan duka nakune, Marubuta gidan Hira✍🏻, inayinku ina k'ara yinku😍 kuna saka bee bee nishad'i, a wanne hali take,ta ganku kawai zata fara 😂 *Love you All Gidan Hira*_❤ Page... ★5⃣3⃣★ *~LABARIN ANWAR DA TAWAGARSA.~* Tun ranar da Anwar yasaki Farha bayan taka masu suna aikata iskancinsu da abokinshi da kuma jamila k'awarta a d'akinta, bai k'ara zama inda mahaifinshi zai ganshiba domin labarin sakin yazo mahaifinshi a kunne,hakan yasa ya had'a duk wani abu nashi mai muhimmanci yabar garin tare da abokan iskancin nashi. Mahaifiyar Anwar babu yadda batayi da mahaifinshi ba akan ya nemo mata Anwar, domin shi kad'ai ke gareta rayuwar duniya. Mahaifin Anwar ya nunamata cewa, dama da hannunta a lalacewarshi don haka idan batayi a sannuba har ita zai iya yafeta ba Anwar kad'aiba, hakan hankalinta yayi mugun tashi da wannan furuci, nan take ta gano cewa lallai dadyn Anwar zai iya yin komai Akan hakan, sai takama bakinta tayi shiru, amma kud'd'inta nashan kashi gurin neman Anwar, amma shiru babu Anwar bale labarinshi. Tunda anwar yabar kaduna, sai ya tare a wani babban hotel da ke garin Abuja, inda yanzu abun nashi yaci gaba, domin yana homosexual ne saboda yasamu kud'd'i. Ranar da ya tashi barin kaduna bayan ya rabu da farha, ranar ne yabama jamila k'awar farha kud'd'i masu yawa, hakan yasa jamila taji zata iya binsa akoh inane domin itama tak'ara samun kud'd'i, domin akan kud'd'i babu abunda bazata'iya aikatawaba, don haka da ita akayi wannan tafiyar. Iyayenta sun nemeta har sungaji sunsakama sarautar Allah idanu. Anwar abun nashi yaci gaba, domin yanzu manyan masu kud'd'in Abuja sune abokan hark'allanshi, hakan yasa sai jamila takoma tamkar matarshi, girkinshi, tayar mashi da sha'awarshi, amma bai yarda da sex da itaba domin baya gabanshi, sai dai usman ke d'an ta'ba mu'amala da ita, duk da hakan ta za'bi zama dasu, domin tasamu mak'uddan kud'i da yawa a k'ark'ashinsu, tunda har motar kanta gareta, hakan yasa ta manta da wata rayuwar kaduna, masha'arsu kawai sukeyi, wanda yanzu gida garesu na kansu, itama da nata miyagun matan a nan gidan suke tasu harkar. Mahaifin Anwar yabada sak'o a sanar dashi cewa, ya cire Anwar daga tsatsinshi, koh bayan ya mutu Anwar baya gadonshi domin shi ba d'anshi bane a yanzu, idan ya rasu yafi farincikin dukiyarshi a baitil mali da Anwar ya gadeshi, domin ya samu labarin abunda yake aikatawa, mahaifinshi yayi kuka har yagaji domin Anwar shi kad'aine Allah ya mallakamashi a jinin jikinshi Amma gashi yayi yayi yakoma mutumen k'warai yak'i ya koma, domin duk wasu kayan maye da d'an adam kesha su bugar dashi Anwar zaishasu yanzu, hakan yasa mahaifin anwar d'auko d'an yayanshi domin ya cigaba da gudanar da kular mashi da wasu al-amuran da yake aikatawa a nan gida nigeria, gaba d'aya ya manta da tsarin Anwar a rayuwarshi, kuma yaje har gidan mahaifan farha ya basu hak'uri akan abunda ya faru, domin shi baiso hakan ba, koh lokacin da yaji rasuwar mahaifiyar farha saida mahaifin Anwar yazo yayi mashi gaisuwa da yashigo nigeria. Mahaifiyar Anwar tak'i takoma jidda domin bazata iya tafiya tabar anwar acikin wannan halinba, domin koh ba komai tasan hadda hannunta a lalacewar Anwar d'in tun farko, domin komai yakeso zata tilasta mahaifinshi yayi mashi koh ransa baisoba, don haka dole ta tsaya ta nemi inda Anwar d'in yake. Wata shidda da faruwar hakan, momynshi ta shirya domin taje abuja ta nemi gurin da yake zaune, bata wahalaba domin wayanda suka sanshi su tanema, taci sa'a yana nan kuma lokacin a cikin halin yake na bad'alar tashi. Shigowarta gidan taga jamila zaune a shiga ta rashin mutunci, ga 'yan mata nan zazzaune sai firar banza sukeyi, shigowa momyn Anwar tayi da sunan tambayarsu inda Anwar d'in yake, kafin ta fara tambayar sai wata macce dake zaune gefen jamila tafara tambayarta da koh tazo d'aukar watace daga cikinsu? Momyn Anwar kallonsu kawai tayi saboda takaici, sannan tace..... "Ina Anwar yake? Sai a lokacin jamila tagane mahaifiyar Anwar ce domin fuskarsu d'aya da Anwar babu bambanci, nan take ta mik'e domin zuwa d'akin da yake, knocking tafarayi sannan yazo ya bud'e domin aikin yakeyi itakuma zata katsemashi jin dad'i, don haka da sauri ya bud'e tare da hasala yafara tambayarta..... "Wai meye hakan dakike yiman jamila?" "Anwar ina tunanin mahaifiyarka ce fa tazo gidan nan yanzu?" "Eyee! Toh wai su meyasa zasu dameni bayan na barmasu gidansu, Amma kuma suna biyar didiqina? Kawai kice mata bananan baki ganniba, kuma ki wuce kibani guri plz" Jamila takoma tasanar da ita baya nan, itakuma yarda ne batayiba, hakan yasa tabi hanyar da jamila tabi domin gani da kanta idan gaskiyane, k'ofar ta tsaya tare da knocking, nan take yafito da niyyar rashin mutunci amma ganin mahaifiyarshi yasa ya tsayar da hakan. "Anwar kaza'bi kazauna acikin wannan halin mara amfani daka zauna damu a matsayin iyayenka masu sonka koh?" "Momy......... " Dakataman! Anwar akan ka babu wahalar da bansha ba akakan kaji dad'in rayuwarka, na d'auki kud'in mahaifinka bai saniba domin kaji dad'in rayuwa, nayimaka a kud'd'in dake jikina, amma wai karasa zama mutun wanda iyayensa zasuji dad'in k'aruwa da kai, Anwar kasani ni kad'ai yanzu ke sonka domin nice mahaifiyarka, mahaifinka ya dad'e da mantawa da kai a rayuwa saboda aikin da kake aikatawa " "Momy kikoma gida, gobe zanshigo kaduna nasameki, yanzu akwai aikin da nakeyi gada contract d'ina ya rushe, domin tare nake da honourable, zanzo " Turo k'ofar yayi yabarta nan tsaye, Ahakan ta kwashi bak'in cikinta ta koma kaduna, wanda takejin zuciyarta zata iya bugawa akan hakan. Tunda hakan yafaru momyn bata k'ara neman Anwar ba kuma shima bai nemetaba. *Bayan shekara biyu, da faruwar hakan.* Anwar ciwo yake fama dashi, wanda duk wa'yanda ketare dashi duka sun gujeshi, Usman yad'an tsaya yana kula dashi, Amma daga lokacin da yaga Anwar wasu ruwa na fitar mashi daga cikin jikinshi masu wari, sai shima ya fara guje mashi, bayan yakaishi asibiti anduba ance bashida magani ciwonshi, kuma wanda duk yayi wata mu'amala dashi macce koh namiji ciwon na iya faruwa dashi, domin shima d'aukarta yayi jikin wani, tundaga nan Usman da jamila suka tsere suka barshi, ciwo nata cinshi shikad'ai wanda har tsutsa tafara fito mashi a jiki. Watarana mai gadin gidan da Anwar yake, yaga kowa yashigo gidan gudu yakeyi, shima sai ya shiga yaga menene hakan d'in? Shiga yayi domin duba halin da akeyima gudu, ganin anwar kwance tare da tsutsotsi a jikinshi, yasa mai gadin rufe hancinshi domin ya taimaka mashi. Anwar number mahaifiyarshi yabada domin yasan ita kad'ai zata iya taimakonshi, mai gadin yakirata ya shaidamata halin da yaronta yake ciki, hartayi kamar gada tazo kuma sai soyayyar haihuwa tasata d'aukar mota domin ganin halin da dayake ciki. Isowarta gidan taga yadda anwar ke wari ga ruwa nayi mashi zuba masu tsutsotsi da wari, sai hankalinta ya tashi, nan take ta rufe hancinta tana hawayen danasani, mai gadin ya rik'a mata aka wanke masa jikinshi sannan akasamu jallabiya aka saka mashi, tare da saka barguna da leda kamar ta 'yan haihuwa k'ark'ashin jikinshi ta dawo dashi asibitin nan kaduna, layin 'yan yoyon fitsari, domin su harsunfishi, don shi a duburarshi abun ke fita. Kafin su kar'beshi federal hospital d'in sai da momyn Anwar ta zube masu 100k sannan suka bashi gado a wani wulak'antaccen d'aki. Mahaifiyar Anwar takira mahaifinshi ta shaida mashi ciwon nashi, amma cewa yayi tacireshi a harkar Anwar domin shi baisanshiba, kuma naira d'inshi bazata shigo asbiti da sunan ciwon Anwar ba, momyn tayi kuka wanda yake kuka domin harda ita gefen 'bata rayuwar Anwar da mugunyar tarbiyya, su gasu masu kud'd'i yaronsu ya wataya yadda yakeso, toh yau ga k'arshen gata yazo, domin duk wanda yasan Anwar wallahi bazai ta'ba cewa d'an gayun yaron nan ne ba Anwar Naira, domin yakoma Anwar mutuwa. _Toh Allah ka'iya mana, kabamu tarbiyya ta k'warai, da kuma 'ya'ya nak'warai, kabamu ikon yimasu tarbiyyar hali na k'warai ba tarbiyyar nuna jin dad'in duniyaba, ka karemu ka kare musulmi baki d'aya da rayuwa irin wadda Anwar yayi kuma yanzu yake ciki, ameen ya Allah.👏🏻_ A Federal hospital anan aka kawo Anwar, doctor hisham shine likitan da ke duba anwar, shima yana iya k'ok'arinshi akanshi domin anzube masu kud'd'in aikinshi yadda ya kamata, mahaifiyar Anwar waya tabugama mahaifinta dake cen jidda akan yayi mata taimako da kud'd'i domin samama Anwar lafiya. Kasancewar mahaifinta naji da ita batasamu mishkila anan ba nantake ya turo mata kud'd'i masu yawa domin samama jikanshi lafiya tunda jidda bazasu amsheshi ba koda yace azo dashi, don haka suka tsaya nan Nigeria, mahaifiyarshi na iya k'ok'arinta amma ciwo yak'i ci bale cinyewa. Doctor Hisham ciwon na Anwar har mamaki yake bashi sosai, domin yasan ciwonshi na farko masu mu'amalar homosexual suke fama da kalarshi kuma idan dai za'a jure shan magani da cire kud'd'i asayi maganin toh may b a samu d'an sauk'i domin warkewa kuma babu, tunda a duburarshi ake mu'amalar, cuta kuma tarigada tashiga babu wani saf sauci ciki, amma abun mamaki sai ga wasu k'uraje damk'an acikin jikinshi sunfara fitowa, aka bada text a duba akaga Anwar d'auke da cutar H.I.V positive, wanda wanda kedashi sukayi tarewa ya lak'amashi shi, hakan doctor hisham yafad'amasu tare da basu result d'in sugani, ya wuce. Momyn Anwar taci kuka har batasan metake cewa ba, haka shima mai ciwon sai yanzu yafara gane Illar abunda ya aikata,amma nadama yanzu ai bata aiki Anwar kabar girma tun ranar haihuwarka. 💧💧💧💧 Farha anfara aiki a federal hospital, yanzu cikin 2 month take da farawa, Rayuwarta yanzu cikin jin dad'i da annashuwa, domin kuwa ta aminta da doctor hisham sone na tsakani da Allah yake yimata, kuma aure yakawoshi ba wasaba, domin yanzu ko wanne 'bangare na iyayensu sunsan da zancen neman Auren Doctor Hisham da farha, hakan yasa yanzu shak'uwar soyayyarsu nasaka farha mantawa da komai. Ikram ta saba da doctor hisham, domin duk sanda zaizo, wajibine sai yayo mata tata tsarabar ta musamman,sannan kuma suyi fira da ita kamar ba 'yar shekara biyu da rabi ba, hakan nasaka soyayyar Ikram ga kowa wanda ke tare da ita, saboda wayo da kuma gane karatu, domin ansakata free nursery yanzu, idan farha zataje gurin aiki take ajiyeta sannan ta wuce, kasancewar yanzu umma ta tilastata akan tadinga d'aukar mota da kanta tana driving, saboda ai bata kowa bace ta ummar ce, hakan yasa yanzu take driving da kanta da sunan motar umma tunda ta iya dama. Kamar kullum haka yauma tashirya fitar Ikram makaranta, sannan itama tashirya tata fitar, rataya jikkarta tayi sannan tarik'a lunch box d'in ikram a hannu d'aya sannan ta rik'a ikram d'in a hannu d'aya, suka shiga d'akin umma ta shaidamata sunwuce, umma tayi masu addu'a sannan tace.... "Ikeen Aunty farha harkar babu bye bye?" Dariya Ikram tayi harda 'boyewa bayan Farha, sannan ta lek'o ta bayanta tace..... "Idan uncle Hisham ya siyaman sweet da mota zan baki d'aya, nabawa Abban Abuja d'aya, motata kuma Aunty farha kawai zansaka tunda ita ke goyani " "Ehhh, lallai Ikeen Aunty farha toh Adai yi karatu da yawa " Farha dariya tayi sannan taja hannunta suka fita, sakata motar tayi, sannan tasaka lunch box nata da jikkarta a baya, tadawo gurin driving d'inta ta zauna. Shigarta kenan wayarta ta fara ringing, kuma daji tasan mai kiran Hisham ne, picking tayi sannan tayi sallama. "Amincin Allah ya tabbata agareka sanyi idaniyar teemah uncle d'in Ikram, antashi lafiya?" "Wannan zance hakan? Ai sai kisaka nakasa fad'ar zancen dake bakina, plz ki safsautaman fa, akwai sauran time, toh qlau natashi, kefa?" "Nima hakan" "Toh Alhmdllh dear, dama so nakeyi kifito da wuri, domin akwai aikin da nakeso ki rik'aman na wani patient saboda aikin nad'aya daga cikin abunda nakeso ki k'ware a kai, sai dai nasanki da tausayi gada kizo kikasa fa" "Hmmm naji zan daure ai, Ina onway ma, domin ikram kad'ai zan ajiye a school zan shigo yanzu " "Ok kikular man da kanki kafin ki iso, sannan kibama ikram one kiss ga goshinta " "Ank'are Oga " Dariya sukayi dukansu, sannan ta mayar da wayar a jikkarta ta tayar da motar. A bakin get nasu Ikram ta tsaya, tafito ta rufe motar tarik'o hannunta da lunch box nata, sai da ta tabbatar Auntyn tasu ta kar'beta sannan ta fito ta wuce. Shigarta asibitin taje tasaka hannu a attendance ship, sannan ta duba komai wanda yakamata ta duba, sannan tafita zuwa office d'in doctor hisham. Turawa tayi cikin sallama ta shiga, lokacin yana cike wata takarda a gabanshi, sai kuma ganinta yasa ya ajiye biron da yake rubutu yafara kallonta tare da cewa...... "Gaba d'aya nurses d'in asibitin nan, babu wadda uniform d'innan kema kyau kamar my teemah,wallahi keta dabance a jerin kyawawa farha, hakan yasa bazan bari wannan kyawon na k'arewa a duba patient's ba, har ni a dinga dubani, hakan yasa banji zan iya cika 2 month batare da anbani matata ba, don haka nashirya komai a hannuna, jiran kawai nakeyi a ce yau na iso " "Wai kai Oga, koh yaushe sai kayi abunda zaisaka mutun dariya, gada ka manta kaga mata iri-iri a duniya, kazauna turai, ka auri shuwa'arab, don zaka Auri farha shikenan saikata zaro zance? Toh babu ruwana idan kyawawan nurses d'in asibitin nan suka jika " "Farha kenan, dole na fad'a maki hakan, domin da sonki nake kwana nake tashi, k'arshe kuma ina burin najimu a inuwa d'ayane, kinyi auren farko nima nayi, amma wallahi jinakeyi wannan shine aurena na farko a rayuwa, don haka insha'allah a month d'innan komai zaizo k'arshe " "Naji nidai oga tsoratani ma kakeyi, a yanzu saboda yadda kake zaro zancennan, toh mubar wancen zancen, ya batun patient d'inda za'a d'aura training d'insa akaina?" "Hmm tunda ba kyason zancen nabari, amma ki shaidama umma next 2 week sadakin Hisham zai shigo hannun farha, sanna patient d'in anjima idan kin k'arasa aikinki zan kiraki sai muje tare koh? amma yanzu bangaji da kallonki ba, kibani 5mnt nak'are kallon flower ta " "Haba! Wai oga menene hakan? Nifa yau tsoro kake bani, domin kafi koh yaushe rud'ewa akaina, inda da Ikram mukazo anan itama zata gane yadda ka koma fa" Murmushi yayi sannan ya matso da sit nashi gaba, harda wani lumshe ido yayi sannan yace.... "Kinsan menake ji idan na ganki kuwa? Farha nasan kinsan menake ji, domin ke ba yarinya bace, kuma kinsan muhimmanci dad'ewar mutun bayada mata, bayan kuma yasan muhimmancin matar a rayuwarshi, toh wallahi ni kad'ai nasan yadda nake ji a kanki, hakan yasa nakeson na mallakeki a matsayin matata, mufito aiki tare, mu koma tare " Duk'ar da kanta farha tayi, harda jawo hijab d'inta na uniform ta rufe fuskarta, domin yazo da sabon Al-amari zuwa gareta, tasan dai soyayya domin tayita amma batasan wani zance wanda yake fad'iba, domin bata ta'ba aikatashiba bale taji ya dameta tana nema, sai dai ita macce ce mai yawan sha'awa wanda tasan da wannan case d'inta tun kafin ta auri Anwar, da wannan zancen da oga hisham yayima farha, da zance ta rufe fuska ta bar office d'in nashi don kunya. Kiranta yakeyi amma bata dawo ba, hakan ya k'yaleta tare da cewa..... "Zan koreta ita kunyar a next month mai zuwa. ★★★★★ Watan Abdul-jabbar goma bai dawo gida ba, yana abuja zamansa, domin gudun fushin umma ya hau kanshi, tare da tilastashi abunda baiyi niyyar yiba, asashi yayi a halaka, domin duk wadda zai aura cutar ta kawai zaiyi, domin babu ita aranshi. Hakan yasa koh yaushe cikin bugama baba waya yakeyi akan basu k'asar ne baki d'aya course aka turasu, amma da yadawo zai wucikke gida baki d'aya, kuma a gurin baban anan yake samun labarin gida da kuma yadda Ikram take, don har zancen shigarta school sai da yajiya gurin baba. Baba yasan Abdul-jabbar zance ne kawai yakeyi, domin yasan yana nigeria, kuma shi yasan abunda yake ji akan rashin mata domin shima a tension d'in yake, don haka baya ganin laifin Abdul-jabbar, sai dai idan sunyi waya dashi yana jamashi kunne da nasiha akan ya kiyaye mutuncinshi, banda neman matan banza domin ba girman mutuncinshi bane, kuma idan yayi hakan bai kyautama kushewar Iman ba da Ikram, da kuma mahaifiyarshi, da hakan baba zai d'auki tsawon lokaci yana yima Abdul-jabbar fad'a, domin yasan yadda Abdul-jabbar ke da mugunyar sha'awa wadda tazamar mashi ciwo, sannan ya horeshi da yadaina umfani da pills d'in da yake sha, gudun gada su illatar mashi da gaba. Idan baba yak'asa yima Abdul-jabbar fad'a, shima Abdul-jabbar d'in sai yayi godiya, sannan sai ya shaidamashi cewa, shi koh macce bayason gani bale har yaji suna burgeshi, insha'allah shi bayada niyyar tarewa da matar da ba muharramar shi bace, kuma zai kare mutuncin wa'yannan bayin Allah da ya ambata. Kamar kullum yadda suka saba wayar, yauma Abdul-jabbar shine ya kira baban, lokacin baban yashigo gidan Umma tana shaida mashi zancen neman Auren farha da hisham yace zai kawo sadaki a cikin satinnan, baba yayi murna sannan yayi masu addu'ar dace na k'warai. Yana cikin zancen cewa, shida yayan baban Abdul-jabbar zasu kar'bi sadakin insha'alla, kiran Abdul-jabbar shi ya katse zancen da baban keyi da umma. 'Daukar wayar yayi, sannan suka gaisa,hakan yasa baban kareshi da cewa..... "Abdul-jabbar yau kenan kasamu sarvice d'in koh? Toh ga ummar ka ku gaisa, yanzu nashigo zancen auren k'anwarka farha " Dum! Dum!!Dum!!! Gaban Abdul-jabbar ya fad'i, wanda yarasa menene dalilin fad'uwar gaban nashi hakan, amma yasan d'ayan zancen shine, idan tayi aure harda Ikram za'a bata? Toh wallahi bazai iya wannan aikinba. Umma kar'bar wayar tayi kamar babu abunda yafaru, suka gaisa, ya tambayi Ikram, gudun gada ummar tace wani abu, harda farha d'in aka tambaya, Ummar tace "farha na gurin aikin, Ikram na makaranta" Yace "alhmdullh" Sannan ummar tace mashi, "Next month bukin Auren farha, don haka gudumuwar ka ga auren shine, kai zakayimata duk abunda uba keyima 'yarshi gurin aure, kuma umurnine ni nabaka, don haka koh a ina kake, k'arshen wannan watan kazo gida " "Toh Umma insha'allah zanzo, kiyi hak'uri, kuma zanyi yadda kika ce, zan fara turo kud'in a fara sayamata abunda takeso goben" "Toh Allah yayimaka albarka sai munjika " Tamik'ama Alhaji Aliyu wayar sukayi sallama da Abdul-jabbar ya kashe wayar sannan yayi sallama da ummar ya wuce gida. Sati d'aya dayin hakan mahaifin Doctor hisham ya kawo sadakin farha naira dubu d'ari, wanda saida baba ya nemi da arage sadakin domin yayi yawa amma mahaifin hisham yace su haka sukeyin sadakinsu, baba yayi addu'a tare da fatar Allah yasanya alkhairi a rayuwar auren, anan suka tsayar da ranar Auren 25 ga wata mai shigowa shine watan June, abu yayi dad'i domin iyayen Hisham sun tabbatar da uwayen farha mutanen k'waraine. "Amarya kinsha k'amshi" Furucin hisham kenan ga farha da yakirata a office nashi domin duba mashi patient nashi da case d'inshi yazamo mashi abun tsoro, shine tashigo yake zolayarta da kalmar "amarya kinsha mai, koh nace Amarya takusa shan mai " "Hmm nifa banason wannan kirarinfa, gada kadinga hanani zuwa Asibitin nan, saboda tsoron zancen ka" "Eyee, hakan kike burin yi ai naganoki, toh dake da hutu asibitin nan sai hutun cin amarcinki next month, yanzu dai kirik'aman takardun nan muje ki fara tayani aikin patient d'in nawa " Kar'bar takardun tayi, tare da duba sunan patient d'in, nan take sunan ya hau saman idonta 'baro 'baro *ANWAR BALARABE NAIRA* Nan take tafara duba case nashi har da H.I.V ciki toh anan tafara shakkun ba wanda tasanin bane, sai dai duk wanda keda hankali zai fara tunanin wani abu akan rikicewar da farha tayu. "Banason yawan tunaninki fa, gada ki sakani nima cikin damuwa, plz muje Nurse d'in doctor" Murmushi farha tayi sannan suka jera zuwa shiga d'akin da Anwar yake kwance. A nesa Hisham ya hango motar family nasu a k'ofar d'akin, nan take mamaki ya kamashi wanda sai da farha ta tambayeshi lafiyar hakan, yace mata "motar gidan mu nagani bakin block d'incen,shine nake mamakin faruwar hakan " "May b sunsanshi, kaine baka sanshiba" "Kuma hakane, mu k'arasa " Shigarsu tabbas ya isko mahaifiyarshi da k'annensa guda biyu cikin d'akin, ga momyn Anwar nata rusar kuka. Farha shigowa tayi, ta duk'a har k'asa suka gaisa da mahaifiyar Hisham cikin mutunci, itama nan take ta fahimci cewa itace farha d'inda aka kai sadakin aurenta, farinciki ya kama mahaifiyar hisham, domin farha ta ko ina tayi, tilon d'anta k'waya d'aya yayi dacen matar aure yanzu, domin ko ba komai daganin yarinyar akwai tarbiyya da kunya. 'Dagowar fuskar momyn Anwar sukayi ido biyu da Farha, ita firgita itama firgita, sakin bakin farha tayi tare da mamaki sannan ta koro mata tambaya cikin gaggawa, tacewa..... "Waye bayada lafiya halan?" Nuna mata Anwar tayi dake kwance baya gane kowa bale wanda ke tare dashi, hakan wanda yashigo idan yasan Anwar farko, A yanzu bazai ce shine ba, farha k'ara tambayar ta tayi cikin gidimewa..... "Wai waye shi?" "Anwar ne farha, yakoma hakan " Cikin takaici da tuno wulak'ancin da yafaru da ita kala-kala wanda Anwar yajama rayuwarta, taja sunan tare da hawaye..... "ANWAR! ANWAR!! kaine kazamo hakan? Toh Alhmdullh Anwar tun banje koh inaba naga yadda Allah kesaka ma bayinshi, ANWAR! Allah ya isarman tsakanina dakai sai Allah ya isa " Mamaki ya kama mutanen gurin, hakan yasa shima Anwar d'in ya bud'e ido tare da kiran sunan "FARHA! Farha....... Kash! yakasa k'arasawa domin zuciyarshi nantake ta buga, sai wani nishi mai k'arfi tare da ajiyar zuciya yace ga garinku nan. Dasauri farha tafita d'akin tana kuka mai tsanani wanda batasan sadda labarin baya ya dawo mata farko ba. Fara dubashi doctor hisham yayi, yagane ai Anwar ya rasu a dalilin shak'ewar da yayi, ya shaida masu sannan yafita da sauri zuwa gurin farha domin yaji wanene Anwar a rayuwarta da take yimasa Allah ya isa, kuma menene dalilin hakan? Ko da yafito baiga farha ba, sai cen ya hango motar ta tafita asibitin da sauri, office nashi yakoma domin d'aukar wayarshi ya kirata. Fitar Farha da Hisham yasa mahaifiyar Hisham tambayar Momyn Anwar cewa.... " Halan menene tsakanin Anwar da Farha wanda take jamasa Allah ya isa hakan, kuma shima da ganinta kawai gashi ya rasa rayuwarshi, meke tsakaninsu Hajiya ?" Momyn Anwar saida tatsaya da kukan nata sannan ta d'ago tace..... "Itace tsohuwar matarshi wadda suka rabu " Mahaifiyar Hisham ta zaro ido, domin zancen yazo mata a bazata........... Toh fa! Anwar anwuce da kaya bisa kai, Allah yajik'anshi toh, kuma ga wani rikici zai 'bullo kai. Toh dai gamu ji da gani yanzu. _Nagode da addu'oin ku, nasamu lafiya sosai, don haka gani gareku masoya na, ku 'ballani ga'ba ga'ba_🤣🤣 _page biyu ne guri d'aya, na jiya da yau da gobe ma😝_ *Bee Been Masoya*💞 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *I have the "I",I have the "L",I have the* *"O",I have the "V",I have the* *"E",... so pls can I have "U"?* _Answer Mee my funny lovers_😂😂😂 Page... ★5⃣4⃣★ Da sauri farha ta fad'o gida tana kuka,Umma da sauri ta tareta domin ita kad'ai ta ganta bataga Ikram ba. " Farha lafiya, menene haka?" "Umma Alhmdullh! Umma A yau Allah ya amshi addu'a ta, Alhakina yafita gurin Anwar, umma a yau naga yadda Anwar yakoma qasqantace a duniya, duk wanda yasan Anwar abaya, a yau bazaice shine ba, k'arshe kuma ni nasan bazai rayuba, domin cuta ukku nagani file nashi yau, don Haka ina murna a yau kuma ina bak'in cikin tarihin rayuwar danayi a baya ya dawo man sabo Umma" "A Ina kikaga Anwar d'in?" "A asibitinmu, doctor hisham shine likitan dake dubashi, hakan ya umurceni da na tayashi duba patient nashi, ina shiga d'akin sai naga momyn shi, anan nagane Anwar ne, kuma ya ambaci sunana, umma bazan iya yafema Anwar ba" "Ah ah farha, ai shi Allah gafururrahim ne, gada kice hakan, ki zamo cikin masu yafiya a rayuwarki ta duniya, ki tuna shi yasaki aikata duk laifin da kikayiwa iyayenki baya, kuma kika gane kuskurenki aka kuma yafeki, sannan kuma yanzu gashi kinfishi komai a rayuwar duniya, kin d'ara Anwar tako ina, don haka ki furta kalmar yafiya gareshi, koh zaki samu babban rabo nan gaba farha" 'Dago fuskarta tayi, itama umma ta kalleta, sannan umman tayi murmushi, nan take farha itama sai taji sanyi a zuciyarta tace...... "Umma na yafe mashi, domin Anwar bazaikai labari ba a yadda naganeshi yau" "Toh kingani farha nah, Ina d'iyarki? har 12:30 ba'a d'aukota ba " "Subhanallah! Wayyo Ikeey nah! Wallahi umma duk na rud'e, domin ita na fito d'aukowa amma duk tunane ya mantar dani, zan koma yanzu na d'aukota " Fita tayi da sauri, abun mamaki! Kuma sai ga hisham da Ikram a gaban motarshi, tsayawa farha tayi tana murmushin ganin Ikeey d'inta, bud'e motar yayi ya d'auko Ikram tare da lunch box nata ya mik'ama farha ita, Ikram sai murna takeyi itama uwar tata murmushi tayi tare da yimata one kiss a goshinta. "Ikeen Aunty farha, uncle ya fanshi Auntynki koh?" Dariya tayi da nuna mata abunda ya siyamata a hanya, murmushi farha tayi tare da kallonshi, shima shi yayi mata, sannan yace.... "Ki kaita gurin umma, kizo muyi magana " Ba musu farha ta shiga da ita ciki, sannan ta cire mata kaya tare da watsa mata ruwa ta bata abinci tace ta zauna gun umma yanzu zata dawo, ikram d'in ta yarda. Fitowa tayi, sannan ta bud'e mashi gurin da bak'i ke sauka kamar yadda suka saba kullum, sannan ta zauna ita. Duban farha d'in yayi, sannan ya k'ara duban ta cikin so da jin amsar tambayoyin da zaiyimata. "My teemah wanene Anwar a rayuwarki?" Farha juyar da fuskarta tayi gefe tare da zubar da hawayen idonta kafin ta juyo ga Hisham, d'agowa tayi tana sharar hawayen nata, da sauri hisham ya taso inda yake don matsowa kusa da farha, domin yaji answer d'in dai-dai, duk'awa yayi sannan yace..... "Kibani answer d'in tambayata farha, ina cikin gid'emewar wannan al-amari fa" "Anwar shine mujin da na aura farko " Bud'e ido Hisham yayi, sannan yaji duk'i ya kasa d'aukar k'afafunshi, don haka ya koma ya zauna, ya k'ara dubanta yace..... "Farha tsohon mujinki fa kikace?" "Eh shine, amma duka auren namu baifi 5month ba muka rabu,saboda bashida mutunci?" "Innalillhi wa'inna ilaihirraji'un! Farha Anwar na d'auke da cututtuka har ukku fa, wanda a sanadin sex duka ake samun su, kinsan da hakan domin kin karanta a file nashi, toh ya zamuyi yanzu ?" "Dame hisham? Kana nufin duk inada cutar da yake da ita kenan? Saboda na ta'ba aurenshi?" "Koh d'aya farha, hassali sonda nake yimaki,wallahi ko da ace kinada d'aya daga cikin cutar zan iya aurenki, sai dai matsalar kuma mahaifiyata da nasan dole taji dalilin Allah ya isar da kikayima Anwar, wanda dole wannan zancen zai biyo baya, kuma wallahi ni nasan mahaifiyata Irin sonda take yiman ba k'arami bane, amma a irin wannan zan samu wuyar shawo kanta farha " "Innalillhi wa'inna ilaihirraji'un! Anwar Allah ya sakaman, gashi ka 'batan suna da martabata, tun banje koh ina ba, gani zargin abunda banida shi zai bini a duniya, Allah ka sakaman tsakanina da kai " "Farha ba kuka bane mafita a rayuwarmu ba, mafita itace, mutashi muje asibiti a yimana test kawai, domin a gano inda matsalar take " Mik'ewa farha tayi da sauri, tare da rufe bakinta da kuka ya fito mata bata shiryaba tace...... "Hisham kaima zargin ciwon nashi zaka fara a kaina kenan? Tun kafin jama'ar duniya susan da abun da ke faruwa?" "Ah ah farha, ki tuna aikinmu d'aya dani da ke, koh ba don wannan zancen ba, wajibi muyi test d'in junanmu akan kariyar kanmu baki d'aya, farha na fad'amaki, wallahi koh kinada wannan cutar duka da ke jikin Anwar, wallahi zan iya aurenki, kuma zan nema mana maganin da zai zamo kariya garemu baki d'aya, burina shine, koh da zancen yaje kunnen iyayena nabasu test namu shaidar ba kida komai da zasu so bincike ciki " "Maganar zance itace hisham, ni Anwar baita'ba sanina a matsayin macce ba, hakan wani ma, ban ta'ba sa'bama Allah anan ba, Inason kasan cewa Anwar d'an homosexual ne, tsawon zamana da shi baita'ba kusantata ba akan wannan mu'amalar, domin ba itace gaban shiba, kuma zan bika muje muyi test d'in,amma ba wai don kowa ya yarda da zancena ba, sai don kai kagane gaskiyar zancen da nayi maka " "Farha kina nufin alak'ar aure bata ta'ba had'aki da Anwar ba?" "Ehh, ni ba ta'ba yin wani abu irin wannan ba " "Alhmdullh! Farha Alhmdullh! Don Allah kiyi hak'urin tuhumar danayi maki, wallahi nima a rud'e nake fatima domin gudun gada muyi aure a duhu, amma duk da hakan koh don mahaifana zamuje asibiti a yimuna test, please fatima don Allah gada ki bari wannan abun ya zamo wata damuwa a zuciyar ki, wallahi ni inasonki ko da kuwa kinada wata cutar a ciki bale kuma baki da koh d'aya, please my teemah kishare hawayenki, ni zanzamo maki sanyi a rayuwar ki, ki fad'ama umma zamuje mudawo, amma bazaki shiga gida kina wannan share hawayen ba, ki zauna na sakaki dariya " "Hmm! basai na shiga ba, domin Ikram zata lik'emani, amma zan kira umma d'in sai na fad'amata " Haka akayi kuwa, ta kira umma ta fad'amata zata koma asibiti, amma yanzu zata dawo, Umma tayimata Allah ya kiyaye hanya. Motar doctor d'in suka shiga, don zuwa lab. d'in. Shigarsu asibitin ana fita da gawar Anwar d'in, sai a lokacin hisham ke shaidama farha rasuwarshi tun d'azun, "Alhmdullh!" Furucin farha kenan da tayi kawai. Suka shiga lab. Duk da tsoron Allurar da farha keyi, amma a wannan lokacin komai batajiba, doctor hisham shi ya d'ibi jinin farha da kanshi aka fara yimata gwajin a gabanshi itama a gabanta. Alhmdullh! farha test nata ko ciwon maleria ba'a ganiba ciki, don har nashi test d'in shi hisham anga fever ciki, toh ita komai babu tare da ita. Hisham yayi farin ciki, haka itama sannan suka fito tare da test d'in hannun hisham, ya d'auketa sai gida ya ajiyeta. Tunda akayi rasuwar Anwar, hisham bai k'ara zuwa gidan mahaifanshi ba, domin shirin lefen farha da yakeyi, ya had'a komai da komai sai abunda ba'a rasaba aciki, wanda koh ya tambayi farha d'in sai tace yayi duk abunda ya kamata ita komai yayi ai so takeyi. A yau yashirya domin zuwa gidansu zancen kai kayan auren farha gidansu, shigarshi gidan yafara shiga d'akin mahaifiyarshi suka gaisa, sannan yafara yimata bayanin abunda ya kawoshi, nan take ta amsa da gobe sai akai insha'allah, sai kuma ta k'ara kiran sunan hisham d'in tace.... "Hisham shin kanada labarin yarinyar da zaka aura, itace tsohuwar matar Anwar dan gidan balarabe naira?" "Eh umma, nayi bincike akaima, kuma alhmdullah, ba wani dad'ewa sukayi ba, domin kinsan bayada mutunci a lokacin, kamar yadda bincikena ya nunaman, duka 5month sukayi suka rabu, amma umma ni bansanshi agidan bala naira ba, dama yanada yaro namiji?" "Ehh, bazaka sanshiba, domin lokacin baka k'asar nan gaba d'aya, shikuma a jidda suke zaune, sai aka dawo dashi nan gurin kakanninshi, sukuma suna cen jidda d'in, kaga ba lallai ka sanshi ba, sai dai nima bansan lokacin da yayi aure ba, duk da amincin da mukeyi da mahaifiyarshi " "Ok toh Allah ya taimaka, anjima zan shigo da kayan, sannan zan bada kud'i abunda babu ciki sai a k'ara saya " "Toh insha'allah za'a fad'oma gwaggwanninka sai su zo goben " "Toh umma nagode, zan koma domin inada night duty yau " Sukayi sallama, ya wuce, itama tayi ciki. Iya matuk'a wannan rashin gane dalilin rasuwar Anwar yayima Hisham dad'i, domin harda takardar test na farha yake yawo a aljihunshi, amma kuma rashin sanin nata yayi matuk'ar burgeshi, da farinciki ya koma gida ya cigaba da shirin kayan domin akai a huta, yaga nawar a d'aura ya wuce gurin kawai. Farha nashiga gida ta fara fad'ama umma rasuwar Anwar, umma tayi mashi addu'ar samun rangwame, taci gaba da aikinta, Ikram barci takeyi a kujera hakan yasa itama tayi ciki domin watsa ruwa koh zataji sanyi, duk da tana cikin farin ciki. Week da hakan, Aka kawo lefen farha, kaya alhmdullah, komai har yafi na budurwa, suma su umma sukayi harkar karamci irin wadda akeyi idan ankawo kayan aure, komai cikin nishad'i da walwala, ango da amarya suna shauk'in junansu, domin kowa nason d'an uwanshi. Lokacin da aka kawo lefen aunty hafsart da yan uwan mamarsu farha d'in duk suna nan, suma sunyi farinciki na yadda ba'a tsammani domin sunsan koh da suka yi rashin 'yar uwa, sunsamu madadinta, wato Umman Abdul-jabbar, hakan yasa sukazo da nasu shirin akan 'yarsu tunda sunsan ta ta'ba aure, don haka sukazo da kayan da zasu gyarata kafin lokacin. Farha gyara takesha na k'in k'ari, domin har hutu ta d'auka domin shirye shiryen buki. Abdul-jabbar ya cika alk'awalin da ya d'aukarma umma, domin shi yabada kud'd'in da za'ayi duk wata hidima ta auren farha, koh ba komai, tukuycin renon Ikram ya wuce hakan a gurinshi, domin tayi duk yadda akeyi, sai dai shi har yanzu rayuwarta ce kawai at bata yimashi ba, hakan yasa koh yaushe bak'in farha yake gani a rayuwarshi, domin baya manta miyagun kalamanta akanshi, zai iya manta komai amma banda zagin da tayi ma mahaifiyarshi ido da ido, hakan yasa koh yaso ya manta da abunda tayi mashi, sai yaji abun ya dawo mashi sabo. K'arshen watan anata hidimar buki, koh wanne 'bangaren sunata hidima, hakan kuma Abdul-jabbar week d'in ne ya sauko kaduna domin cika umurnin umma, sai dai 2days zai koma domin akwai abunda zai yi, kowa yayi murnar ganinshi domin ya changr sosai, yayi kyau ga haskenshi ya fito kamar ba shiba. Tunda ya shigo, gidan baiga farha ba, bale Ikram, suna cen suna hidimar bukinsu, domin za'a fara program, suna gidan rasheeda, duk da tanada tsohon ciki amma kuma da ita akeyin komai, domin duniya a k'awance babu wadda farha keso kamar Rasheeda, domin itama tana sonta, ahaka suketa gabatar da komai cikin tsari, farha najin dad'in yanayin domin tanason Hisham sosai, Rasheeda itama tak'ara nasihar ta akan farha, tare da zolayarta, hakan farha kesata gaba tayi ta tambayarta cewa.... "Rasheeda first nyt nada wuya koh?" Rasheeda tayi mata murmushi sannan tace... "Eh, amma gareki tsohuwar gwarruwa mai mugun sha'awar taji yadda ake ji, ai bazaki ji wuya ba, sai dai dad'i " "Dad'ina dake rasheeda, koh yaushe cikin sharri kike k'arema mutun magana, toh amsar ma banaso idan naje ai zangane, kuma nasan Hisham d'ina nasona bazai wahalar dani ba " "Eh naji dai, wallahi zakiyi bayani, indai namijine, bale shida yata'ba yin wata matar kinga yasan k'ofar abun iri-ire, don haka zaki sani " Dariya sukayi dukansu, sannan farha taja hannun ikram tare da d'aukar makullan motar da tazo da ita ta umma, da kuma rataya hand bag d'inta suka fito, Rasheeda nayi masu rakkiya har bakin k'ofar fallow d'inta. Sanya Ikram tayi sannan ta jefa teddy d'in dake hannunta baya da bag d'inta ta tayar da motar zuwa gida. Kafin ta wuce, sai da ta tsaya wani shop ta sayama Ikram kaya masu kyau, saboda cin buki, sanna ta saya mata ice cream da sweet suka fito. Shigarsu gida Abdul-jabbar na harabar gidan zaune yana waya da kareema, wadda ke bala'in sonshi cen abuja, k'anwar matar Abdul-hafiez ce. Hango shigowar motar tasu yayi, ikram ce gaba, farha na driving, cigaba yayi da wayar hankalinshi kwance, itama farha hankalinta kwance tafito motar, Ikram na hango Abbanta da gudu ta rungumeshi, farha kuma kwaso kayan tayi a hannunta tare da takowa zuwa inda yake, ta d'an tsaya daga nesa ta gaidashi tare da godiyar abunda akace shine yayi mata. Kashe wayar yayi tare da cewa..... "Zankiraki anjima, yanzu ina busy ne" Tab! Wani kishin yar uwarta ya taso mata, wayyo Iman! Haka farha tace a zuciyarta, sannan ta k'ara gaidashi tare da maimaita maganar godiya, amsawa yayi sanna yace mata babu komai, ba tareda ya kalleta ba, sai ikram da ya'aza a k'afafunshi, suna fira. 2 days na cika Abdul-jabbar yafara shirin komawa Abuja, domin yanason yakai k'arshe da kareema, akan tayi aurenta gada ta tsaya jiranshi, domin bai shirya aure yanzu ba, ya sanar da umma komawarshi abuja, saboda yaga gidan duk anfara cika, ga program anfara gabatarwa, jibine d'aurin aure, gara ya tsere kafin dangin mahaifinshi su risk'eshi gidan, za'ayi babu dad'i, bale yayan babanshi. Yasanar da umma tace babu inda zayaje domin sai anyi d'aurin auren farha da shi, yaji bak'in cikin wannan rantsuwa da ummarshi tayi, domin dole ya bi umurninta, hakan yasa tunda aka fara hidimar sai ya tare gidan basheer, domin shima yayi aure yanzu, acen yake yini sai cikin dare yake dawowa. Ana jibi ne d'aurin aure, mahaifiyar Hisham takirashi a waya tace yazo da sauri tana kiranshi, gasunan a fallow harda mahaifinshi, ko da aka kirashi suna shirin zuwa party ne, hakan yasa ya basu hak'uri da andawo komai dare zai sauka gidansu, mamar tashi tace yanzu takeson yazo, mahaifinshi yace ta barshi idan ya tashi sai yazo, aka bar zancen akan hakan. Bayan antashi party d'in bai 'bata lokaciba, domin farha kawai yakai gida ya wuce gurin iyayen nashi. Shigarshi yayi d'akin mahaifinshi, nan take mahaifinshi ya fad'amashi dalilin kiran da cewa....... "Hisham na haramta maka auren yarinyar da za'a d'aura maku aure da ita jibi, domin ni har na kira mahaifinta na fad'amashi a dakatar da auren d'azun " "Dady........! Dakata hisham, wallahi nima na haramta wannan auren, idan kuma kayishi bani babu kai, walkahi zan tsine maka, kuma gada ka kirani a matsayin uwarka, sai dai ka changr wata " "Momy.......! Innalillhi wa'inna ilaihirraji'un!, momy dady kuyiman rai, kufad'aman laifin da aka aikata wanda zai haramtaman auren farha " "Babu wani laifi, sai don tana tsohuwar matar Anwar d'angidan Alhaji naira, wanda ciwon H.I.V ya kashe da kuma wata cuta wadda koh na kusa dashi zai iya d'aukarta bale wanda ke tare dashi, hakan muka samu labari ga yan uwanka, kuma sai yanzu natuno ranar da mukaje asibiti ganinshi, farha da kukazo da ita tanayi mashi Allah ya isa, don haka aurenka anjuyashi zuwa ga jidda d'iyar k'anwar mahaifinka, jibi da ita za'a d'aura maku aure " Nan take Hisham ya fad'i somamme a gurin, hankalin uwar itama ya tashi, suka shiga yayyafa mashi ruwa har nufashinshi ya farfad'o. Shigar farha gida ta isko nasu alhini, na cewa iyayen Hisham sunce amaida masu kayansu sun fasa auren, saboda farha na d'auke da cutar H.I.V da tsohon mujinta keda ita. Nan take hankalin kowa ya tashi, amma banda hankalin umma domin ita tasan komai, domin kafin Iman ta rasu tata'ba fad'ama umma cewa Farha basu ta'ba had'a gado da Anwar ba, kuma ta yarda da zancen, hakan yasa koh a jikinta, domin mahaifin farha d'in ya d'auka da gaske ne, amma umma tayi mashi bayani, sannan tace har result d'in test d'in farha d'in na hannunta, ta d'auko tabawa baban farha d'in da k'anen mahaifin Abdul-jabbar, suka duba komai lafiya. Farha taci kuka, domin tasan auren anwar babu abunda ya tsinana mata sai danasani da take ta biyar ta har yanzu, kuma yanzu sunanta ya 'bace a gari idan auren nan ya fasu, shikenan da ita da aure har abada, hakan yasa ta kashe wayarta bayan tayima rasheeda bayanin abunda ake ciki, itama tace yanzu take jin zancen,amma gada ta damu tunda ita tasan koh wacece, Ai Allah na nan, sannan farha tace, ko da ace ta auri Hisham, sunanta ya 'bace ga danginsu da kuma gari baki d'aya, don haka har shi ta hak'ura dashi. Dasafe umma takira baban farha da k'anen mahaifin Abdul-jabbar, suka zo, tace dama alfarma take nema akan su goya mata baya akan abunda takeson yi yanzu. Suka aminta da hakan, amma tafad'i nuk'atar ta, umma tafara zancen kamar hakan....... "Inason gada ad'aga ranar d'aurin Auren nan, domin inason mu nunama duniya cewa farha bata d'auke da matsalar komai, kuma wayanda muka gayyato bazasu ji haushin angayyacesu ba kuma anfasa ba, don haka nakeson A d'aura auren Abdul-jabbar da Farha, kuma don Allah gada kuk'i yadda da abunda na fad'a " Kawun Abdul-jabbar ya yadda da wannan hukunci, amma baban farha bai yarda ba, domin yasan anshiga hak'k'in Abdul -jabbar sosai, hakan ya d'anyi musu, kuma sai ya hango wani al-amari da zasuji kunya gobe shima ya aminta. 'Karshe suka yanke hukuncin d'aurin auren gobe babu fashi, don haka a cigaba da hidimar buki. An yanke hukuncin d'aurin auren, batare da Farha ta saniba, Haka Abdul-jabbar, wanda baya yini gidan bale yasan matsalar da ake ciki. Ita farha taga anata hidimar buki ba'a changr komai ba, har taso ta tambaya amma kuma sai tayi shiru, amma kuma me ake nufi da hakan da ake yi, buki babu mujin aure, koh dai Iyayen Hisham sunce a cigaba da d'aurin auren? "Toh wallahi koh sunce a cigaba ni bazanyi auren ba, nafasa, bari naje gurin umma naji" Dasauri tafita zuwa d'akin umma............. _Toh fa, da wata a k'asa kenan, koh ya za'a kwashe?_ _Mudai je zuwa, cakwakiya on way, auren Abdul-jabbar da farha is returned😊_ *Bee Been masoya*💞 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_اللهم إني أعوذبك من علم لاينفع...، ومن قلب لايخشع...، ومن نفسن لاتشبع...، ومن دعوة لايستجاب لها._* امين ياالله👏🏻👏🏻👏🏻 Page... ★5⃣5⃣★ "Umma! Me akeyi haka ne? Umma naga ba'a daina hidimar bukinnan ba har yanzi, bayan kuma kice kika fad'aman cewa, iyayen hisham sun ce bazai aure ni ba, amma naga sai shige da fice akeyi a cikin gidan, Umma wallahi nafasa auren, umma nafasa, wallahi bazan iya auren hisham ba a yanzu, domin ko da sun aminta banida komai, watarana zasuyi man gorin na ta'ba auren d'an iska kamar anwar, umma ku bar zancen aure nan na Hisham bazanyi ba nafasa " Umma murmushi tayi, sannan ta dawo gurin da farha take zaune ta dafata, tace...... "Farha har abada bazaki k'ara kuka ba akan aure,kuma gorin wata rayuwa ya k'are akanki, sannan ko da zaki fuskanci wata matsala nasan kad'ance akan laifinki na farko, amma shima juriya nakeson kiyi kad'an a ciki, farha aurenki a yau babu fashi, domin za'a d'aurashi yau kamar yadda aka tsara abaya 1:30 na rana zaki zamo matar wani kamar yadda kika quduri niyyar yin shi a farko, bazamuji kunya ba, kuma kema bazakiji kunyar k'awayen da kika gayyato ba, farha ki cigaba da hidimar bukin ki ta yadda ya kama, sai a ynz nagane cewa auren hisham bai kamace ki ba, domin za'a raba hankalin Ikram, kuma sai yanzu na tono da sak'on Iman da tace abaki farha, ki sani a yau za'a d'aura auren ki da ke da Yayan ki, domin kawar da wani shakku a kan mutane" "Umma yaya kuma? Wanne yayan kike fad'i haka wanda ni farha bansan dashi ba, har zaman aure zai had'amu dashi?" "Yayanki Abban Ikram kenan, wato Abdul-jabbar " Wani irin mik'ewa tsaye tayi, tare da dafe kai, da zuciya, hawaye suka yo mata sallama, da k'arfi ta kira sunan umma bugun zuciyarta na k'aruwa.... "Um...um..Umma! Umma kin kuwa san me kike cewa anan?" Mik'ewa ummar tayi daga inda take, tare da jawo hannun farha d'in, ta'ajiyeta gefen gadon nata, ta dafata tace...... "K'warai farha, shi kad'ai ya dace daki aura a yanzu, kuma sai jiya nagane tun farko shi ya kamata ki aura, domin ku reni maraicin Ikram, domin za'a raba mata hankali idan ko wannenku yayi aure wani guri, don haka farha aurenki da Abdul-jabbar yau babu fashi " "Innalillhi wa'inna Ilaihirraji'un! Umma baya sona, umma wallahi yaya Abdul baya sona ko kad'an, baya amsa gaisuwata idan nayi mashi, baya son duk wani abu da zanyi da zan zamo kusa dashi, umma baya son ganina koh kad'an, Umma ta yaya zamuyi zaman aure da shi wanda zamu sama maku kwanciyar hankali?" "Farha duk wannan abun da yake yimaki, ya samo asaline da kalar kuskuren da kika aikata a baya wanda yazamo sanadiyar son da yake yimaki ya rage, amma bawai baya sonki ba, ina yimaki albishir da cewa, nice na haifi Abdul-jabbar, kuma ni nasan wane kalar so yayi maki a baya, wanda idan za'a lunka son da yayima iman goma, toh naki zai kai ishirin, farha Abdul-jabbar yaso Iman ne a dalilin kyautatawar da take yimashi, sannan iman na damuwa da damuwarshi, wanda bata bari wani abun ya 'bata masa rai koh kad'an, hakan yasa tayi zarrah a cikin zuciyar shi, Abdul-jabbar namiji ne wanda bayada wuyar kamu a rayuwa, Abu d'aya nakeso nasanar dake shi farha, gada ki yarda kuskurenki na baya ya sake afkuwa a wannan lokacin, domin danasanin yanzu, babu magani tare da ita, Amma ina son ki share hawayenki na tamayeki zance na k'arshe wanda idan kika amsaman zan yanke hukunci na k'arshe, kuma ki fad'aman tsakaninki da Allah cewa zaki fad'aman gaskiya har cikin ranki bazaki 'boye man ba, shin Farha kinason Abdul-jabbar, so na gaskiya a yanzu?" Saboda tsananin firgita da tsoron tambayar umma sai da farha ta'aza kanta a cinyoyin umma tare da fashewa da kuka, Umma tayar da kan nata tayi, wanda sai da suka had'a idon da farha d'in ido da ido, da sauri farha ta d'uk'ar da kanta, nan take taji wani shauk'in ya kamata a ziciya domin sai yanzu wani sirrin ke shirin fitowa a zuciyarta, wanda umma ta nemi sanin ainahin gaskiyarta akan hakan, umma k'ara cewa tayi......... "Farha lokaci na k'urewa, ki fad'aman inajinki " 'Duk'ar da kai tayi k'asa domin kunya tace cikin da rufe baki....... "Umma inason yaya Abdul-jabbar tun da dad'ewa, komai nasa nayimani kyau, yana burge ni, sai dai kuma banta'ba tunanin zai aureni ba, domin nasan banida wata hanya wadda ita zata sakani da ya aure ni, hakan yasa nakawo Hisham a zuciyata domin kawar da hangen nesa na akan abunda bazai dawo gareni ba, domin nayi kuskure a baya, amma ki sani umma na dad'e da sonsa a zuciyata, sai dai ina tsoron wulak'ancin da zan fuskanta a zaman auren mu da shi,amma umma tunda kuka yanke hukuncin hakan akaina,wallahi ko da zan mutu a sanadin zama dashi, zan zauna kuma zanyi masa biyayya iya gwargwadona, umma ki tayani da addu'ar jure wulak'ancin kuskurena a gareshi" Tunda farha tafara magana, umma ke murmushi har farha ta k'are zancenta, share mata hawayen tayi da hannunta sannan tace........ "Idan Allah yabani aron rayuwa farha kin k'are kuka har abada, ni zan zamo maki uwa wadda zakiyi al-fahari da ita, kuma idan ina rayuwa, kuma d'a zai ji maganar uwarsa, toh farha kinsamu yayanki a hannu, kisani Abdul-jabbar zai bi umurnina kamar yadda kema kika bi umurni na, don haka farha bazakiyi kuka ba har abada, sai dai nasan zaki d'anyi hak'urin wasu abubuwa a kanshi, domin shima zancen zai iskoshine kai tsaye, zuwan hakan zai iya yimaki duk wani abu na rayuwarshi, sai dai inason ki 'buye naki son kada ki yarda yasan nauyin sonki a kanshi wanda kika fad'aman domin zaki sha wuya da yawa idan yasani, burina shine ki kyautata masa iya gwargwadon halinki, nasan yanzu ke ta daban ce farha, nasan a kwalliya bazan k'araki da komai ba, ki sani kinfi iman kyau da komai na halitta a jikin macce, nasan zaki iya jawo hankalinshi da ya manta da komai, ki zama macce wayayya wadda iliminta zai fara yimata amfani a d'akin mijinta na yanzu, banida shakku a kanki farha, nasan zaki amso kambun soyayyarki da wata rahama da Allah yayi maki, Farha bazan k'araki da komai ba, domin duka nasan kin sansu, sai dai zan iya ce maki kiyi hak'uri a rayuwar ki ta zaman aure, shine k'arshen zancena dake, ban ta'ba jin ina jin farinciki a rayuwata ba kamar yanz ba, Farha Allah yayi maku albarka dukan ku, ya jik'an Iman, ya raya Ikram kuma, yanzu zan baki wayar Iman da tace a baki, nasan yanzu zatayi maki umfani akan hakan " Gabad'aya fargabar auren Abdul-jabbar gareta kuma ta kauce, domin dama tasan dole sakamako zai biyo bayanta gurinshi, a hakan zata iya samu ta wanke zunubinta a fuskarshi, insha'allah zata d'auri niyyar zama dashi a duk yadda ya so, don haka sai taji wani bak'in ciki nata ya wanke da ga nan, harda murmushi tayi, domin zata fara d'aura aniyar koma menene a tun nan gidan nasu. Umma wayar ta bata, sannan tace gada ta 'bata lokacinta gurin duba komai aciki, sai bayan ankaita ta natsu sannan ta fara, sannan tace taje taci gaba da hidimar ta, tare da sanar da rasheeda auren yadda ya juya, su k'arasa hidimarsu, ta amsa ta koma d'akinta tare da kuka kuka, farinciki farinciki. ★★★★★ Hisham kwana yayi yana kuka, ya nemi number Farha ya rasa, ya tura text yak'i shiga, yanason fita amma kuma babu dama domin zazza'bi ya hanashi koh motsi, gashi ance za'a d'aura aurenshi da jidda d'iyar k'anwar mahaifinshi, wallahi da ya aureta, gara ya bar k'asar baki d'aya. Daurewa yayi ya tashi ya saka rigarshi domin zuwa gidan mahaifanshi, domin ya k'ara neman afuwar su akan hakan, tunda da sauran tym, amma yaje yayi kuka, yayi hauka basu yarda ba, sai ma cewa mahaifiyarshi tayi za'a kar'bo kayan auren da aka kai, anan hisham yace yayafe mata, wallahi baya so, domin yayi kyauta bazai kar'ba ba. Mahaifiyarshi tace.... "Toh ita jiddar dame za'a kawota gidan naka?" "Sai a sai mata wasu" Ya fad'i haka domin su bar zancen. *1:00pm* Mutane dank'are k'ofar gidan Alhaji Aliyu Abbas, anata halartar d'aurin auren. Abdul-jabbar na gidan basheer, domin a nufinsa shi bazaije d'aurin auren ba, basheer ya zaunar da shi yayi tayi mashi wa'azi da nasiha akan abunda yake yi bai kamata ba, domin koh ba komai yanzu farha baya kamata yana yimata hakan, tayi kuskure kuma ta gane kuskurenta, k'arshe d'iyar cikinsa, tayi mata rik'o na aminci, tun mahaifiyarta na raye, har Allah yayi mata rasuwa, amma duka itace tare da ita, yanxu wahalar da farha tasha ta ikram koh shi bazai jureta ba a matsayinsa na namiji,sannan basheer ya k'ara da cewa..... "Abdul-jabbar, nasan irin cin mutuncin da farha tayi maka a baya, wanda koh ni danake abokinka nakanji zafin hakan, amma kuma wallahi tunda tayi nadama sai naji tana burgeni, kai nifa badon nakai sadaki da kayan aure ba a lokacin, wallahi ni zan aure Farha, kuma dole kai zaka bani ita, tunda k'anwarka ce, amma kuma sai gashi narigada na saye sameera, toh tunda har hakan ne, don Allah Abdul ka d'aure kawai mu ziyarci d'aurin auren, tare da yimasu fatar khaira ciki, kai kuma Allah ya baka macce wadda tafi Iman ko....... " dakata malam! Banson sai'bi, tashi muje don 1:30 zasu d'aura " "Tab! amma zamu biya ka sauya kaya koh? Domin bazan jera zuwa d'auri aure da kai ba da k'ananan kaya " "Kai shegene wallahi, naji tashi muje " Suka biya gidan nasu, yabi ta baya ya shiga part nashi ya d'auko wasu sababbin manyan kaya yasaka, tare da saka hula, da agogo, ya fesa turare ta koh ina, ya fito fallow d'in. "Ka ga angon kareema abuja, kai wallahi kayi kyau sosai, bala'i! Sai kace d'aurin auren naka? Yoooo koh ango ai sai haka koh? Nasan d'an ard'o d'innan wallahi bazai kaika komai ba, fari akwaishi, zati akwaishi, k'arshe kuma k'arfaffen mamiji wanda zai iya da mata goma d'ai rana, ina zai kai ga jarumina?" "Kai wai basheer, wane d'an iska ne kai? Mata goma na kaisu gidan uwar wa, kajiman munafuki, too ni tunda narasa iman k'arfina ya k'are akan koh wace macce, don haka wallahi ka daman da iskancinka, koh d'aurin auren ban zuwa tunda ba na k'anen ubana bane " "Muje,Allah yabaka hak'uri aminina, amma idan mundawo akwai wani sirri fa " Suka fita, gidan nasu cike da 'yan biki da masu hidimar zuwa ganin d'akin amarya, motoci har sai kaji mamakin ganinsu, domin kala kala, mata kala kala, a unguwar abun fa zar sha'awa. Suna kaiwa bakin unguwar su farha, mutane chin jim a unguwar, d'aurin auren aketa halarta, parking d'in motar sukayi daga nesa sannan suka tako da k'afa zuwa gurin abokansu da suka gani anata gaisawa da farinci, tare da yimashi murna kuma, duk d'aukarsa saboda tana k'anwarsa shiyasa hakan. *1:35pm* Aka d'aura auren.... *FATIMA(farha) ALIYU ABBAS* DA *ABDUL-JABBAR IBRAHIEM.* Ambaton sunan angon ne yasa wasu da yawa shakkun amma ai ba sunan bane a invitation card d'in da aka gayyace su, wasu suce kuskurene, wasu kuma wayanda suka san Abdul-jabbar d'in suce, "Aure ikon Allah" Duk wannan abun da akeyi, karar lasifika d'in bata kai ga kunnen su basheer ba domin suna waje sosai, sai da wani makad'i ya buga gangarshi bayan an tofe fatiha, yace.... "ALHAMDULLIHI, AN 'DAURA AUREN, *FATIMA DA ABDUL-JABBARU"* Anan Basheer yayi saurin kallon Abdul-jabbar, shima zaro ido yayi tare da alamar tambaya ga basheer. "Dama sunan Angon Abdul-jabbar ne?" "Ah Ah Hisham ard'o yake, amma ya hakan ta faru?" "Malamin ne yayi kuskuren halshe, amma kuma ai su baba nanan ai sai su gyara mashi " "Hmmm! Ina ganin babu kuskure fa, kaine dai Aka d'aura auren nan dakai, wai Allah yayi auren mara kwabo kenan" "Wai basheer kai wane irin mahaukacine? Tayaya za a ayi hakan?" Kafin ya rufe bakin nashi, mutane da yawa sukazo sunata yimashi barka da arzik'i da kuma sanya alkhairi, da sauri abdul-jabbar ya cire hular kanshi, tare da isko wani d'an uwan mahaifinshi da yazo yake tambayar sa da cewa...... "Wanne d'aurin aure ne haka akayi?" "Aurenka ne aka d'aura yanxu, dama baka sani ba?" Gumi ya garwaye dukkan jikinshi, tare da lank'washe hular hannunshi, makullan mota ya k'wace a hannun basheer, da sauri yayi gurin mota, kallonsa kawai ake yi, domin sun aza babu lafiya wannan saurin hakan, bashee da sauri yabi bayanshi, amma ina har ya figi mota a guje............ _Toooh koh ina zaije kuma hakan?_ _Toh Abdul-jabbar Allah ya tsare hanya._ *Bee Been masoya*💞 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_Love is the greatest gift when given. It is the highest honor when received._* *_I love you all💖_* _masu zancen cewa idan k'anwa ta rasu, yayarta na iya auren mijinta?_ _Ehh, idan da ace k'anwar na raye a duniya, toh babu auren su har abada, amma da yake bata raye, Auren nasu bai zama haramun ba._ _Sai dai abunda yasa da yawa a al-ada suke ganin hakan bai dace ba, toh susani, shan nono d'aya kad'ai ya haramta aure, sai kuma idan ka auri yaya koh k'anwa, idan d'aya na raye, ba'a had'a auren su, amma idan babu d'aya duniya, toh yar uwar bata haramta gareka ba._ _Don Haka masu biyoni da tambaya prvt, su sani auren Abdul-jabbar da farha bai haramta ba._ _Bayan wannan, sauran Allah adda sani.😊_ Page... ★5⃣6⃣★ Gudu kawai yake yi na bala'i, domin yanason ya tabbatar da abunda yaji ba gaskiya bane, kuskurene. A guje yayi parking d'in motar a k'ofar get nasu, domin bayada tym d'inda zai iya shigowa da motar ciki, saboda rud'u har baya ganin gaban shi. Mutane dank'are gidan nasu, hakan yasa gaba d'aya duk ta inda yawuce shi ake kallo, domin ganinsa akayi hula a hannu, bayan sunsan a yanzu shine angon amma kuma sunga sauyi fuskarshi, abokan wasar shi sai gud'a suke saki daga shigowarshi, domin abun yayi masu dad'i. Fad'awa yayi d'akin umma babu shiri, yafara kiran sunanta..... "Umma! Umma!! A ina kika shiga?" Fitowa tayi daga toilet nata, alamar alwallah tayo, zatayi sallah, murmushi tayi sannan ta samu guri ta zauna, shiko ganin wanna abun ya zama gaskiya sai ya saki hular tashi k'asa tare da zaunawa kujerar bayan shi ya dafe kanshi. Ummar zaunawa tayi gefen gadonta, sannan ta kalleshi da kyau tace....... "Ka kirani da k'arfi nafito, kuma kayi shiru har da rik'e kai, koh duk hidimar ce ta kawo hakan?" 'Dago fuskar tashi yayi da sauri yace..... "Umma, ai dole na rud'e, umma dole na dafa kaina domin har yanzu ban dawo a mafalkin da nake burin ace ya zama k'arya ba, domin banason tabbacin gaskiyarshi, Umma su baba, da baban gombe, sun samu matsala gurin d'aura auren nan, sunana kawai aketa kira sa'banin sunan mujin amaryar, sannan na tambayi baba k'arami na gombe,yace man wai nine aka d'aura dani, Umma ki fad'aman gaskiya, dama ana yima maza auren dole?" "Eh idan takama dole ayi masu shi, domin gada su halaka, sannan zancen aurenka da farha, babu zancen rud'ewa, domin nima da sanina, hasali ma nice nan na yarda da hakan, domin farha ita ta cancanci ka aura, tunda ita yar uwarka ce, kuma ita naga dacewar zamanku, koh don Ikram" "Um.....Um...mah! Umma don Allah kuyiman rai, Umma inada wadda zan kawo koh gobe kike so a d'aura auren mu wallahi na aminta, idan kuma batayi maki ba, na yarda a d'aura aurena da duk wadda kikeso, amma ba farha ba, Umma bazan iya zama da ita a matsayin mata ba, domin bazan iya yimata adalci ba, Umma wallahi bana son farha yanzu kwata-kwata " "Idan kuwa baka son farha, toh nima mahaifiyarka bana sonka, kuma kadaina d'aukata a matsayin uwa " "Ummmah! Innalillhi wa'inna ilaihirraji'un! Umma ni d'anki ne wanda bai ta'ba sa'ba maki ba, idan da abunda zai sa'ba maki gudun sa yakeyi, amma a yau ni kike kira da ba d'anki ba, akan wata,wadda batason d'an naki a farko? Umma kisani fa, banine nasaka ma zuciyata tsanar farha ba, itace da bakinta da mugun halinta ya siyo wannan, sannan yanzu Umma shi wanda aka hana mashi aurenta ai ba a kyauta ba a matsayin ku na manya, za'aga rashin girman ku a nan ai " "Waya fad'amaka hakan? Ai sune suka k'i auren nata, saboda wani dalili nasu na rashin tabbatar da gaskiya, toh hakan ma da yafaru Alhmdllh, domin ni naji dad'in hakan, kuma sai yanzu natuno da alk'awalin da na d'aukarwa iman, kuma a yau na cikashi, don haka banason jayayya zancen ya tsaya nan, batun ta'batamaka rai a farko, yanxu kuma ta gyara, domin farha na sonka a yanzu, sai dai itama ta girgiza da jin d'aurin auren naku, idan kaima irin kuskuren da tayi baya zaka aikata? Toh ga fili ga mai doki, domin ita nata iyayen shareta kawai sukayi a rayuwa, kai kuma wallahi babu ni babu kai a kan zaman auren ka da farha, kasani a yanzu inason farha so na hak'ik'a, akwai abunda ubangiji ya hango a gareni na rashin 'ya mace ya d'auke mahaifiyarta ya bar mani ita a hannuna, a yanzu zan iya rabuwa da kai, amma ban rabu da farha ba, domin ita amanace a gareni, kaga zancen wata tak'i d'ana bata taso ba, domin itace d'iyar tawa, daga k'arshe inason kasani a sabon gidan da ka gina, acen za'a ajiye farha, kuma kaga ikram hankalinta bazai rabu guri biyu ba, domin na farko, bazaka rabata da farha ba koh da a wani gurin tayi aure, yanzu kuwa kaga shikenan 'yarka ta dawo gida, daga k'arshe nake cewa Allah yabaku zuri'a d'ayyaba, kuma wallahi daga d'akinnan gada na k'ara jin wani zance a bakinka kawuce cen sabon gidan, abun da babu idan aka d'auko kayan ta daga gidan hisham sai ak'ara saka mata" "Hmmmm him...!" Shi kad'ai Abdul-jabbar yaja yamik'e ya fita d'akin, zai fita kenan sai ga farha zata shigo, a gefen corridor d'in da ke had'a d'akin umma da waje, karo sukaci da juna harda jikinsu sai da ya daki juna, shi tunanin duniya ya hanashi ganinta har sukaci karo, ita kuma waya takeyi dat is why bata ganshi ba. Gane wanda sukayi karo, sai hankalinta ya tashi, shi kuma hannunshi yasaka biyu ya tureta har tana kusan fad'uwa, sanna ya kalleta yace..... "Ki sani ansaya maki wahala, domin bana d'aya daga cikin masu sonki, farha bana sonki koh kad'an!kuma kisaka a ranki, babu ranar, idan kina murna da aure nah da zakiyi? Toh ki daina ki fara hawaye,kuma kishirya kuka, azaba domin babu wani d'igo na sonki a rayuwata, banza wawiyya ragin ciwo ragin maza, zan zauna dake nima a garkuwa kawai, amma gada kiyi tunanen cewa a wata manufa, domin nasan abunda ya kashe tsohon mijin da kikayi ik'irarin shine za'binki, bayan ya mutu, ya dasa maki ciwon angano ank'i aurenki, shine umma zata sayaman wahala, toh wallahi ba dani ba, zanbi umurninta na zauna da ke a matsayin garkuwa, amma gada kiyi tunanin kinyi auren dad'i, sai dai wahala wallahi, " Bankad'eta ya k'arayi ya wuce a gurin, Farha hannu ta'aza saman kai tare da rufe bakinta, ai d'akin umma bazai shigu ba, dole komawa tayi d'akinta tana kuka, babu yadda ta iya dole sai hak'uri domin wallahi babu yadda ta iya, dole tayi hak'uri, wata k'addarar kenan da zata risk'eta, kuma a yanzu bakin al-k'alami ya bushe, domin babu wata mafita an riga da an d'aura, ita kuka Ikram kuka, rungumeta tayi tare da saka ma d'akin key, saboda taji wanda zai shigo, ganin farha na kuka yasa ikram itama kuka, ganin abun zai zamar masu ciwo, ga ikram na kuka bayan batasan menene farha kema kuka ba, hakan yasa ta share nata hawayen ta aza Ikram d'in a k'afarta tace...... "Ikeey nah, menene kike ma kuka? Kinga aunty farha na kuka koh? Toh ki daina nima na daina, dama kinga yau zamuje sabon gida koh? Toh kukan murna nakeyi, kuma har da abbanki zamu koma, kinga dole muyi kukan rabuwa da umma koh? Toh ki daina nima na daina, bari na tashi nayi maki wanka, kafin ak'arasa taruwa kiyi kyawonki zamuje sabon gida ko ikeey nah?" "Eh Aunty farha, kisaka mani janbaki, kuma kisaka mani wannan abun da kika saka ranar " "Toh zan saka maki yanzu ma, zo na cire maki kaya koh?" Firar da farha tayi da ikram kad'ai, sai taji komai ya yaye mata a rayuwarta,hakan yasa taci gaba da hidimarta yadda ya kamata, rasheeda murna ta tayata, domin samu namiji kamar Abdul-jabbar, abun farin cikin koh wace macce ne, sai dai sai da tak'aramata nasihar yin hak'uri rayuwarta. Farha jinta kawai takeyi, amma tasan inda zancen ya kwana, domin tasan ita da rayuwar aure mai dad'i kuma har abada, domin tasan zaman da zatayi koh yanxu bamai dad'i bane, don haka taci alwashin daga umma har rasheeda babu mai k'ara jin sirrin zaman aurenta, addu'a da hak'urin nan shi zata ci gaba da yi kawai, don haka sai ta saki jikinta taci gaba da hidimar gabanta. Aunty hafsart d'irka mata gyara kawai takeyi,amma da tasani da ta raba kanta da wahala, ita da aka kira ragin maza, ragin ciwo, toh ina wani kadari kuma gareta gidan aure? Amma batason tayarma kowa da hankali, domin abun ya tsaya a haka kawai shine zaman lafiyar, koh yaushe akanta ake tashin hankali, insha'allah yazo k'arshe, koh da Abdul-jabbar zai yanka namanta bazata ce k'alaba, domin tasan hakan shine zaman lafiyar ta. ★★★ "Ango Ango, wallahi nayi bala'in jin dad'in wannan had'in aure da akayi, amma wai Abdul- meyasa aka fasa auren Hisham da Farha?" "Zamu raba hanya dakai wallahi, duk ka k'ara kirana Ango sai munyi 'bacin ran da ni dakai bazamu k'ara gaisawa ba" "Subhanallah! Abokina, basheer ne fa? A yau nine za'a k'yale? Toh ai nasan bazaka iya ba, domin ni da kai hanta da jini ne " "Zakaga yadda ake rabasu kuwa, idan akan wannan zancen shegen aungon ne, kai nifa babu abunda ke 'bata man rai kamar wai and'aura aure na bansani ba, kuma shegen d'an iskan mijin da tabari ance cututtuka ya kamu dasu wayanda koh zama ba'ason yi kusa dashi,sannan sun rabu bayan shine wanda takeso, ka ko ga itama ai bazata rasa su ba, kuma bala'in ma ya tsaya nan, ko da ace bata da cutar komai, wani yafara bud'e ledar ta, sannan ni a had'ani da ragi, wallahi ni ko na zauna da ita babu abunda zan iya yimata, kuma bazan iya bata soyayyata koh d'aya ba, zanbi umurnin umma amma wallahi adalci nasan zuciyata bazata iya bawa waccen yarinyar ba, domin babu sonta koh kad'an a zuciyata " "Innalillhi! Yanzu dama, saboda hakan Hisham yak'i auren farha, shine umma kuma zata d'aura da kai? Toh ai zai iya yuyuwa kaima ta saka maka wata rana, amma kasan yadda za'ayi? Idan hankali ya kwanta ka d'auketa kuje assibiti ka k'ara tabbatarwa, gudun gada 'barna ta afku ba'a sani ba, sannan mu'amalar da ita da kaine Allah bai yanke ba, toh tunda yanzu ta gyara halayenta, kayi hak'uri komai ya wuce" "Na kaita ayi gwaji? Toh halan angayamaka, ni idan naganta sha'awata tashi take yi da zan nemi wani abu gurinta? Wlhy idan inada sha'awa kusa, toh idan inason na nemi sha'awar na rasa, toh na had'u da waccen yarinyar, nan take zakaga abur ta kwanta, kai koh da nake da mugunyar sha'awa, ba ga matan da wasu suka gama kichaniya saman su suka k'areba suka sako nakeyi ba, ga yarinya wadda nasan idan na rik'ata ni zan bud'e abuta kuma na kulle abuta ba, yooo wadda kasan ta zama taga a gadon wani ai ni batada kadari gare ni, YA ALLAH KAJIK'AN IMAN, iman mace ce wadda ta tara duk wata rahama, hakan nasani jin na tsani koh wace macce, toh da nayi rayuwar aure da farha, gara na koma abuja na auro kareema hakanan, koh banza ita budurwa ce" "Ah ah Abdul-jabbar, itama kareemar yanzu haka bakasan iya mazan da suka k'are saman kanta ba, domin 'yan matan bariki yanzu sai addu'a, gara farha dubu da ita, domin ita a tafarkin aure ta samu hakan, kuma da tanada ciwon da kai kake tunani wallahi da umma bazata bari a yi auren nan ba, bafad'amaka k'addara ta kawar da komai, ka d'auka hakan shine alkhairi a kanka kawai " "Naji imamu, a bar zancen kawai" "Umhmm, ka fahimta koh gada ka fahimta, zansha kallo, domin ni nasan farha da gani irin matan da ke maida tsoho yaro ne,kuma gamu kallo yanzu dai, katashi muje muga yadda gidan yake na G.R.A d'in, tunda umma ta rantse yau zata tare" "Hmmm! Wallahi andai cutan, kuma banida ikon hanawa" Suka fito suka kama hanya zuwa gidan, ko da sukaje komai angyara, har anfara zuwa ganin gidan, hakan yasa suka dawo, Abdul-jabbar cikin zullumi kawai yakeyi, domin yasan babu adalcin da zai iya yima farha a zuciyarshi, don haka babu ruwanshi ita tasiya da kud'd'inta. Da dare aka shirya kai amarya, gida masha 'allah, farha taci kuka, kuka mai cike da alhini, amma kuma addu'a ita tafi yawa a zuciyarta. Aunty hafsart tabata wasu miyagun sinadarai na bala'i, tace amma sai in zasu kwanta zata saka su, kamar turaren da wasu kayan, kar'ba kawai farha tayi da cewa "toh" Amma hankalinta baya gareta. kasan cewar Ikram tayi barci, umma tace abarta sai da safe, za'a kawota, farha bataso hakan ba, domin tasan a daren yau ita zata zamo mai share hawayenta koh da a fira ne, amma kuma bazata iya musu ba, hakanan suka taho. Amarya farha a gidan angonta Abdul-jabbar, da tsohuwar zuma ake magani, inji yan karin magana, aka watse aka bar farha ita kad'ai kamar mujiya........ _Toh fa, gamu dai zuwa, zamuji yadda wannan zaman doya da manja zai kaya a gidan Ango Abdul-jabbar da amaryar shi farha._ _Mudai je zuwa nawas.😍_ ~Ta masoya~ *Bee Been masoya*💞 [3/13, 12:08 AM] ‪+234 814 230 8036‬: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_ASTAGFIRULLAH, ALLAHUMMA AGFIR LANA, WALIL-WALIDEENA, WA LIMAN SABAK'ANA BIL IMAN,WALIL MUSULIMINA, WAL MUSLIMAT, AL AHAYA'U MINHUM WAL AMWAT_*👏🏻👏🏻👏🏻 Page... ★5⃣7⃣★ Bayan an watse, akabar farha ita kad'ai cikin d'aki, tanata rusar kukanta, kukan tausayama rayuwarta, domin tasan ita da kwanciyar hankali kuma sun yi hannun riga, don haka sai ta share hawayenta, domin tasan wahala kawai zata d'auro ma kanta aciki. Mik'ewa tayi ta cire mayafin jikinta tare da duba yadda tsarin d'akin nata yake, a cikin part d'in nata, da ka shigo k'aton fallow ne mai d'auke da d'akuna guda ukku, a cikin d'akuna biyu, koh wanne da gado da wardrobe nashi,kuma koh wanne d'aki da toilet ciki. A yanayin gyaran d'akin duka ya nuna na mace d'aya ne ba tare da mujinta ba,sai kuma d'ayan d'akin da ta bud'a, anan taga d'akin baby ne, hakan ya tabbatar da wannan d'akin Ikram ne kenan, domin ga kayan da tasaya mata nan wayanda da a gidan hisham za'a saka su, a d'akin da ikram zata zauna, hakan yasa taji wani farin ciki na kusanto zuciyar ta. Zaunawa tayi kusa da inda pic d'inta yake da ita da ikram d'in suna murmushi, sannan itama tayi murmushi ta shafa photon tace..... "Ikram! Albarkacinki, zan juri wulak'anci, zan juri azaba ta gidan aure, insha'allah zan zamo maki uwa ta gari wadda zata zauna da mahaifinki komai tsanani da wahala,ikram inasonki so na har abada, domin ni uwace gareki, bazan ta'ba bari ki zubar da hawayenki ba har abada " Wannan zancen kawai da takeyi, sao taji gabad'aya batada damuwar komai a zuciyarta, sai wani qwarin gwuiwar mik'ewa tayi tare da murmushi tace.... "Hak'ik'a gidan ya had'u, duk da banga sauran part d'inba, kenan wannan duka nawane, toh Alhmdllh, ni farha wannan kad'ai zaisa nadinga dagewa da addu'a akan lamarin mijin da Allah ya k'addaro zamuyi rayuwa dashi, kuma na k'ara juriya akan abunda zai biyo baya domin ni na janyo hakan tun farko " Fitowa tayi ta k'ara lek'a fallown babban fallown na gidan baki d'aya, acen ta hango kitchen yake kenan, sannan da wani part thesame nata, amma bata matsa ba, sai ta koma d'akinta ta fad'a toilet don yin alwallah tayi sallah, tare da rok'arma kanta hak'uri da zaman lafiya. Bayan tayo alwallah, ta cire kayan jikinta da saka doguwar rigar sallah, tafara jero nafil-fili, a ko wace raka'a biyu zata sallame, sannan ta d'aga hannu zuwa addu'oi wayanda daga ita sai mahalincinta suka san me take rok'awa kanta, amma kamar zan iya gano biyu daga ciki. Ta farko iyayenta da yar uwarta, domin ina ganin tana hawaye lokacin fad'in wani abu daga ciki. Ta biyu kuma nemama kanta sauki akan matsalar gidan aure da zata risk'eta, ga wani mugun so nashi da aka azamata tsakanin jiya da yau, domin duk motsi d'aya sai ta tunoshi sau goma, sai dai ta makaro, domin ita tasan bazata ta'ba dawowa ba a matsayinta na da. Hakan yasa ta dage akan rok'on Allah, domin jarabawa na hawan kanta kala-kala, d'aya daga ciki itace kalmar k'auna ga Abdul-jabbar. Da wannan addu'ar da takeyi, tayi fatiha, tare da shafa addu'ar, ta mik'e cire kaya da saka rigar barcinta mai kauri ta kashe wutar d'akin, bayan ta rufe d'akin nata da key, sannan ta shiga d'ayan d'akin d'aya ta kwanta hankalinta kwance, tana tuna Ikram yadda zatayi in tatashi bata ganta ba. Abdul-jabbar, gabad'aya duniyar tayi mashi zafi, don haka da basheer yace zai rakoshi, cewa yayi... "Tunda auren sonshi nakeyi da zaka kaini gurin wata amarya cen, wallahi ko ina bazan shigaba, don haka kawuce gurin matarka munafuki, sai yanzu ma nake tunanin, koh harda bakikinka a had'ani aure da waccen banzar " Zaro ido basheer yayi,tare da rik'e baki yace...... "Matarka ce, kuma yar uwarka,idan kayimata adalci kai kaso, ni kaga tafiyata gurin iyalina, na amshi taro mai kyau" Wucewa basheer yayi, yabar abdul-jabbar a tsaye, shima komawa yayi cikin tsohon gidan nashi, ya d'auki wasu kaya da yake buk'ata ya kama hanyar gidan amaryarshi. Shigarshi gidan, ya shiga babban fallow, tare da kayan da yake buk'ata, ya bud'e d'ayan part na gefe ya kunna wutar ciki ya shiga. Shima hankalinshi kwance, domin ko tunanin yadda farha d'in take bai kawo a ranshiba, ajiye kayan yayi sannan ya cire rigar jikinshi ya d'aura towel zuwa toilet yayi wanka da alwala. Karasa wankan yayi ya fito, yasaka jallabiyarshi da shinfid'a dardumar sallah ya gabatar da nafilar da yasaba kafin ya kwanta, ya k'arasa tare da d'aga hannunshi ga Allah ya rok'eshi buk'atunshi, kamar yadda ya saba. Bayan ya k'arasa ya cire jallabiyar, tare da kashe tashi wutar ya kwanta, sai dai tunani ya hanashi sakat a zuciyarshi, hakan ya samu da kyar barcin ya ziyartoshi har asuba. Farha tatashi da wuri, tayi sallah d'inta, tare da karanta alk'ur'ani mai girma, da azkar kamar yadda tasaba a cen gida, ta k'arasa tare da kwashe kayan karatun nata, sai dai kuma 7:00am yunwa take ji sosai, ga kuma kewar Ikram don haka ta d'auki waya tafara kiran Umma, nan take Ummar ta d'auka tare da cewa..... "Toh kiyi shiru mana, ga aunty taki ta kira, itama takasa jurewa, kinga tunda safe ta wani kira " Dariya farha tayi sannan tace... "Umma ina kwana?" "Lafiya k'lau fatima, ya bak'on wuri?" "Alhmdullah umma" "Toh masha'allah, ga d'iyarki yau da kuka ta kwana fa " "Umma don Allah a kawo man ita, wallahi duk naji babu dad'i, rashinta tare dani " "Hmm! Uwa da d'iya kenan? Rabuwa da d'iyarki bakiji dad'iba, amma rabuwa damu iyayenki kinyi murna, gaki dad'i aure " "Ah ah Umma wallahi ba haka ba, ai ko ke nasan kinyi missing d'ina sosai, sai dai idan nace zanzo bazaki barni ba, amma ita ai zaki yarda tazo gurina " Umma dariya tayi sannan tace..... "Hakane farha, Allah yaba ku zaman lafiya, da hak'uri da juna, kiyita hak'uri da duk abunda zaki gani, nasan zakiji dad'insa da yawa nan gaba sosai, biyayya tazamo makaminki a gareshi, nasan zaki ji dad'i sosai farha" "Insha'allah umma gada kuyi shakku akaina, kuma bazan ta'ba damuwa da duk abunda zai faru dani ba, bale nasan insha'allah komai zai wuce, 'bacin rai ne kawai, ni dai burina a kawoman Ikee na Umma " "Toh masha'allah farha, bana shakku koh haufi akanki, domin nasan kinsan kanki, kuma d'iyarki, idan su auntynki Hafsart zasu zo zaki ganta " Sukayi sallama, sai taji wani k'warin gwuiwa akan wayar Umma a kanta, hakan yasa ta kama hanyar kitchen d'in taga ko akwai abunda zata break da shi? Hanyar fita fallown nata tayi, tare da bud'e key d'in dakin tayi, tare da lek'owa da kanta, ko da motsin shi, amma shiru babu kowa, hakan yasa ta kama hanyar kitchen d'in da zunbulelen hijab nata cikin tsoro, domin iya gaskiya tsoron su had'u itama take yi, don batason 'bacin rai yanzu. Tashiga kitchen d'in ta duba babu abunda za'ace a dafa yanzu a ci nan take, don haka tafito cikin zullumi, dole tasha tea hakanan koh babu komai domin taji sauk'in wannan yunwar. Jin ana knocking d'in k'ofa yasa gaban farha fad'uwa, kamar tayi d'akinta tayi shiru, kuma sai ta dawo ta bud'e, tare da lek'a kussuwar, malam bala tagani d'auke da abinci, da sauri ta qarasa bud'e k'ofar fallow d'in, suka gaisa ta kar'bi kayan ya wuce, tayi murmushi tace.... "Allah sarki Umma, dole nayi biyayya da abunda kike so, saboda kinyiman abunda uwa kawaice zata iya yima yarta, Alhmdullh kawai" Ajiye foodflax d'in tayi akan dining ta gyara zaman kayan abincin tare da d'auko plate ta zuba tata wainar da tayi kyau har tagaji, ga miyar agushi, da dak'walen kaji, zubawa tayi ta d'auka zuwa fallown d'akinta, ta d'auko ruwa da lemo ta ajiye tafara ci hankalinta kwance, ta k'arasa da hamdala, sannan ta mayar da kayan zuwa kitchen ta wanke, takoma d'aki tayi wanka tare da yin kwalliya simple, tasaka doguwar rigar atamfa, tayi shegen kyau. Farha mai kyauce koh babu kwalliya, bale kuma ita ma'abuciya son kwalliyace, anan kad'ai da award nata da mata zasu bata. Fitowa tayi babban fallown gidan, tare da kunna kallo don gada tajita shiru, tun da har yanzu su Aunty hafsart d'in basu k'araso ba, ba laifi ta samu nishad'i da film d'inda take kallo, domin indian love story ne, soyayyar ta burgeta, amma kuma tana sha'awarsu ne kawai, domin ita tasan soyayya kuma sai lahira idan ana sake yin wata, domin tasan bazata ta'ba k'ara samunta ba, ga abokin yin soyayyar nata da aka bata, hakan kawai sai taji hawaye na cika mata ido, nan take sai ta tuno da tayi ma kanta alk'awalin cewa bazata k'ara saka rayuwarta a tunani ba, sai ta tsaya sannan zata ga takaici, amma idan bata tsaya ba, ai baza'ayi da ita ba, hakan yasa ta jawo farin cikin dake ziciyarta taci gaba da kallonta. Jin motsin k'ofa alamar an bud'eta yasakata juyo da fuskarta da sauri zuwa inda taji k'arar k'ofar domin ganin waye?.......... _kuyi man afuwa🙏🏻, wallahi busy nake mai yawa,amma na fara samun saik'in shi, shi busyn ba, kuyi hak'uri da wannan ba yawa, yanxu hakan ina typig ina barci, saboda gajiya._ *Bee Been masoya*💞 [3/14, 7:10 AM] ‪+234 810 918 8883‬: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ Page... ★5⃣8⃣★ Dum! Gabanta ya fad'i, domin ganin wanda ya turo k'ofar, gyara zamanta tayi, tare da duk'ar da idonta k'asa da sauri, d'an had'a idon da sukayi dashi, gabad'aya jikin farha rawa yakeyi, domin taga yadda fuskarshi take, ta rasa meke sata jin tsoronshi, domin ko ba komai, zai fad'amata maganar da zata 'bata mata rai,ita kuma a yanzu bata burin abunda zai ta'bi rayuwar ta. Takunsa taji yana k'arasowa gaban t.v dake kunne, hannu yasaka yayi switching d'in t.v, sannan ya juyo zuwa gareta tare da nad'e hannuwansa a k'irji, ya had'e fuska yace..... "Wasu sunk'i, ni kuma an manna man ciwo da mutuwa kusa dani, toh ki sani wallahi ki dinga nesa dani, domin banason zaman mu na yawaita guri d'aya saboda tsaro, sannan shigowa wannan fallow d'in, na hanashi idan ina cikinshi, ki tsaya a iya inda aka tilastani na ajeki, umhmm! Kina sane da gidana ne ba gidan kowa ba, don haka ki gane nufina " Farha kamar tayi magana, amma kuma sai wata zuciyar tace "ah ah farha yi shiru, koh kin manta da alk'awalin hak'urin da kika d'auka jiya?" Nan take sai farin ciki kuma yazo mata, d'ago fuskarta tayi tare da cewa..... "Yi hak'uri, wallahi bansan da wannan dokar ba, saboda ai ni bak'uwace, kuma bansamu rules and regulations d'in gidan a rubuce ba, da bazan taka dokar zaunawa a yanzu ba,amma tunda yanzu naji wak'a a bakin mai ita, insha'allah zan kiyaye " Koh kallonsa batayi ba, ta mik'e zuwa d'akinta, shigarta kenan ta share hawayen da batasan da zuwansu ba, jin ana surutu a fallow ne yasa farha saurin share idonta, domin batason kowa yasan damuwarta. "Wai ina amaryar take ne? haka ake yi? Ango fallow amarya kuma bata kusa?" Inji wata kakarsu Abdul- jabbar da tazo bukin. Aunty hafsart rik'e da ikram a hannunta, taga mahaifinta amma bashine take son gani ba auntyn ta farha, tura k'ofar aunty hafsart tayi tare da rik'e baki, ikram da gudu ta fad'a jikin farha tana murna, rungumeta farha tayi tare da cewa..... "Missing u my luvly Ikeey? Ya kika baro umma?" "Shine kika zo sabon gida kika barni a cen ni kad'ai,ni ma bazan koma ba " "Eh nima bazanbar Baby nah ta barni ba" Dariya sukayi dukansu harda aunty hafsa d'in da ke kallonsu cikin burgewa, zaunawa tayi gefen kujerar fallown farha d'in tare da cewa..... "Farha, wayace maki amarya na baro angonta shi kad'ai? Ai duk inda yasaka k'afa kema ki saka taki, wannan lokacin shine lokacin da xaki mori amarcinki,farha ki fara renon mijinki da kalar taki rayuwar, domin yanzu da tsohuwar rayuwarshi ta aure zai reneki, ki kusanci mijinki sosai farha, anan zaki fahimci kalar rayuwar da yayi farko da iman, in akwai na d'auka ki d'auka, sannan ki k'ara da naki farha, gada ki bani kunya, yadda kike da diri d'innan, gaki macce har mace,gada ki bari wata ta ribanci zuciyar mujinki kinji, ki daina barinsa shi kad'ai babu kyau " Farha k'ara rungume ikram tayi, sannan ta kalli aunty hafsat tayi murmushi tace..... "Aunty har kinsa naji kunya wallahi, tare fa muke dashi, yanzu, kinsan yadda zuwan namu auren yazo, dole sai a hankali, domin kunya bazata bari nan take a fara bayyanar da doguwar tarairaya ba, amma nan gaba kad'an aunty sai kinsha mamaki, farha fa ce " "Nasani,kuma nasan jininmu bazai ta'ba bari wata maccen tafishi a gidan aure ba, tun daga gyaran jiki har gyaran makwanci, don haka turaren da nabaki, ki dinga using dashi, idan ya k'are zan k'aro maki wani, domin inason ki zama star a rayuwar aurenki, ki zarce iman a zuciyar shi, wanda sai dai ya bita da addu'a, saboda yanzu ke ce tashi " "Insha'allah zan kiyaye" "Toh mu zamu wuce,amma ki fito ku gaisa da kakar abdul-jabbar, saboda yau zasu koma " Fitowa tayi, suka gaisa, ta kawo masu ruwa da drink,suka sha suka wuce, anan aka bar ikram. Farha dad'i kawai take ji, na ganin Ikram, domin zata rage kewa da yawa. A part d'inta, yinin ranar suka wuni, sai dai idan Ikram nason wani abu, farha ta bi ta baya, ba ta fallow ba, tayi abunda takeso a kitchen da sauri sai ta fito. Kwana ukku yau da aurensu, farha bata k'ara ganin Abdul- jabbar ba, sai dai taji tashin mota da dawowar motar, A dalilin hakan yasa Ikram ta fara kukan son ganinsa, amma babu dama domin saboda farha, shiyasa itama ya hak'ura da ganinta. A wani daren laraba, Ikram tayu barci, farha ta tuno da wayar da Umma ta bata ta Iman da tace a bata, saukowa tayi ta bud'e drower d'inta cikin hand bag nata ta d'auko wayar ta kunna, ta gama searching, tafara shiga gurin da document yake, taga an rubuta...... *"RAYUWAR AUREN IMAN DA ABDUL-JABBAR"* Tasamu gefen gadon ta kwanta, tare da gyara kwanciyar ikram, itama ta jawo pillor tare da fara karantawa kamar hakan........... _Masoya toh fa, sai hak'uri, domin wallahi busy nake, kuma ina shirin tafiyane, shiyasa zaku d'an jini shiru, amma idan nasamu chance zaku dinga ganin posting koh babu yawa, domin mu k'arasa da wuri, kuyi ma bee been ku afuwan da small page da zaku dinga gani daga gobe, har ranar monday insha'allah_ _ku sakamu addu'a, zuwa lafiya, dawowa lafiya, katsina on top,👍🏻 ranar friday._😂 *Bee Been masoya*💞 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ _so mai sonka, kabar wanda baya sonka, yi da mai yi da kai, ka share wanda ya share ka, duniya ce, Allah ka karemu da sharrin shaid'an, da miyagun k'addarori, da musibar zamani._ Page..59 *"RAYUWAR AURE NAH, NI DA YAYA ABDUL-JABBAR"* _"Sak'ona nasan zai isa gareki yayatah, nasan ko ina raye ko bana raye, watarana dole zakiji hakan daga bakina, domin ko da baki samu sak'ona a wayata ba, zaki iya samunsa rubuce, domin na rubuta na ajiyeshi akanki yaya farha"_ Gyara kwanciya farha tayi tare da juyawa gefe d'aya, ta k'ara zooming d'in text d'in dai-dai, sannan taci gaba. _"yaya farha, kece wadda yaya Abdul keso, kuma kece wadda zuciyarsa keso, kece first love tashi, kece zuciyarsa ke bege ko wanne lokaci, sai dai kash! Yaya farha duka baki gane hakan ba, domin rud'in duniya da haskenta yasa baki gane gaskiya ba har kika barshi"_ Hawaye suka fara zubowa daga idon farha, domin tafi kowa sanin wannan zancen na Iman, hakan yasa ta share 'yan qwallarta da suka zubo a fuskarta kad'an, taci gaba da karatun nata. _"ki sani yaya farha, yaya Abdul-jabbar kece yake so bani ba, yazauna dani ne saboda tsananin biyayya da kyautatawata a gareshi, yafara sona ne, saboda yayi rashinki, a haka har sona yayi rinjaye a k'irjinshi, amma kisani sone kawai yaya Abdul keyiman, k'aunar duka taki ce yaya farha, yaya Abdul na sonki har kamar yadda baki tsammani, sannan duk wani abu da zai yi maki shi, zai yi shine saboda tsananin kishinki da kuma begenki, domin nafi k'arfin wata shidda a gidansa koh yaushe kece yake kira a cikin mafalkinshi, wanda na gane hakan nasamo dubaru wa'yanda zasu rinjayar dashi daga barin ambatonki izuwa ambatona, domin nice a gabansa lokacin, naci wuya kafin na sauya begenki a zuciyar yaya Abdul-jabbar ta hanyar sadaukar mashi da dukkan rayuwata, yaya farha gada na cikaki da dogon zance domin nasan kinsan wannan ba tun yanzu ba, sai dai wani sirri nake son bar maki wanda idan har abban Ikram kika aura, kika rik'e wannan sirrin, zaman aurenku zai yi dad'i sannan ke zaki samu mijinki hannu biyu, wanda ina yimaki fatar samun Abban Ikram a matsayin mijin aure yaya farha, wanda nake fatar sak'ona yazo hannunki tun kafin kiyi aure da wani bashi ba, kuma ina neman alfarmar idan Allah ya d'auki raina kuma bakiyi aure ba, yaya farha ki auri yaya abdul, domin nasan Ikram zata samu gata mai yawa a kan hakan, nasan Allah shike rayawa da kashewa, amma ni na dad'e da sanin cewa rayuwata ba mai tsawo bace, domin abun da nake ji nake gani a rayuwar tawa, ni nasan rayuwata bamai dad'ewa bace, don hakan tun daga ranar da kika dawo gida, bayan rabuwarki da tsohon mujinki, nake maki fatar samun miji na gari, kuma insha'allah a yanzu da bana raye, nasan idan kika bi tarihin kalar zaman da nayi dashi, yaya farha zaki samu yaya Abdul-jabbar, ko mai nauyin k'iyayyarsa gareki"_ "Nasani iman, wallahi nasan duk abunda kika fad'a gaskiyane, kuma nayi alk'awalin kasancewa dashi ta har abada, wallahi inason yaya Abdul, amma narasa yadda zanyi ne tun farko da na dawo gidan umma naga kalar rayuwar da kukeyi, tun anan naji sonsa nakeyi, kuma kishinsa nakeyi akan hakan, saboda nasan nawane ya dawo hannunki,amma kuma idan na tuna da babu aure tsakaninmu har abada,saboda aurenki,sai naji na tsani kaina, kuma na tsani rayuwata,hakan kuma sai Allah ya d'auki son Ikram ya sanya man arayuwa, domin nasan jininsa ce ita, Iman baki duniya a yanzu, amma wallahi zakiji dad'i a makwancinki na aminci, da zamowa da mijinki da 'yarki da zanyi, domin zanyi k'ok'ari akan na dawo da soyayyarshi a gareni da hak'uri da juriya" Share hawaye tayi sannan taci gaba. _"yaya Abdul ya kasance acikin maza masu mugunyar sha'awa, sannan shi mutun ne maison kyautatawa, yana da ra'ayin macce cikakka wadda take da cikar halitta, yanason macce mai sura irin taki yaya farha, a dalilin hakan lokacin da aka kaini gidansa, yake yimani d'aukar ni k'wailace,wadda batasan komaiba, wanda hakan shi ya bak'anta mani rayuwa,nayi yak'i da furucinsa domin nuna masa nima macce ce, nasan cewa yaya farha komai kin fini a rayuwa, domin ke koh a cikin mata daban ce, Allah ya k'eraki k'ira irin wadda yake bawa 'ya'ya mata kyautarta, ni kad'ai zan iya shaida maki gaskiyar ke wacece?,domin ni jininki ce, yaya farha inason idan har yaya Abdul yazama mujinki to zaki samu zuciyarshi cikin gaggawa domin irinki yakeso, kibi hanyar da yanzu ni zan fad'amaki sirrinsa, yadda zaki shawo kan zama dashi,kamar yadda muka zauna acikin so"_ Motsawar Ikram kenan, tare da yin kuka, da sauri farha ta jawota zuwa jikinta, tare da jijjigata ta koma barcin, da ikram jikinta ta k'arasa karantawa, tana lumshe ido, domin yanzu ne aka zo gurinda yayi mata dad'i, kuma sai taji k'aunar Abdul-jabbar na k'ara shiga zuciyarta, hakan yasa taji tsoronsa ya 'bace a zuciyar ta, taci gaba, domin shine page na k'arshe acikin document d'in da tayi zooming nashi. _" yaya Abdul nada sauk'in kai, yana mugun son k'ananan kaya, yana son a dinga kulashi, ko da shi bai kulaka ba, yaya Abdul mutunne miskili, hakan yasa idan baka dage ba, zaka d'auka shi mutunne mai zafin zuciya, amma baxaka gane ba sai ka kusanci rayuwarshi sosai, yaya Abdul mutunne mai son adinga shagwa'bashi da riritashi a gabanshi, gada fushinsa ya girgizaki, domin zai iya cewa zaiyimaka abu kaza a cikin zafi, amma da ka iya tafiyar dashi komai zai wuce, yaya farha kisaka juriya a zaman aurenki, idan har Allah ya k'addara auren ki da yaya Abdul, domin nasan Allah ke ikonsa, amma nafison ki auri yaya Abdul, domin nasan shine dai-dai da ke, ina wannan rubutun ne tare da hawaye, sai dai kuma ina farin ciki, domin nasan banbar mujina a hannun wata ba"_ Share hawayenta tayi, sannan kuma itama tayi murmushi ta shafa kan ikram tace..... "Allah yayi maki rahama k'anwata, Allah yasaki a aljanna firdausi, a hakan kad'ai kika tsaya my sistr na amfana, sauran aikin zan k'arasashi da kaina, kuma daga gobe bazan k'ara shakkun yaya Abdul ba, insha'allah " Rufe wayar tayi, domin babu buk'atar son jin sauran labarin, domin tagane inda sauran zancen Iman ya dosa, don haka bata k'ara duba komai ba, ta kashe wayar, tare da gyara kwanciyar Ikram itama taja bargo ta rufe rabin jikinsu, sai safe kuma. Safiya ta waye, farha ta tashi domin gyara ma ikram zuwa makaranta, duk da batasan wazai kaita ba, domin shi abban nata ba ganinshi take yi ba, amma bari ta gyara mata idan bataji motsinshi ha, takira driver umma yazo ya ajiyeta. Gyaramata tayi, tare da shiga kitchen ta had'o mata duk abunda tasan zata nema a makarantar, ta gyara komai nata, sannan ta rik'o hannunta zuwa babban fallow d'in gidan, tana rataye da lunch box d'in ikram a kafad'unta. Har zata kira umma ko driver d'insu na nan yakai ikram makaranta, kuma sai ta tsaya, domin umma zatayi doguwar tambaya akan hakan, sai ta changr shawara izuwa part d'inshi tayi mashi magana, duk yadda za'ayi sai dai kuma ayi yanzu, domin batasan ya za'ayi da zuwa school nata ba. Ajiye ikram tayi a kujera tare da ajiye lunch box d'in a table d'in fallow d'in, tace ma ikram.... "Kijira nazo kinji" 'Dakinta taje ta d'auko hijab, domin kayan barcine jikinta, dama so takeyi, idan ikram ta wuce sai ta yi wanka, sanyo hijab d'inta tayi, sannan ta taka gidan benen izuwa part nashi, ganin k'ofar sake, ya sata yin sallama har sau ukku, jin ba'a amsa mata ba, sai tayi kamar ta juyo, kuma sai ta tsaya saboda taji an bud'e wata k'ofar dake gefenta. 'Daga idonta da zatayi, sai suka had'a idanu dashi, nan take taga towel ne d'aure jikinshi, sai tayi sauri duk'ar da kai tace...... "Don Allah kayi hak'uri yaya, dama Ikram zataje makaranta ne, bansan wanda zai kaita ba, gashi lokaci yana k'urewa, suna promotion exam ne" Kallonta kawai yayi hankalinshi kwance, sannan ya tsuke fuska, tare da dafe nad'e hannunshi a k'irjinshi yace..... "Amma saboda baki da hankali, shine zaki shigo d'akina kai tsaye ba tare da izini ba? Inace ni zankaita makaranta koh? Toh sai ki jira a cen inda aka ajiyeki idan banzo ba, sannan ki yanke hukunci, malama ki dinga tsayawa huruminki, ki daina zuwa inda ba'a kaiki ba" Iya bak'inciki farha taji bak'incikin maganar tashi, nan take kuma itama sai ta mayar mashi da amsar ta cikin ruwan sanyi tace...... "Da farko ina baka hak'uri akan huruminka da na taka, duk da na nemi izini naji shiru, kuma ai ban shiga ba, sannan na biyu, kasani ni farha daga yau bazan k'ara saka hannuna a lamarin zuwa makarantar ikram ba, Ikram d'iyarka ce, haka nima d'iyata ce, sai dai kasani kafini iko da ita, idan ikram tayi karatu nasan zaka fini farin ciki, idan batayi ba, zaka fini bak'in ciki, daga yau bazan k'ara saka bakina akan zuwanta makaranta ba, kuma bazan k'ara shiga huruminka ba, kayi hak'uri, kuma ni bazan k'ara rik'on Ikram a hannuna ba, daga yau ka mayar da ita gurin umma, ta zauna domin zamanta hannuna 'bacin rai kawai yake sada man" Da kuka ta bar d'akin nashi, ta sauka k'asa, ikram na ganinta tana kuka, itama ta fara kukan,sannan da farha taga hakan, sai ta daina nata kukan ta rungumo ikram zuwa jikinta tace..... "Ikee nah! Me kike ma kuka hakan?" Kallonta Ikram tayi tace.... "bake naga kina yi ba, Aunty Abba ne ya dakeki?" "Ah ah bashine ba ikram, buge fuskata nayi da nazo wucewa, shine naji zafi nayi kuka, amma ai kinga na daina ko? Toh kema ki daina, yanzu ki bari gobe sai na kaiki school da kaina, domin Abbanki yace babu mai a motar shi" Ikram ta gamsu da zancen auntyn tata, hakan yasa, ta rik'a hannun nata zuwa d'akinta, anan ta cire mata kaya, sannan ta changr mata wasu, suka zauna a fallown Farha suna kallo. Tunda Farha ta bar d'akin Abdul-jabbar sai jikinshi kuma yayi sanyi, domin kuma yasan wani tym d'in baya kyauta ma farha, domin ko ba komai tana son d'iyarshi sosai, amma shi bai san dalilin da idan har tazo kusa dashi yake jin ya tsaneta ba, amma kuma yafara gano menene wannan dalilin dake sa yanajin hakan a zuciyarshi, duk lokacin da yaga farha. Ko mai bai shafa ba, da sauri, yasaka kayanshi, domin yasan rashin son ganin farha shi ke son yajama d'iyar cikinshi, d'iyar da yake so, d'iyar da Iman ta haifa mashi, anya zai iya mantawa da alk'awarin iman a kan ikram kuwa? Da sauri yaja makullanshi, zuwa d'akin da suke zaune, Ikram kawai ya hango zaune tana kallo, da sauri ya k'arasa tare da duk'awa gabanta yace..... "Meyasa aka cire maki kayan makarantar ikram?" "Abba, aunty farha tace bakada mai ne a mota, sai gobe ita zata kaini da kanta, idan ka siyo man" Da sauri yace... "a ina kayan naki suke?" "Suna gurin aunty farha ta maida drower, tasakaman wasu" "Ok kije kice tasaka maki na makaran........" Bai k'arasa furu cinshi ba, yaji maganar farha d'in,wadda itama batasan da shi ba, kuma batayi tsammanin ganinshi ba, ko kad'an, tafito da cewa.... " Ikram da ke da waye kiketa magana?" Had'a fuska sukayi, sannan ta kalli k'aramin towel d'in jikinta, da sauri ta koma toilet d'in. Lokacin da Abdul-jabbar ya ga yadda Farha ta fito, sai kuma ya fara wani zance a zuciyarshi wanda baisan koh wanne iri ne ba, amma shi yasan wallahi ba so sonta bane a zuciyarshi, koh kad'an, amma meyasa jikinshi kuma ke rawa? Da sauri yace ma ikram.... " kije ki duba ki d'auko mutafi, 8 ta kusa gada kik'i samun exam koh?" Da sauri ta tafi d'akin, ashe kayan na bis gadonta, d'aumowa tayi, ya saka mata, sannan yaja hannunta da sauri, tare da lunch box nata suka tafi. Ganin farha da towel a jikinta, sai kuma wani abun yafara motsi zuciyarshi, domin gabad'aya ita yake gani, amma wallahi, bazai iya komai da ita ba, domin tazama ragin wasu, sannan shikuma yazo ya shiga gurin da wani ya qare dashi, shi wallahi bazai iya had'a gado da ita ba, amma gashi ta fara rud'a ganinshi, domin Iman sak. Driving yake yi yana tunane, har yakai makarantar su ikram, anan ya ajiyeta har sai da tashiga ciki yayi mata hannu ya wuce, gidan umma su gaisa, tare da neman tayi mashi alfarma ya koma aiki abuja, amma tace sai inda farha zaije, inba haka ba, sai nan fa 3 weeks, a haka kullum yake fama da ita,amma tak'i amincewa. Tunda suka fita, farha ta gyara cikin riga da sket 'yan kanti,wadda koh ina na jikinta zai iya bayyana saboda zaman rigar a jikinta, babban fallow d'in ta dawo ta zauna tana break anan, bayan ta k'oshi ta kwanta kujerar da ke kusa da ita, nan take barci yayi awon gaba da ita, saboda ta gaji sosai. Shigowar Abdul- jabbar kenan, ya hango ta kwance, tayi wani kwance, rabin jikinta duk sake, nan take kuma sai yaji wani abu ya k'ara d'arsuwa a zuciyar shi. "amma da wannan tasani fad'awa halaka, gara nayi maganinta da wuri" Fridge yaje ya jawo ruwan sanyi, yazo dai-dai fuskarta ya tsiyaya mata, gorar ruwan baki d'aya jikinta. Da sauri farha ta mik'e, tana kallonsa, ta rasa a bun cewa, shikuma kallonta yajeyi kawai, sannan yace..... "Ke kika jawo, domin nan ba huruminki bane" "Ok nagode, sai dai kasani d'an adam nada rana, koh da shege ne, kuma kaji tsoron Allah,abunda kake yiman, yafi wanda ni nayi maka " Tamik'e ta shiga ciki, ta barshi nan tsaye, yana kuma wani tunani. Dafe kai kuma yayi kuma domin ciwon abun nason ya dawo................ _Ta masoya na dawo gare ku masoya na, acigaba da karatu cikin kwanciyar hankali, katsina tayi dad'i sosai, fatar da ce da nasara d'inku duka an samu alhmdllh._ Ta kuce a kullum...... ~Ta masoya~ *Bee Been masoya*💞 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *UMMY GARKUWA* *(UM-FATâ¤)* _Nagaisheki kyauta, Allah ya sadaki da abunnan da kike so,ðŸ˜muzo kallon..........umhmmm._ Page...60 'Daki farha ta koma domin changr kayan jikinta, tasaka doguwar riga, abun da abdul-jabbar yayi mata,koh kad'an bai 'bata mata rai ba, sai dai gaskiya takusa fara rama abun da yake yi mata, Domin itama fa yar iskar kanta ce, ta fahimci son da take yi mashi yanzu nason ya mai data matsoraciyya, to bari ta ajiyeshi gefe ta nuna masa iya karta. Duba agogo tayi taga 10:30 yanzu, ya kamata ta gyara masu abincin rana ita da ikram, domin shi ba ci yakeyi ba,don haka bata damu da ta dafa da shi ba. Fitowa tayi hankalinta kwance don wucewa kitchen d'in, yana zaune a fallown ko me yake sak'awa? oho, fitowa tayi da doguwar rigar jikinta, wadda itama komai nata a bayyane yake, k'arshe ma babu duk wasu kaya da zasu iya kare jikinta da ga barin fitowar halittar jikinta, domin komai nata motsi yakeyi da ta taka k'afarta. Hankalin farha kwance, domin tasan me take shirin yi da hakan. Duba wayarshi yakeyi, tare da wani tunani wanda baisan kanshi ba, d'ago fuskarshi da zai yi, sai saman k'irjin farha da ke motsi cikin riga, Runtse idonshi yayi domin wasu taurari nayi mashi yawo a jikinshi, tsohon miki ya fara tashi da ciwo, k'ara bud'e idon da zaiyi, kuma sai ya kalli mazaunanta da suke nasu motsin, nan ma yayi saurin runtse ido da dafe kai, juyowa farha tayi kamar zata d'auki wani abun a fridge kuma sai ta juyo taga halin da yake ciki, anan farin ciki yafara turnuk'eta, kuma sai ta wuce abinta. Aiki takeyi, tare da biyar wak'ar da wayar ta, wadda ta kunna a hankali, cikin farin ciki, tare da yayewar tsoron komai a zuciyar ta, domin ta gane Abdul-jabbar a kwai rik'o, gara ta dawo da yafiyarta a hakan, tana haka sai zancen iman ya dawo mata na cewa..... _"Yaya Abdul, bayada wuyar kamu yaya farha, don haka gada ki damu,kibishi a sannu zaki sameshi a hannunki"_ "Hmmmm nagani kuwa, ashe fad'an nashi na banza ne, tunda baya iya rik'e kanshi anan, domin kuwa nafara gani tun yanzu Iman, mudai je zuwa, idan yace maki k'waila ni kuma zai kirani a ragin maza, wallahi zai gane kurensa, indai ina da rayuwa" K'ara fitowa tayi zuwa store d'inda kayan girkin ke ciki, don d'auko doya a ciki, tayi masu faten doya, domin Ikram takusa da wowa school, yana nan zaune inda ta barshi, har mamaki ya kamata, domin tasan idan dai zai ganta, toh minti d'aya bazai k'ara ba a gurin, amma gashi ya kasa tashi. Shiga store d'in tayi ta d'auko abunda take buk'ata ta fito, ta koma kitchen don k'arasa aikinta, ba'afi minti biyar ba k'amshin girkinta ya fara tashi, gabad'aya gidan ya d'auka, rufewa farha tayi ta fito don zuwa d'akinta, a hankali take takawa, tare da jijjiga jikinta cikin k'warewa yadda ba lallai a gane cewa tana wani aiki ba, wucewa zatayi, kuma sai taji ance...... "Kee! Don Allah tsaya nan!" Kamar ta wuce, kuma sai ta tsaya tare da yowar baya taji menene uzurinsa? "Wai ke har yanzu baki da hankali ne? Ki duba yadda kike fitowa duka jikinki sake, amma baki damu ba, sai wata hauka kikeyi, toh kije ki samu wasu kayan ki saka, sannan ki saka hijab, domin idan don ni kikeyi? toh bansan kinayi ba, don haka ki gyara rayuwarki,domin ni bana ra'ayin macce wadda sai da ta k'are rayuwarta a wani guri, sannan ni a d'aura man, kin gane nufina? " Murmushi farha tayi, domin ta hango cikin idon shi, ai wanda baisan makwancin mazan ba zai fad'ama hakan ya yadda, amma ba ita ba da tasan lungu da sak'on 'ya'ya maza, duk wanda ya zauna da anwar, ai zai iya fahimtar koh wanne namiji, k'arshe kuma shi da ke wannan zancen ai an bar mata sirrinsa a hannunta, toh me zai kuma fad'amata ta yarda, kallon sa kawai tayi, sannan ta ce..... "Ina ganin a gidan aure akace an kawo ni? To idan dai hakane, kenan gidana ne, zan iya zama a yadda naso, ai a gidan umma ba haka nake zama ba, nan kuma naji ance gidan aure na ne, ni a rayuwata, idan zanyi abu, zanyi shine, basai wani ya ganni yaji sha'awata ba, sanin na gama rayuwar aure na da wasu mazan ne yasa na d'auki jikin nawa ba'a bakin komai ba, nake sakinshi yadda ya kamata, don haka kadaina damuwa, kasancewar ka namiji wanda macce irina bata baka sha'awa, ya kamata ka daina damuwa akan duk yadda na fito, domin kaine ka jik'an jikina, kuma zafi akeyi ina buk'atar nasha iska " Juyawa zatayi ta wuce, ya wani jawo rigar tata da k'arfi, da nufin ta dawo baya, kawai sai rigar tata ta zame, saboda robace da anja zata tafi,k'irjinta d'aya sai da ya fara bayyana, farha taji kunya sosai, amma kuma sai ta dake tayi tsaye tana kallonsa. "Subhanallh!" Kalmar kawai da abdul-jabbar ya kira kenan a zuciyarshi, a fili kuma yace..... "Ke wacce marasa hankalice? Ni kike fad'ama magana son ranki?" Yana fad'in hakan yana kallon rabin k'irjin farha, dake bud'e, koh a jikinta, duk da taji kunya kuma cikin jin kunyar take, amma bata gyara rigar ba, kuma itama kallonsa takeyi tare da karance fuskarshi tsaf, sannan tace...... "Ikon Allah, yaya Abdul nifa ban shiga huruminka ba, kuma ni ban fad'amaka abunda bakai ne ka fad'aba, ka tambayeni ne, ni kuma na baka amsa, to menene laifina kuma?" "Kije ki saka hijab shine nufina, ko kuma ki zauna d'akin naki, domin bazaki zo kina bayyana tsiraici anan gurin ba domin ba kasuwar sayen shi bane" Jin kamar k'aurin abinci na tashi, da sauri farha ta juya domin zuwa kitchen, amma da k'arfi ya rik'ota, ita da shi duka sai da jikin su ya samu wani sauyi, dama farha akwai sha'awa kusa, nan take jikinta yafara rawa, shikuma wani shocking akayi mashi cikin jikinshi, da sauri ya sake ta, sannan yace..... "Wallahi ni da gidana, baki isa ki tsallake abunda na shinfid'aba, dole kije ki saka hijab, domin ni ba d'an iska bane, haka kawai ki tayar man da bala'in da banida maganinshi, domin ke bakida magani na, ko kina dashi, wallahi gwara na mutu a hakan, da na nemeshi gurinki, domin bakida wannan damar yanzu, domin kin bama wasu" "Hmmm! To naji, abinci zan duba, sai naje na changr wasu ko?" "Ke kuma kikasan hakan, ba ki changr ba, ki daina zuwa inda duk zamu had'u" "To da haka gara ka ce na koma gida, domin dole na fito neman abinci, amma anjima kad'an zan kwashi kayana sai na koma gidan mahaifina da zama, kayi hak'uri " Da sauri ta wuce kitchen d'in, shi kuma ita yake kallo, har da fara fassara surar jikin nata..... "Tirk'ashi! ga macce har macce, amma kuma sai Ahankali k'asan nan, wallahi tsakanin jiya da yau na rasa gane kaina, Anya tsohuwar zuma na magani kuwa? Yarinyar cen nason ta karya mashi lagon rayuwarshi, gata kalar tsarinsa, gata ta tara dukan halittar da yake so, farha dama haka surarki take da kyau? Da ace yadda surar taki take, haka gidan sanyinki yake wallahi, da banida matsala, amma ya na iya sai hak'uri, domin kishin dake zuciyata yabawa shekara hud'u baya, idan na tuna nine na reneki saboda abunda nake gani gareki, amma banine na fara saninki a matsayin mace ba, hakan na sa naji natsaneki, amma farha kin chanchanci a yafe laifinki, domin kin rik'i Ikram kamar ke kika haifeta, wayyo Allah! ni Abdul ya zany?" Jin motsin wucewar ta yasa shi d'agowa, da kanshi, yadda rigar ta take kafin ta wuce, haka ko yanzu take, gabad'aya ya rasa me zaiyi, domin yadda mazaunanta suke yawo a kwanyar kansa, sai yaji danasanin zuwanshi fallow d'in, wajibi gobe ya bar garin nan, domin wallahi bazai iya ba, yarinyar nan kashe shi zatayi, gara yaje cen inda baya ganinta, da ace yana sha'awar mata biyu gidanshi da ya auro kareema, sai dai gabad'aya ganin farha komai ya kwance mashi, domin yanzu hakan mararshi ciwo takeyi. Mik'ewa yayi tare da duba time, da sauri ya fita domin d'auko Ikram makaranta. Farha tashiga d'aki tare da dariyar k'eta, ashe haka yake da sauk'in kai? Ita batayi tsammanin haka ba, lallai zata qara daga yadda take, insha'allah sai tadawo farha d'in k'urciya, sai tadawo farha d'in farko, domin wauta zata yita d'urawa a gidannan har sai ya maidata inda ya fitar da ita, wato zuciyarshi, changr kaya tayi, tare da saka wasu riga da sket, suma dai babu sanya aciki, domin material ne amma wallahi, ya kar'bi jikinta, k'irjin farha ya tsaru a cikin rigar domin sun taso ta yadda ba'a tunani, sket d'in ya bud'e daga k'asa, amma daga saman k'ugunta matse yake, sharp nata ya fito ta yadda ba'a tsammani dai farha tayi, juyawa tayi ta madubi taga kanta, tace...... "Wawww! Auntyn Ikeey ba laifi fa" Jin hon d'in motar shi, ya shaida mata dawowar su, da sauri ta fito bakin fallown babba ta tsaya, ikram da gudu ta rugo ta rungume farha, haka itama tayi mata, suna murna dukansu, itama sai ta koma ita tanata hajujuwa da ita. Shigowa yayi da lunch box na Ikram ya ajiye a dining, ita kuma ta sauke Ikram, taja hannunta zuwa changr mata kaya, ta zo taci abinci. Gabad'aya farha yanzu fallown d'akinta bayada rana, domin babban dai da ake cewa gada ta zauna, acen takeyin komai yanzu. Fitowa tayi da ikram zuwa dining, anan ta zuba masu abinci suna ci, fitowar Abdul-jabbar ya hangosu a dining d'in farha na bawa Ikram abinci, sai yaji wani d'an farinciki a zuciyarshi, amma kuma sai yayi kamar bai gantaba, bayan ita har ta karanci fuskarshi, sai tayi kamar bata ganshi ba. Driving yakeyi amma tunaninshi gaba d'aya yau yana gidanshi da ya baro, ashe dama k'iyayyar farha ba tayi nisa a zuciyar shi ba? Idan kuwa hakane, to son da yake yimata farko, shine ke shirin dawowa? Hak'ik'a antsara farha, Allah yayi halitta, wato ya lura, jikinta kawai mutun ya amfana dashi kad'ai zai more, dama tun farko itace za'binshi, biyayyar Iman tasa ya rasa gane ina son farha ya tafi, Allah sarki Iman, allah ya jik'anki, kema da taki ni'imar da allah yayi maki, amma wallahi tsarin jikin farha kad'ai zai sa namiji fita hayyacinshi, yanzu shi ya zaiyi ma ya iya kusantar ta?, dole ya fara saka hak'uri a zuciyarshi, yabi maganar basheer da yace mashi..... "Abokina, irinsu farha, ko da ba kaine ka fara bud'eta a leda ba, to ni'imar jikinsu bata iya yankewa, don haka ka d'auki auren farha wata k'addarace wadda Allah keson yaga Abdul kayi rayuwa da farha a matsayin ma'aurata, domin kishin wani yafara bud'eta, ba hujja bane, kaima ka dasa naka alk'alamin fagen rubutun mugani" A haka yake ta tunani har ya kusa shiga layinsu umma, sai cewa yayi...... "Wallahi ko da zan iya rayuwa da ita, sai anyi mata gwaji sannan, domin gada ayi mutuwar kasko, toh amma kuma ya ma zanyi amai in lashe, bayan nace bazan iya had'a makwanci da ita ba, a tafarkin aure ba, gashi ko wata ba'ayi ba tunanina na shirin changr wa, gada ta raina ni fa, amma bari mubi hanyar siyasa mugani " Dai-dai da shiga get d'in umma d'in, fitowa yayi sannan ya rufe motar ya shiga ciki. Sallama yayi, kuma sai ya iske baba ma na gidan, shiga yayi ya duk'a har k'asa ya gaida su duka, suka amsa, sannan ya zauna, cen yayi shiru kuma sai yace....... "Baba dama zan je gida na sameka, domin jibi nakeson komawa gurin aiki, gashi sunata yo man waya aiki ya taru da yawa, toh shine nazo na fad'ama umma, to tunda naganka shike nan" "Eh nima yanzu zancen mukeyi da ummanka, to babu matsala, ai sai kashirya ka koma " "Ai idan zai koma, dole da matarshi zai tafi, domin zaman bariki babu mata matsala ne, don haka sai ka fad'amata ta shirya jibin sai ku tafi " "Umma.....! " umma me?" "Umma da barinsu akayi, idan akayi hutun su Ikram sai nazo naje dasu " "Ah ah, ai bada Ikram zaku tafi ba, anan za'a barta, idan anyi hutun sai kuzo kuje da ita, acen ma sai ku changr mata makaranta cen gurin ku " "Amma umma abdul, kina ganin ba'a takurashi ba? Tunda yaso a barsu, sai ya dawo, da anbarsu, inyaso farha d'in taci gaba da aikinta anan da takeyi" "Kafi kowa sanin matsalar d'anka, don Allah kabar wannan hukuncin da na yanke, kabar goyon bayansa, yashirya kawai su tafi tare, Ikram ai yanzu zata zauna, idan anyi hutu, sai yazo ya d'auki d'iyarshi, muma hakan hankalinmu zai kwanta " "To shikenan Abdul-jabbar, nima naga kamar haksn zai fi, tunda kanada gida a cen, zakafi samun kwanciyar hankali iyalinka tare da kai " Godiya yayi, sannan ya mik'e ranshi kamar bak'in tukunya, a haka yaka ma hanya zuwa gidan nashi, shi da yazo neman mafita kuma ank'ara ingizashi wutar, wayyo! Ya zaiyi wai? Da haka ya kama hanyar gidan shi, tare da fad'ama basheer abunda kuma akace a waya, shima yaji dad'in hakan, sannan ya nuna mashi zaifi samun natsuwa a hakan, addu'ar nasara kawai yakamata yayi ciki. Shigowa yayi ya iskota zaune da waya a hannunta, tayi tsammanin ya yi mata k'orafi, amma kuma sai taga sauyin hakan, domin jikinshi yayi sanyi, daga nesa yace mata..... "Ki gyara kayan Ikram, gobe zata koma gurin Umma" Da sauri farha ta dubi ikram da ke barci a kujera, gabanta ya fad'i, tabani maganar da tayi mashi shine yaje ya gayama umma, ta bani yau, gashi ya wuce bale ta tambayeshi taji dalilin yin hakan, amma ita wallahi ba har a zuciya tayi maganar ba, kawai 'bacin rai ne, wallahi bata iya rabuwa da Ikram. 'Daukarta tayi, takaita d'aki ta ajiye, sannan tafito da niyyar bashi hak'uri domin batason 'bacin ran umma a kan hakan, zaunawa tayi ko zataji motsinshi, amma kuma shiru, ga dare yayi, yanke shawara tayi, bari tak'ara yin wani kuskuren taje d'akin nashi, hijab ta saka, sannan ta kama hanya zuwa benen, domin hak'uri zata bashi, bata kyauta ba. Sallama tayi tare da tura k'ofar fallown nashi, shiru ba a amsa ba, kamar ta juyo, kuma sai taji kamar nishi a wani d'ayan d'akin, har zata shiga kuma sai ta tsaya tana sallama, ba amsa ba, kuma ba daina ba, shiga kawai tayi. Hangoshi a k'asa kwance rik'e da ciki yasata matsawa gurin da sauri, kamar ta rik'ashi kuma sai ta duk'a cikin rud'ewa tace...... "Yaya Abdul lafiya kuwa?" Sai a lokacin yasan da ta shigo, kallonta yayi sannan ya nuna mata yatsanshi akan ta tashi ta tafi, amma farha bata gane nufinshi ba, tayi tsammanin tazo yake cewa, matsowa tayi, tare da rik'a hannunshi, da sauri ya k'ara sakin wata k'ara. "Nashiga Ukku! Yaya abdul cikinka ke ciwo?" Komai bai cemata ba, sai drower d'in da ya nuna mata ta bashi magani, da sauri ta bud'a, kwalin magani yafi goma, kowanne babu komai ciki, sannan ta fara duba maganin na menene? Ganin abunda aka rubuta, sai tazaro ido, sannan sai tace....... "Babu komai acikin kwalin, kuma ko da akwaishi wallahi bazan baka shi ba, domin yanada illa ga rayuwa " Dasauri ya juyo yana rik'e da ciki yace...... "Ki tashi ki fita " Kallonsa farha tayi tare da cewa..... "Babu inda zanje, domin nice silar wannan ciwon a shekarun baya, yanzu kuma zan zamo waraka akan shi, yaya Abdul don Allah kayi hak'uri, kabari na kula da rayuwarka " "Abisa wane dalili zan baki dama?" "A dalilin ina sonka, kuma zan sadaukar da rayuwata gareka " "Ni bana sonki" "Ni ina sonka" "Ki tashi ki fita" "Babu inda zanje, ina tare da kai, ko nakira umma na fad'amata halin da kake ciki" "Ki fita farha ki bani guri, baki da maganin matsalata, domin bazan iya sanya alk'alamina nayi rubutu ba a littafin da bashi da makarai" "Kayi hak'uri ka yafe man laifina na baya, ka bani dama domin sama maka sauk'in rayuwa, yaya abdul " "Meyasa farko baki yi hakan ba sai yanzu, in dai ba sharri kikeson dasa man ba?" "Sharrin zuciya da kuma sharrin shaid'an, amma na zan dawo maka da alk'awalin da kad'auka akaina farko " Da k'arfi yace... "innalillahi! Ki barni please " Murd'awar da marar tayi, ya mik'amata hannu akan ta bashi magani, tak'i mik'a masa, ta rik'e a hannunta, da k'arfi ya jawota zai kar'bi maganin ita kuma tak'i bashi, anan rikici ya kafre, wanda sai da yayi mata mari ukku amma bata bashi ba, kuma bata ji zafin marin ba, d'aga hijab d'inta yayi da niyyar kar'bar magananin, kuma sai hannunshi ya shafo k'irjinta, nan take ya k'ara rud'ewa, da sauri ya cire hannun yakoma da baya ya dafe kanshi yana cewa..... "Gada kijaman matsala, ki bani maganina,ki fitarman d'aki " Hawaye a idonshi, da sauri farha ta koma gurin da yake zaune tace..... "Yaya Abdul, magani bashine mafita a rayuwarka ba, 'ya mace itace mafita a rayuwar ka, idan baka sona ka k'ara aure, amma magani bashine mafita ba" "Farha kin yaudaran da yawa, kin bama wani kanki bayan kinsan nine na reneki, na reni soyayyar ki, na soki kika k'ini yanzu, don kin nuna kina sona zan yarda dake? Nima na mutu kamar yadda shima cutar ta kashe shi? " "Basai ka yarda ba, domin nasan ban kyauta ba, burina lafiyar ka, kuma ka yafeni ban kyauta ba" Kuka ta fara, nan take yaji wani iri a zuciyarshi, ga mararshi na ciwo, ga kuma jin kukanta yakeyi kamar saukar aradu a kunnsnshi, hakan yasa ya kalleta, ita kuma ta mik'e zata tafi, sannan tace...... "Dama nazo nabaka hak'uri akan zancen Ikram da nayi jiya, wallahi wasa nakeyi, bazan iya rabuwa da ita ba, kayi hak'uri ka bama umma hak'uri " Ta juya har takai bakin k'ofa ya kira sunan ta cikin murya mai sanyi sanna ya dafe mararshi yace....... "Farhaaaa......." Juyowa tayi da sauri, tare da ganin halin da yake ciki, bud'e ido tayi duka ta dawo....... *Bee Been masoya *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ _my real everlasting love, *zarah katsina😘*_ (mmn beauty) *_inasonki sosai d'innan, wannan page d'in duka na sadaukar dashi gare ki baki d'aya, Allah ya raya yaranmu baki d'aya, ya barni da ke har abada💖_* Page...61 Dawowa farha tayi da sauri, tare da riko Abdul-jabbar cikin rud'ewa. "Yaya Abdul menene? Gani nazo" "Ki bani maganina nasha don Allah, wallahi zan iya mutuwa " "Bazaka mutu ba, kuma bazaka sha maganin ba, domin k'waya d'aya ne at ci, don haka bazaka k'ara shan sa ba" "Farha ki bani ko nayi maki rashin mutunci " "Bazaka k'ara samun damuwa ba yaya Abdul, na d'auki alk'awalin dawo maka da farincikin da ka rasa a rayuwarka, ko da bazan ta'ba samun so k'waya d'aya ba daga gare ka, don haka nice maganin wannan matsalar" Duk wata fargaba da tsoro sun 'bace a zuciyar farha, domin wannan itace dama ta farko da zata samu domin karkato hankalin Abdul jabbar gareta, cire hijab d'inta tayi sannan ta watsar gefe, jawo shi tayi zuwa ga cinyoyinta ta aza kanshi ga k'afafunta, abu ga wanda yayi karatun abun, nan take take ta rik'o hannunshi ta lumshe idonta tace...... "Ka bani dama na gwada wani training d'in akan kalar wannan ciwon naka, banason ka soni, sai dai inason kasamu lafiya, sannan inason abun ya daina tashi a jikinka" Bud'e idonshi yayi ya dubeta, da banda baya iya motsi, wallahi da ya tashi daga k'afafunta, domin baisan wani magani da ke gareta ba, domin inda maganin yake bazai iya shiga ba, amma bari yaga menene manufarta. Kallonta kawai yakeyi, domin idonta cike da hawaye, kad'an keda saura su zubo, rufe idonshi yayi domin murd'awar da mararshi tayi, wanda murd'awar yanzu ta zarce ta ko wanne lokaci. Farha na ganin hakan, sai ta kai hannunta zuwa marar tashi, Abdul-jabbar bazai iya gane komai ba a wannan halin, saboda wani rik'o da yayims farha, wanda itama sai da nata jikin ya sauya, tara ce ke bugun goma, domin a halin yanzu farha har tafi Abdul-jabbar sha'awa, duk da bata ta'ba sanin menene dad'in auren ba, amma tasan wannan ciwon nashi nada nasaba da dad'ewa baiyi sex ba, hakan yasa bata damu ba taci gaba da aiwatar da wasu dubaru a kanshi. Abu kamar wasa, farha ta sanya hannunta k'asan marar shi, nan take Abdul-jabbar yafara fita hayyacinshi, domin kalar shafar da take bawa marar, yasa shi manta waye tare da shi, juyowa kawai yayi, yana fitar da wani nishi mara sauti, iya lokacin farha hankalinta kwance, domin burinta ya dawo hayyacinshi, kuma ya rage abunda ya tarar mashi a mararsh. Jin wani dad'in abunda take yimashi, gaba d'aya baya a hayyacinshi, hakan ya ji k'arfi yazo mashi sai ya mik'e da sauri, jawota yayi zuwa jikinshi, ya saka hannu yayi zipping d'in rigarta, jikin farha ya fara rawa, domin ita tasan waye ita, tsoro takeji gada abun ya wuce guri, kuma itama nata bala'in ya tashi, amma kuma sai ta daure domin cinma burinta na ganin ya samu lafiyar. Ya manta waye yake shirin cire ma riga, domin a time d'in ya manta cewa Iman bata duniya, itace ya d'auki nauyin yin hakan ya bamawa, domin ita kad'ai tasan kalar wannan damuwar tashi, kuma ita kad'ai tasan hanyar warkewarshi a irin wannan time d'in, don haka sai ya saki jiki ya cire rigar baki d'aya. Hannunshi ya saka a saman Brest nata, sai yaji da banbamci kuma, domin tsarin wa'yannan kamar da ban da sauran, k'asa yayi da ita yabi bayanta, bakinshi yakai cikin bakinta, nan take jikin farha ya fara rawa, duk da ta san tanada sket jikinta, amma tsoro ya kamata, irin yadda ya chanja kamanni haka, k'ara d'ago bakinta yayi zuwa saitin bakin shi, ya sanya halshenshi ciki, anan wani sabon nishi ya tashi, domin aza hannunshi da yayi saman k'irjinta, itama a rud'en take, hakan yasa ta fara yimashi wata kalar wasar. Rud'ewar da Abdul-jabbar yayi sai yafara wasu sabbatu marasa amfani, domin farha tafiyar da hannunta tayi zuwa jikinshi cikin k'warewa, a nan k'asa suka matsi juna son ransu, ba kamar Abdul-jabbar da ke jin hannunshi saman sabuwar duniya mai nauyi. Abu na k'arshe da farha tayi mashi, shi ya bashi damar yin wani nishi mai nauyi, tare da kai bakinshi a kunnenta ya ce..... "My Iman ki barni nayi, please ki barni na samu sauk'i a cikin marata, bazan iya hak'ura ba, ina cikin ma wuyacin hali, hakan bazai gamsheni ba, please my Iman " Wani k'ahon kishi ya taso ma farha a zuciya, wato ina tare da shi amma Iman yake tunawa, kamar ta tureshi jikinta amma kuma sai ta tuno maganar iman d'in da tace mata, itama hakan yayi ta kiran sunanta a farkon zamansu, hakan yasa sai ta daina k'udurinta na tureshi, tak'ara masa k'warin gwiwa, amma k'afafunta rufe, domin tsoro take ji, da yayo nan kusa, sai ta juya, tare da biya mashi buk'atarshi da cinyoyinta. A wani yunk'uri da zaiyi domin cire abunda ke mararshi, nan ma ya k'ara rik'e farha da wasu miyagun sabbatu, jin yayi kamar an zare mashi wani ciwo a rayuwarshi, d'agota yayi sannan ya lura waye hakan ta faru dashi. Sakinta yayi da sauri, sannan yace.... "Innalillhi! Me kuma yafaru tsakaninmu?" Farha yunk'uri tayi, tare da jawo hijab d'inta ta saka, duk kunya ma ta kamata, kallonta yayi sosai, sannan yak'ara cewa..... "Tambayar ki nake yi, meyafaru tsakaninmu?" Murmushi tayi sannan ta kalleshi, tace..... "Lafiya ka samu,wadda a d'azun baka da ita?" "Nufina dama kece na amfana da jikinki?" Hijab d'inta ta d'auka, tare da mik'ewa tsaye, rigarshi shima ya d'auka ya saka ya mik'e tsayen, zata wuce ya rik'ota da k'arfi yace..... "Farha me kika yiman hakan na samu sauk'i nan take? Domin nasan mace d'aya kawai ke yiman hakan, kuma bata duniya" "Yaya Abdul ni banyi maka komai ba, amma nasan na samamaka lafiya ne, sannan ka k'addara a zuciyarka kayi rashin Iman, amma kasamu madadinta, buri na ka yafe man laifi na, ka amshi k'addarar aurena mu zauna lafiya, zakaji dad'in zama dani " "Tayaya zanyi hakan? Bayan kinsan farha ki auri wani namijin, kuma wanda yake da cuta, sannan ni na iya rayuwa dake da wannan halin?" "Allah shine shaidata bani da komai yaya Abdul, domin........" Kuma sai tayi shiru, tare da zubar da hawayenta, da dafe nakinta, hakan yasashi matsowa jikinta da sauri, domin ta bashi tausayi yace...... "Domin me farha? Ki fad'aman, yanayin da nasameki a yau ya tabbatar man da duk wata jayayya da zanyi tafara wucewa, domin nafara gane cewa kina sona, amma ni gsky har yanzu ina shakku a lafiyar ki, domin bazan juri zama a hakan ba, kuma bazan juri yin mu'amalar aure dake ba, domin inason lafiyar jikina" K'ara rufe bakinta tayi tare da kuka mai tsanani, nan take abdul-jabbar yaji kukan na yimashi yawo a zuciya, nan take ya jawota jikinshi baki d'aya, sannan yace..... "Ki daina kuka, na yafe maki baki d'aya, kuma insha'allah zan zauna dake a matsayin mata, sai dai ina da matsala, wadda dole nasamu macce kusa dani, ke kuma ina shakkun lafiyarki, domin tarewarki da d'an iskan mijinki, amma nagano yanzu kece kawai zaki iya maye mani gurbin Iman a rayuwata, Umma tace tare zamuje Abuja, idan munje za muje ayimana gwaji ni da ke, amma gsky idan nasamu akwai matsala, to zank'ara aure, kuma bazan sakeki ba, ko don halaccinki ga ikram, amma rayuwar aure dake babu ita kin yar da?" 'Daga kanta kawai tayi, tareda share hawayenta ta kalleshi, sannan ta d'aga kanta alamar ta yarda da hukuncinshi, saukowa tayi daga inda suke zaune tare ta duk'a har k'asa ta fara cewa...... "Yaya Abdul ka yafeman, nasan nayi maka laifi mai yawa, kuma nasan ban kyautaba, amma nasan k'addara ita takawo hakan, yaya Abdul wallahi inasonka, sonda wallahi ko da bazaka soni ba ni zan iya zama da kai, kuma kasani banida ciwon da kake tunanin inada shi, don Allah ka yafe man hakan, naga jarabawa, alhakinka yabi rayuwata, nasan Allah nasona tunda ya k'ara had'a rayuwar zamanmu bayan nak'ika, ka bani dama domin dawo da farin cikin da ni na jawo maka rasashi " Kuka ya kufcemata tare da aza hannunta fuskarta, tausayinta ya kamashi, domin yasan tayi nadama sosai, shima duk'owa yayi dai2 inda take d'uk'en ya duk'a, ya rik'o hannunta duka biyu ya kalli yadda hawayen ke fita fuskarta yace...... "Dubanni farha" Ta d'ago idonta ta kalleshi, da manyan idanunta, yayi murmushi yace..... "Komai ya wuce daga yanzunnan, sai dai ki sani, a duniya babu maccen da naso kamarki, ke kad'ai nakai a k'uryar zuciyata, sannan kece ta farkon wadda nayima babban tanadin soyayya ta, sai dai kash! Ke da kanki kika ture wannan muk'amin da nabaki, hakan yasa na d'aura iman acikin gurbin, a hakan duka baki fita a zuciyata ba, har sai ranar da akace an d'aura maki aure da wani bani ba, anan na kwana da ciwo da takaicin cewa, wani shi zai kar'bi budurcinki ba ni ba da nayi tanadinshi shekara da shekaru, a hakan da nasan banida wannan damar, yasa namik'ama Iman duka ragamar rayuwata, domin ita tasoni ta kyautataman, batason damuwata, taso zama dani ko da banida komai, kuma tayi mini biyayya har ranar da zata zamo itace ranar ganawarmu ta k'arshe sai da Iman ta faranta rayuwata, kin ko ga dole nabama Iman yankin rayuwata, amma wallahi farha ke nakeso, Idan na kalleki da cewar wani ya amshi darajar da ni na tanadeta, sai naji na tsaneki banison ganinki, banason had'a fuska dake, domin k'ina da kikayi kika bama wanina darajarki, hakan kawai sai naji na tsaneki, kishinki ne kawai ya jawo tsanarki a zuciyata, amma ina sonki, kuma na dad'e da yafe maki, yanzu komai ya wuce, zamu gina sabuwar rayuwa insha'allah" Hawayen dai basu daina zuba a idon farha ba, domin tarasa me zata ce mashi don ta gode ma yafuwar ta gare shi, hannunshi kawai taji a fuskarta yana share mata hawayen, sannan yace.... "Gobe kishirya ma Ikram, Umma tace za'a barta nan idan anyi hutu sai ta koma cen gurin mu, asakata wata makarantar, amma wannan time d'in bada ita za'a je ba " Zaro ido tayi tace.... "Don Allah gada ayiman hakan, to nima abarni, after sai mu koma tare, saboda bazan iya zama nesa da Ikram ba" "Gobe kina iya ki fad'ama umma hakan, amma tace hakan za'ayi " "To zan tafi d'aki, gada Ikram ta falka bana kusa da ita " Rik'o hannunta yayi, yana sauraren wani sabon feeling, domin yanzu yafara jin sabon sonta na shigar zuciyarshi, ya lumshe ido yace...... "Zaki tafi baki saka riga ba?" Zahirin gaskiya son yakeyi ya k'ara ganin yadda halittar tata take, hakan yasa ya d'aga hijab d'in ita kuma ta rik'e da cewa.... "Tunda kasamu sauk'i a d'aki zan changr kayane, na kwanta, basai nasaka ba, nifa hak'uri nazo bayarwa gashi kuma anyafe man ai sai naje gurin d'iyata " Jawota kawai yayi jikinshi, kawai sai yaji sabon abu na shigarshi, domin tun farko itace za'binshi, kuma mafalkin ya samu irinta amma bai samu ba, dama gashi mayen cikakkun mata ba k'wailaye ba, ko iman batayi cikar halittar farha ba, hakan yasa da wuri komai ya sauya mashi babu dogon jan aji d'innan, dama jan aji ga wanda ba'a so yake tasiri, amma idan da so, ko tsohon sone wajibi jan aji ya dawo baya, to ga Abdul-jabbar jan ajinshi ya zube da ganin cikar halittar farha, don haka yake jin kamar yanzu yake sabon so d'in. Mik'ewa farha tayi, shima ya mik'e, ta juya zata tafi, ya saka hannunshi biyu ya lak'k'amo cikinta zuwa gare shi, yace....... "Na yafe maki har abada, kuma komai ya wuce, zaki tallafi rayuwar marayan Allah?" Juyowa tayi tana murmushi domin a rayuwarta wannan rana ita tafi mata ko wace rana dad'i, domin yanzu take jinta a sabuwar duniya, zata fara soyayya mai inganci, tace...... "Wannan kuma kaga zahiri, domin ni na kawo kaina, kuma na aminta nasama maka sauk'i, sannan gashi ka aminta dani da wuri, ka yafeni da wuri hakan, me zaisa bazan tallafi amintaccen mijina ba, na baka kaina baki d'aya yaya Abdul " "Wani mugun farin ciki da yakamashi sai da yakai hannunshi saman kyawawan k'irjinta sannan ya shafasu ya lumshe ido, yak'ara juyo da ita gabanshi, ya zauna ya azata a k'afarshi, yace...... " naji banason ki barni, ki d'auko Ikram ku dawo sama" "Ah ah cen zaifi mana kwanciyar hankali, domin banida maganin da zan baka, har sai ka k'ara aminta dani, ni takace, kuma ka tabbatar banida ciwon komai a jikina" Mik'ewa tayi sannan tace.... "Sai da safe" Fita tayi da sauri zuwa k'asa, shikuma mutuwar tsaye yayi tare da dafe kanshi, yana nanatawa..... "Wallahi itace burina, amma kishin wani yayi mu'amalar aure da ita zai kasheni, wayyo ya zanyi, idan akace farha na d'auke da wata cutar, wallahi ko ma akwaita zanzauna da ita hakan, sai yanzu naji ashe sonta na nan bai fita zuciya ta ba, ya Allah kasa lafiyarta k'lau kamar yadda tace " Komawa yayi bayan kujera ya zauna, yana lissafa kyaun halittar farha d'in, wallahi daban take da halittar Iman, farha tafi Iman cikar zati, sai yau ya tabbatar da hakan, bayan yaga yadda 'ya'yan fulaninta suke, gabad'aya a rud'e yake. Farha tura k'ofar d'akin tayi, taga Ikram nata barcinta hankali kwance, ta gyarata, sannan ta cire kayanta zuwa toilet tayo wanka, tasaka rigar barci ta kwanta, amma barcin yak'i zuwa, tunanin yadda Abdul-jabbar keda saurin kamu hakan, ta lura yawan sha'awarsa kesa baya guje tayin da akayi masa akan hakan, sai yanxu farha ta yadda da maganar Iman akan cewa bayada wuyar kamu, idan anyi hak'uri da halinshi. Lallai ta yarda, wajibi ta dage gurin ganin ta dawo farha d'inta ta da wacce yake k'auna, da wannan gud feeling d'in farha barci ya d'auketa da manyan buruka d'inta na alkhairi da take burin cikasu zuwa gareshi. Dukansu kowa ya kwana da feeling mai dad'i ba kamar Abdul-jabbar, itama hakan ta kwana har safe.................... *~Ta masoya~* *Bee Been masoya*💞 [3/22, 9:12 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_ALHMDLLH! SAMUN MASOYA NA K'WARAI, KAN SAKA, TA MASOYA FARINCIKI, HAK'IK'A BEE BEE ALLAH YABAKI MASOYA NA K'WARAI, KOWA NAKINE, HAKAN YASA 'DAUKAKARKI DAGA ALLAH NE_* *_MASOYANAH AKO INA KUKE FA'DIN DUNIYA KHADIJA BEE BEE NA GAIDA KU, SAK'ONKU NA ZUWA KUNNENA, ALLAH YA BARNI DA KU HAR K'ARSHEN RAYUWATAðŸ˜_* Page...62 Dasafe farha tatashi jikinta duka babu k'arfi, domin ita bataga dalilin da zaisa umma tace abar Ikram ba, domin ita wallahi taji ko tafiyar bataso. Daurewa kawai takeyi tana had'a kayan Ikram, amma badon tanaso ba. Bayan yakai Ikram school ya dawo gida, amma baiga farha a palour d'in ba, don haka kamar ya wuce part d'inshi, kuma sai yaji baya iya wucewa sai ya shiga d'akin nata, domin ya k'ara shaida mata gobe ne tafiyar tasu 6:am. Part nata ya shiga a palour nata baiji motsiba, hakan yasa ya zarce zuwa d'akinta. Yauce rana ta farko da Abdul-jabbar ya ta'ba shiga bedroom d'in farha, turo k'ofar yayi a hankali tare da sallama, tana zaune gefen gadonta tana had'a kayan ikram a akwatunanta, shigowa yayi tare da jin wani k'amshi ya daki hancinshi, sai da ya tsaya ya shak'i k'amshin kad'an, tare da tsayawa bakin k'ofar. Farha najin sallamarsa da sauri ta jawo hijab nata ta saka, domin kayan jikinta babu abunda ba'a bayyane yake ba, Amsa sallamar tayi tare da mamakin ganinshi, domin a k'alla yanzu zata bama 3 weeks baya a gidan, amma bata ta'ba ganin ya tako k'afarshi part nata ba, hakan yasa ko wace shiga zata iyayi domin babu mai shigowa. Kallonta yayi tare da duba d'akin nata komai is need, komai gyare, sai k'amshi da sanyi A.C ke tashi, ta kowa yayi da sauri, ya zauna gefenta sannan yakai hannunshi a hijab d'inda ta saka da niyyar cireshi, nan take farha ta rik'e tare da cewa...... "Kayi hak'uri kabar man hijab d'ina jikina, gada na shiga hak'k'inka tunda baka son ana zama da kaya irin wannan, kabarni hakan please " Kallonta yayi tare da kashe idanunsa duka yana kallonta, kuma bai saki hijab d'in ba, domin abunda ya hango da yashigo yake kwad'ayin k'ara hangowa, inda hali ma ya ta'ba yaji sanyi, domin shifa idan kan wa'yannan kayanne da yake gani jikinta, to yayarda ya fad'i jarabawa, domin ko a gurin wata yaga irinsu zai yi kwad'ayin yajisu hannunshi bare wadda aka mallaka mashi a matsayin mata, kuma first love tashi, hakan yasa ya yi harmar d'aga hijab d'in ba tare da ya tsaya jin k'orafin ta ba, idonsa kawai farha ta kalla tace...... "Na bani! Cire hijan d'in yayi tare da jefar dashi ta gefe ya rik'e hannun nata yana kallon halittar jikinta kawai wadda Allah ya k'era mata, nan take idanunshi suka sauya daga yadda ya shigo. Farha duk ta tsargu, domin ta rasa gane nufinsa akan hakan, jin ya saki hannuta d'aya yasata ajiyar zuciya, ashe wani gurin ya nufa da shi. Hannunshi ya saka ya sa'bule gefen rigar har saida farha ta rike mashi hannu, kallonta yayi sannan yace...... " kece kika za'bi zama da ni a hakan, na ta'ba rayuwar soyayya dake, amma baki ta'ba sanin ni ko waye ba, nan kad'an zaki fahimci halina, ba duk mace irinki nake iya shafa ma lafiya ba, sai yanzu naji ma gwara da umma ta yanke hukuncin hakan a kanmu, ashe burina ne zai dawo, don haka ki koyi halina domin ni daban nake da sauran maza, kuma waya fad'amaki banason saka irin wa'yannan kayan? Ai sune best choice nawa a dressing d'in mata, don haka ki bari mu gana kad'an " Bai bari ta bashi amsar tambayar da yayi mata ba, kawai taji hannuwansa duka cikin rigarta, chanja salon zancen yayi tare da cika hannunshi biyu da kyawawan halittun k'irjinta, wani irin ajiyar zuciya farha ta saki wadda sai da nishin yin hakan ya fito a fili, bai tsaya komai ba, sai da ya matseta son ranshi, tun farha nad'an jin dad'in hakan tana sharewa har takai abun ya fara bata tsoro, domin salo kala kala yake ai watarwa ga jikinta cikin sigar sha'awa. A tunanin farha sai cewa takeyi a zuciyarta, "dama haka yake? Wai to ita haka maza suke, basa da wani jan aji kenan? Eh lallai macce na juye hankalin d'a namiji ta ko wace hanya, ji yadda ya dawo wani wawa akan jikina kenan, lallai abdul-jabbar bakada wuyar kamu a hannu " Wani rik'o da yayi mata ba'a hayyacin shi ba, yasa farha yin wata k'ara tare da ture kayan Ikram da ke saman gadon ba tare da tasani ba, rik'e masa hannu tayi ta d'ago fuskarta cikin lumshe idanunta duka tace..... "Ina shirin kayan Ikram ne, gashi kana yiman abunda ni ban saba yin irinshi ba, please kabarni hakan na k'arasa" Hannunshi d'aya ya zame a nata hannun ya saka d'ayan hannun ya tallabo bayanta yadda k'irjin nata zai iya k'ara fitowa sosai, sannan ya matso da bakinshi a nata bakin, farha naganin ikon Allah sai ta bud'e idon nata alamar jin tsoron abun, domin bata ta'ba tsammanin wannan abun da wuri haka ba, mayar da idanun nata tayi tare da runtsesu tana jiran taji bak'on yanayi wanda ta mance dashi a rayuwarta, jin ya k'ara matse Boob's d'in nata, sai jikinta ya fara rawa, nan take yakai bakin shi cikin nata, aza bakin nashi ke da wuya a bakinta, da sauri kuma sai ya fitar tare da sakinta da sauri, kamar wanda a tsikara da allura, farha najin ya saketa da sauri ba tare da yayi abunda yaso yi a bakinta ba, sai ta bud'e idon nata, tare da jawo rigarta ta aza a k'irjin nata, ganinsa kawai tayi a bakin gadon ya dafe kai, alamar wata damuwa tare dashi, mik'ewa yayi tsaye tare da cewa.... "Ki had'a kayan nata idan zan d'aukota school, sai mu wuce da kayan, domin gobe 6:am insha'allah zamu bar kaduna " Wucewa kawai yayi ba tare da ya k'ara juyowa ya ganta ba. Abun yabawa farha tsoro, kuma bai tsaya ba bale ta tambayeshi abun da ke damunshi, amma ko ma menene, taji dad'in sakin nata da yayi, domin a tsorace take, irin yadda taga yana wani nishi tare da haukacewa a jikinta hakan kawai na bata tsoro, gyara saka rigarta tayi tare da kwashe kayan Ikram da aka zubar gurin murje murje, taci gaba da jerasu. Fitar Abdul-jabbar d'akin, ya haye benenshi, tare da dafe kanshi yana taka step d'in yana tunanen, shin meke faruwa dashine? A duk lokacin da yaga farha gabad'aya rud'ewa yakeyi, har ya manta da wanene shi, shi yasan yayi rayuwa da Iman, kuma rayuwa mai inganci, amma wallahi baya jin irin abunda yakeji a farha, domin ganinta kawai nasa yaji sai ya ta'beta, wallahi yarasa meke faruwa dashi. A haka ya fad'a d'akinshi tare da fad'awa saman gado, yana kallon yadda fankar d'akin ke motsi, iya abunda yake iya ganewa a tunaninshi shine, dama cen ba k'iyayyar farha yake yi ba, tsantsar kishintane yake sashi jin ya tsaneta, a halin yanzu ya fahimci son da yake yimata ne farko ke ambaliya a rayuwarshi, hakan kesa yana jin wani abu a duk lokacin da ya hangota ko ya kusanceta, amma ciwo da bak'incikin yadda zai zana alk'alaminsa a littafinsa kesa shi jin tsoron kamuwa da kalar cutar da tsohon mijinta ya mutu a dalilinta, ko tantama babu yasan alak'ar aure ta had'asu, don haka da yakai bakinshi a nata zaiji dukkan halittun da ke sadashi da feeling d'inshi zasu bud'e hakan kesa gaba d'aya ya rasa ya zayayi? Wajibi ya kaita domin gwada lafiyarta before, ya k'arasa nuna mata k'auna, k'asa tunanensa ya yi a kwancen, sannan ya duba agogon wayarshi 11:38, ya mik'e domin suje d'aukar Ikram, su kaita gidan umma, domin gobe dole ya bar garinnan zuwa abuja,kuma dole yacika umurnin umma. Fitowa yayi don shaida mata tafito su tafi, dama tashirya fitowa kawai tayi, iya kyau farha tayi kyau, domin atamfa ta saka gyalenta kalar flower d'in da akayi zanen atamfar da ita, dressing d'in nata yayi, ganinta kawai da Abdul-jabbar yayi baisan sadda murmushi ya kufce mashi ba, da sauri ya rik'amata kayan hannunta suka fito abun gwanin sha'awa. Makarantar su Ikram sukaje suka d'auketa, sannan suka kama hanyar gidan umma. Shigarsu gidan da gudu Ikram ta fad'a d'akin umma, su kuma suka shigo tare da kayan a hannunsu, umma najin muryar ikram ta tamik'e daga kwancen da take, cikin murmushi tace..... "To uwayen surutu an iso kenan?" Kafin ta rufe baki har ta k'araso inda take zaune ta fad'a jikinta, tana murna, umma tace...... "Eh lallai d'iyar aunty farha andaina qyuya, da alama zamu dai-daita kenan?" Dariya kawai Ikram take yi domin bata san menene nufin umma ba, don haka duk ta'aza wasarce kawai, tare suka fito zuwa falo d'in, duk'awa sukayi dukansu suka gaida umma, umma naganinsu a hakan farinciki ya cikamata ciki, domin iya dace sun dace da juna, don haka albarka kawai take saka masu da sanya alkhairi a d'aurewar rayuwarsu, sannan tace..... "Gobe tafiyar na nan kenan?" Farha ta kalli abdul-jabbar sannan tayi duk'ar da kanta k'asa, shine ya amsa ma umma da..... "insha'allah gobe ne, yanzu ma bankwana mukazo da cika alk'awarinki " Farha na ganin hakan ta d'auki kayan ikram tayi ciki dasu, hakan yabawa umma damar maganar da take son yi da Abdul-jabbar, Ikram itama tabi bayanta sukayi ciki, umma ta dubeshi tace..... "Abbana, nasan na tilastaka auren farha bayan nasan cewa a farko itace ta k'i ka, to kasani nayi hakan ne domin na cika alqawarin mahaifiyarta ta rik'ata amana, Abdul-jabbar na duba a farko naga kai kafi chanchenta ka auri farha tun farko, sai dai wani ya kutso kanshi a cikin manema aurenta wato hisham, fasuwar hakan sai umurnina yacika, domin nasan kai kad'ai zaku zauna babu tsangwama duk da abun da tayi maka farko, sai dai kasani farha alkhairi ce gareka, domin ni na hango abun da kai bazaka hangoshi ba idan har kayi hak'uri tare da bin umurnina, Abdul na rok'eka da ka rik'e farha amana, ka zamo mai yafuwa a rayuwarka, ka zauna da ita cikin aminci da mutunci, ka karrama farha, nasan Allah kaima zai karramaka, idan kayiman hakan na yafe maka duniya da lahira, wulak'anta farha ko bayan raina ne banyafe maka ba, bare kuma tafiya wadda zakuyi zama bayan idon mu, kasani farhar da ba d'aya take da tayanzu ba, don haka Allah ya kaiku lafiya ya dawo daku lafiya, Allah yayi maka albarka ya raya maka ikram, ya kuma baka wasu masu albarka" 'Dago fuskarshi yayi tare da kallon umma cikin murmushi yace..... "Insha'allah umma zan cika alk'awalinki, kuma na yarda da farhar da ba d'aya take ba da ta yanzu, insha'allah umma albarka kawai zaki ci gaba d'ayiman, domin bazan bar zancenki ba, sai dai ina neman alfarma akan ki umma " Kallon sa tayi tace... "Wace alfarma ce wannan?" "Umma zan kai farha domin gwajin lafiyar ta, domin gudun ayi mutuwar kasko baki d'aya, kuma idan har na samu tanada d'aya da hakan, gaskiya umma zan k'ara aure " Murmushi umma tayi domin ganin yadda abdul-jabbar ya fad'i maganar tare da duk'ar da kanshi alamar jin kunya, umma tace..... "Na fahimceka Abbana, amma sai dai kaje ku k'ara yin gwajin da kanku, amma nasan farha bata da komai lafitarta k'lau, amma nayi maka alfarmar hakan " Godiya yayi sannan ya ajiyema umma kud'd'i masu yawa, sannan yace zasu biya gidan baba kuma suyi bankwana dashi. Umma godiya tayi, sannan ta shiga d'akin nata inda su farha ke ciki, shigarta ta taradda Ikram tayi barci, bayan farha ta bata abinci tayi mata wanka ta chanja mata kaya, anan barci ya d'auketa a k'afar farha. "Ah tayi barci kenan? Lallai tafiyar za'ayita babu kuka, sai dai idan ta tatashi zanci uban kuka " "Hmmm! Umma ni wallahi da anbarni naje da ita, domin zan samu kewa da yawa, akan rashin Ikram tare da ni, Umma ko ni na tsaya idan suka k'are exam d'in sukayi hutu sai muje tare " "Farha kenan, ku daije, idan sukayi hutu sai yazo yaje maku da ita " "To Umma" Amma bai kai ciki ba amsawa. "Yauwa farha, to acigaba da hak'uri, tare da yin biyayya gareshi ta yadda ya kamata, basai na k'ara maki da komai ba, domin nasan kinsan komai a rayuwar aure, sai wanda kinsanshi baki ta'ba aikatashi ba, wanda ni nasan da hakan, kece kawai bakisan nasan da cewa ke har yanzu matsayin budurwa kike ba " Mayafinta farha ta jawo ta rufe fuskarta tare da jin mamakin ya'akayi umma tasan da wannan labarin, bayan Iman ce kawai tasan da hakan sai rasheeda, amma k'ila sune suka sanar da ita, kasa bud'e idon nata tayi sannan umma tayi murmushi tace..... "Farha ni uwace gareki, kuma nayi maki kwad'ayin rayuwa ne da abdul-jabbar, domin nasan gareshi zaki samu jin dad'in aure sosai, shima hakan zai samu sakewa da ke, domin yanzu na fahimci yadda kike sonsa haka shima yanason ki, fatana Allah ya baku hak'uri da juna, ki tashi ku tafi, gada Ikram ta falka " Sai a lokacin farha ta bud'e fuskarta, sannan ta mik'e ta shafa fuskar Ikram kamar tayi kuka, hakanan dai ta jure ta fita ba don taso ba, har takai bakin k'ofar fita, umma ta kirata ta dawo. "Har zan manta, sak'o Aunty hafsart tace a baki, jiya aka kawo, to banason na bashi yaje maki da su, kinsan sirrine wannan, naga ta rubuta komai a takarda zaki fahimta, irin wa'yancen ne tace da ta baki " Kar'ba tayi cikin jin kunya da godiya, ta fita. Iskoshi tayi a motar, har zata shiga baya sai kawai ya harareta alamar rashin kyauta mashi, sai ta dawo gaba. Gidan baba suka tafi yimasa bankwana, shima cikin murna da farinciki, harda hawaye sai da yayi, domin tuno baya da yayi, lokacin da farha ta bijirema aurenshi, amma ji yanzu yadda sukayi kyai, ALLAH kenan QADIRUN ALA MAN YA SHA'U, gashi burinsu ya cika, lokacin da basu shirya hakan ba. Kud'd'i abdul-jabbar ya sakar mashi, sannan suka kama hanyar gidansu. Tun kafin su k'arasa shiga ciki Abdul-jabbar ke kallon farha, kallo mai wuyar fassara, wanda ita bata gane me kallon ke nufi ba, domin farin shigace a wannan tarkon dole sai da k'auyanci kafin a waye. Parking yayi suka fito baki d'ayansu zuwa cikin gidan nasu, bud'e k'ofar ke da wuya farha tace..... "Allah sarki my Ikram zanyi missing d'inki a ko wane hali na motsa " Rungumota yayi ta bayanta, hannunshi duka saman cikinta ya azo kanshi a wuyanta yace...... "Waya fad'amaki zaki dauwama a kad'aici? Ki dawo da duka kulawar Ikram akaina, da ga yanzu nine baby Ikram, kinga zan samu gata kenan, Umma tace bazata yafe man ba, idan naci amanar ki, toh kinga ya kamata ki saki jiki dani domin nasamu cika burin umma anan " Ajiyar zuciya farha taja tare da busar da iskan, sannan tayi dubarar da ta juyo zuwa gareshi, amma kuma bai saketa ba, hakan d'in yaqara d'uro masu wani sabon so a k'wayar idanunsu, domin idanunsu sun nuna situation d'in da suke ciki. Farha murmushi tayi sannan tayi magana kamar wadda tayi gudu ta gaji, cikin saukar da murya tace....... "Insha'allah yaya nah bazan k'ara guje maka ba, fatana ayi gwajin jinina a shaida maka ni ko waye, sannan zanfi samun k'warin gwuiwar gabatar maka da nawa burin, domin yanzu akwai shakku da tsorona a gareka, bazaka samu walwalaba kamar yadda kake so " Yaji dad'in maganar ta, sannan ya k'ara matsowa da ita jikinshi, wanda sai da farha ta rufe idonta, don ganin abun da yake hari a jikinta, hakan kuwa akayi, domin a kujerar palon ya zauna itama ya d'aurata jikinshi, nan take ya aza kanshi saman k'irjin nata, domin turaren jikinta kawai yake shak'a. Hannunshi zai kai a zip d'inta na baya, da da sauri ta rik'e mashi hannu tace...... "Lokacin sallah " Ta sauka jikinshi ta ruga da gudu, shi yarasa gane wannan abun, farha fa tayi aure kuma tasan yadda abunnan yake, domin babu wanda zai ajiye kamar farha bai moreta ba, amma tasan yadda akeyin wannan wasar ko ita bata ta'ba fara nuna zata yiman ba, tun ranar da tasama man sauk'i, to me hakan ke nufi? Da nafara wasa da jikinta sai jikinta ya fara rawa, ko kuma ta tsere, ko me kesa hakan?????.??.?? _Toh readers ku bashi amsar wannan tambaya tashi, ni dai bangane ba, kuma ya tambayeni😂_ *~Ta masoya~* *Bee Been masoya*💞 [3/24, 6:09 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ _عن أبي هريرة رضي الله عنه قال : "جاء رجلٌ إلى رسول الله -صلى الله عليه وسلم- Ùقال : يا رسول الله، من أحق الناس بحسن صحابتي؟، قال: *(أمك)* ØŒ قال: ثم من؟ قال: *(أمك)* ØŒ قال: ثم من؟ قال: *(أمك)* ØŒ قال: ثم من؟ قال: *(أبوك)* متÙÙ‚ عليه، وزاد ÙÙŠ مسلم : *(ثم أدناك أدناك)*_ *_ya Allah kabamu ikon kyautatama iyayenmu mata sau ukku, sannan mu kyautatama iyayen mu maza, ka bamu ikon yimasu biyayya baki d'aya, da 'yan uwan mu musulmi baki d'aya_* Page...63 Asubar fari farha ta tashi ta domin samun abun da zatayi kari dashi da gyara sauran kayan ta na tafiya. Kitchen ta shiga ta fere doya tare da dafata, ta dafa iya wadda tasan zata iya cinyewa, kad'a k'wanta tayi ta soya doyar, source tayi na tattasai da attarugu domin yima doyar mahad'in ci, sannan ta aza ruwan zafin tea. Sanin cewa Abdul-jabbar ba ci zaiyi ba, yasata dafa iya wadda zata cinye, nan take gidan ya d'auki k'amshin soyar da takeyi, k'arasawa tayi tare da juyewa a foodflax sannan ta shiga zuwa gyarawa kafin ya fito. Abdul-jabbar ya shirya tsaf, ya fito parlon don ganin idan ta tashi, k'amshi ya daki hancinshi, nan take ya nufi gurin da yaga abincin rufe, dubawa yayi tare da jin sha'awar yaci girkinta ko da sau d'ayane, amma bari yaje yaga me takeyi. Shiga yayi d'akin nata kai tsaye, tana zaune dressing mirror tana shiryawa ya shigo, gurin da take ya tafi kai tsaye, ganinshi da farha tayi da sauri ta mik'e tsaye don samun abun da zata rufe jikinta da shi, domin towel d'in jikinta k'arami ne sosai, mayafinta ta jawo, shi kuma har ya iso inda take tsaye ya rik'e mayafin tare da jefar dashi inda ta d'auko shi, qudundune jikinta farha keyi domin gabad'aya halittar jikinta a bayyane take, saboda towel d'in k'aramine zai iya faccewa. Hannunshi ya saka, tare da jawota jikinshi, ya bud'e hannuwan nata yana kallon k'irjin nata, yana lumshe ido yace..... "Me zaisa don na shigo ki dinga yunk'urin 'boyeman abunda ke halat d'ina? Ki barsu mu gana sosai, domin ina sonsu " Hannunshi yakai ya shafasu duka, sannan ya lumshe idonshi ya k'ara cewa.... "I like this part k'anwata, wannan yana d'aya daga cikin favorite d'ina da nakeso a jikin macce, sannan inason macce mai wadatar wannan halitta, farha Allah ya baki wannan halitta wadda nakeso naga ina wasa da ita ako wanne lokaci, me zaisa idan kinganni ki dinga sanya mani hijabi tsakanina da su?" Kallonsa kawai tayi ta duk'ar da kanta, hannunshi ya saka ya tallabo fuskar yace..... "Ki daina jin kunyata farha, domin ni banida kunya a gefen abunda nake so, farha inasonki, yanzu ma nake jin sonki na shigata sabo, ki saka kayanki muje ki bani break d'in da hannunki, domin daga yanzu ciyarwata ta dawo hannunki, lokaci na k'urewa, 6 ta kusa" Kasa k'arasa shafar tayi, domin yayi tsaye jiranta yake yi, tsaye tayi gurin drower tata alamar ciro kayan da zata saka, taciro wata doguwar riga tare da gyalen da zata saka ta ajiye a gefen gadon, kallonta kawai yakeyi duk abunda takeyi, domin rik'e yake da wayarshi amma ita yake kallo. Farha duk ta da burce, domin pant da brah d'inta take so ta saka, amma yak'i fita, hakan taga kamar ba kallonta yake yi ba, ta kwashi undis d'inta zata tsere toilet ta saka, da sauri ya tareta tare da jawota jikinshi, domin yagane nufinta, kallonsa tayi tace..... "Toilet zanje" "Me zakiyi ciki?" "Zanyi wani abu ne ciki" "Oya bari ni nayi maki abunda zakiyi a cen" "Ah ah zan iya yi da kaina yaya Abdul, ka bari na shiga kawai " Kayan hannunta ya kar'ba tare da ce mata.... "Hmmm! Ni zan iya saka maki da kaina" Rik'e masa hannu tayi, domin har ya fara warware nad'in da tayi masu, da sauri ta k'ara rik'e mashi hannu, hakan ya bashi damar kamota baki d'aya jikinshi ya matse sannan yace mata a kunnenta.... "Ki bari kawai nasaka maki baki d'aya, kinga time ya kusa,gada muyi loosing d'in jirgi" Runtse idonta tayi, sannan taji alamar zai warware towel d'in, domin har ya fara jawoshi, da sauri farha tace... "Wayyo Allah na! Wallahi banida komai a jikina, please gada kayiman tsirara bansaba ba " Kallonta kawai yayi yaci gaba da abunda ya ke yi, sance towel d'in yayi daga sama, ya tsaya na 2 mnt yana kallon ikon Allah, domin farha hannunta tasaka duka biyu ta kare k'irjinta,jaye hannun yayi sannan yace..... "Alhamdulillah" Ya shafa sannan ya saka mata brah d'in, ya sanyata lafiya k'lau, domin dama ai ya saba da iya aikin mata tun a Iman, mamaki ya kama farha,amma kuma in ta tuno ba gareta yafara hakan ba, sai tayi shiru, domin tasan zai iya hakan tunda yayi rayuwa da iman cikin so da aminci, itama tana kwad'ayin Allah ya bata ikon kasancewa da shi cikin so da k'auna. Jin kawai tayi ya ajiyeta gefen gadon ya jawo k'afarta d'aya alamar ta saka pant d'in, bud'e idonta tayi domin taga da gaske sanya mata zaiyi? Haka ko akayi domin k'afar d'aya ya jawo ya saka mata ya jawoshi zuwa gwuiwar,sannan ya mik'ar da ita tsaye ya k'arasa pant d'in zuwa cinyarta, da sauri ta rik'e ta k'arasa sakawa da kanta, hararta yayi yace..... "Waya sakaki karambani k'arasa sakawa?" Komai bata ce mashi ba, ya jawo rigarta ya saka mata, sannan yace ta k'arasa sauran aikin yana jiranta parlo, sauri tayi ta k'ara shiryawa tare da mamakin Abdul-jabbar, da irin yanayin rayuwarshi, sai taji nan take ya burgeta, domin bata ta'ba tsammanin zata samu wannan kulawar ba ga ko wanne namiji, amma gashi da wuri ta fara ganin rayuwar da batasan me akeji ba aciki ba. Fitowa tayi tana k'amshi ta ko wace kusurwa, Abdul-jabbar na zaune ya hangota, nan take ya taro sabuwar gimbiyarshi izuwa dining. Murmushi kawai tayi mashi, suka zauna a dining sai kunyarsa kawai take ji, saboda abunda yayi mata yau, hakan dai ta daure ta zuba abun karin, ta had'a masu tea. Matsowa yayi da kujerarsa ya kalleta yace..... "Ki ciyar dani, kamar yadda kike ciyar da d'iyarki Ikram " Haka akayi kuwa ta ciyar dashi, shima idan ta bashi sai ya rage ta bakinshi ya bata, har suka ciyar da junansu, aka kwashe sauran abincin aka bawa driver d'in umma da zai kaisu air port domin har yazo. Fitowa sukayi cikin farin ciki, babu kamar farha da mafalkinta yake ta zamowa gaskiya, jinta takeyi cikin wani good feeling na farinciki wanda batasan ya zata misaltashi ba, shi kuma da ya juyo ya kalleta sai yayi murmushi a zuciyarshi yace "Allah kenan" Shi gabad'aya ya cire ransa a sake rayuwa da farha, amma gashi cikin k'ank'anin lokaci ya nemi k'iyayyar da yake yimata ya rasa, sai wani haskenta yake gani, tun kafin su d'auki wani lokaci na zamantakewa kenan, ina ga sun yi nisa kowa yasan dad'in kowa, Addu'ar sa itace Allah ya cire mashi kishin da yake ji akanta game da rasa fara bud'eta a matsayin mace, domin hakan kawai nasaka shi jin wani bak'in ciki, sannan yana rok'on Allah yasa bata d'auke da ko wace cuta, domin ita kad'ai zata iya sakashi k'aurace mata, cen kuma sai zuciyarshi kuma tace "anya zan iya rabuwa dake farha, a ko wanne hali kike ciki? Domin wallahi tsohon sonki fitowa yake yi" Farha kallonsa kawai take yi, domin tasan tunani yake yi kuma mai zurfi, ta'bo hannunshi tayi ta dubeshi, shima ita ya kalla nan take ya sakar mata murmushi, dai-dai da tsayawar motar air port kenan, shima ya rik'a hannunta harda matsashi. Zuwansu kenan jirgi na shirin tashi, gyara komai sukayi suka shiga, nan take jirgin ya tashi sai abuja........ *RAYUWAR FARHA DA ABDUL-JABBAR A ABUJA, TARE DA KYAKKYAWAR SABUWAR SOYAYYAR SU* _ku dai biyoni donjin yadda tsantsar soyayya ke tashi a zukatan masoya guda biyu, tare da yiman uzuri domin ina fama da ciwon idone sai slow typing d'in, domin sai na saka glass nake typing, kuyiman afuwa masoya na, inaji daku sosai, a duk inda kuke bee bee na tare daku a kyakkyawar zuciyarta ta soyayyaðŸ˜_ *~TA MASOYA~* *Bee Been Masoya*💞 [3/25, 10:17 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_اللهم إني أعوذبك من علم Ù„Ø§ÙŠÙ†ÙØ¹...ØŒ ومن قلب لايخشع...ØŒ ومن Ù†ÙØ³Ù† لاتشبع...ØŒ ومن دعوة لايستجاب لها._* امين يااللهðŸ‘ðŸ»ðŸ‘ðŸ»ðŸ‘🻠Page...64 *BIRNIN TARAIYYA ABUJA* Isar su a airport, suka tarar da Abdul-hafeez yazo d'aukar su da motar Abdul-jabbar d'in. Abdul-hafeez ya sha mamakin ganin amininshi da sabuwar bak'uwa, domin bai fad'amashi cewa yayi aure ba, bai tambayeshi ba, shima bai ce mashi k'ala ba, sai da suka kama hanya sannan Abdul-hafeez ya dubi Abdul-jabbar yace..... "Aboki kuma sai ka tafi daga kwana biyu har kusan 3weeks, kullum kareema cikin damuwa akan rashin dawowar ka, ga tulin aiki da ka bari " Gaban farha ya fad'i dum! dum!! Nan take tafara jin wani iri a zuciyarta, game da sunan da taji ance tana cikin damuwa, daurewa tayi domin jin yadda zancen zai kai k'arshe, amsar Abdul-jabbar kawai taji yana cewa.... "Ai na fad'ama oga cewa akwai abun da ya tsayar dani, sai dai zanci uban aiki wallahi, domin jiya ya kirani akan na dawo hakanan, shiyasa ma na dawo yau " "To masha allah, kace harda bak'uwa kazo mana?" "Eh k'anwata ce " "To k'anwar mu ya gida?" Farha sai da ta had'iye miyan bakinta, sannan tace.... "Lafiya k'lau, ya muka sameku?" Hafieez ya amsa mata cikin girmamawa,yana driving nashi, sannan ya cigaba da cewa... "Tun jiya da kareema taji zaka dawo taketa hidima, sannan ta amshi keys d'in gidan da kanta tayi shara ta gyara gidan, ni dai fatana Allah yasa wannan abun yayi, domin yarinyar nan na sonka sosai " Farha mutuwar zaune tayi, domin wallahi ta girgiza, har k'walla sai da suka zubo mata, juyar da fuskar ta tayi tana kallon garin abuja, amma wallahi baza ta iya tuna menene take kallo ba don tunani take yi akan abun da take ji yanzu. Abdul-jabbar yayi murmushi, sannan yace ma hafieez.... "To ai gani na dawo,sai ta daina damuwa, sai dai ina ganin sai dai na bawa kareema hak'uri domin k'addara ta riga fata hafeez " Dai-dai da shigowarsu get d'in gidan su Abdul-jabbar, tare da yin parking a gurin ajiye motoci, anan hafeez yayi parking, Abdul-jabbar ya fara fitowa sannan ya bud'ema farha marfin k'ofar baya ta fito, ranta babu dad'i, ambaton sunan wadda akayi kawai, ji take yi kamar ta mutu. Suna gaba tana baya biye da su, da gudu masu yimasu aiki maza suka fito da kayan da suka zo dasu a motar zuwa shiga da su ciki. Masha'allah, gida har gida, domin gida ne naji da fad'i aka tsara, domin sabon gyara Abdul-jabbar yayi ma gidan lokacin da ya tashi dawowa tare da iman, sai kuma Allah bai k'addara ba. Gidane wanda ya tara gurin more rayuwa naji da fad'i, Abdul-jabbar ya k'era gidan ne da tsarin rayuwar da ya shirya da Iman, amma Allah baiso hakan ba, hakan yasa duk lokacin da zai shigo gidan sai yaji ranshi ya 'baci, amma a yau da zai shigo rayuwarshi na da haske acikin ta, ko me yasa hakan? Amma yana tunanin sabuwar rayuwar da yazo da itace tasaka hakan. Abun mamaki yak'i k'arema farha gurin gani, domin wani abun bata ta'ba ganin irinsa ba, har zamanta gidan Anwar naira, bata ta'ba ganin abunda take gani a wannan k'aton falon ba, kujerin ciki kawai zasu iya saka ka rud'ewa domin sun tsaru sosai, duk da wannan burgewa da farha ke gani, bai hanata jin kishin wadda taji ake ambato ba acikin mota, hakan yasa ta samu gefen d'ayar kujeran falon ta zauna jiki babu k'wari, jin muryar Abdul-jabbar kawai tayi yana cewa.... "Kin gaji koh? Tashi na nuna maki part naki, sai ki watsa ruwa ki fito muci abinci ko?" Kallonsa kawai tayi, tare da sauya idanunta, ya shiga gaba ta biyo bayanshi har zuwa wani had'add'en d'aki wanda k'amshi ke tashi ga sanyin A.C ya garwaye d'akin, amma kuma duka wannan gyaran bai burge farha ba, domin taji wadda tayi wannan gyaran,shigowa tayi tare da cire mayafinta da zaunawa kujerar da ke gefen gadon. Abdul-jabbar kuma sai yaga jikin farha duk yayi sanyi, ba kamar yadda suke acikin jirgi ba, duk'awa yayi gaban ta, ya dafa gwuwayyunta, ya dubi cikin idon ta yace..... "Ko da ban dad'e da ke ba a cikin wannan yanayin, nasan cewa akwai abunda ke damunki, ko zan iya sanin matsalarki?" Kallonsa da farha zatayi, sai hawaye suka k'arasa zubowa, domin dama dama cike suke a idonta, da sauri ya mik'e zaune zuwa gefen ta, tare da rik'ota jikinshi baki d'aya, yace da sauri....... "Subhanallah! Farha me kuma nayi maki na kuka daga isowar mu yanzu? Nasan dai lafiya muka baro gida, kuma har cikin jirgi lafiya k'lau, please ki fad'aman damuwarki banason na sa'ba alk'awalin umma na rik'eki amana, kuma ko ba haka ba, farha ina sonki, so mai tsanani, me kuma kike zubar ma da hawaye?" 'Dago idonta tayi ta dubeshi cikin wani irin kallo, wanda sai da tsikar jikinshi ta tashi, tace..... "Waye kareema kuma?" Murmushi Abdul-jabbar yayi sannan yace mata, dama firarta tasakaki shiga wannan damuwar, har da zubar da hawayenki? Toh daina kuka, kareema budurwa tace, wadda kesona sosai, ko k'uje kareema batason ya ta'beni idan muna tare, sannan batason damuwata ko kad'an, kuma idan don ita kike wannan hawayen ki daina " Farha jaye jikinta tayi da sauri, tare da matsawa gefe tak'ara k'arfin kukanta tace..... "Nashiga ukku! Wayyo Allah!! Da sauri Abdul-jabbar ya matsa gurinta tare da kamota jikinshi, tureshi takeyi tana nufin ya matsa gurinta, wani mahaukacin kishi k'arara, nan take ya gano kishin farha babba ne, to dama haka take? Ya tambayi zuciyarshi, murmushi ya k'arayi sannan ya k'ara jawota jikinshi, mik'ewa zatayi tsaye, ya jawota ta dawo jikinshi matseta yayi, sannan ya kwantar da ita a kujerar yabi bayanta ya haye, domin wannan tsiwar tata ta burgeshi iya matuk'a, danneta yayi ta yarda bazata iya tashi ba, yana murmushin k'eta, itakuma runtse idonta tayi tana zubar da hawayenta son ranta, bakinshi yakai fuskarta da niyyar yin abun da baita'ba tsammanin zai yima farha ba bayan ya auri iman, amma yau gashi ga cikar burin da ya d'auka tun kafin yasan menene rayuwar aure, halshenshi ya saka a fuskarta ya lashe hawayen baki d'aya, wani irin yanayi farha ta kutsa ciki, domin ko a soyayya bata ta'ba tunanin akwai wannan rayuwar ba, bud'e idonta tayi suka had'a idanunsu, yayi mata murmushi yace..... " ke shikenan sai ki hau borin abun da baki da tabbaci da shi? To wai da kike kishina, menene nayi maki wanda zaisa ki fara kishina tun yanzu?" Zaro ido farha tayi sannan tace... "Babu komai, sai sonka da kuma k'aunar ka, wallahi a halin yanzu zan iya mutuwa akan duk wadda zata iya ra'barka, yaya Abdul wallahi ni nasan nafi kowa sonka, ni nasan nayi maka laifi farko, amma don Allah gada kayi yunk'urin cewa zakayiman kishiya zan iya mutuwa, kabani dama na d'auke nauyin mata hud'u akaina " Mumurshi yayi tare da d'agowa jikinta, sannan itama ya tayar da ita zaune yace...... "Zaki iya d'auke dukkan wannan d'awainiyyar aikin nasu akaina farha? To kiyi addu'a Allah yasa idan munyi gwaji gada asamu abun da ni nake tunani agare ki, domin idan babu wani magani wallahi farha dole na k'ara aure, domin ni mutun ne mabuk'acin sex da yawa " Runtse idanunta tayi, domin taji kunya ta sakashi bayyana mata sirrinsa tun kafin tagane hakan, sai dai taji dad'in zancen nata, ai itama irinshi take so wanda baya wasa, domin tara ce ke dukan goma, duk da bata ta'ba d'and'ana dad'in sex ba, amma tasan rayuwar akwai dad'i, bud'e idonta tayi sannan tace..... "Yaya Abdul insha'allah bazaka samu matsala ko d'aya daga gareni ba, domin ni nasan waye ni " "To Allah ya k'addara, kinga kin rud'ani na baro bak'ona a falo, please ki tashi kiyi wanka sai muci abinci, gashi cen an tanadar muna, ko na tayaki wankan?" "Ah ah ba yanzu ba, sai wani lokacin dai" Farha ta fad'i hakan cikin sauke murya da langa'be kai. "Wanne lokaci kenan k'anwata?" "Lokacin da farha zata zama komai naka " "Yanzu fa, waye tawa?" "Yanzu farha d'inka ce, sai dai wadda kake shakkun soyayyar ta a kanka " "Amma inada gaskiya ta ko akan hakan?" Kallonsa kawai tayi, tabashi wani light murmushi, alamar da wani zance a k'asa, amma sai ta mik'e da gudu ta fad'a toilet. Abdul-jabbar gaba d'aya ya manta da hafeez a falo, domin ya d'auki lokaci wajen farha. Fitowa yayi ya isko hafeez zaune yana danna wayar hannunshi, kallonshi hafeez yayi yace.... "Amma ka dad'e a nuna mata gurin zaman k'anwar taka, har zan tafi,kuma sai nayi tunanin ko wani abun kake gyarawa " "Eh wallahi, na d'an tsaya ne, domin batasan yadda ake umfani da wasu na'urorin ba, shiyasa na d'au long time " "Amma fa kuna kama sosai da ita, itace ke bi maka koh?" "Eh hakan hafeez, ka k'ara hak'uri zan shiga toilet na fito sai mu k'arasa zancen mu ko?" Wucewa yayi, shikuma hafeez ya amsa kiran wayar da aka yi mashi, hafsart ce matar shi, take shaida mashi zasu shigo ita da kareema sun k'araso? Ya amsa mata eh, kuma da k'anwarsa yazo, murna ta kama kareema domin zata k'ara samun fada sosai kenan, da sauri suka shirya suka fito zuwa cikin gidan Abdul-jabbar. Kareema bala'in son Abdul-jabbar take yi, wanda shi kuma dama bata aransa, domin rashin kamun kanta, ta yadda take shaida mashi zata iya mallaka mashi kanta ta ko wace siga, tasha fad'amashi hakan idan suna waya. A farko da umma ta tilastashi yayi aure, yayi niyyar aurenta, amma yanayin yadda take zak'ewa gare shi yaji baya ra'ayin mace irinta, hakan yasa bata gabanshi duk da kyautatamashin da takeyi gurin kula da cinshi da kuma muhallinshi. Farha tafito ta shirya ta saka riga da sket, tayi silent kwalliya a fuskarta, nan take kewar Ikram kuma ta dawo mata a zuciya. Fitowa yayi falo, sannan itama ya kkirata a waya ta fito. Fitowa farha tayi kai tsaye ba tare da tayi tunanin akwai wani a falon ba, don haka ko mayafi bata saka ba, gashi kayan jikinta sun kar'bi jikin nata, duka wata k'ira ta jikinta ga ba d'aya ta bayyana, sai da ta juyo sannan taga ashe hafeez na zaune dashi da Abdul, gaba d'aya tarasa inda zata saka kanta don kunya, domin ko Abdul d'in kunyar yaganta hakan yakeyi bale wani, amma ta rasa yadda zatayi. Abdul-jabbar kishi ya rufe mashi ido sosai, don haka da sauri yace...... "Ki koma ciki akwai wa'yanda nake jira su zo zamuci abincin tare " Juyawar da zatayi, sai sallamar hafsart matar hafeez da kareema tare da ita, hakan yasa farha juyowa da sauri, had'a ido sukayi da Kareema, nan take taji wani mugun bak'in ciki, domin ko ba a fad'aba tasan itace kareema, ganin kalar shigar tata yasa farha tsayawa alamar ai sun iso kenan. Abdul-jabbar ya cika sosai, da k'arfi yace...... "Ki koma ciki nace " Shifa kallon da hafeez yayima jikinta yasa shi jin bak'in ciki, ita kuma haushin ganin shigar da kareema tayi ita ai tayi dai-dai, don haka sai taji wani ciwo a zuciyar ta. Komawa tayi d'aki, da shigarta sai ta fad'a gadon tana kuka. Hafeez gaba d'aya ganin farha ya firgitashi, domin walkahi tafi matarshi komai, amma idan za'a bashi ita wallahi yanaso, hakan yasa bayan su kareema sun zauna, hafeez ya duk'o yake ce ma Abdul-jabbar...... "Abokina wallahi idan zaka bani k'anwar nan taka, zanyi mata ta biyu " Bak'in ciki ya dami zuciyar Abdul-jabbar, wai meyasa ma yace ta fito ne? Gashi abunda ya faru kuma. "Kayi shiru babu amsa, ko baza'a bani ba?" "Matar aure ce" Kalmar kawai da Abdul-jabbar ya furta ma hafeez kenan " "To ina mijinta?" "K'anwata ce, kuma nine mujinta " "Abdul-jabbar dama aure kayi kabar kareema cikin wani hali?" "Ko d'aya, domin na fad'amata ta daina jirana, kuma farha itace matar da tun farko na tashi aure, Allah bai yi ba sai yanzu, kuma Allah ya k'ara mallaka man, naso da bazan sanar da kai ba, saboda akwai abunda nake jira, wanda zai iya sakawa na auri kareema gaba, kuma zai iya sakawa na k'ara bata hak'uri akan hakan, amma naga rufe zancen zai zo da matsala " "Hakan Allah yaso, amma gaskiya congratulation domin nayi maka murnar samun mata mai kyau " Abdul- jabbar zancen ya isheshi fa, juyar da zancen yayi da cewa.... "Ina zuwa" Part d'in da farha take ya shiga, kuka ya tarar tanayi, da sauri yaje ya tayar da ita, tare da bata hak'uri, sannan yace ta chanja kaya, su fita suci abinci. Nan take farha tace bazata ci ba, domin tasan kareema tayi abincin, amma Abdul-jabbar ya lallasheta ta chanja kaya suka fita zuwa falon, anan suka gaisa da su kareema, basu fi 10mnt ba, suka wuce gida domin sannu da zuwa kawai suka zo yi mashi, kareema tayi mashi sallama da kallo irin na love inside, idon farha a fuskar kareema, wata tsanarta taji a zuciyar ta, mace babu kamun kai haka, wucewa zasuyi sannan kareema tace.... "K'anwarmu sai kin shigo anjima ko? Don gurin mu zaki dinga kwana koh?" "Umhm!" Kawai farha tace mata, amma haushinta take ji. Fitarsu ke da wuya farha ta saki spoon d'in tayi part d'inta da sauri, cikin fushi, akan me zai cemata ita k'anwarshi ce? Ai da sai ya fad'amata ita ko wacece a gareshi, alamar kenan yana sonta da gaske kenan, wucewar ta tayi ba tare da ta ce mashi k'ala ba. Shima ajiye spoon d'in yayi yabi bayan ta............ *Bee Been masoya*💞 [3/27, 9:20 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_SADAUKARWAR WANNAN PAGE GAREKU_*👇ðŸ»ðŸ‘‡ðŸ» *_TASKAR Bee Bee NOVELâœðŸ»_* *_TA MASOYA NOVEL ONLY_* *mutanen ciki ina godiya da karamcin ku zuwa gareni,k'aunarku yanzu na fara😘* Page...65 Shiga tayi d'akin da sauri, ta fad'a saman gado, ta jawo pillow ta kwanta. Turo k'ofar abdul-jabbar yayi ya shigo tare da kallon yanayin farha d'in, lallai akwai matsalar kishi kenan, wannan tun yanzu haka, ina ga ta d'and'ana ko shi waye, amma kuma ai da gaskiyarta domin shima hakan yake ji gare ta. Takowa yayi a hankali tare da nad'e hannuwan shi biyu yana kallonta, kuma sai ya saki hannun ya zauna gefen gadon, ya kira sunanta cikin wata kalar murya wadda shima yayi mamakin muryar gareshi...... "My farha! " Wani sanyi farha taji cikin ranta, saboda my d'in da ya kirata, itama bata san sadda ta juyo ba da sauri ta kalleshi, shima kallonta yayi ya k'ara da cewa..... "Kin iya kishi a duhu koh? Taso kiji wani abun da baki ta'ba saninshi ba " Kamar gada ta tashi, domin ya kashe mata jiki da kalmar kawai da ya kirata ta my farha, rik'ota yayi da hannunshi alamar ta tashi, tasowa tayi ta zauna, amma hakan bai yi masa ba, domin a jikinshi yake son yaji ta, shiyasa ya matso da ita kusa dashi, sannan ya rik'a hannunta yace..... "My farha baki yarda da cewa ba ina sonki ba ko? Toh kisani duk irin son da nake yi maki a farko shine yanzu ke dawowa a zuciya ta, farha ina sonki so mai tsanani farha, sai dai ki rage mugun kishi akaina domin ni namiji ne, kuma kinsan munada k'alubale a gabanmu na yin gwajin lafiyar ki da kuma tawa lafiyar, farha na yaddar maki idan ina da wata matsalar ki rabu dani, amma ni ko da kina tare da wata matsalar bazan iya rabuwa da ke ba, sai dai zan k'ara aure, hakan yasa banason fad'ama kareema matsayinki kai tsaye, domin zata iya halaka, domin tana yiman son da zata iya halaka kanta akaina, hakan yasa nake tausayinta farha, amma wallahi kece a zuciyata a halin yanzu, domin na fahimci kece kawai zaki iya bani farincikin da nake burin samu, farha ina sonki " Farha rungumeshi tayi da sauri, wanda sai da jikin abdul-jabbar ya sauya, nan take yaji wani feeling na saukar mashi a jikinshi, shesshekar kukan farha yasashi saurin d'ago kanta da ke kwance a k'irjinshi, yana kallonta yace...... "Menene kuma abun kuka anan kuma? Banason ganin kukanki ko kad'an, ki sanya a ranki a yanzu ni naki ne teemah " K'ara mayar da kanta tayi a k'irjinshi tace....... "Abban Ikram,gobe muje a duba lafiyata, domin inason na taka wata rawar a rayuwarka, zan zamo maka abur mamaki, wallahi akan ka nima zan iya rasa raina, kayiman alk'awarin zuwa asibitin da kayar da da ita anan abujar domin duba maka lafiyata, sannan ni kuma nayi maka alk'awarin ko da ace kaine da wata matsalar zan zauna da kai a yadda kake, ba sadaukar maka da kaina baki d'aya, ni kuma idan har aka ga banida wata matsalar zaka rabu da kareema har abada, domin ba tsarinka bace " Da sauri Abdul-jabbar ya amsa mata buk'atarta domin yaji dad'in maganar ta. Rungumeta yayi jikinshi, wanda har yanajin bugun zuciyar farha a jikinshi, wani good feeling ya saukar masu dukansu, hakan yasa abdul-jabbar yaji dole yakai wani sak'o jikin farha, mayar da kanta yayi a pillown dake bayanta, yabi bayanta, bakinshi kawai yakai a cikin bakinta, wanda farha ta kar'bi nashi bakin cikin k'warewa, wasa yafarayi da halshenta, hakan itama martani ta mayar masa, nan take dukansu suka rikice da zazzafar k'auna, Abdul-jabbar tsananin rud'ewa tasashi saka hannunshi bayan zip d'in rigarta,amma bai ganshi ba, tsananin wani salo da farha ke durmuya bakinshi ciki, yasashi rud'ewa yakasa gajin zip d'in nata, ashe zip d'in a gaban rigarta yake bai gane ba, hakan yasa farha hutar dashi, ta saka hannunta da kanta tayi zipping d'in rigar daga gabanta, nan take ya k'arajin sonta ya k'ara kutsawa k'uryar ranshi, facce brah d'inta yayi da karfi ya cireta ya zubar, nan take yaga abunda yafi komai burgeshi a jikinta bayyane, nan take hankalin Abdul-jabbar ya tafi, nan take yafara wani nishi jikin farha yana jera sak'onninshi ga k'irjinta cikin siga ta burgewa, wasar na yima farha dad'i, domin mutuwar kwance tayi da jin wani sabon salon da bata san dashi ba, hakan yasa taji a duniya babu abunda take so kamar wannan rayuwar, hakan yasa itama nata sak'on take ai kamasa, hakan ya k'arama Abdul-jabbar k'arfin k'arasa cire ma farha sket yayi domin samun yin dubarar da zata rage mashi zafi akan hakan, nan take ya fara samun sauk'i a sassan jikinta. Jin dogon nishin da yasaki yasa farha gane cewa lallai Abdul-jabbar ba na wasa bane, hakan yasa ta gode ma Allah da bai barta tak'ara tabka kuskure ba a karo nabiyu, lallai tasan farko tayi hasara tayi hasara miji, wanda ya k'ware a k'ololuwar soyayya, ta fad'a hannun d'an iska, lallai Iman dole idan tana tare da Abdul-jabbar ta manta da kowa da komai, domin namijine na k'arshe, don haka taci alwashin wallahi zata dage da k'arfin kulawarta gareshi, bazata bari wata tasamu space ba ko kad'an a zuciyarshi, don haka daga yanzu ta sallama mashi kanta. Juyo da farha yayi jikinshi, alamar gamsuwa, ya had'a fuskarshi da tata yace mata...... "I Love you so much teemah" Itama kallonsa tayi ta ce mashi, cikin wata husky voice, tare da lumshe idonta gareshi kafin furta kalmar...... "Luv you tooo, my cool yaya" Matseta yayi jikinshi yace..... "Nayi cancel d'in yaya nan, ki chanja wani suna " "Hmmm! To my friend" "Me yasa zanzama hakan yanzu? Bayan matsayina ya wuce hakan gareki?" "A yanzu kai friend d'ina ne, daga wani lokaci kuma, kai honourable ne na birnin zuciyar farha, amma a yanzu kai abokina ne " Murmushi yayi saboda ya gano manufarta, nan take ya sauya zancen da mayar da bakinshi a nata bakin,aka koma ruwa. Ringing d'in wayarshi da ke tashi ya dawo da hankalinshi, amma cikin jin haushi, domin ko ma waye ya takurashi gaskiya, jawo wayar yayi ba tare da ya duba suna ba yayi picking, jin muryar Kareema yasashi sauke numfashi mai k'arfi tare da amsa sallamar acikin wata murya mai alamar kamar mutun yayi aiki ya gaji. Farha na saurarenshi, domin hannunshi d'aya a jikinta yake, d'ayan hannun ke rik'e da waya, sai dai taso ta gane wani abu daga wayar domin cewar da yayi...... "Zankira yanzu ina aiki ne" Ita kuma kareemar sai cewa tayi..... "Don Allah ka saurareni kad'an kaji Abdul " "Nace maki zamuyi magana " Fad'in "maki" da Abdul-jabbar ya ambata, shi yasa farha gane cewa mace ce ke wannan aikin kiran, don haka sai ta chanja fuska tare da kar'bar wayar ta kasheta baki d'aya sannan ta jefata k'asan pillow suka koma faranta ma juna rai, ko da babu babban aikin ladan, sun gamsar da junansu tamkar amaren da suka fara shiga harkar yau. Saboda farinciki da murna, Abdul-jabbar har yaga nawar safiya tayi, domin su garzaya asibiti,ya gane inda garin yake, domin ya gano farha wata yankice a rayuwarshi da Allah ya had'a zamansu tare, don haka zai iya zama da ita tako wane hali. Ajikinshi farha ta kwana, shima a jikinta ya kwana, suna d'abbaka k'aunar su da gangar jikinsu, har safe. Tunda safe Abdul-jabbar bayan ya dawo sallah, ya shaida ma farha cewa ta gyara kawai, domin akwai inda zasuyi break, da ga cen su wuce Asibiti. Nan take suka shirya suka biya *saven saven restaurant Abuja* duk da farha hakan bai yimata dad'i ba, tafison ta girka abincinta da kanta, amma rashin kayan aiki yasa dole hakan ta faru. Ba laifi sun samu break mai kyau gurin, wanda babu abunda Abdul-jabbar ke aikowa farha gurin sai murmushin k'auna, yama rasa ta inda zai saka kanshi, domin jin yake kamar ana ruramashi sonta a yanzu a zuciyarshi, abu tamkar magani, k'arasa cin abincin sukayi suka kama hanyar *salama hospital Abuja* domin cen k'wararrin likitoci garesu, directly *lab.* suka mik'a ita dashi. Kasancewar ita aikinta ne, shiyasa basu sha wahala ba. ganin mace ce ke duty a *lab.* d'in yasa farha yimata bayanin kalar test d'inda suke so ayi masu, nan take nurse d'in ta gane cewa wannan tasan aikin da takeyi, domin itama kenan aikin take yi. Farha tace, ta d'ibi nata jinin amma nashi jinin ita zata d'iba da kanta, haka akayi kuwa, nata ne farko, sannan itakuma ta kar'bi sirinji da robar da zata zuba jinin ciki don yin test nashi. Kallonta kawai Abdul-jabbar yakeyi farin ciki na shiga jikinshi, hakan yasa bai masan tana d'ibar jinin ba har ta k'arasa, ganinta kawai yayi ta zube jinin a roba, tare da mik'ama nurse d'in, sannan ta juya kusa dashi ta zauna suna jiran saka mako. Farha bata yarda su matsa ko inaba, har sai anyi test d'in a gabansu, gudun gada asamu mistake a jinin wasu. 15mnt cip, aka k'arasa test d'in na Abdul-jabbar, anan aka ga komai normal a jikinshi, sai dai yana da maleria, amma batayi worst ba. Na farha keda saura, inda ya k'agu a mik'o mashi nata saka makon jinin, kiran wayar da ya k'ara gani na kareema ya sashi kallon farha ta gefen ido, da sauri yayi picking, yaji ance..... "Dear ga break na kawo maku, nazo na samu gurin rufe, hope dai ba komawa kukayi ba, da wuri hakan?" "No! Muna nan, mun fita ne, amma muna hanyar dawowa, ki koma gida " Farha k'wace wayar tayi da niyyar mayar da amsa, amma ta makara domin kareema har ta ajiye wayar, kar'ba yayi tare da cema farha...... "Ki daina damar da kanki akan Ikram teemah, domin ke daban ita daban don haka baza'a had'a ba" "Ta yaya zan daina damuwa akanta, bayan naga tana shige ma mijina da yawa, wallahi nifa ka gaya mata gaskiya, domin wallahi anan bazan juri hakan ba" Kiran da nurse d'in tayi ma farha ya dawo da hankalinta ga fad'an kishinta da take yi, zuwa tayi nurse d'in ta bata result nata tare da ce mata.......... _kuyi hak'uri laifin d'iyar kuce ta jefa man waya wani guri, naci bid'a har nagaji banganta ba, gashi silent take, ashe wani gurin ta kaita ta ajiye, domin har na fitar da ran cewa ta 'bace, sai gashi da magariba ina dubawa na ganta, afuwan plxðŸ™ðŸ»_ *TA MASOYA*💞 [3/28, 1:11 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_DUK WANDA YA KAUCE DOKAR ALLAH, DOLE ALLAH YA BAR MUTUN DA DUBARARSHI, ALLAH MUNATA LAIFI ZUWA AGAREKA, WANDA MUKA SANI DA WANDA BAMU SANI BA, YA ALLAH KAYI MANA GAFARA BAKI 'DAYA_* *_ASTAGFIRULLAH! ASTAGFIRULLAH!!_* *_ASTAGFIRULLAH!!!_* *_WA'ATUBA ILAIHI_* ðŸ‘ðŸ»ðŸ‘ðŸ»ðŸ‘🻠Page...66 "Congratulation sister, result yayi kyau sosai, domin baki da matsalar komai a jikinki, ina tayaki murna " Murmushi farha tayi sannan ta dubeta tace...... "Sister dama nasan banida matsalar komai, sai dai don kawar da shakku yasa mukayi wannan text d'in, kinsan sabon aure na buk'atar ayi bincike " "Eh, lallai kinsan aikinki sister farha, duk da ban sanki ba, amma nasan cewa ke ma nurse ce, sannan kuma wancen shine mujinki " "Eh sister, ni ma'aikaciyar asibiti ce, sashen mata da k'ananan yara, wanda yanzu hakan ina mai burin k'ara karatu kuma akan hakan, kafin nakoma aiki, idan oga ya yadda, kinsan aikin namu sai an had'a da hak'uri " Abdul-jabbar hangosu yayi ta glass d'in *lab* d'in sunata zabga surutu, gashi ya k'agu yaga result d'in,amma ta katse sai fira sukeyi irin ta farin ciki, domin ganin fuskarsu, ga result d'in hannun farha tana wasa dashi. Farha sallama tayi mata sannan nurse d'in tace suyi exchanging number, suka yi tare da sallama, tafito zuwa gareshi. Isowarta ke da wuya ya mik'a hannunshi ta bashi result d'in, farha tak'i mik'a mashi, sai turnuk'e fuska da tayi alamar wasa tace...... "Shikenan, sai muyi hak'uri da juna, domin mai afkuwa ta afku, amma anci amanata " Rashin ganin wasa a fuskarta yasa hankalin Abdul-jabbar tashi, da sauri yace.... "Farha me zaki fad'aman? Farha gada akwai wata matsala ciki? Amma meyasa naga kina dariya da ke da nurse d'in bayan ta baki result d'in?" "Ina dariya ne, domin tace matsalar da at ciki, ba wata matsala bace,domin zamu iya shan magani ni da kai, kuma mu zauna lafiya, sai dai ina bak'in cikin k'ara auren da kace zakayi " "Farha wallahi ko da H.I.V gareki, zan zauna dake indai zamu sha magani babu matsala, ki bani naga wace matsalar ce wannan?" "Muje gida na baka, amma kuma sai kayi man alk'awarin wani abun fa" "Zanyi maki, muje gidan " A hanyarsu ta komawa gida, duk Abdul-jabbar ya k'agu su isa gidan domin yaji me ke going on, hakan yasa yana driving yana kallonta, farha cikin zuciyarta farin ciki ne, domin tasan cewa yanzu tayi kamun zuciyar Abdul-jabbar a hannunta,kallonsa tayi tare da ganin irin yadda fuskarshi ke nuna damuwa k'arara. Shikuma babu abunda yake cewa a zuciyar sai "ai kece kika jawo mana wannan matsalar,da yanzu nine ai da babu wata barazana domin nasan banida matsalar komai, amma gashi wani shege ya katse farin ciki na, babu babbar matsalar kamar naje gareta najita bud'e, Allah ka sanyaya zuciyata " Duka a zuciyarshi yake ayyana zancen yana driving, farha ta lura da yanayin da yake ciki, juyar da fuskarta tayi gefe tana dariyar mugunta, dai-dai da shigarsu get d'in gidansu,parking d'in motar yayi a gurin ajiye motocin, tsayawarsa ke da wuya farha ta bud'e k'ofar ta fita, da sauri ta fad'a falon nasu, tasamu kujerar ta zauna tana dariya, shigowa yayi shima, nan take farha ta gimtse dariyar ta. Shigowa yayi da sauri yazo kusa da ita ya zauna, sannan yace..... "Please! Don Allah farha ki bani result d'in naga wace matsala ce ke tare da mu, wallahi nashiga composing akan jin wace matsalace da ke wadda zata sakamu yin rayuwa tare da shan magani" Farha k'irk'iro kukan kissa tayi nan take ta fara, rud'ewa Abdul-jabbar yayi, gada fa ace wata cutar ce bayan wadda yake tsammani, da sauri ya rik'ota zuwa jikinshi, ita kuma kwantawa tayi a k'irjinshi, tana wani kuka, da ace zai d'ago fuskarta murmushi take yi, acen kwancen a k'irjinshi take cewa..... "Idan naba result d'in kayi alk'awarin bazaka ta'ba rabuwa dani ba, kuma bazaka k'ara kula kareema ba? Idan dai har bazaka cika wannan alk'awalin ba, gara na bar result d'in ciwo na, nayi gida ka auri wadda kake so, mai lafiya " Nan take Abdul-jabbar ya rud'e, ya d'ago da fuskar farha tare da share mata hawayen k'aryar da ta k'irk'iro, ya kalleta cikin murya mai kwantar da zuciyar wanda zai jita yace...... "Zarah! Wallahi nayi maki alk'awarin zama dake har abada, sannan zan kawo farin ciki a rayuwarki, zamu reni maraicin mu cikin aminci da walwala, zancika burina dake farha, kuma zancen kareema, ki daina damuwa, domin ita ke sona bani ke sonta ba, sai dai zan shaida mata matsayinki yau ba sai gobe ba, kuma nabata hak'uri, hakan yayi maki dad'i a ranki?" 'Dago kanta kawai tayi, sannan ta saka hannunta daga k'asan zanenta ta jawo takardar ta mik'amasa,sannan ta juyar da kanta gefe lokacin da yake duba ta kardar, mamaki ya kamashi, domin shi baiga gurin da aka zana layin positive ba, negative kawai yake gani, sunanta ya kira yace..... "Farha wane guri aka saka matsalar?" Ta juyo tana murmushi tace.... "Baka gantaba?" "Eh banganta ba" "Matsalar dai itace, farha bata d'auke da cutar komai, kawai dai tayi hakan ne don alk'awarin da kayiman, shine goron albishirin hakan" Wata ajiyar zuciya ya saki, sannan murmushi yayi wanda sai da hak'oransa suka bayyana, sanyi ya ziyarci zuciyar shi, kawai cewa yayi.... "Alhamdulillah Ala kulli zalik, Allah nagode maka, Allah kana sona da rahamar ka, Allah kabani ikon bauta maka ta yadda ka bada umurni " Jin farha tace "ameen " yagane cewa addu'ar a bayyane yayi ta, wani kallo ya jefota da shi, tare da harararta, hakan yasa farha mik'ewa zata gudu tana dariya, ya jefar da takardar yajawota da k'arfi jikinshi ya matse, duk iya kuce kucenta sai da takasa motsi sannan ta ci gaba da kiran.... "Wayyo zaka jiman ciwo wallahi " Ko saurarenta bai tsaya yi ba, ya saka hannunshi k'asan rigarta, ya matse mata k'irji da k'arfi wanda sai da taji kamar shed'arta ta d'auke saboda azabar rik'on da yayi masu, k'ara ta saki tare da kiran.. . "Wayyo Allah nah! Abban Ikram, wannan ai sai kasa nakoma asibiti yanzu, may b ma har gado su bani, don Allah ka bari " "Hmmm! Meyasa kika saka gabana fad'uwa? Kinsan yadda zuciyata ta tsinke ne? wallahi driving nake yi, amma hankalina duka yana gareki, domin bansan wanne matsayi zamu zauna ba, ashe duka zolayata ce kike yi, to nima zan rama ne yanzu " "Ah ah! Don Allah kayi hak'uri, kaga aiki zakaje, tunda hankalinka ya kwanta sai kaje su ganka, amma idan kajiman ciwo ai tafiyar ka office d'in bazata yuyuba, don dole ka tsaya jinyar k'anwar ka " "Bari naga ko zakiji ciwon a hakan " Hannunshi ya k'ara d'agowa, wanda ta rik'e da taji zafin matsar farko, jaye zip d'in yayi baki d'aya, yayima k'irjin nata rik'on k'eta, wanda sai da farha tayi namijin k'ok'ari gurin k'watar kanta, amma kuma ta kasa, tun tana jurewa har tafara hawaye da sautin kuka, domin abun yanzu kuma ba na wasa bane, saboda har ya fara chanja kamanninshi, salon ya koma na so da k'auna, don haka farha ta daina hanashin da take yi, abun yakoma soyayya, farha kuka ya koma wasa. Turo k'ofar kawai akayi, wanda Abdul-jabbar yaji alamar motsin k'ofar, domin dama baiyi locking nata ba, saboda yadda yashigo da k'aguwa da jin abun da ke faruwa da ita, mirgine mirginensu suke yi a 3sitter d'in falon mai laushi, hangosu kareema tayi a cikin wani hali, don haka da sauri ta juya ta fita, tare da barin abun da tazo kawo masu anan, domin dama hango dawowar su tayi daga saman benen gidan su aunty tata hafsart matar hafiz, don haka ta shigo. Abdul-jabbar bai damu ba, domin dama duk wanda baya sallama da neman izinin shiga ga wuri, zai yi karo da abunda bai yi tsammani ba, don haka sai da yak'are murzar farha, sannan ya mik'e zuwa part nashi, domin shiri zuwa office nasu. Farha kam, ansha wahala, domin Murzar yau daban take da saura, lallai Abdul-jabbar babu wasa, hakan ya bata damar d'an d'agowa daga kwancen da take ta jawo rigarta a k'irjinta, ta kwashi kaya zuwa d'akin ta itama ta shirya. Fitowa yayi don zai wuce, itama ta fito sanye da doguwar riga jikinta tayi kyau, ta dubeshi cikin fuskar so da aminci ga mijinta tace...... "Allah ya dawo man da kai lafiya, sannan a kula da sharrin 'yan mata, kuma akula da duba kowa, ina gida ina jiran sanyin raina ya dawo lafiya, sannan ya siyo mana kayan cefane, domin na shiga na girka ma mijina abincin da hannuna, don nagaji da ganin kwanonshi a wani gida " Tunda farha ta fara magana, bakinta kawai yake kallo, wanda yasha lipstick, sai shining yake yi, hakan yasa ba komai ma yakeji ba wanda take fad'i, hannunshi kawai ya nuna mata alamar tazo gurinshi, takowa tayi a hankali zuwa gareshi ya jinginata jikinshi tare da shak'ar k'amshin jikinta, hakan kawai sai natsuwa tazo mashi a jikinshi, a haka suka dinga tafiya har suka kai baki k'ofar fita, anan farha taga kayan abincin da aka zubo a food basket, dubanshi tayi alamar tambaya, kawai d'aukar kayan yayi ya kai saman dining ya ajiye yace mata..... "Abinci ne aka kawo daga gidan hafeez, kici kafin na dawo " "To kawai farha tace mai, domin batason doguwar gardama da shi, amma tasan wannan bita zai-zai d'in ce ta kawo shi, don neman gurin shiga, hakan yasa ta share da zancen abincin, ta koma a yimasa rakkiya, har yakai bakin k'ofar fita, ta kirashi ya juyo, ta saka bakinta anashi bakin, ta bashi hot kiss, wanda sai da yaji k'afafunshi suna rawa, sakinshi farha tayi, sannan ta juya tare da alamar yimasa bye bye tana murmushi. Wato lallai yayi rayuwa, ta morewa da Iman, kuma yasan Iman itama akwai tarkon ta wanda take d'ana mashi a soyayya, amma wallahi, jikinshi baya rawa idan sun had'a baki da ita, amma farha ta k'ware matuk'a gurin iya kissar kwaso k'afafun miji, domin idan ta jefo mashi wani kallo, ko bai yi niyyar ta'bata ba, sai dole hannunshi ya kai, sannan yake samun natsuwa, jikin farha Allah ya wadatata tako wace hanya, ga fari, ga kyau, ga k'ira irin wadda dole ta juya maza su nemi hanyar 'buya domin gudun aikata zunubi, totally farha tayi a rayuwa, sai dai duk mutun d'an tara ne bai cika goma ba. Yayi 10mnt yana tunanenshi sannan ya shiga mota, ya tafi da farin cikin ya kusa d'an d'ana, waye farha kuma, da wannan ya isa office. Shigarta gidan, sai taji tana mugun kewar Ikram, don haka sai ta d'auko wayarta don kiran Umma. Number d'in Umma takira, bata d'auki lokaci tana ringing ba aka d'auka. Zaunawa farha tayi tare da murmushi mai sauti tace...... "Umma ina wuni?" "Hmmm! Lallai d'iyata, tafiya tayi kyawo kenan? Gashi har uwa ta manta 'yarta " "Wallahi umma ba haka bane, tunda mukazo muketa aikin gyara gidan, sai yanzu muka samu natsuwa, ina my Ikeey take? Ina missing d'inta " "To Allah ya taimaka, ina fatar komai lafiya ko?" "Eh umma Alhamdullh, babu wata matsala " "To Alhmdullh, Ikram na makarantar islamiyya, anjima kad'an za'a d'aukota, yau ma baban ku yace zai dawo da ita, idan zai zo nan" "Umma sun kusa yin hutu ko? Domin zan turo a d'aukarman d'iyata" "Yanzu ma zaki iya aikowa ai " Dariya sukayi dukansu sannan sukayi sallama, tace tana gaida kowa da kowa, duk da sunyi waya da baba jiya a wayar Abdul-jabbar, suka ajiye wayar. Har barci ya fara d'aukar farha, sai ringing waya again, dubawa tayi cikin magagin barci taga ansaka, *"FARIN CIKI NAH"â¤* mai maita sunan tayi, domin batasan sadda tayi saving nashi ba, hakan ya nuna mata shi yayi wannan aikin. 'Dauka tayi a muryar barci, tare da sallama, amsawa yayi tare da cewa.... *"MISSING YOU, MY FAVOUR "* Murmushi tayi itama tace.... *"MISSING YOU TOO, MY FARIN CIKI NAH"* Murmushi yayi yace... " babu wata matsala ko? Kuma kinci abinci?" "Ba matsalar komai, amma abinci kuma sai ka dawo mu girka tare " "No!! Kici abinci, zan dad'e ban dawo ba, akwai aiki gabana da yawa, kinga zan iya dad'ewa ban dawo ba " "Ba matsala, Allah ya dawo man dakai lafiya kawai " Sukayi sallama, cikin farin ciki, suka ajiye wayar cikin shauk'i,farha mik'ewa tayi ta saka hijab nata da niyyar fita harabar gidan, ta kira wanda taga jiya ya shigo masu da kaya, ta bashi abincin da aka zo dashi, sannan ta bashi 3k tare da yimasa bayanin abunda zai siyo mata, sannan ta koma ciki, barci kuma sai ya fasu, domin kitchen d'in ta shiga taga akwai kayan abinci ciki duka, amma babu kayan gyara abincin, don haka tafara shirin girkinta cikin kwanciyar hankali. Ba'a d'auki lokaci ba, d'an asabe ya kawo mata kayan da ta aikeshi siyowa, ta shiga gyara kayan cikin kwanciyar hankali, tanayi tana duba time, har ta k'arasa komai. Kareema da kuka tashiga gidan Auntyn tata, domin abunda tagani ya firgitata, domin abun baya fad'uwa, babu yadda Aunty batayi da ita ba, amma takasa fad'ar abunda tagani a gidan Abdul-jabbar, sai dai cemata tayi...... "Aunty anya yarinyar gidan Abdul-jabbar k'anwarsa ce kuwa?" Aunty hafsart d'in tace..... "Me kika gani ne?" "Aunty indai ba matarshi bace , to karuwarshi ce, domin yanayin da na isko su yawuce mizanin fad'in baki na " "Kareema baki nemi izini ba halan kafin ki shiga? Kuma me ya kakaiki shiga bedroom nashi bayan ba huruminki bane?" "Aunty a falo suke, banshiga bedroom nashi ba, Aunty na kamu da son Abdul-jabbar, hakan yasa bana iya control d'in kaina a gurinshi, Aunty Allah yasa karuwarshi ce ba matarshi ba, domin zan iya aurenshi idan dai baya da mata Aunty " "Kareema ki natsu, ki gane cewa ke mace ce, wadda ke da mutunci, inason ki fahimcin cewa, auren namijin da ba wani sonka yake yi ba, matsala ne, amma ki bari yayanki yazo sai muyi maganar dashi, ki kwantar da hankalinki " Jin muryar Hafiz daga sama ya sasu juyowa da wuri, yana cewa..... "Kareema kiyi hak'uri, domin k'in fad'amaku ne banyu ba, amma yarinyar da yazo da ita k'anwarsa ce kuma matarshi ce, 'ya'yar tsohuwar matarshi ce, kuma ita ke rik'e da d'iyarshi, a halin yanzu Abdul-jabbar son da yake yimata ba kad'an bane, kareema ki manta da shi, kawai domin zaki iya wahalar banza akanshi. Mik'ewa tayi da sauri, tare da sakin kuka mai tsanani tayi hanyar waje. Kallonta sukayi kamar wata mahaukacciya, toh ko ina zata je? Biyarta sukayi bayanta tare da kiran sunanta, amma ina hat ta kusa kai bakin get nasu, da sauri tafita aguje....... *TA MASOYA* *Bee Been masoyan*💞 [3/31, 9:43 AM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *TA MASOYA LOVE YOU ALL,IRIN MANNEN NAN, AMMA KU DAINA BINA DA PETROL GADA NA K'ONE HAKANAN,😂GARA RUWAN SANYI KO ZAN IYA DASKAREWA,😛* *INA K'AUNAR KU SOSAI😘* Page...…67 Da gudu ta fita get d'in gidan aunty tata hankalinta tashe, ta fad'a gidansu farha batare da neman izini ba. Turo k'ofar falon a akayi da k'arfi, dai-dai da fitowar Farha part nata, kawai taci karo da ita, kallonta kawai tayi, da alamar tambaya, duk da ta fahimci fuskar kareema d'in da rashin mutunci ta shigo gidan, amma sai da ta nemi sanin hakan da fatar bakin ta. " 'yar uwa,lafiya kuwa kika shigo min gida babu sallama? bayan alamunki ba su nuna cewa ke ba musulma bace,domin ko cristand nasan dole zaiyi alamar zai shigo ga guri, bale musulmi, ko zansan dalili?" "Dakata! Ba gurinki nazo ba,mai gidan nake nema " "Toooooh! To ai nice mai gidan, domin nice komai na gidan yake hannuna,baya nan nice madadinshi" Kareema zata bud'e baki tayi magana, aka turo k'ofar falon, Abdul-jabbar ne tare da hafiz suka shigo,ganin farha da kareema tsaye, da sauri Abdul-jabbar ya matso kusa da su,yana cewa.... "Lafiya kuma meke faruwa ne?" Kareema ta kar'be zancen cikin fushi tare da cewa..... "Yaya Abdul-jabbar ashe aure kayi kabarni inata haukan jiranka d sonka a zuciyata? Wallahi kaci amanata, wallahi ka yaudari zuciyata, ka yardar man sonka ya shiga zuciyata, ka yardar man k'aunar ka ta zaga ko ina na jikina, ashe kawai yardar ta iya k'ofar baki kawai ce, namutu a sonka, hankalina duka da rayuwata sun taru akan cewa kai d'in nawa ne,amma sai gashi yanzu daga sama anshaida mani cewa wai wannan matar itace matar ka da iyayenka suka aura maka " Abdul-jabbar kallon kareema yake yi, domin wallahi ta bashi tausayi sosai, yasan tarkon so, yasan azabar da mutun ke fad'awa a dalilin son wanda bazaka samu ba, don haka kareema ta bashi tausayi sosai, gashi shi bayada ra'ayin ajiye mace biyu a gidan shi,indai ba wata matsala ta sanya hakan ba, don haka yake jin shin mezai yima kareema wanda zataji sanyi a zuciyarta? Ya tambayi kanshi tare da juyar da kallonsa ga farha da fuskarta ke had'e, domin kalaman kareema sun 'bata mata rai, don haka sai cewa tayi...... "Ki daina kira na wata mata,domin kece wata matar a gurinshi, ni matar sa ce ta sunna, da zaki dangantani da cemashi matarshi ta aure da zanfi gane kinsan ko ni waye a gurinshi, a kai tsaye kika ganshi, kikaji kina sonsa, ni kuma tun muna yara tarkon k'aunarmu yake manne a zuciyarmu, kin ko ga a k'aunarsa tsinta kawai kikayi, domin nice wadda Allah yayo domin shi, kinko ga na wuce wata matar a gurinshi, domin nice uwar 'yarsa, kuma nice uwar 'ya'yansa masu zuwa insha'allah, don haka nakeso kiyi hak'uri 'yar uwa " Kallon da kareema tayi mata, shi yasa Abdul-jabbar saurin cewa........ "Kareema wannan zancen bai kamata kizo nan dashi ba, domin zai iya haifar da fitina wadda bata da amfani, nasan nayi maki laifi, sai dai nima ba laifina bane, iyayenmu sune suka umurci da nayi hakan, kuma farha itace matar da farko na tashi aure Allah baiyi ba, yanzu kuma yasake k'addara aurenmu, dama zan zo da kaina na baki hak'uri, sannan na fad'a maki gaskiyar zance, amma tunda har kinji, kiyi hak'uri ki koma gidan zanzo na sameki anjima " Wani k'ululun bak'in ciki ya cika zuciyar farha akan maganar da yayi, don haka bata tsaya k'ara jin zancensu ba, ta juya tayi part nata a fusace. Kareema sai kuka take yi, hakan yayi dai-dai da shigowar yayarta hafsart, wanda taja hannunta suka bar gidan, hafiz kuma cema Abdul-jabbar yayi...... "Kaje gurin farha d'in ka bata hak'uri, domin na fahimta itama taji haushi da yawa, kabar kareemar zamu kula da lamarinta, domin kareema a sonka zata iya yin komai wallahi, kaje kawai, mu zamu je gida anjima zaka jini " "To nagode hafiz, wallahi narasa ta yadda zan warware wannan al-amarin, hakan yasa nakasa gayama kareema cewa farha matatace, domin nasan yadda take sona, amma babu yadda zanyi yanzu,domin wallahi bana ra'ayin mata biyu yanzu gabana, amma da zan iya da na auri kareema, amma ko yanzu Allah ya bata wanda yafini " "Ameen, kada ka damu komai zai zamo normal" Abunda hafiez yace kenan, Abdul-jabbar yayi mashi rakiya har bakin get ya dawo. Part d'in farha yayi da sauri, tura k'ofar yayi tare da sallama, hangota yayi kwance tana kuka, da sauri ya mayar da k'ofar ya rufe, ya matsa kusa da ita tare da kiran sunanta a hankali, cikin murya mai sanyi..... "My teemah!" Tak'i d'agowa, sannan ya k'ara da cewa.... "My special zarah!" Iya matuk'a farha taji dad'in sunan, amma wallahi, wani tarkon take son d'anawa shiyasa tayi shiru tanajinshi, shi kuma duk ya damu, domin kukan nata ne at bayason yana ji, don haka ya saka hannuwanshi duka biyun zuwa tallabota jikinshi, ya azata a k'afafunshi, ita kuma sai ta mayar da kanta a kafad'arshi, domin dama hakan take so, ganin bazata daina kukan ba, yasa Abdul-jabbar sauke ta zuwa gadon tare da aza hannuwanshi a k'asan bayanta, ya tallabo bayan nata, ya aza fuskarshi a k'irjinta yafara cewa..... "Haba farin cikina, me kuma kike yima kuka hakan? Nifa ganin kukanki a irin wannan ranar ba k'aunarshi nake yi ba, domin inajin wannan ranar tamkar ranar da babu wata rana sai ita, da nasan yarinyar cen zata shigo ta 'bataman show hakan, wallahi da na sanya mata burki da wuri, amma kuma ai komai yawuce, tunda na shaida mata matsayinki a zuciyata, don haka ki wartsake ki kar'bi mijinki, ki ririta abunki, kada wata ta k'ara k'wace maki shi, please my farha ki daina wannan kukan fa, ni nakine har abada, kuma bazaki gane hakan ba, sai anjima kad'an, domin yau ni sabon angone " Da sauri farha ta bud'e idanun kukanta ta kalleshi, domin furucinshi na k'arshe, shima kallon nata yayi tare da guntun murmushinshi da kuma cije le'benshi na k'asa, ya kashe mata ido d'aya, hakan yasa farha mayar da idonta ta rufe da sauri, domin ya sakar mata kasala a jiki, amma kuma sai cewa tayi...... "Idan har ka manta da abunda ya faru farko, mezaisa kace ma waccen bita zai-zai d'in cewa, i'ya'ye sune suka sanya ka aureni? Kenan cewa ba a so da k'auna yanzu muke zaune ba, a dalilin biyayyar i'ya'ye muke zaune, to mezai hana nayi kuka? saboda ni nasan yanzu a duniya nafisonka da kowa a rayuwata, wallahi nafi sonka da ni kaina baki d'aya, amma sai gashi naji kana cewa a I'ya'ye sune suka had'amu, to ai dole nayi kuka, domin nasan tunda ba azuciyarka nake ba wataran zaka fifita son wata anawa son" "Subhaballah! Farin cikinah? Kin ko san me kike cewa kuwa? Wallahi sonki daban yake da na sauran mata, shin ko kinmance cewa, akan sonki nata'ba kwantawa asibiti, har na tsawon wata d'aya? Toh idan kin mance yanzu na shaida maki farha, wallahi inasonki, kece first love d'ita, Iman garkuwace kawai gareni wadda Allah yabani tazamo wani yanki na rayuwata, amma wallahi ke duka rayuwar kika had'a kika shanye, farha ki natsu ki gane me cikakken masoyinki ke nufi da hakan, ke kad'aice Uwar d'iyata Ikram, wadda nake da cikar burin na k'ara bata wasu 'ya'yan ta yima Ikram k'anne da yawa acikin gidana, don haka daga yau nake son nafara bada ajiyata acikin wannan kyakkyawan guri" Shafa mararta yayi, wanda sai da jikin farha yayi wata irin mugunyar razana, wanda shima sai da yaji razanar a jikinshi, duk lokacin da yayima farha irin wannan abun, sai yasha mamakin yadda jikinta ke razana hakan, yasan dai iya zamanshi da Iman, first night d'insu kawai ya samu wannan razanar, amma daga lokacin da tasaba, tasan meye aciki ta daina, amma ita gashi har yanzu bata daina hakan ba idan ya ta'beta ba, bayan yasan bashine mutun na farko ba da zai kar'bi budurcin nata ba, domin yasan babu namijin da zai ajiye farha gidanshi bai ta'ba wannan lafiyayyen guri ba, da wannan tunanin yaji jikinshi yayi sanyi, kishin wannan guri ya tashi, da sauri ya d'aga jikin farha, ya koma gefe ya kwanta, sannan yasa hannunshi ya rik'ota jikinshi tare da chanja, launin idanunshi gareta yace..... "Farin ciki, yunwa nake ji, mufita restaurant musamu abunda zamuci, gobe sai nayo cefane sai ki fara girkin da kanki, ko kuma nace, mufara girgin da kanmu " Murmushi tayi, domin ta mance da duk wata damuwa, hakan yasa ta mirgina gefenshi tace...... "Wanka kawai ya rage maka, abinci kuma yana jiranka a dining, domin nagaji da ganin girkin wasu a bakinka, don haka na dafa abincin da zakaci har ka k'oshi" Mamaki k'arara a idonshi, hakan da tace, ya hanashi tambayar ta yadda tayi wannan girkin d'in,kawai hannunshi yakai zuwa k'irjinta d niyyar ta'bowa, da sauri ta mik'e tana dariya, tare da cewa..... "Wanka da kore yunwar cikinka sune abun da nafiso farko, don haka kawo hannunka muje " Kallonta kawai yayi tare da murmushi, sannan ya mik'o hannun nashi, da alamar ta tayar dashi, rik'e hannun nata da yayi, yabashi damar jawota ta fad'a jikinshi da k'arfi, tana turje turje amma sai da yakaita jikinshi ya matse yace...... "An fad'amaki zan iya tashine, ban d'an more ba kad'an, ai duk wata power d'ita a nan take fara haurawa, energy d'ina yafara tasiri, don haka ki barni mu gaisa sannan " Hanashi take yi, amma sai da ya murji d'iyan arzik'inta, wanda duk lokacin da zai yi irin hakan da ita, baya jure yin hakan kawai, sai in bakinshi na cikin bakinta, hakan kawai yake jinshi ya kammala, a ko yaushe cema farha yakeyi, wai menene take sha suke changr yanayi hakan? Farkon fara kai hannu garesu, ba haka yasan su ba, haka na biyu ma sunfi na farko dad'in kallon, haka ko yaushe jinsu yake ba yadda ya sansuba, duk yadda zai yi, zaiyi domin yaji ya kammala a gurin shafar albarkatun farha. Tayi tayi ya saketa amma shi kanshi ya kasa hakan, shine dalilin da yasa ta bud'e baki ta fara kukan da ta saba yi idan hakan ta faru ba'a saketa ba, shi kuma da yaji kukan hankalinshi zaiyi off da sauri zai dawo hankalinshi ya saketa, yanzu ma hakan tayi, sannan ya rabu da ita ya mik'e zuwa part nashi. Wanka yayo ya sanya jallabiya kawai, yafito gurin da take jiranshi, kamshi kawai yake yi, farha kallonshi kawai take yi, domin tasan mijinta na daban ne, gaskiya farko tayi hasarar rashin love mai dad'i, domin yasan k'ofofin bayyanar dashi ta ko wace siga, duk sadda ta tuno hakan, takance "Allah kajik'anki 'yar uwata, yasa kin huta, yabani ikon rik'e Ikram da amana, domin kin soni a rayuwarki, nima dole na soki a rayuwata, dole na rik'i Ikram da aminci da soyayya wadda ko wace uwa zatayi akan d'anta " Har ya iso kusa da inda take zaune a dining batasan ya iso ba, hancinta da yaja shi ya dawo da hankalinta tare da murmushi, ya jawo one sit ya zauna kusa da ita tare da cewa........ *TA MASOYA* *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_SHAFA'ATU MAI AGOGO,💞 SADAUKARWAR PAGE 'DIN PAGE 'DINA GAREKI, HAK'IK'A NAJI DA'DIN ZIYARARKI GARENI, ALLAH YA BAR ZUMUNCI_* Page.68 "Me kike tunani? Bayan gani kusa dake kuma?" Murmushi tayi, tare da juyar da k'wayar idanun nata, ta d'an juyasu sannan tayi murmushi tace..... "Kyawon mijina, uban d'iyata k'waya d'aya dal, wato Ikram, shine nake kallo wanda kyawonshi ke firgitani, har na kasa gane anya farha ce ko fatima? Cen idan na zurfafa binciken gane ni ko wacece, sai nagano ashe zarah d'in yaya Abdul-jabbar ce, sai tunanina ya tsaya chak " Wani bala'o en farinciki ya rufe Abdul-jabbar, ashe farha haka take? Magana d'aya, sanya mutun farinciki dubu? Lallai takai a kirata da farin ciki d'in, wajibi yau ya zuk'i kalar tata ni'imar da Allah ya dasa mata, domin yanason ya k'arasa kammaluwa a gareta, jin tace...... "Bissimillah, abinci is ready " Yasa shi dawowa tunaninshi tare da matso mata da bakinshi, alamar ta bashi da kanta, batayi musu ba, ta bashi abincin yaci shima haka ya ciyar da ita, sun ciyar da junansu ta hanyar love, tare da gardamar cewa kowa bai k'oshi ba, sai d'an uwanshi ya ciyar dashi,a haka suka tashi, sannan ya tambayeta inda tasamu kayan chefane, tunda yasan babu su, sannan ta shaida mashi yadda akayi, yayi murna da farin ciki, hakan yasashi mik'ewa don yin alwallar magariba ya fita masallaci. Bayan yayi alwalla zai fita, farha ta tuno da zai iya cewa sai ya shiga gidan su 'yar iskar kareemar cen gurin bada hak'uri, hakan yasa tace ya tsaya suyi jam'i gida, amma ya kafe domin kuma tabbas yanason ya bawa kareemar hak'uri, sannan ya dawo gida. Ganin yak'i aminta da yin sallah d'in a gidan, yasa ta k'yaleshi, sannan tace da ank'arasa fa jiranshi take yi, wani abun zata bashi na mamaki, ya aminta ya tafi tare da murmushi da gane wayon da wai itace zata yi mashi, wadda ko ta'bata yazo yi jikinta har rawa yakeyi, amma wai zata bashi wani abun, banda yanada k'udurin shiga gidan hafiz da wallahi ya tsaya yaga menene nufinta, amma ai babu komai tunda zai dawo, kuma baiji a yau zai iya raga mata ba, sai tagane illar dad'ewarshi babu mata, domin hmmmmm!. Fita yayi zuwa sallah acen ya had'u da hafiez a masalaci bayan ank'are sallah, hakan yasa shi fitowa domin suyi magana dashi. Gefe suka samu suka tsaya, inda Abdul-jabbar ke k'ara yima Hafiz bayanin yadda aurensu yake tun farko, don haka wallahi yanzu kuma ya sameta bayason ya rabu da ita, hakan yasa tun farko yayi ta nunama kareema gada tatsaya jiranshi, domin bayada lokacin aure kusa, amma bata gane nufinshi ba. Hafiz ya fahimceshi, kuma shima ya nuna mata hakan, amma bak'in so ne da ya rufe mata idanu, shiyasa bazata gane ba. Abdul-jabbar yace.... "Muje na ganta, na k'ara bata hak'uri, domin nima ban kyauta ba,domin yanzu hakan wai itama farha d'in time ta bani na dawo gida" "Kace abisa sharad'i kake yanzu? Toh ai kareema tun d'azun ta kama hanyar gombe, domin tace idan tana garin nan wallahi tana ganinka, abun bazaiyi kyau ba, don haka nida auntyn ta mukace ta tafi to, ko zata samu sauk'in da tace " "Allah sarki kareema, nasan so, nasan tarkon so, ubangiji Allah ya yaye maki sona baki d'aya a zuciyarki, yabaki wanda yafini komai a rayuwa, muje na ga hafsart na bata hak'uri itama" "Ameen, muje amma nimafa banason ka dad'e, domin banson a rufe maka k'ofa, ka kwana takure, ba one ba two" Tafawa sukayi tare da dariya, domin kalar zancen irin nasune na maza, sukad'ai sukasan me ba one ba two ke nufi. Shiga sukayi a gidan, inda suka tarar da hafsart zaune, tana sancema yarinyarta kai, sallama sukayi suka shiga, ganinsu da hafsart tayi, sai tayi murmushi tare da gyara zamanta, sannan tace..... "Dadyn yara shine kafito da ango irin wannan lokacin?" Dariya yayi sannan yace..... "Wane ni? Fitar da ango gurin amaryarsa, a masallaci muka had'u dashi, shine ya matsa sai na kawoshi gurinki, ya k'ara bada hak'uri a kan zancen kareema" "Tooooh! Meye wani abun bada hak'uri anan, ai gaskiyace ya fad'a, kuma dama nasha fad'ama kareema kawai wani mahaukacin sone ya hau kanta,domin a gida tanada wanda ke sonta kuma d'an uwane, kawai dai, batason shi ne, kuma nima zan goyi bayan farha, domin ko ni da na tsufa gidan aurena, har yanzu banason ganin kishiya, bare ita da yanzu take nata amarcin kuma akawo mata zancen wata, ai gaskiya banga laifin kowa ciki ba, haka Allah ya tsara, babu komai Abdul-jabbar, kuma ai zata daina komai yanzu, domin nima nafison hakan, domin a gida za'aga ni na d'aure mata tak'i kar'bar d'an uwanmu, amma yanzu kaga dole ta yadda da k'addara ta soshi, don haka gada kaji komai, kuma don Allah gada farha tace bazatayi zumunci damu ba akan hakan " "To nagode hafsart da kika fahimceni, kuma insha'allah zumunci yanzu aka fara, zan tafi, domin na barta gida ita kad'ai " Sukayi sallama suka fita tare da hafiz, inda suka tsaya a harabar gidanshi, hafiz ya cire wani Lipton a aljihunshi ya mik'ama Abdul-jabbar shi, yace tashi gudumuwar. Abdul-jabbar ya kar'ba sannan ya karanta yace..... "Kace a k'arama jaraba k'arfi, lallai kuwa ka kyautaman, kasan banta'ba Umfani da kalar wa'yannan kayan ba, amma wajibi na jarabasu naji yadda kukeji, kasan ni jarababbene, hakan yasa bana neman wasu kayan da zasu k'araman k'arfi, amma zan gwada, domin wannan daban take da waccen, nasan zatafi gane garin,gara naje a namijina " k'ara tafawa sukayi, domin sunsan sharrin da wannan lipton d'in ya tanada, hakan yasa suke dariya, sallama sukayi, sannan ya wuce, shi kuma ya koma cikin gida. Shigarshi gidan yaji tsit a falon, hakan ya nuna mashi cewa, farha na part nata, don haka direct ya wuce part d'in, wani k'amshi ya daki hancinshi, hakan yasashi jin wani iri ga jikinshi baki d'aya, domin bai ta'ba jin k'amshinba, hakan ya tayar da feeling d'inshi nan take, ga kuma sanyin A.C d'in d'akin nata ya sanyaya ko ina, hakan yasa Abdul-jabbar jin jikinshi na kar'ba kiran buk'ata ajikinshi, da sauri yayi hanyar kitchen nasu, ya d'auko flask d'in ruwan zafi da cup yayi d'akinshi dasu,acen ya saka Lipton d'in ya zuba ruwan zafin ya ajiye, ya cire kayanshi ya shiga toilet d'in tare da d'aura towel. Farha ta fito, daga wanka itama taji k'amshin turaren na tashi ta ko ina, mamaki ya kamata, har ta fara shafa lotion jikinta, kuma sai taji bari ta duba drower tata tagani. "Subhanallah!" Kawai tace, domin ganin turaren da Aunty Hafsart ne ta bata gabad'aya ya zube a cikin kayanta, nan take taji haushin shi ya kamata, domin ba yanzu taso umfani da shi ba, gashi kuma duk ya zube, hakan yasa ta saka hannunta tana kwashe wanda yayi saura bai zube ba,sannan ta dawo ta k'arasa shafar ta, ta saka wata night gown doguwa har k'asa, saidai hannun vest gareta, ta k'ara shafa wani turaren wai don wancen ya 'bace gada yaji k'amshin jikinta, domin batayi niyyar sakashi yanzu ba, domin taji labarinshi ga rasheeda cewa, shine ake cema turaren arabu katsal, don haka sanin ita bata ta'ba yin wata rayuwar aure ba, yasa take tsoron k'arin wata wuyar a hakan, duk da itama tanason taji yadda ake ji, amma fa tsoro take ji, hakan yasa ta jawo mayafinta tasaka ta fita falo. Abun mamaki shiru har yanzu bai dawo ba, ko dai da gaske gidansu waccen yarinyar yaje, amma bari ta duba part nashi, duk da yaune first day da zata shiga muhalinshi, domin ko yaushe yana nata part d'in. Tura k'ofar tashi tayi, tajita a bud'e, hakan yasa tayi sallama tare da shiga, dai-dai da fitowarshi toilet d'aure da towel a k'ugunshi, hakan yasa farha yin saurin juyawa, da sauri ya kira sunanta, tare da takowa zuwa gare ta ya rik'o hannunta, jin kalar k'amshin d'azun jikinta yasashi k'ara jin wani abun jikinshi, hakan yasa ya rik'ota baki d'aya yace...... "Farin cikinah, wannan wane k'amshi ne kikeyi hakan, wanda ke sakani rud'ewa a rayuwata?" Komai bata ce mashi ba, domin tasan ta kawo kanta wallahi, hakan yasa tsoro ya kamata, domin ganin yadda idanunshi suka sauya, ajiyeta yayi gefen gadonshi, sannan ya d'auki Lipton d'in da ya zuba a cup ya shanye, sannan ya jawo wata jallabiyyar ya saka, yace mata yana zuwa. Fita yayi ya zuba abincin da zasu ci a plate, sannan ya kwashi sauran yakaima su d'an asabe da mai gadi, yace masu sai da safe, duk da yanzu 9:30 yayi na dare amma kulle ko ina na shigowa gidan yayi. Farha jiki ya d'uri ruwa, anya bata kawo kanta ba, aiko idan hakane ta bani, yau zata jita sabuwar duniyar da bata ta'ba shigaba iya tsawon rayuwarta, hakan wata zuciya ta bata kawai ta tsere daga d'akin, amma ina ta makara, domin zata mik'e kenan, yana shigowa da kayan abincin a babban plate, ajiyewa yayi sannan yace mata ta sauko, farha ta tsorata da yanayinshi, jikinta sukuku, haka ta sauko ta zauna nesa da shi, shi kuma ya jawota zuwa jikinshi tare da cire mayafin da ta rufe saman rigarta da shi. Abincin ya bata wanda naman dake cikin abincin yafi abincin da yazuba yawa, hakan suka ciyar da junansu cikin k'oshin lafiya, sannan ya zuba fresh milk a babban cup ya bata a baki, amma ta kasa shanyewa domin ta k'oshi, ga kuma tsoro fal a zuciyar ta, Abdul-jabbar yagane hakan domin yadda yaga jikinta nayi. Bai damuba, domin yasan dai tasan abunda yake nufi, tunda ba yaune tafara hakan ba, don haka bai damu da ya rarrasheta ba, akan abunda yake da niyyar yi da ita ba, hakan yasa farha mik'ewa da cewar zata mayar da kayan kitchen,ya gane nufinta yace ta jira yazo. Shi yakai kayan, tare da rufeta cikin d'akin domin kada ta tsere ta wahalar dashi gurin nemota, d'akinta yaje ya d'auko mata hijab da zane ya rufo d'akin ya dawo nashi d'akin, isko farha zaune yace.... "Kiyo alwallah a toilet kizo muyi sallah " "Shikenan, ta faru ta k'are, na kawo kaina yau " Abunda ta fad'a cikin rage sauti, wanda sai da yaso yaji me take cewa, amma yayi murmushi kawai,yace..... "Barin gunguni kikeyi baby" Alwallah tayo suka kabbarta sallah suka k'are, ya d'aga hanunshi sama yana addu'a itama ta d'aga hannu tana amsawa da "ameen" Suka k'arasa addu'ar, farha ta kasa mik'ewa daga inda take, shi kuma tashi yayi tare da cire rigarshi da sanya wani sweet a bakinshi guda biyu, ya haura saman gadon, itakuma takasa ko motsi, hakan yasa ya sauko tare da rik'ota baki d'aya jikinshi, ya cire hijab d'in nata, ya cire zanen nata ya jefa kujerar gadon, ya tallabeta sai a gadon ya ajiye, jikin farha rawa yakeyi kamar wadda ke jin sanyi, k'arshe ma kuka tasaki, wanda sai da Abdul-jabbar ya tashi zaune da ita jikinshi yace..... "Farha menene hakan wai? Abunnan ba yaune kika fara ba, kin ta'ba yi, kinsan me akeyi ciki, ko koh nine bakison na zuk'i ni'imar taki ne? Baki tausayaman ne? Kinsan yaushe rabon da na tsinci kaina a cikin yanayi irin wannan? Farha nasan kema kinyi missing d'in d'a namiji, mezaisa bazaki bani had'in kai ba mu shayar da zukatan a k'auna ba? Farha ki tausaya man wallahi, a halin yanzu zan iya halaka, domin ni kad'ai nasan me nake ji, burina najini a cikin kyakkyawar halittar ni'imar ki farha, please ki saki jikinki, bazan cuceki ba, ko wadda ke farkon fara hakan nasan ta yadda zanje da ita bale ke farha, ki bani dama domin shiga fadar ki shi zai sa na kawar da kishin da nake yi akan wanda wani ya rigani zuwa gareki, domin hakan zaisa na tabbatar da cewa yanzu ke tawace ba ta kowa ba, mafalkina ya zamo gaskiya farha " Ajiyar zuciya farha tayi, tare da kwantar da kanta k'irjishi, amma jikinta bai daina rawa ba, wanda kawai ya yadda tsoronshi ne kawai take yi, hakan ya k'yaleta da nufin abunda ya sanya ma gaba kawai. Hannunshi ya saka ya kashe wutar d'akin, inda bakajin komai sai k'arar A.C d'akin da ke tashi, hakan yasa Abdul-jabbar ya fara sarrafa Farha cikin k'warewa, wanda turaren jikinta ke bayyanar da duk wani sinadarin k'arfi a jikinshi, ga kuma lipton d'in da ya kora, sai yajishi tamkar wani zaki. Wasannin da yakeyi da farha, itama sai ta tsinci kanta a wani yanayi na sabuwar rayuwa, domin hakan yasa itama ta jawo nata salon gurin tafiyar da ogan nata, dukansu babu wanda ke hayyacinshi, domin sun lula wata duniyar. Abdul-jabbar kuma yakawo stage d'inda babu wata doguwar wasar da zata gamsar dashi inba babbar harabar makarantar ya ziyarta ba, mai manyan d'alibai da babban karatu, hakan yasa kai tsaye ya cirema farha komai na jikinta, domin yadda zai dai-daita da kyau. Kai tsaye ba haufi bale wani jin tausayi ya mik'i hanyar da zata sadashi da makarantar da yake son zuwa, hakan ya dawo da hankalin farha da sauri, domin tasan a rufe k'ofar take, gashi kuma ya tafi kamar ita wata k'wararrar ce, hakan yasa ta rik'eshi da sauri da cewa...... "Ban iyaba, wallahi bansaba ba, wannan ne na farko " Amma ina yasan me take cewa, sai k'wace hannunshi yayi, tare da matseta da k'arfi da niyyar wucewa, babu notice. Farha k'ank'ame jikinta tayi domin ganin yadda ya tafi babu jin kira, zai halakata kawai, rik'eshi tayi tare da kalmar shada, domin tasan angama kasheta a wanan zuwan babu sauk'i. Abdul- jabbar na dosa k'ofar kuma sai yajita da k'aton padlock k'ar game, hakan yasashi dawowa da sauri, ya tashi daga jikinta, tare da rik'eta yana nishi, domin mamakin abunda yaji ya gani kuma. Ita kuma hawayenta tsayawa sukayi,tare kameshi gaba d'aya jikinshi, hakan yasa yaji wani tausayi nata, yasaka hannunshi ya jaye gashin da ya rufe mata fuska yace............ _kuyi man afuwa,ðŸ™ðŸ» saboda 'yan matsalolin da suka d'an biyo baya, na farko shine, yawan bak'i da nasamu a this week gidana, hakan yasa banida tym na yin typing, jiya kuma wayar tasake 'bacewa acikin kayan lefen kayan d'iyar 'ya'yan baban ilham, Auntyn Ilham kenan,uwar renonta, sai dare aka ganta,😊 amma yanzu komai normal,kusanyamu addu'a Allah ya sanya alkhairi a ciki_ _masu text da masu kirana, domin jin lafiya nake, to k'lau nake kuma alhmdllh,nagode da kulawarku kaina masoya😘 gani gareku irin har abada d'innan🤸ðŸ»â€â™€_ *Bee Been masoya*💞 [4/1, 2:56 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_yawan ganin comments nasaka, marubucin labari ya gane cewa labari na tafiya dai-dai, hakan zaisa yaji k'arfin rubuta new page, Amma angani kuma ankaranta, kuma anason labarin amma kuma ba'a sharhi akan abunda aka karanta, wanda ke bada labarin zai iya gane cewa ba'a gamsu da labarinshi ba._* *_comments na k'arasaka mai rubuta abu ya k'ara ilimi akan hakan😊_* *_ba wai ina nufin ba'a yi bane,ah ah complain d'in wasu writters kenan, hakan suke fama, amma ni alhmdllh, nasan masoyana, na biye da ni ta ko wanne hali,ALLAH ya barmu tareðŸ‘ðŸ»_* Page..69 Rungumeta yayi jikinshi, ita kuma mayar da kanta tayi k'irjinshi ta rufe fuskata da jikin nashi tana kuka, jikinta na rawa, hakan yasa yayi saurin d'agota jikinshi, yashafa kanta yana ajiyar zuciya, domin komai ya tsaya mashi chak. Saita muryarshi yayi wadda turawa ke kira da (Husky voice) murya wadda idan ba kunnenka ya cikika ji sosai ba, bazaka iya tsinkayo me mutun zai ce ba, sai dai wanda ke cikin kalar halin zai iya fassara bayanin, ya k'ara matseta jikinshi,sannan yace..... "Farin ciki nah! Menake shirin ji agareki hakan ne? Kina nufin har yanzu ke matsayin budurwa kike kenan?" Shiru farha tayi domin har yanzu bata dawo dai-dai ba, saboda rawar da jikinta keyi, hakan yasa yayi saurin shafa bayanta tare da cewa...... "Please! Ki daina zubar man da hawayenki, wallahi da kinsan yadda nake jin kukan nan a zuciyata da kin daure kinyi shiru, ina cikin wani yanayi nason insan cewa shin ya akayi hakan ta faru?" Rungumeshi farha tayi da hannuwanta guda biyu, ta aza kanta k'irjishi, shi kuma pillow ya jawo ya jingina jikinshi, sai yasaka hannunshi ya zagayeta dasu, yace.... "My teemah! Inajinki, ki fad'aman dalilin hakan?" _" Tun ranar da aka kaini a gidansa, baita'ba nufin yin wata mu'amalar aure dani ba, wanda so d'aya rak yata'ba nufin yin hakan da ni, sai dai ba'a inda Allah ya halatta ajema ko wace mace ba yakeson yin mu'amalar dani, hakan sai nak'i aminta, domin bansan cewa dama shi d'an homosexual bane, daga nan sai nak'i aminta dashi, ba'a dad'eba kuma sai ya daina kulani baki d'aya, nan take nagane cewa, tun banje ko inaba Allah ya fara fitar maka da hak'k'inka akaina ne ta wannan hanyar, domin da ni da bola duka gurinsa d'aya muke, wanda iya lokacin ni kuma ina da tawa buk'atar amma bazan samu ba, hakan yasa mukayita samun sa'bani dashi, har hakan ta faru, tunda hakan tafaru kuma sai Allah ya d'aura sonka a zuciyata, sai dai nasan bazan samu bane, saboda auren Iman da ke tsakani, sannan ga tsanar da ka d'aura akaina, wadda nasan kishine kesaka hakan "_ Rungumeta yayi yana shin-shina gashin kanta, wanda farinciki ya hana komai ma yace, hakan ya daure yakira sunanta a muryar buk'ata yace..... "Alhmdllh! Alhmdllh! ALLAH Alhmdllh, ALLAH kanason bawanka Abdul da rahama, Allah baka barni nayi kukan banza ba, Allah baka bari nayi wahalar banza ba, ashe abunda nake adanawa, ina tsiminshi, ashe dama zai juyo ya dawo gare ni? Alhmdllh, ni mutun mai sa'a ne,gashi zank'ara fasawa da kaina,ALLAH kajik'an Iman, rashinki zaisa farincikinah wanzuwa, domin Allah yasan cewa inason farha, tun ina k'arami na, gashi kuma yau burina ya cika, ko nace zai cika yanzun nan basai wani lokaci ba" Farha najinshi, tagane cewa zancen dai na nan kenan, baza'a bari sai gobe ba, anan taqara firgita kuma, domin jin yadda alk'alaminshi ke k'ara girma jikinta tanaji, wani yunk'uri Abdul-jabbar yayi, sai ya juyeta a saman gadon tare da hawa saman jikinta ya tallabo kanta, kamar wanda ke renon baby na kuka yace...... "Kisaki jikinki, bazan cutar da ke ba, ki jaye tsoro mu wanzar da k'aunarmu ta wannan dare mai albarka, kowa da kika gani, a hakan ya taso, na fahimta kin cika tsoro,to ki tallafi mijinki, abun k'aunarki mushayar da so da k'auna kinji?" "Umhmmm!" Shi kad'ai farha tace, amma ta ciki na ciki, babu yadda zatayi, dole ta sallama mashi kanta kawai. "Kin aminta dani farin ciki nah?" "Ummmm!" Murmushi yayi, domin yagane Iman tafi farha k'arfin hali, domin ita bata dinga yin wannan abun da ita take yi ba, saboda yagane Farha tsoronsa kawai take ji, don haka sai ya dawo da wasar sabuwa, shafata yake yi ta ko ina, matsar ta yake yi cikin k'warewa, bakinshi kuma aiki yake tayi, a bakinta da kuma k'irjinta, hakan yasa har wani dad'in hakan take ji,tana lumshe ido, itama tana mayar da martani, hakan yasa suka fita hayyacinsu baki d'aya, nishinsu kawai kake ji, sai k'arar A.C. Wannan yanayin, shine yazo da Abdul-jabbar k'arshe, don haka sai ya dai-daita alk'alaminshi don yin rubutu a good paper, wanda sai da ya kai bakinshi a nata bakin ya datse saboda ta samu natsuwa, fara jero addu'ar aiki yayi kamar hakan..... ،،بسم الله،الهم جنبناالشيطان،وجنب الشيطان مارزقتنا،، Farha najin hakan tace.... "Nashiga ukku!" Acikin zuciyarta ta ambaci hakan, saboda ya rigada ya tafi ba kiranta zai ji ba, gaba d'aya jikinta rawa yake yi, amma ina ai baisan ko inaba sai makarantar manyan hadimai. A hakan yatafi cikin lumana, tare da tausayamata gurin kaiwa inda yakeso, amma abun ya gagara, domin farha ta matsu sosai, saboda k'arin gyaran da tasha. Gani tafiyar babu sauri, ga yar banzar nawar da ta cika mashi zuciya a k'arasawa k'oramar, hakan yasa ya tafi da k'arfi, wanda yayi dai-dai dajin wata mugunyar azabar da farha saida ta kira kalmar shahada, domin jin tayi tamkar ansaka reza anyanki naman jikinta, hakan yasa ta rik'eshi gagam da magiyar ya kasheta, amma ina, ai farha kin rigada kin makaro, domin yakai gurinda bazaiji kiraba, na mala'ika kawai ya yadda dashi, kuma ko shi yasan Allah zai yimashi lamuni a wannan daren. Makarantar da Abdul-jabbar yatafi, bayajin zai iya tausaya mata, domin sabuwar duniya ce, mai cike da fassara iri-iri, wanda shi kanshi baya gane kanshi bale wata wai abur k'aunarshi farha. A wannan daren Abdul-jabbar ya zuba kuka, shi kuka ita kuka, sai dai ita farha ta rasa kukan menene yake yi, domin gashi jikinta, kuma bai daina abunda yake yi ba, amma kuma wai kuka yake yi, hakan nata kukan ya koma hawaye kawai domin takai motsi ma bata iyawa, sannan magiyar har ta gaji tabarshi, domin yayi wani abu mai kamar razana, yafi sau ukku, amma kuma bai k'yaletaba, hakan yasa da k'arfi take turesa ta yakuceshi, ta chizar masa hannu amma bai daina ba, sai da yakai k'arshen karatunshi, sannan hankalinshi ya dawo, ya tuna waye ma yake tare da ita. Iya lokacin farha ko motsi bata iyawa, domin ko k'afarta, sai dai shi ya gyaramata ita, jikinta ji takeyi tamkar an zuba mata attarigu ciki, hakan yasa tayita rusar kukanta. Ajiyar zuciya yayi, sannan ya jawota jikinshi ya rungume, domin shi yanzu kunyarta ma yake ji, domin yarasa me yake ciki, kuma wallahi baisan yana aikata duk abunda ya aikata ba, domin jinta yayi daban, lallai yasan Iman ta taramashi farinciki a daren auren su na farko, amma gaskiya wannan yasha bam-bam da wanda yaji lokacin, sannan na yau ba shi kad'ai yayi wannan aikin ba, harda lipton ne, yasan dole farha taji jiki, amma kuma ni'imarta ta isa ayimata wannan lahanin. Farin ciki ya cikashi, domin shine ya fara bud'e farin cikinshi acikin leda, hakan yasa yakai hannunshi a k'irjinta tare da cewa...... "Kiyi hak'uri, duk macen da kika gani sai da ta taka wannan matsayin, kuma daga yau zafin shikenan bazaki sake jinshi ba, domin nacire rufin da yasa kikaji zafin, kiyi shiru please ko nima nayi, domin a yanzu ni yakamata nayi kukan nan ba ke ba " Farha bama gane me yake cewa take yi ba, domin bala'in dake tsakanin k'afafunta ya wuce a misaltashi, hakan yasa bata ko son yana motsa mata jiki. _wai farha badai raki ba, ko da yake anji jiki, 4times ko da k'wararru ya aka kwashe, bale farin shiga? Dole sai ansaba, to Allah ya bar k'auna kawai, inji Bee Bee baðŸ˜_ "Farha nah! Sorry, sorry, sorry, ki yafe man, wallahi ba laifina bane, laifin Ni'imar da Allah yayi maki ce, naso nayi controling d'in kaina, amma nakasa, wayyo! wallahi idan baki daina kukan ba, nima zanyi, ko na k'ara wani round d'in, yadda zamu cigaba da kukan" Jinsa kawai take yi, wato ya jimata ciwo, amma kuma ya maiyar da abun zolaya kenan, turesa tayi jikinshi,amma ina ta kasa, shikuma sai yayi nasarar mayar da bakinshi a nata bakin ya datse na wasu 'yan mintuna, sai ga farha ta natsu, badon ta daina jin ciwon ba, ganin ta natsu sai ya saketa tare da mik'ewa tsaye, ya gyaramata kwanciyarta a pillow d'in da ke kan gadon da aka zubar k'asa ba'a sani ba, ya gyarata, sannan yaje toilet ya dawo. 'Daukarta kawai yayi, yashiga da ita a toilet, ya sanyata cikin bahon wankan da yatara ruwan zafi da zuba wani magani ciki domin samun dallashewar gurin. Lokacin da yasanya farha a bahon, wani irin azaba da taji shi yasata kwad'a kuwa ba kad'an ba ta mik'e tsaye tana cewa...... "Wallahi zafi, naji ciwo da yawa, bazan iya shiga ba, ka barni hakan " Dafata yayi tare da k'ank'antar da idonshi kamar mai jin barci ya kalleta cikin sigar tausayi, domin yasan wallahi ya illatata da yawa, dole taji jiki, sai cewa yayi..... "Farin ciki nah! Ki daure ki shiga, wannan shi zaisa kidaina jin zafi,dakin ji yanzun bazaki sake jin kalarsa ba,please " Rik'ata yayi ta zauna tare da rik'emata hannu, itakuma sai runtse idon tayi tare da cije le'b'banta duka, saboda azaba, abu kamar wanda ta haihu. Hakan yasata yi har sau ukku, babu laifi tasamu relief, ya tambayeta yadda ake wankan tsalkin ta fad'a masa cikin jin kunya da nuna mashi practically, sannan yace tayi yana zuwa. 'Dakin ya koma cikin jin wani irin nishad'i, ganin yadda zanen gadon ya cimuy muye ya k'arasa sashi tuno dalilin hakan, sai yayi murmushin k'auna kawai, ya kwashe kayan tare da chanja wani zanen gadon sabo, ya kwashi kayan ya kaisu warshing mashing ya dawo yayi toilet, karo sukayi zata fitowa tana takawa a hankali kanta d'aure da k'aramin towel, ta d'aura babba, d'aukarta yayi yana kallonta yana murmushi ya direta saman gadon, zanenta ya jawo ya mik'amata ta d'aura ya cire nakanta yasaka mik'amata gyalen da ta shigo dashi ta d'aura a kanta. Kissing d'in goshinta yayi da la'b'banta yayi, sannan yashafi fuskar yayi toilet. Wannan kulawar kad'ai tasa farha jin wani farin ciki wanda sai da tayi k'walla, share su tayi tare da farin ciki, duk da ciwon da jikinta ke yimata. Shima wanka yayi ya fito, ya sanya jallabiyarshi, sannan ya dawo saman gadon ya rungumota, sai dai ta'batan da zaiyi, sai yaji jikinta yayi zafi baki d'aya, ga rawar sanyi da takeyi, nan take ya mik'e ya kashe A.C d'akin, sannan ya dawo tambayar meke mata ciwo. A jikinshi ya jawota, tare da jawo bargon dake gefen gadon ya rufesu ciki, sannan yake cemata a cikin kunne...... "Meke maki ciwo dear? Na wahalar dake sosai koh? Kiyi hak'uri, wallahi sonki ya jawo man wannan yanayin, amma ina zuwa yanzu zakiji relief " Farha dai rawar da jikinta keyi kad'ai ya isheta wahala, bale kuma motsa k'afarta da k'arfi, amma kuma Abdul-jabbar yabata tausayi sosai, tun d'azun yaketa rud'ewa akan matsalarta, ita tasan rashin sabone kawai ya jawo mata hakan, amma da farko ai tafara jin dad'in hakan, sai daga baya zafi ya rufe dad'in, hakan yasa, amma ai itama tanason abun, sai dai wahalar da tasha, ta rufe son jin k'ara abun da taji yau, domin ta wahala. Dawowa yayi da tea a hannunshi, ya tayar da ita ya bata, sannan ya bata magani tasha, zai mik'e tsaye ya mayar da cup d'in tea d'in, farha ta jawoshi ya dawo jikinta, tace...... "Kaima ka huta hakanan, gobe da safe a fitar da su, yanzu kuma inason naga ka huta da wahalar hakanan " Kallonta yayi, sannan yayi murmushi, ita ta rungomoshi da kanta suka kwanta, wanda yaja bargo ya rufesu, yana dariya, hannunshi yakai ga makunnin wutar ya kashe, suka kwanta mak'ale da juna sai asuba, in sunsamu jin kiran sallah........... *_Congratulation my fatima farha, a yau anzama cikakkiyar mace, wanda aka shimfid'a hakan da so da k'auna, soyayya tayi tasiri, k'auna tayi aiki,to Allah yabada zuri'a d'ayyaba._* *_ALLAH MUMA KA BARMU DA MASOYAN MU, SUYITA YAWA BABU RAGEWA_*ðŸ‘🻠*~TA MASOYA~* *Bee Been Masoya*💞 [4/3, 8:31 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ Page...70 4:00am, Kiran sallah asubar farko kenan yatayar da Abdul-jabbar, hakan yasa ya lalla'ba ya zare jikinshi daga jikin farha domin gada ta tashi, abun mamaki kuma sai yaci karo da idonta biyu, ta'bata yayi da alamar tambayar faruwar hakan, sai kuma yaji jikinta ya k'ara zafi sosai,da sauri ya mik'e tare da ce mata...... "Farin ciki,meke damunki hakan? Gashi naga ko barci bakiyi ba,zazza'bin ne ko?" Kallonsa kawai tayi, domin itama hakan dai sai ta samu jikinta da zafi, amma bawai don wata matsala ba, sai dai ta rasa me yahanata barci, domin kasa runtsawa tayi, wanda hakan ya ta'allak'a ne a dalilin farin cikin da take ji a zuciyarta hakan yasa barci ya k'aurace mata. Juyowa yayi da ita domin jin menene ke damuwar ta, hakan yasa hannunshi domin rik'ota, har lokacin jikin nata da zafi, hakan yasa ya fara magana cikin tausayi...... "My farin ciki! Ki fad'aman meke yi maki ciwo ne?" Kallon sa kawai tayi, sannan tayi murmushi, domin wani mugun sonshi ke ambaliya, k'uryar zuciyar ta, tace mashi cikin k'aramar muryarta...... "Banida matsalar komai,gajiya ce kawai takawo wannan zafin jikin, amma babu abun da ke yiman ciwo, ka tashi kayi sallah d'inka, zan koma barci na " "Kin tabbata wannan kad'ai ne?" "Shikad'ai ne sahibi nah" "Har na samu wannan muk'amin Jiya jiya?" "Ai ka wuce nan, arayuwata, kai gaba d'ayanka rayuwata ce, kuma sirri na ne" "Ah! Yauma za'a barni na k'ara komawa inda nafito jiya kenan?" "Eh mana, amma idan kana son Farha d'inka ta mutu ba, ai ni yanzu, bana k'ara wannan abun da kayi man jiya, domin babu komai ciki sai tarin azaba, gashi ko an kira ka bazaka ji ba, don haka ni bazan k'ara ba " Dariya yayi, sannan yace.... "My farha, banine na sanya hakan ba, sonki, k'aunar ki, farin cikin yadda na sameki a tsintuwa, da kuma uwa uba wannan tarin ni'imar da Allah yayi maki,sune suka d'auke hankalina daga manta waye nake tare da ita? Dole bazan ji kira ba my farha" Juyar da fuskarta tayi, sannan tace.... "Kaje kayi sallah d'inka, lokaci na k'urewa, gashi ankusa kiran assalatu " "Zan tafi, amma sai in kin k'ara shan magani,kuma kin koma barcin " 'Dauko maganin da yabata jiya yayi, sannan ya bud'e fridge ya d'auko ruwa ya bata, sannan ya k'ara rufeta da bargo, yayi kissing d'in la'b'banta,ya mik'e zuwa toilet yin alwallah. Ba'afi 4mnt ba, barci ya d'auke farha, domin dama tarasa dalilin barcin nata farko, amma yanzu kuma sai barcin ya d'auketa. Fitowa yayi toilet, ya shimfid'a sallah capet,ya kabbarta ya fara jero nafii filin da yasaba gabatarwa before tayar da sallah d'in asubahin,a haka yayita jero su kamar yadda ya saba, acikin ko wace sujada, zai fad'ama Allah buk'atun shi, har yak'arasa nafilarshi. Yana son ya tayar da farha suyi sallar asuba, amma kuma yaga barcin yayi mata dad'i, babu yadda zaiyi,dole ya tayar da ita, domin gudun shigewar lokacin sallah. Tayar da ita yayi, cikin sigar kwantar da hankali lokacin tayar da ita d'in, hakan yasa farha mik'ewa,domin itama batason bata son lokacin sallah d'in ya wuce ta. Rik'a hannunta yayi har bakin toilet d'in, ta shiga ya dawo ya zauna jiranta yana lazumi. Ba laifi farha taji gaba d'aya jikinta yanzu ya rage ciwo, sai dai har yanzu k'asan jikinta akwai sauran rad'ad'i, hakan yasa batason matse k'afafunta, domin zafin da take ji, hakan yasa ta d'auro alwallah tafito. Doguwar rigar ya mik'o mata tasaka, tare da hijab d'inta, ya tayar da sallah d'in, tana bayanshi suka fara, *Raka'atainil fijri*sannan suka yi subhi, tare da karanta wani yanki na al'qur'ani, suka k'arasa, sukayi addu'a, farha hamma kawai take jerowa, hakan yasa yace, tatashi ta kwanta, ya rufeta da bargon dake saman gadon, sannan ya koma ya cigaba da lazuminshi. Farha bata falka ba, sai 10:00am, ganin hasken d'akin yayi yawa, yasa tasan cewa safiya ta waye da yawa, salati tayi tare da mik'ewa don tashi, jin tayi babu abun da ke mata ciwo, sai dai k'asan k'afafunta datake jin rad'ad'i idan ta motsa, hakan yasa ta tashi a hankali, tare da yafa mayafinta, zuwa part nata ta watsa ruwa. Kafin tabar d'akin nashi, sai da tayi k'arfin halin gyara gadon tare da gyara duk wani abu da ba gurin yake da zama ba ta gyara shi,sannan taga air freshener a dressing mirror nashi ta fesa ko wanne guri sannan ta bar d'akin. Part nata tashiga, tare da fad'awa toilet, wani farin ciki take ji a zuciyar ta, wanda ta rasa ta yadda zata misaltashi, domin wallahi a yau tana cikin nishad'i wanda bata san ta yaya zata fassarashi ba, amma kuma abun ashe wuya gareshi hakan? Da wannan zancen zuci ta k'ara tara ruwan zafi tashiga cikin su, domin jiya da ta shiga ta gane cewa sune kad'ai ke samama gurin wartsakewa da wuri, hakan yasa ta gasa kanta, tare da d'auro wanka da brush ta fito. Gyara kanta tayi cikin k'warewa, duk da batayi wata kwalliya ba, amma tayi kyau sosai, feshe kanta tayi da turare baki d'ayanta, sannan taji cikinta na amsa kalmar yunwa, hakan yasa ta fita da sauri don zuwa kitchen sama masu abunda zasu ci, duk da lokaci ya k'ure. Fitowa tayi falon da niyyar zuwa kitchen d'in, sai dai hango dining table d'in cike da kayan kari abun ya bata mamaki, to ya akayi hakan ta faru? Da sauri ta k'arasa gurin don ganin zahirin abun da batasan da shi ba. Tabbas break ne aka had'a a dining d'in, wanda ta fara bud'a food flask d'in, cikin sauri, abun da tagani ya k'ara burgeta da mamaki, domin soye-soye ne wanda ko ita to sai hakan kawai zata tsaya a k'warewar iya girkinta ai, rifewa tayi tare da zuwa nemo wanda yayi wannan aikin, duba kitchen d'in ya nuna mata, a nan akayi aikin, amma komai an gyara an maida shi gurin zamanshi, anan ma burgeta yayi, sannan ta rufo kitchen d'in ta fito tayi hanyar part na oganta cikin farin ciki da son ganin fuskarshi kawai. Tura k'ofar tayi tare da sallama, sannan kuma sai ta tsaya don bata izinin shiga, d'akin sai k'amshi yake yi ta ko ina. Jin sallamar yayi yana tsaye a dressing mirror d'in yana shafa mai, tare da feshe jikinshi da body spray, d'aure yake da towel a k'ugunshi, hakan yasa yayi saurin amsa sallama d'in tare da cewa "shigo mana" shigowa farha tayi tare da sauk'e kanta d sauri, kuma sai tayi tsaye gurin da take, hakan yasa shi murmushi ya taka ya jawo hannunta domin itama tayi mashi kyau sosai, ajiyeta yayi gefen gadon sannan yacigaba da abun da yake yi, kayansa ya d'auko sannan yace mata..... "Ki k'arasa shiryani, tunda ke kin gudu, kin hanani na shiryaki da hannuna, sauri kawai nake tayi nazo nayi maki wanka harda kwalliyar ma da kaina, amma ina shigowa naga gadon ko alamar ankwantashi babu, to ki k'arasa shirya ni muje muyi break " 'Dago idonta tayi ta kalleshi, sannan ta kawar da kanta domin wata kunya tashi duk ta kamata, kuma wannan abun duk yafarune a daren jiya, idan tana tuno irin yadda ya zama wani wa-wa a jikinta, sai kuka yake yi, wanda batasan dalilin hakan ba, amma wataran ta tambayeshi. Takowa yayi zuwa kusa da ita sannan ya saka hannunshi ya juyo da fuskar tata gefenshi tare da kallonta dai-dai, itama kallon nasa tayi, amma kuma ta sauke idonta zuwa yatsun hannunshi da suka rik'a nata hannun yace.... "Kina nufin yanzu kunyata kike ji? Ashe inada sauran aiki gabana? Tunda sai yanzu ma aka fara kunya ta, to kenan wajibi nayi k'ok'arin maimaita abun nan, domin na rage wani abun daga ciki wanda ni banyi shi ba, tun da har yanzu da kunyata acikin idanun matata, don haka bari na k'arasa cireta yanzun " Bud'e ido farha tayi da sauri, tare da k'ok'arin mik'ewa tsaye, amma ina ta kasa, domin ya rik'eta sosai jikinshi..... "Yaya Abdul, don Allah ka tsaya, kai ko gajiya bakayi? To naji zan k'arasa sanya maka, amma yau kayi naga yadda kake naka, gobe nice zanyi maka da kaina" "Um-um! Yanzu dai nake so, ko kuma na cire abun da ke hana a tarairayeni yanzu, tunda na gane akwai sauran abun da ban fitar ba jiya na kunyata" Ganin yana shirin kamota yasata yin sauri ta mik'e tsaye, tana cewa..... "Zanyi please! " 'Dauko kayan tayi da sauri tare da fara saka mashi, tana sakawa tana rufe ido, hakan yasashi yin shiru yana kallon ikon Allah, domin ta bashi dariya sosai, k'arasa sanya mashi kayan tayi, sannan ta bud'e idon nata, tana sakamashi boturan rigar cikin burgewa har ta k'arasa saka mashi turare tayi sannan tasaka mashi hula, murmushi yayi domin ganin yadda ta k'arasa gyarashi harda powder ta saka mashi saboda sabon salo, abunda bai ta'ba tunanin shafata ba a rayuwarshi, abun yayi mugun burgeshi, sannan ya kamota jikinshi sosai, ya juya bayanta jikinshi, ya saka hannuwanshi ya lak'amo k'ugunta ya juyar da ita yayi a dressing mirror d'in suna kallon juna aciki, murmushi yayi sannan ya aza kanshi a kafad'unta yace..... "Wonderful lovers! Kinyi kyau sosai, gashi kin haskani sai k'yalk'yali nake yi, tun jiya kike ta haskani gashi yanzun ma kin haskani, anjima ma zaki haskani, hak'ik'a Allah ya musanya man da mata ta k'wara, kuma Ina rok'on Allah ya bamu zuri'a d'ayyaba " "Ameen, amma kai baka ga kyaun da Allah yayi maka bane? Ai duk macen da ta sameka, ta k'are da matsalar duniya, don haka kaine ka haskani bani ce na haska ka ba, sai dai yau ina fatan baza'a je ko ina ba, muna gida tare " "Sosai farin cikinah, ina tare da ke har dare, sai dai zan fita na bada wasu takardu, sai na dawo bazan dad'e ba, amma idan sirrin ruhina ta tardar man" Kanne ido d'aya yayi lokacin da ya fad'i hakan, tare da kai bakinshi a kunnenta ya ciza kad'an, hakan yasa farha juyowa gabanshi da sauri da kukan shagwaba, tana nufin bataso, hakan ya k'ara bashi damar k'ara jiza d'ayan kunnen, da sauri tace cikin shagwa'ba..... "Yaya Abdul! Wannan ai sai kasa nayi kuka, idan Ikram taga kana hakan tace meye ita?" Kiran yaya Abdul d'in da tayi yasa shi kai bakinshi a la'b'banta ya ciza suma, wanda sai da farha tayi wani irin had'e fuska saboda zafin cizon da yak'ara yimata, nan take yace..... "Hukuncin kiran yaya da kikayi ne ya jawo hakan, domin nace ki chanja man suna, amma kuma kink'i jin menake nufi, domin ni yanzu ba yayanki bane, kuma ba friend d'inki bane, ni yanzu mutun ne mai matsayi wanda ya shayar dake wata ni'imar jiya da dare, wanda naji saboda dad'in hakan, har cewa kikeyi na k'ara fa, don haka ni yanzu nafi Ikram k'urciya a gurinki, domin yanzu kike shayar dani wani sirrin, don haka nayi cancel d'in yaya, naji sabon salo mai juya tunani na " Tunda ya fara magana farha ke kallonsa tare da rufe baki da zaro ido, domin taji wani sabon k'azafi, wanda ita in banda kuka da azaba babu abun da tajiya, amma wai itace ke sabbatun da ba tasan da shi ba, da sauri ya bud'e mata baki yace..... "Fad'i meye a bakinki inaji" "Yoo to ni me zance kuma? Bayan nasan kaine jiya kayi ta yin kuka, wanda ni bansan kukan meye ba, kuma inata cewa kayi hak'uri amma baka ko saurarena har sai da kaji man ciwo, sannan kace nice naji wani abun, to wallahi ni komai banji ba sai azaba " Murmushi yayi har da kashe ido ya kunna, sannan yace.... "Waye yajawo hakan kuma?" "Ni ina nasani kuma? Bayan kuma kace ni ce nayi hakan? Sannan kuma nasan waye ya jawo hakan?" "Bari na bawa kaina amsar hakan, a second round yanzu, tun da baki sani ba, kin san ni, idan gaki yanzu kusa dani, break fast, bazai shaman kai ba, domin nasan ke zaki bani shi da wannan yanzu na k'oshi " Shafo k'irjinta yayi, wanda farha tayi namijin k'ok'arin k'watar kanta, domin da gaske gado zai turata, kuma tasan ki da bazai yi komai da ita ba, k'irjinta zai ci gidansu, sannan kuma dressing nasu da sukayi zai je a banza, kuma yunwar da take ji k'aruwa kawai zatayi, hakan yasa tayi k'ok'arin k'watar kanta, tare da yin nesa da shi, tana dariya, d'an kwalinta a hannunta tayi hanyar waje. Shima dariyar yake yi, domin da ta tsaya, wallahi zai yamutsata babu ruwanshi da gayu, hakan yasashi biyo bayan ta yana cewa.... "Ki tsaya kiji please, bazan yi maki komai ba" Gudu farha ta k'ara dashi sai dining tana gyara d'aurin d'an kwalinta, tare da zaunawa, shi kuma ya iso gurin yana murmushi yace...... "Matsoraciya kawai" Dariya tayi, sannan tace... "Sannu da k'ok'ari birnin zuciya ta, wannan girkin duka, waye ya koya maka?" "So da k'auna, sune suka jani izuwa wannan jami'ar su domin na koyo aikin, domin irin wannan rana,da zan faranta zuciyar farin ciki na " Murmushi farha tayi, tare da jawo flate ta fara zuba masu abincin, tana zubawa tana cewa..... "Wooow! Allah nagode maka da ka bani muji wanda ya iya komai a rayuwarshi, sai dai daga yau nakashe ganinka a kitchen, domin bazan yarda ka zama mijin kitchen ba, bafison ka zama mijin farha, don haka nakashe sirrin rihina ya k'ara shiga kitchen " Tana fad'i tare da ajiye break d'in gabanshi, sannan ta fara had'a tea d'in mai k'aurin tsiya, wanda yasha kayan yaji, aikin kamar wata mace, kallonta kawai yake yi yana murmushi tare da kad'a kanshi da k'afarshi, alamar akwai zance bakinshi, shiru kawai yayi har ta k'arasa abun da take yi, sannan ya jawota zuwa k'afafunshi anan sukayi break cikin so da k'auna har suka k'arasa, sannan ta sauka tare da kwashe kayan daga gurin. Fitowa yayi da niyyar fita, domin kiran shi kawai akeyi, anan farha ta rik'eshi alamar ita bazata zauna ba, hakan yasa ya dawo tare da ita saman kujera, tare da rarrashinta wanda sai da ya had'a da wasu 'yan dubaru, wa'yanda sumbata sunfi yawa a ciki, wanda shima sai da yaji baya son fita kai takar dunnan, amma dole ya saketa, domin bazai dad'e ba. Rakashi tayi har bakin motar, sannan tace mashi...... "Missing u! Sai dai ka kular man da kanka, ko da 1 mnt ne " "Insha'allah farin ciki " Da haka ya fita cikin farin ciki, yana jinshi angon na k'arshe, domin a farin ciki yake, tare da farin cikin shi, don haka zuciyar fil take da nishad'i. Farha falo ta dawo ta d'auko wayar ta da niyyar kiran Rasheeda, anan suka 'bata lokaci suna firar al-amarin duniyar suna dariya, rasheeda na k'aramata azama akan yadda zatayi dashi yanzu, domin maza sai an dage ake samunsu dai-dai, da wannan suka rabu, ta juyar da kiran ga umma domin jin lafiyar su da kuma Ikram d'inta da take missing, sai dai 5 miss call amma ba a d'auka ba, hakan yasa ta ajiye wayar ta kwanta a kujerar, ba'afi minti ukku ba barci ya d'auketa, domin angaji da yawa............... *Bee Been Masoya*💞 [4/4, 9:42 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_Love Is Dangerous😔 Because You Have To Choose Someone You Know Is Going To Be Good To You And Treat You With Respect; If You Choose The Wrong Person Then It Will Break Your Heart. To Be In True Love Means That You Trust Someone With Everything._* *_True love, never end.ðŸ˜_* Page...71 *AFTER ONE MONTH IN ABUJA* Rayuwa mai gamsarwa, zukata had'ad'd'u, rayuwar farha da Abdul-jabbar, rayuwace suke shimfid'ata akan tafarkin gaskiya a gidan aure, sun kai matakin da minti d'aya basa buri yazo wanda zasujisu basa tare, hakan yasa yanzu ko wanne time suna mak'ale da juna. Idan kuskure ya kawo ka gidansu ba tare da saninsu ba, to ka iya risk'ar bak'in ciki, har dai idan baka da aure, ko kuma kanada auren mijinka baya iya yimaka gamsarshiyar soyayya, to hankalinka zai tashi domin ganin yadda rayuwarsu ke gudana a cikin gidan. Kasan cewar wani iko na ubangiji shine; Allah yana had'a zuciya da rayuwa iri d'aya a gurin Aure, hakan yasa anan ubangiji ya k'addara had'uwar zukatan bayin sa guda biyu, wato Abdul-jabbar da farha, domin kuwa rayuwarsu tazo d'aya, kasan cewar yanzu duk iya mintunan da zasuyi suna faranta junan ransu, babu wanda ke gundura da wannan yanayin, kuma yadda Abdul-jabbar keda mugunyar sha'awa hakan Allah yayo farha da aburta, sai aka gamu da an dace, babu mai ganin sharrin kowa akan hakan. Rayuwa suke shimfid'awa cikin jin dad'i da walwala, hakan yasa dukansu sukayi kyawon su, babu kamar farha da ta d'anyi k'iba, komai nata ya k'ara bayyana kansa, hakan yasa duk sadda Abdul-jabbar yakai hannunshi jikinta, zaiji ba zai daina abun da ya saba yi da ita ba, domin shi dama burinshi cikakkar mace, hakan yasa tun farko ya tanadi burin auren farha, domin shi kad'ai ke hango abun da yake gani, gashi kuwa ya tabbata. Kamar kullum lokacin zaman firarsu yakan kasance bayan isha'i zuwa 10pm idan Abdul-jabbar yana aikin office nashi, hakan ko yau yana zaune laptop jikinshi yana typing wani contract nasu na office, jikinshi sanye da rigar T-shirt mai guntun hannu da wando iya gwuiwarsa, gashin kanshi kwance sai k'yalli yake yi. Takowa tayi a hankali har izuwa gurin da yake zaune, murmushi kawai take aikowa, ba tare da yaga me take yi ba, domin hankalinshi na gurin aikin da yake yi, hakan yasa ta tako a hankali saboda taga alamar hankalinshi na kan aikin da yake yi. Tsayawa tayi daga bayan shi, tare da sanya hannuwanta duka biyu a kafad'unshi, ta turo kanta zuwa wuyanshi, tun da takusa matsowa gurinshi yaji k'amshin turarenta, murmushi kawai yayi ba tare da ya d'ago kan nashi ba sai da ta dafashi sannan ya d'ago kanshi daga sama ya kalleta, hakan yasa farha turo mashi bakinta cikin nashi, shima ya mik'a mata nashi bakin na 2mnt kawai, murmushi tayi sannan ta d'ago da bakinta a nashi, hannunshi ya saka ya jawo hannunta ta juyo zuwa gabanshi, kallonta yayi tare da lumshe idonshi yace..... "Na shiga naji kina toilet, tun d'azun zaune kawai nake, amma aikin babu dad'i, domin babu farin ciki nah tare da ni, aikin kawai nake yi ba don dad'i ba " "Sanyi nah! Yanzu gani ai nafito koh? Sai muyi aikin tare, amma nafison hankalinka yafi yawa akan aikin, sannan daga baya yadawo kaina " Murmushi yayi, sannan ya janye laptop d'in gefe, ya sanya farha tsakiyarshi sannan ya aza laptop d'in saman k'afafunta, kanshi saman kafad'unta, anan ya k'arasa typing nashi tana kallon komai har ya k'arasa, sannan ya rufe laptop d'in tare da ajiyeta gefe yace.... "Kinga da kina tare dani, Sharp Sharp na k'arasa, babu wani tunani a rayuwata, domin nasan kina tare dani,bana son jinki baki kusa dani, wai meyasa nakejin hakan aduk lokacin da bana kusa dake? Har kaduna nake son zuwa gurin baba, da na tuno idan munje, zamu rabu ko 1mnt ne sai naji tafiyar batayi man dad'i, sweet farha! Menene sirrin hakan? Ki sanar dani " "Sanyi nah! Banida wani sirri wanda ya wuce cewa; ni dai nasan ina sonka, so na har abada, idan da za'a auna mizanin soyayyar mu, to nasan cewa tawa zata d'ara taka, hakan yasa bana iya bijirema buk'atarka ta ko wane fanni, duk abun da kake ji, wallahi nima inajinsa, kawai dai ni furtawa ce kawai at banyi ba, amma nima bana son kana yin nisa dani, domin na saba da jin d'umin jikinka, to idan kayi min nisa na kwana a wane hali? Abban Ikram, sai dai wallahi ina mugun kewar Ikram, wanda yanzu nakai ina son na ganta, don Allah muje mu d'aukota " Murmushi yayi tare da saka hannunshi k'asan rigarta, ya lumshe idonshi yace.... "Sai yanzu nafara gane sirrin wannan abun, don haka ki shayar dani tamkar yadda uwa ke shayar da d'anta, farha nasan kina k'ok'ari gurin kar'bar buk'atuna, baki gajiya dani, ako wane lokaci nazo da buk'ata ta, zaki kar'beni hannu biyu, sannan ki biyar dani hanyar da zan samu warkewa, ko da kuwa bakya cikin lokacin yin sallah, amma zaki samaman natsuwa, to menene bazan yi maki ba, Insha'allah next week zamuje kaduna, kuma zaki d'auko d'iyarki, domin dama umma tace sun dad'e da yin hutu, kawai na barta cen ne,saboda ki had'a da lokacin kula da ita, ki kula dani ta yadda babu wata mace da zata burgeni,kuma a yanzu nasamu, domin babu macen da ka burgeni tamkar farin cikina " Zatayi magana ya kawar da zancen bakinta a tura bakin nashi a cikin bakinta, hannunshi kuma, a k'asan rigarta, domin a irin wannan stage d'in dole ya had'a da wannan lamarin, farha najin yadda jikinshi ke yi, tasan cewa buk'atar abun ne ya taso, hakan yasa ta fara dubarar yadda zai samu kanshi a natsatse, duk da bata sallah, duba da gurin da suke yasata yin k'arfin halin ce mashi.... "A falo muke fa " Ko sauraronta baiyiba, domin ya kafe a wadatuwa da albarkatun jikinta, wasa yake yi da ita cikin k'warewa wadda sai da hankalinta itama ya tafi. Suna cikin wannan halin wayarshi ta fara ringing har sau ukku amma baiji ko sau d'aya ba har sai da tayi 5 missed call amma baiji ba. Farha taji amma bazata iya hanashi abun da yake yi ba, hakan yasa ta k'ara masa k'arfi akan abun da yake yi, jin kira na shidda ne, Allah yabashi ikon yajawo wayar da kyar ba tare da ya tsaya duba mai kiran ba yakai wayar a kunnensa don jin waye ke kiran nashi? Shiru yayi domin bayada natsuwar yin magana, domin da ya bud'a bakinshi za'a gane me yake ciki, jin muryar basheer na cewa..... "Angon farha 2 days shiru babu nema, da alama farha ta iya kamu, domin ka manta dani baki d'aya " Abdul-jabbar ya saita natsuwarshi, sannan ya kai hannunshi ya gyara zaman farha jikinshi sannan yace da kyar.... "Da nasan kaine ko? Wallahi da ban d'aga wayar nan ba, aftr idan naga miss call naka, zan iya kiranka, to wai yama akayi ne kake yiman wannan kiran a irin time d'innan?" "Eh lallai! Ceman zakayi kana hannune, sai nagane nufinka, toh kayima wanda yake gwarro,idan ka fita hannu ka iya kirana, domin ina cikin abujar ne gurin wani aiki " "To naji sarkin k'orafi, zan kiraka " Ajiye wayar yayi tare da jefar da ita saman kujera, ya cigaba da abun da yake yi. Ba'afi 5mnt ba wani kiran ya shigo shi, amma yayi tunanin basheer d'inne, shiyasa bai d'aga wayar ba, amma ganin kiran nata shigowa, hakan yasa farha k'arfin halin jawo wayar tayi picking ta kara masa a kunnenshi, jin sallamar yayan babanshi ne yasashi jawo doguwar natsuwarshi tare da kar'bar wayar a hannun farha, ya saketa gefe tare da saita kanshi domin muryarshi ta fito dai-dai, ya amsa sallamar tare da gayar dashi, ya amsa, sannan yace..... "Lafiya kuwa naketa kira ba'a d'aga ba?" "Lafiya k'alau kawu, bana kusa da wayar ne shiyasa ayi hak'uri " "To yayi babu komai, dama ina kaduna ne, Alhaji Aliyu bayada lafiya tsawon kwana ukku, to wai gudun gada hankalinku yatashi, shiyasa sukak'i fad'a maku, to ni naga ya dace ace na sanar daku, kasamu lokaci cikin satin nan ka iso, domin yana jin jiki sosai, nima yau na shigo " Gaban Abdul-jabbar ya fad'i, ban take yace..... "Subhanallah! Insha allah kawu zanyi yadda kace " Yace hakane domin kada farha taji, hankalinta ya tashi, sai yace hakan domin ya juyar da maganar idan ta tambayeshi. Ajiye wayar sukayi bayan sunyi sallama, sannan ya duba wayar tashi yaga ashe duka miss call d'in na kawu ne, basheer lokacin da ya kira lokacin aka d'auka, don haka yagane cewa, kenan ciwon baban nada d'an tsanani, don haka dole su shirya zuwa gobe ko jibi su tafi. Farha taga ya ajiye wayar amma bai cemata komai ba, rigarta tajawo zuwa saman k'irjinta da yacire ya maidota k'asan k'ugunta, mik'ewa tayi daga kwancen da take tace mashi..... "Lafiya naji kana cewa subhanallah? Kuma ka k'are baka fad'amani kome ya faruwa ba " Murmushi yayi yace..... "Kawune muke waya dashi, kinsan acen garin na bud'e mashi shagone, to shine 'barayi suka d'anyi 'barna ciki, shine yake fad'aman, da naji hakan shine na kira subhanallah, amma ba wani abu bane " "Innalillahi! Allah yasa basu ta'bi rayuwar kowa ba" "Eh alhmdllh gaskiya, amma inajin zamuje kaduna gobe ko jibi, saboda dole a san yadda za'ayi akan hakan, muyi magana da baba, ko za'a samu wata sana'ar sai a chanja mashi " "Wayyo dad'i, ashe nakusa zuwa naga umma da Ikram, sweet one, hakan da kayanke wallahi yayi, a chanja mashi sana'a, nifa in son samuna ne, ka dawo dashi kaduna, ya huta da zaman k'auyen nan " "Eh hakan za'ayi farin ciki nah, duk yadda kikace hakan za'ayi, domin ni rak'umine, kece akalata, domin kin tara dukkan wani sirri dake kwance jikin mace, meye bazan kar'ba nayi maki ba idan kinso? Insha'allah zan dawo da kawu da iyalansa a kaduna, sai dai kuma naji kina murnar zaki ga umma da ikram, to ni idan munje menene sakamako na aranar gurin ki? Domin baga Alamar tserewa zakiyi ki barni a k'unci idan munje gidan, don haka anfasa tafiyar dake, nan zaki zauna, sai nayo kwana biyu na dawo " Wani kukan kura da farha tayi ta fad'a jikinshi, shima sai da yaji tsoro, domin kameshi tayi da k'arfi tana cewa..... "Don Allah gada muyi hakan? Yanzu fa kace zaka iya yiman komai akan buk'atata, sai kuma don nace zanga umma da ikram sai ka sakani kuka? To ai bazan barka ba, gurinsu daban naka daban, kasan fa kaine duka ni, ya za'ayi na iya mantawa da kai, idan ka hanani zuwa wallahi kuka zanyi tin daga nan har kaje ka dawo " "Babu ke babu kuka har abada, tun da kina da gwarzon namiji, insha'allah kuka gareki ya k'are, kin k'are kuka tun wasu shekarun baya da suka wuce, tafiyar ma kece a gaba fa " Rungumoshi tayi, hakan yasa ya d'auketa izuwa d'akinshi, acen ya makata lafiyayyen gadonshi, da kanta ta jawoshi jikinta, ta saka hannu ta kashe wutar d'akin, da makunnin fitilar ke gaban gadon. A yau ita take sarrafashi ba shine ke sarrafata ba, hakan yasa ya manta da duniyar da yake, sai dai tunanin ciwon baba nazo mashi lokaci lokaci, idan hankalinshi ya dawo, farha taso ta fahimci wani abu game dashi, amma kuma sai ta kawar da hakan ta hanyar jaye tunanin gurin faranta ransa. Allah sarki! Da tasan mahaifinta baya da lafiya da yanzu kuka shine sakamakon wannan farin cikin da take ciki, hakan yasa shima ya saki jiki don gyara farin cikin rayuwarsu ta hanyar nishad'i. K'ok'arin biyan buk'atarshi yake yi, sai dai farha ta manta bata sanar dashi cewa tana period ba, hakan yasa yayi saurin mik'ar hanya zuwa inda yayi niyya, farha rik'e mashi hannu tayi tare da bud'e bakinta a saitin kunnenshi tace mashi, cikin wata murya da turawa ke cema..... "Husky voice" wadda ta amsa sunanta a lokacin yinta, a bedroom voice, sirrin yinta sai wa'yanda suka san nufinta, wato muryar tana firgitar da mai yinta, lokacin da ya kasance a irin wannan lokacin da su farha ke ciki. "Babu hanya anan, domin ina on period time,sorry ban sanar da kai ba, saboda yanzu ya iso man" "Kashhh! " Abunda kawai ya ambata, tare da jawota jikinshi, domin tasan yadda zatayi dashi, don bayada stop a wannan lokacin, hakan yasa farha samamashi farin ciki ta tsakiyar k'afafunta, babu laifi ya samu gamsuwa a hakan, domin har Albarka ya sanya mata, akan hakan. Sun faranta ma junansu rai kamar yadda suka saba kullum, sannan suka huta ya d'auketa domin chanja sabon wanka, sannan suka kwanta da farin ciki, da k'udurin yin shirin zuwa kaduna gobe ko jibi insha'allah.............. *~TA MASOYAN~* *Bee Been masoya*💞 [4/6, 8:17 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_MASOYA, DOLE SAI DA UZURI FA; DOMIN BUSY YA HAU KAINA DA YAWA, DOLE SAI NA SAMU NATSUWA NAKAN IYA RUBUTA WANI ABUN AKAN PAGE,IDAN NACE BABU NATSUWA ZAN RUBUTA WANI ABUN BAZA'A FAHIMCI ME NAKE CEWA BA, WASU NA CEWA; JAN RAI NE NAKE YI, KO 'DAYA BABU HAKAN, BASU FAHIMCE NI BA HAR YANZU, RAYUWATA BA HAKA TAKE BA, DON HAKA KU FAHIMCENI DA YAWA, BUSY NE YAYI YAWA, IDAN NASAMU TIME NAKE ZAUNAWA NA RUBUTA WANI ABUNðŸ™ðŸ»_* *_ALLAH YASA KU FAHIMCE NIðŸ™ðŸ»_* Page...72 Safiya na wayewa, Abdul-jabbar ya kira office nasu yake shaidamasu, zancen tafiyar shi, sannan ya barma yaranshi sauran kwangilar dake da saura ba'a k'arasa ba. Hakan ya shiga dashi da farha, gidan hafiz domin shaidamashi tafiyar da tazo mashi a gaggawa, su hafiz sukayi masu Allah ya tsare hanya,sannan Abdul-jabbar ya nemi da hafiz ya taimaka ya kaisu a airport su shiga jirgi domin isa gida da wuri. Hafiz ya kaisu, sai da suka tashi sannan ya dawo da motar gida. Farha farin ciki kawai take yi na zuwa gida, don haka lodin tsarabarta itama batasan adadinsu ba, duk da yawan kayan na Ikram d'inta ne, sai mahaifinta da tasiyo ma manyan shaddodi, umma kuma atamfofi manya masu kyau, duk da Abdul-jabbar na hanata, amma sai da ta kwaso abun ta. ★★★★ Tun da Abdul-jabbar ya kira umma da cewar suna hanyar tasowa, umma ta kira talatu da yanzu ta zamo tamkar 'yar gidan, ta nemeta da ta taimaka ta gyaro masu gidan nasu kafin su iso. Hakan kuwa akayi, domin komai an shirya shi gurin zamanshi, aka gyara gidan baki d'aya, sannan talatu ta dawo gida. K'arfe (2:00pm) su Abdul-jabbar aka d'auko su airport zuwa gidan umma, da gudu farha ta fad'a gidan domin ganin 'yarta. Sallama taketa yi, amma shiru babu wanda ya amsa, direct d'akin umma tayi, sai dai babu kowa a d'akin, fitowa tayi anan taci karo da talatu inda take shaida mata cewa ai umma na gidan baba baya da lafiya, tun da safe tatafi. Hankalin farha ya tashi, tana shirin fita Abdul-jabbar na shigowa, ganin yanayinta kad'ai yasa shi gane cewa taji baba baya da lafiya, hakan yasashi rik'a hannunta da cewa..... "Lafiya, meke faruwa?" "Baba baya da lafiya, umma nacen gidan, mu tafi cen" "To ki kwantar da hankalinki, domin ya samu sauk'i don har nayi waya dashi, mutafi cen d'in " Fitowa sukayi, da kanshi yayi driving nasu har unguwar tasu baba, parking yayi a harabar gidan tare da rik'e hannunta yace.... "Bazaki shiga ba, sai kin saki ranki, kuma banson gani rashin murmushi a fuskarki, oya yi nagani " Murmushi tayi, amma ba irin wanda ke zaune a zuciya ba, domin batason musu dashi ko kad'an, hakan yasa suka fito tare suka shiga cikin gidan. Alhmdllh! Sun samu baban zaune a kujerar falon, da alama yasamu sauk'i sosai,zaune yake yana ta firarshi da ikram, tana ta dariya shima yana yin tashi dariyar, tare da ce mata..... "Kin tsufa, shiyasa bana iya auren ki, don matata sai 'yar gayu wadda ta iya kwalliya, tun da naga ke har yanzu aikin tsufa kawai kike yi baki iya komai ba " Kuka Ikram ta fara,don me zai ce mata tsohuwa? dai-dai da shigowar iyayenta, sallamar su ta sakata d'ago kanta da wuri, ita kuma umma na shigowa falon, da sauri farha ta shigo tare da ajiye jikkarta gefe domin rik'e ikram d'in, sai dai ikram na ganinta ta mik'e da sauri tayi gurin umma, alamar tana fushi dasu dukan su, umma ta rik'eta tana murmushi, sannan tayi musu sannu da zuwa ta zauna. Gaisawa sukayi da umma, sannan suka gaisa da baba tare da yimasa ya jiki? Kar'bawa yayi tare da murmushi yace...... "Naji sauk'i sosai, waya fad'a maku bani da lafiya? Bayan nace a qyale ku, domin nasamu sauk'i, yau ma da ba don an hanani ba, da zanje gurin aiki, amma gobe insha'allah zanje" Abdul-jabbar da farha, hankalinsu ya kwanta domin ganin yadda jikin nashi yake da sauk'i, amma kuma yaji jiki da yawa, domin ya rame sosai, kamar ba baban da suka sani bane, hakan yasa Abdul-jabbar yace..... "Ah ah baba gara ka bari ka k'ara samun k'arfin jiki, sannan idan fitar zakayi sai kaje, amma ni ina ganin gara ma baba ka natsu gida domin idan nema ne, wanda nake yi baba ya isa, don Allah baba ka daina zuwa aikin nan, kasuwancin kuma zan d'aura wani akai, sai komai ya dai-dai ta yadda kake so" Umma tayi murmushi tace da dai zai yarda hakan zai fi mashi alkhairi, domin wallahi shekaran jiya d ciwon zuciya ya rufeshi,ga hawan jini, babu wanda yayi tunanin zai samu ransa, gashi shi kad'ai a cikin gida, banda driver da yakawo mashi abinci, ya tarar da wannan halin, da sai dai azo a tarar babu ransa " Da sauri Abdul-jabbar yace...... "Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un! Baba gaskiya zama kai kad'ai bazai yuyu ba, dole asamu mafita a wannan lamarin, domin hakan bazai yuyu ka rasa rai a banza ba, dole a chanja shawara " Farha kuka ta rushe dashi, wanda sai da kowa dake gurin ya tausaya mata, domin kukan ya bayyanar masu da tunowa da mahaifiyarsu, sai yanzu ta fara kukan maraici da kuma tunanin rashin uwar su a tare da shi, hakan yasa ta rushe da kuka mai tsuma zuciya. Da gudu tayi hanyar d'akin mahaifiyat tasu, wanda babu abun da aka cire a d'akin nata face suturar sanyawarta. Shigarta d'akin ya nuna mata cewa; anan mahaifinsu ka kwana, inda ta gano yana cike da alhinin rashin mahaifiyar tasu, hakan yasa ta fad'a gadon tare da rusar kuka mai tsanani. Jin an dafata ne; yasata d'ago da fuskarta da sauri ta d'ago kanta, idanunta sunyi jawur nan take, had'a ido sukayi da Abdul-jabbar, nan take shima fuskarshi ta sauya, ya zauna gefen gadon tare da aza hannunshi a tafin hannunta ya rik'e hannun yace..... "My farha! Menene kuma abun kuka anan? Kina son ne ki tayar ma kowa da abun da ya manta dashi ne? Kina son nima kiga ina hawayen kenan kamar yadda kema kike yi?" Da sauri ta d'ago fuskarta tare da k'ara matse hannunshi da ya rik'a hannunta dashi, ta kalleshi sannan tace cikin muryar kuka. "Bana son kowa hankalinshi yatashi dear, sai dai kasan dole wani abun yasani kuka tare da tunowa da mahaifiyar mu, ba sai na baka labari ba, kai mai bada labarin ne akan zaman baba da mama, wanda tun da nake da su ban ta'ba ganin sun yi fad'a ba a gaban mu, sannan zama ne sukeyi na aminci da amana,lokaci d'aya Allah ya kawo ma baba jarabawar rasa mama, wanda hakan ya jawo mashi tunanin inda zai samu mai kalar rayuwarta, wanda yake ganin bazai samu ba, hakan ya jawo mashi zaman kad'aici wanda nima abun na damuna, k'arshe saboda rashin hakan gashi yana neman rasa ransa, wanda nake ganin dalilin hakan ne ya jawo wannan ciwon, gashi ya tashi kuma kad'aici zaisa ya rasa ranshi, ina kuka ne akan ina zan sama ma baba wata wadda zata rage mashi kewar wannan halin? Sannan ina tunanin a inda zan sameta ne, shiyasa nake kuka dear " "My farha! Wannan shine kawai abun da muwar? To idan dai shine insha'allah komai zai wuce, domin baba bazai k'ara zaman kad'aici ba, dole zai yi aure, idan dai har 'ya'ya zasu iya yima i'ya'yensu aure, to wajibi baba yayi aure, domin nima nagano ta inda wannan matsalar ke faruwa, don haka insha'allah komai zai warware, domin na fara magana da kawu jiya, yanzu hakan ma shi nake jira ya shigo, naji yadda zancen zai kai k'arshe " Farha tashi tayi zaune dai-dai, tare da jingina jikinta jikin mijinta, ta aza kanta a kafad'arshi tace..... "Sweetheart! Amma a naka gani, waye za'a samu ta zauna tsakani da Allah da baba ba don arzik'in da at gareshi ba?" "Ki daina shakku, za'a samu wadda zata zauna dashi zama na har abada, kuma zama na aminci, kuma zata maye mashi gurbin mama insha'allah, ba gashi ke anyi mani sakayyar alkhairi da ke ba, haka shima zamuji dad'in auren da zamu yi mashi insha'allah, kawu kawai nake jira ya shigo, domin shi kad'ai zai fad'a baban ya gane nufinshi " Murmushi farha tayi, tare da saka hannuwanta duka biyu ta rungumeshi ta aza kanta a gefen kafad'arshi tace...... " Farin cikin farha, ina alfahari da kai ta ko wace hanya, wallahi ni nasan rasaka a rayuwata, wani yanki ne na rasa dukkan rayuwata, ina rok'on Allah da ya bar mani kai har k'arshen rayuwar mu, ubangiji Allah ya raya mana Ikram rayuwa ta Albarka " "Ameen, tare da wa'yanda nake ta shirin dasawa a cikin wannan marar mai d'unbin ni'ima, domin ni kad'ai nasan sirrin wannan gurin, don haka ajiyar qwaina duk bayan shekara, basai an yaye ba " Shafo mararta yayi, daga k'asa har saman cikinta, wanda sai da farha tayi saurin d'ago da kanta daga kafad'arshi tace...... "Sai kace wata akuya? Wallahi duk bayan shekara hud'u hud'u zamu dinga bada 'ya'yan, amma ni kam bazan cika haihuwa ba, ka auro man wata da wuri, don haka yadda ikram tayi 3years babu k'ane; haka nan ko wanne zai zo duniya " "Hmmm! Kina wasa ne dani ashe? To ki sani; bazaki ta'ba kawo man wani planing d'in likitoci 'yan uwanki ba, domin ni 'ya'ya zanta dasawa ana zubo mansu " "Tun da sauk'i ga zuwan su ba?" "Baki sani ba, bale ki shaidar" "Amma nasan wahalar aikin da ake yi kafin zuwan su ko?" "Ban sani ba, domin kin fini kawo wuta lokacin, kin fini iya abun ai " "Kace hakan ko?" "Ah ah! Wasa nake yi fa, kinsan anjima muna guri d'aya fa" "Ni gurin d'iyata zan kwana, domin kana ganin fushi take yi dani fa, don haka yau dole ka yafe muna daren " "Farha!wallahi bazan jure ba, ki k'yaleta kawai, kinga daga mun futa da ta takura mana, ni kuma ki kula dani yadda ya kamata " "Naji to, ka sakan mu fita, gada umma taji mu shiru " "Ai tasan rarrashi nake yi, domin ita tace na biyo ki " "A gadon da baba ke kwana muke fa" "Ai ba wani abun bane, domin ni jikina da hannuna, basu da stop a joining gare ki, idan dai bazan ganki anjima ba, to ki bari na rage zafi anan " "Aba Ikram, wai me ya sa baka k'oshi?" "Idan dai ina tare da ke, ina kuma zancen k'oshi, dole mu d'inga ganawa da my favourite Boob's, don ko yaushe kirana suke yi " Kiran wayarshi ya hanashi abun da yayi niyya na shafo k'irjin nata, ya d'aga wayar tare da cewa.... "Gani zuwa kawu " Ya ajiye wayar, sannan ya kalleta yace.... "Ki wanke fuskarki mu fita falo, kawu yazo, zamuyi magana dashi " Shiga tayi toilet d'in mahaifiyar tata, wanda sai da ta tuno da yadda yake lokacin da take raye. Bak'in ciki taji ya k'ara mamayeta, ganin yadda toilet d'in yayi datti alamar cewa ko wani wanki na kirki toilet baya samu, domin an saba mashi da ana yi mashi, rashi yasa komai ya kasa yi. Wanko fuskar tayi, tare da rufo toilet d'in da niyyar da wowa ta gyarashi idan aka k'are zancen. Fitowa suka yi tare, inda Abdul -jabbar suka gaisa da kawu, da kuma wani d'an uwa baba dake zaune nan kaduna, wanda sai daga baya ya gano baba bayan shekaru masu yawa yana nemanshi a garin, sai gashi bayan rasuwar mama yagano inda baba yake, hakan yasa ko wanne lokaci yakan zo gurin baba, hakan yasa yasan halin da baban yake ciki yanzu, don haka sai suka had'u da kawu a nan gurin, don haka farha ba zata sanshi ba, sai da akayi mata bayaninshi sannan ta fahimta. Kawu yace ma Abdul-jabbar da yana jiranshi waje zasu yi wata magana dashi. Hakan yasa suka fita waje harabar gidan su ukku har da baba tanimu d'an uwan baba. Bayan fitar su, umma ta shiga cikin d'akinsu farha na da, tayi sallah tare da ita da farha da ikram,inda farha tabama ikram sweet da biscuit suka shirya, da cew zata bita su tafi amma, farha ta yar da, tare da mamakin yadda wai Ikram ta iya fushi hakan, nan dai komai ya dai-dai ta tsakanin uwa da d'iya, umma nayi masu dariya. Farha tace ma Umma... "Umma zanje d'akin da baba ke kwana, na gyara mashi toilet d'in da d'akin, domin da alama ko shara baya iya yi umma, ni wallahi Umma ina tunanin wadda zata auri abba tsakani da Allah, domin mutanen yanzu kud'i kawai suke gani sai kiga sun lak'e mutun, k'arshe kuma su yau dare shi " "Farha Insha'allah, zai samu wadda zata fiye mashi alkhairi, kawai addu'a itace abur da zaki bishi da ita, akan samun ta k'warai, amma zaman d'aici bai yi ba, a rayuwa, kije ki gyara mashi anjima zamu wuce gida, kuma sai ku tafi, gobe sai mu dawo" Farha sauri tayi taje ta fara gyara d'akin tare da wanke toilet d'in,ta saka turare ta ko wace kusurwar d'akin, nan take ko ina na gidan ya d'auki k'amshi, haka falon ma, sai da ta gyarashi, ta ko ina, sannan ta shiga kitchen d'in shima ta gyara, duk da umma ta gyara komai da ta shiga, kitchen d'in na nan yadda tasan shi babu abun da ya sauya kamar yadda ta sanshi, komai tayi kyau, sannan ta dawo gurin umma suka zauna tana cin abinci da Ikram. Kawu ke shaidama Abdul-jabbar cewa; sun yanke hukuncin auren umma da Alhaji Aliyu, domin ita kad'ai zata iya zama dashi bisa fahimta, domin ita tasan halinshi, kuma ita mace ce, bata da wasu shekaru wa'yanda zasu iya sakawa tace bazata k'ara aure ba. Abdul-jabbar wani farin ciki ya cika zuciyar shi, domin dama burinshi kenan, domin Umma da baba, zaman su zai yi amfani, domin umma ba wai wasu shekaru gare ta ba, wanda zasu hanata aure ba, don haka wannan shawara tayi, kuma hukuncin yayi mashi dad'i,don haka sukace zuwa gobe insha'allah duk yadda hukuncin ya tsaya zasu tun-tu'besu da zancen, dama nashi ra'ayi suke so suji, to tun da ya zamo d'aya; babu wata matsala su bar zancen har gobe, da hakan suka watse. Abdul-jabbar shigowa yayi cikin gidan da farin ciki, wanda nan take farha ta fahimci cewa, da akwai abun farin cikin da ya same shi, don haka ta ga nawar su ke'be taji me zai ce? Kawai cewa yayi.... "To mu zamu tafi umma, in kuma zan wuce da ku ne? Sai mu wuce tare, tun da naga baban yanzu baya da wata matsala,gobe sai mu dawo " "Ah ah! Ni dai ka barni gurin umma anan zan kwana, gobe sai muje tare acen, domin nayi kewar su wallahi " Wata mugunyar harara ya banka mata sannan ya had'e rai, Umma na ganin hakan tagane nufinsa, don haka bata goyi bayan farha ba, tace kawai ta bishi suje. Tashi tayi, da niyyar d'aukar Ikram da ke barci, umma tace..... "Ku tafi ku barta, gobe idan aka had'a kayanta, sai ku wuce da 'yar ku, domin nima na gaji, yanzu muma za'a zo d'aukar mu " Ba don farha taso ba, domin taso taje da Ikram sosai, amma dole ta hak'ura suka wuce. K'ara yima baba sallama sukayi sannan suka wuce. Shiga mota sukayi sai gidan su, wanda saukar su a motar, farha ta rigashi sauka, tare da cewa.... "Nagaji sosai, ko zan iya gyara gidannan kuwa?" Kallonta kawai yayi, sannan tace.... "Zaki dai gajin yanzu" Yana fad'in zancen farin ciki ne zaune a zuciyar shi, wanda shi kad'ai yasan abun shi. Shiga sukayi cikin gidan, inda Abdul-jabbar da mai gadin gidan suka shigar masu da kayan su duka, farha hanyar d'akinta tayi, sai dai ko ina fes-fes, kamar da mutane cikin gidan, alamar anyi gyaran gidan kenan, domin k'amshin turaren wuta kawai zai shaidar da hakan da ya garwaye ko ina. Toilet ta fad'a ta watso ruwa tare da d'auro alwallar isha'i tayi, tare da yin sallah sannan tasaka wata riga mara kauri jikinta, bata saka komai na underwears ba, rigar kawai ce jikinta, hakan yasa komai da ke jikinta zaka iya gani a rigar yadin da tasaka. Fitowa tayi ta shiga kitchen ta samu indomie ta dafa nashi da k'wai, domin tasan bai ci komai ba, sannan ta cire mashi drink d'aya ta d'auka domin haurawa samanshi da abincin a hannunta, fito warshi wanka kenan, yana sallar isha'in da suka yi missing, zaunawa tayi daga gefen gadon tare da ajiye abincin gefen table d'in da ke gefen gadon, sannan ta ciro wayarta, ta tura ma rasheeda text d'in cewa sun shigo kaduna yau, kuma zata shigo idan ta huta, domin sun zo ganin baba ne da baya da lafiya, sannan tayi sending. Ajiye wayar dai-dai da k'arasa addu'ar da yake yi, ya mik'e tsaye yace mata...... "Farha farin cikin kowa da kowa,sirrin nishad'i, sirrin da ke bayyanar da annuri, da ke bayyanar da bayyanar kawar da damuwar kowa, k'orama mai shayar da Abdul-jabbar sirrin ni'imar da ke kwance a natsatstsen jikin ta, me aka zo man dashi don farin ciki?" Tun da ya fara wannan kirarin, farha ta saki baki tana kallonshi, domin kirarin yayi mata d'ad'i, sai dai wannan wasawar ta yau tafi ta ko wace rana, anya kuwa babu wani sirrin 'boye? Kallon sa tayi da guntun murmushi na mamaki mak'ale a bakinta tace.... "Anya! Wannan sirrin wasawar bazan nemi sanin hakan ba? Yau gaba d'aya a farin ciki kake, wanda ni nasan bani da wata k'ofar da zan sanya ka babban farin cikin, ko zan san me ke going a zuciyar sahibinah?" "Sosai kuwa, yanzu zaki san komai, bayan kin ciyar dani, kin shayar dani, sannan kuma ki bani kulawar da kika saba bani ta hanyar tafiyar dani wani yanayin sannan zan fad'a maki gud albishir da bakina ke tafe dashi " "To insha'allah zanyi abun da ban ma ta'ba yima sirrin ruhi na ba ayau, domin ya ji dad'in sanar dani me ke faruwa na farin ciki a zuciyar mu, duk da nasan nice dai farin cikin da kanshi da ake ambato,don haka kazo kaci abincin wanda ni zan ciyar da kai da hannuna gada ta yi sanyi " Ta kowa yayi a hankali, tare da zaunawa gefenta, yayi ta gumi, tare da bud'e bakin nashi. Ciyar dashi tayi tare da tafiyar da soyayya a gurin cin abincin, sannan shima yace bai yarda ba, sai ya bata taci, a hakan suka ciyar da junansu ta tsantsar k'auna, suka sha drink d'in, amma kuma hankalinshi naga abokan wasar shi da ke harararshi tsaye sak, wanda dama yafison ya gansu hakan ba tare da wani abu ya kare su ba,domin kada ya wahala gurin sarrafasu. Zata mik'e don mayar da plate d'in kitchen, ya jawota ya kar'bi plate d'in ya ajiye gefe sannan ya ja hannunta zuwa toilet, don yin brush dukan su, tare da sanya mouth fresh suka fito, amma idonsa na kan abokan wasa dake kallonsa, domin yana ganinsu dai-dai babu wani makari gare su, hakan ya k'agu yaji su tare da shi, shi yasa ya d'auketa izuwa gadon shi, anan ya sarrafata ta ko wacr hanya, bayan ya yaraba jikinsu baki d'aya da kayan dake sanye dasu, k'amshin su ke tashi, tare da sanyi A.C, sannan kuma ga k'amshi turaren d'aki, sai abun yak'ara dad'i. Hakan suke ta sarrafa kansu cikin burge junansu, domin yadda farha ke sarrafashi, shi kesa shi azama shima gurin ganin ya kaita k'ololuwar abun, sai dai kashh! Itama ta zama tero akan hakan, sai dai su bugi juna, sanin bata sallah bai dame shi ba, domin yasan farhar tashi nada dubara iri-iri gurin kawar mashi da komai. Hakan kuwa akayi, domin a gefen tafiyar dashi a nan gurin, sai da farha tasashi d'auke wuta baki d'aya, domin abun da bata ta'ba yi mashi ba, shi tayi mashi a yau, ta firgitashi,ta sakashi yin sabbatu da kanshi, wanda sai da yayi tunanin anya itace kuwa? K'are tunanin shi yayi akan son gano farha ce ko dai wata? K'arshe bayan ya natsu ya gane itace dai ke sarrafashi a yadda taso ta wata hanyar mai wuyar fad'i, sai dai gare su masoyan, domin ko na fad'i ba kowa zai gane hakan ba har ni d'in. Jawo ta yayi jikinshi, tare da jawo bargo ya rufe rabin jikinsu yace....... "My farha, mun kusa daina kuka har abada, domin zamu yi wani aiki wanda zai zamo wata inuwa mai garguwa gare mu, zamu dai-dai ta i'ya'yen mu a tafarki mai d'aurewa insha'allah " Da sauri farha ta rik'eshi tace.... "Ban fahimce ka ba fa?" "Eh, ina nufin zamu had'a auren Umma da baba, ba da d'ewa ba, wanda su kawu suka buk'ata, nima naga da cewar hakan, ko ya kika gani?" Da sauri farha ta mik'e, tare da sakin shi ta zauna, ta jawo gefen bargon ta rufe rabin jikinta sannan ta rushe da kuka mai tsanani, wanda sai da Abdul-jabbar shima ya mik'e zaune, tare da kunna wutar d'akin ya rik'ota yace........... *2 In 1* long page. *Bee Been masoya*💞 [4/11, 6:46 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *_Alhmdllh! Nasamu sauk'i sosai, masu kirana,masu aiko sak'on su a akwatin sirri, masu kawo k'afafunsu domin ganina, to masha'allah, naji sauk'i sosai, banida wata matsala yanzu,sai fatar Allah ya k'ara lafiya mai d'aurewa._* *_Ina godiya da addu'oin ku, Allah ya k'ara zumunci, mun dawo har sai ank'arasa insha'allah.😘_* Page..73 "Subhanallah! My farha! Menene abun kuka? Bayan kinsan cewa hakan shi yafi dacewa da ayi d'in, na dad'e ina tunanin hakan a rayuwata, na dad'e dason wannan had'in ya kar'bu a zukatansu, domin nasan su kad'ai ne zasu rik'e maraicinmu, amma na kasa furta hakan ne, domin bansan ta yadda zasu kar'bi buk'atar tawa ba amatsayina na d'ansu, amma wallahi umma itace baba yakamata ya aura, amma kuma ina jin shakkun abun yanzu, domin naga masoyiyata kamar bata aminta da wannan babban alkhairin da naso muje gurin umma tare ba da buk'atar" Da sauri farha ta juyo, tare da share hawayenta da suka rigada suka zubo masu zafi. Sai dai hawayen farha, hawayene na farin ciki da jin dad'i, domin itama hakan shine burinta, zuwan labarin ne yazo mata da farin ciki, domin ta dad'e da son wannan alfarmar, amma tsoron yadda abun zai zama, yasata rufe nata sirrin. Maganar ne, tajita a wani yanayi na farin ciki da murna, hakan yasa ta rasa abun yi sai hawayen farin ciki, domin ganin take yi, buk'atar tata tazo mata a sigar mafalki, ashe ba ita kad'ai ke da sha'awar hakan ba. hakan yasa tayi saurin juyowa tare da kallon fuskar Abdul-jabbar tace...... "Wallahi nafi kowa farin cikin wannan za'ben da hukuncin da kawu ya yanke, domin shine babban burina, amma narasa ta yadda zan 'bulloma al-amarin ne, wallahi inaso, hasali nafi kowa son wannan abun, kuka na, kukan farin ciki ne, kukan samun gata ne, yaya nah! Inason Auren umma da baba, domin nasan kukan rashin iyaye ya k'are muna, sannan mun k'ara zama abu d'aya, hakan yasa naji farin cikin nawa yazo man da kuka " Murmushi yayi, tare da mayar da ita jikinshi, ya wani shafata, tun daga cikinta har k'irjinta, sannan yayi kissing la'b'banta ya dubeta da murmushi fuskarshi yace.... "Ina ma ace wannan d'an bak'in cikin bak'on naki bai zo ba, da wallahi yau wajibi na fanshi wannan farin cikin ta hanya mai inganci, hanyar da ban ta'ba zuwa dake ba, wato banda yake mugun bak'o, bai tashi zuwa ba, sai a irin wannan lokaci da farin ciki shine abokin mamaye rayuwar mu, amma babu komai, na kusa tsayar dashi da good baby nah mai zuwa " Shafa marar yayi, wanda sai da farha ta saki ajiyar zuciya mai narkar da zuciyar Abdul-jabbar, sannan takai bakinta kunnenshi d'aya, tare da mak'aleshi jikinshi sosai, ta bud'e bakinta tare da murya mai sautin kashe zuciyar mijin nata tace..... "A yanzun ma, me zai hana a shayar dani wani tarkon na love d'in? Ai bak'o babu ruwanshi da wannan k'orafin, domin gurin d'aya kawai ya hana ziyara, amma tunda akwai wasu guraren ai babu matsala sahibina, kawai ka narkar dani kamar dalma, a mak'erar sashen zuciyar ka, hakan d'in ma ai dad'i gareshi ko?" Wani sabon mutuwar jiki yazo mashi, hakan yasa ya d'ago kan nata, tare da kallonta da jajjayen idon nashi, da wata buk'atar ta maye gurbi gareshi, wanda duk abun da zai yi da jikinta, yasan bazai kai gurin da shi kad'ai ya san sirrin abun ba, hakan yasa ya dubeta da kyau yace, cikin wata kalar muryar wadda farha kad'ai tasan hakan yace..... "Farin ciki nah! Ni kad'ai nasan me nake ji idan ina tare dake, hak'ik'a farha inajinki a zuciyata ba kusa ba, hakan yasa nakasa control d'in kaina a kanki, a koda yaushe jin nake yi, sonki na k'ara ruruwa a zuciyata, bana gajiya dake, don Allah kisan yadda zakiyi dani, domin ina cikin farin ciki mara misaltuwa, dad'i bisa dad'i, duk da bamuji nasu ra'ayi ba " Ganin yadda yake magana, da kuma yanayin yadda ya sauya rik'on nata, sai ta jawo yatsansa d'aya, da ya rik'e hannun nata dashi, takai bakinta tana tsotsa cikin wani salo. Nan take Abdul-jabbar ya mutu a tarkon, bai tsaya wani zance ba, face wani nishi mai k'arfi da yaja, da yaye bargon da ta rufa jikinta dashi yabi bayan ta. A daren soyayya kawai suka darza, mai nuni da gamsashiyar k'auna ciki, wanda ko yaushe; ganin junansu sukeyi tamkar sabbin amare, hakan yasa basa gane junansu,sai sun gama gamsar da rayuwarsu, ko da kuwa farha bata sallah ne. Haka dai suka kwana, cikin mannuwa da junansu, da begen junansu har safe. ★★★★★ Tunda safe, farha ta tashi da d'aukin suje gida, domin tana son ayi zancen a k'are, tana burin taji amincewar umma akan wannan ra'ayi nasu, hakan yasa komai da sauri tayi shi ta k'arasa, hatta break d'in, matsama Abdul-jabbar tayi da su zauna da wuri su k'arasa sannan su shirya tafiyar, hakan yasa sukayi break da wuri. Farha tafito wanka, amma gurin gyaran jikinta kawai, abune mai matuk'ar dad'ewa, wanda har Abdul-jabbar ya shirya, tana zaune ne kawai dressing mirror, shafa wancen, gyara wannan. Sallama yayi yashigo, dai-dai da shafa janbaki a la'b'banta. Hango shi tayi ta cikin madubin yana murmushi tare da nad'e hannuwanshi baya yana kallonta, itama murmushin ta jero mashi, sannan ta jujuya d'an k'aramin bakinta da ta shafa janbakin domin ya zauna dai-dai, shine abu na k'arshe da tayi a fuskarta, domin daga powder sai girarta da ta gyara, babu wata mugunyar kwalliya, amma kuma tayi kyau sosai. Mik'ewa tayi, tare da saka ribbon a kanta ta d'aure, da sauri Abdul-jabbar ya iso gurin da ta ke tsayen yayi. K'amshin turare kawai ke tashi jikinshi, ga mugun kyau da yayi, hangoshi tayi yana k'arasowa gurinta, hakan yasa ta saki gashin kan nata, tare da zaunawa, domin tasan, labarin gizo, baya wuce na k'ok'i, tasan zai chakumeta ne ko bata so ba, tun da ya ganta a wannan yanayin na d'aure da towel, bazai hak'ura ba, sai sun gana, hakan yasa ta zauna tare da rik'e k'aramin towel d'in. Yagane nufinta, kuma bai daina zuwa ba, har sai da yakai gare ta. Dugowa yayi tare da aza kanshi wuyanta suna kallon juna a madubi, sannan ya saka hannuwanshi duka biyun a k'asan hannuwanta da ta rik'e towel d'in, ya aza hanuwan nashi duka biyu saman hannunta,sannan yace mata.... "Duk wannan karewar tame ce haka?" "Saboda nasan idan kuka had'u, zamu dad'e bamuje gurin da muka yi niyyar zuwa ba da wuri, hakan yasa, nasaka maku shamaki tsakanin ku da hannu nah" "To! Banda abunki, wake saka shamaki tsakanin masoya? Sannan ai ba tsira kika yi ba, domin ko a yanzu ai hannun nawa a saman suke ko? Kuma idan naso, sai kawai nayi abun da ke kanki towel d'in zaki cire, sannan ki bani da kanki, to don haka ki gane baki tsira ba, kuma bazaki iya rabamu ba, ni da favourite d'ina ba" "Na yarda, kaine ke da dukkan komai nawa, amma yanzu kayi hak'uri, na saka kayana gada mu makara fa " "To amma jaye hannunki kad'an ki gani " "Um um fa! time sirrinah" "Naji, just second minutes " Mik'ewa tayi tsaye, sannan ta fito jikin madubin, duk da hakan bai saketa ba, sai da yayi abun da yayi niyya, tana tujewa gudun sanin hali amma sai da ya cika k'udurinshi ta kai hannunshi k'irjinta, sannan ya saketa. Kayanta take son sakawa, kuma yak'i fita, hakan yasa ya k'ara matsowa domin ya taimaka mata su tafi, karshe dai da shi a ka saka kayan duk kunya ta kama farha amma babu yadda ta iya, gurin saka sket ma, sai da yagama shafe mata jiki sannan ya aka saka mata shi. Sun shirya tsaf, sannan sukayi wasar turare a jikinsu, sannan farha ta d'aura d'an kwalinta, tare da yin murmushi, domin ita kanta tasan tayi kyau, tasowa yayi tare da rik'eta,sannan ya ciro wayarshi yayi ta d'aukar su pic, wanda ko ina sunyi kyau babu laifi. Acikin photo harda wanda ake had'a baki guri d'aya, kawai sunyi shi saboda nishad'i da farin ciki, wanda sai da Abdul-jabbar yayi masu suna da... " 'ya'yan Amarya umma, da Ango baba" "Lahhh! Babu ruwana, wallahi da kai da umma, kuma idan komai ya dai-dai ta, zan fad'amata duk abun da kace " "Da naji dad'i" Inji Abdul-jabba. Hand bag, farha ta d'auka, tare da d'aukar mayafinta ta gyara, sanna ta juyo tace.... "Kafa yi mugun kyau, na rasa wannan sirrin, wanda ko yaushe sai kyau kake k'arawa ga kuma haske da kake yi, please fad'aman Angona " "Eh lallai! Ni har wani sirri gareni? Bayan kin fini sanin koma menene,amma kike tambayata? To sirrin kece, kuma kwana biyu ma, baki bani ba, kin ko ga dole ma na chanja rashin shi, dama zolaya ce, kuma kin kyauta, muje kawai, zan rama " Dariya kawai ta sanya mashi tare da yin gaba, yabi bayanta yana kallon yadda mazaunanta ke juyawa, hakan kawai yasamu kanshi da sauri ya rik'asu. Da gudu farha ta fita harabar da motocin gid'an suke, tana dariya, shima dariyar yayi sannan ya bud'e mota suka kama hanya. ★★★★★ Isarsu harabar gidan umma d'in, suka tarar da motar gidan, alamar bata fita ba, don haka sukaji dad'i. Da sauri farha ta sauka ta shiga gidan, inda ta tarar falon tsit, sai t.v dake magana, hakan yasa da sauri ta yi hanyar d'akin umma. Sallama tayi ta shiga. motsin ruwa yasa tagane cewa; umma wanka take yi, don haka sai ta fito domin ganin inda Ikram take, amma shiru babu kowa. Sallamar Abdul-jabbar ita ta saka, farha juyowa, tare da ce masa, "umma na wanka" Sannan ya zauna kujerar dake gefe,itama ta zauna d'ayar da ke kusa dashi tace.... "Yanzu, yaya zamu 'bulloma umma d'in? Shine abun da ke damuna, kada umma taga munyi rashin kunya fa? " babu komai, insha'allah zata aminta, domin yanzu muka gama waya da kawu, shine zai yi magana da baba, yau d'innan zamu k'are da komai, friday insha'allah, zamu dai-dai ta, iyayenmu a tafarkin aure, domin a ranar za'a d'aura auren, fatana, dani da ke mu dage kawai da addu'a ayanzu, kafin muje da maganar" "Insha'allah " 'Dakin na umma sukayi sallama suka shiga, har umman ta shirya da niyyar fitowa, domin zuwa cen gidan baban, ganinsu yasata murmushi sannan ta zauna gefen gado, su kuma a gefen kujerar d'akin nata. Suka gaisa cikin girmamawa, sanna farha ta tambayi Ikram? Umma tace... "Talatu ta tafi ta kaita gurin kitso, kunsan zan baku 'yarku ne, domin naga uwar tata bazata iya kyautar da ita ba, idan sun dawo, sai driver ya kaita cen gidan baban naku, domin nima yanzu cen nayi" Murmushi sukayi, sannan Abdul-jabbar ya kalli farha,sannan ya duk'ar da kai. Umma ta fahimci akwai magana bakin su, amma kamar tsoron fad'i suke yi, don haka tace.... "Anya lafiya kuwa? Naga kuna son magana amma kuma ko wannen ku, yakasa fad'i, menene wai?" Farha hawaye suka fara zubo mata, sannan ta kalli Abdul-jabbar, shima ya kalleta sannan ya dubi umma, amma kuma yayi shiru, hakan yasa gaban umma fad'uwa, da tsawa tace mashi..... "Kai! wai bazaka fad'aman abun da ke faruwa ba? Ko cutar ta ka ke yi? Domin naga Alamar damuwa a fuskarta, wadda na dad'e ban gani ba, ka fad'aman matsalar naji " "Am...um...! Dama....... " Dama me wai?" "Ke farha ki fad'aman abun da ke faruwa, idan kuma bazaki iya fad'a a gabansa ba, bari ya fita ki fad'aman, ni uwarki ce, wadda baki da kamar ta, kuma zan share hawayen ki, ko da kuwa shine ke cuta maki, fad'aman " "Kafad'i Abban Ikram" inji farha. "Dama umma taimako muke so kiyi mana, ki share hawayen mu, domin mu fita a sunan marayu, mu koma a sunan masu iyaye biyu raye, shine muke rok'on Alfarma da ki kar'bi buk'atar mu, kiyi mana gata " "Kai nifa har yanzu ban fahimta ba, domin zancen, sai wani kone kone nake ji, wanda ban sanshi ba, ku fad'aman buk'atar ku, ni kuma indai bata fi k'arfina ba, zan cika maku burin ku " Farha cikin kuka tace..... "Umma don Allah ki d'aure ki yardar muna, ki aminta ki auri baba, domin k'ara nuna muna gatan da kukayi a rayuwar mu " "K'warai umma, wannan shine; buk'atar da yanzu munfi sonta akan komai yanzu " "Ku nada hankali kuwa? Kun san me kuke rok'o a gareni? Na auri Alh.Aliyu a matsayin miji? Sannan naci amanar binto bayan ranta? Eh lallai baku da hankali, kuma duk wanda yaji, zai shaida baku da hankali, sannan kuma ina rok'on ku, da wannan maganar ta tsaya iya nan d'akin da kuka yi ta, domin kada wani yaji wannan, kuyi addu'a a gareshi akan Allah ya bashi mace ta k'warai, wadda ke da hali irin na bintu, amma ni kam aure ba da shi ba, ko da ace ina son auren yanzu, bale baya gabana " "Umma! Amma kinsan baki wuce aure ba ko? Sannan umma ashe mu bamu zamo masu neman buk'ata a gareki bane ki biya mana? Narok'e ki da Allah, umma ki amsa tayin mu, ko don muji dad'i, sannan ba mune muka kawo shawarar nan ba, kawune da baban zamfara, ki taimaka umma, ko don baba ya samu lafiya " "Abdul-jabbar! Ni fa nasan me nake yi, don haka ka barni kawai, ko na aure shi, ko kad'a na aure shi, matsayinku nanan a guna, bazaku chanja ba, ku bari kawai ya samu wata d'in hakan shi yafi" Cikin kuka, farha tace.... "Ban ta'ba nadamar rashin uwa ba, sai a yau, ban ta'ba tunanin zan samu jin wannan kalmar a bakin umma ba, sai yau, hak'ik'a rashi bai kyauta man ba, umma nasan kin rik'ani, kin man halacin da ko uwar tawa ke raye bazata nuna man shi ba, sun gujeni, kin ka kar'beni, k'arshe kika ce gurinki zan zauna, hakan yasa banta'ba damuwa ba, bayan na rasa uwa, domin nasan kece matsayin uwa gareni, kinyi man gata, kin azani hanyar k'warai, umma k'arshe kika had'ani aure da jininki, duk da kakar halayyana, wanda a yanzu idan na rasa shi, ko na rasa ki zan iya halaka, amma gashi daga baya Umma tak'i aminta da tazama uwar tawa ta hak'ik'a, umma nasan kinason baba, umma kuma nasan baba Umma bazai k'i ki ba, don Allah umma ki kar'bi k'udurin mu, ko hakan zai ceto baba daga halaka " Kuka farha keyi, mai rikitarwa, jin take yi, yanzu rashin uwa yake sabo gare ta, don haka ta k'ara duk'owa gaban umma ta dafa k'afafunta, tana kuka, wanda umma d'in ma, kuka take yi, hakan yasa duk hak'urin Abdul-jabbar sai da ya zubar da hawayen shima, sannan umma ta share hawayenta ta dafa farha tace.... "Fatima! Bawai ina k'in mahaifinku babe, kawai ina tuno zaman da mukayi baya da iyayen ku, zama na amana, zaman da ko uwa d'aya uba d'aya sai hakanan, sannan kuma yanzu na zauna da Alhaji Aliyu a matsayin miji da mata? Gaskiya ina k'ara baku hak'uri da kuyi hak'uri, bazan iya auren shi ba, ko da kuwa shi ya aminta da hakan, ina mashi fatar ya samu mace ta k'warai wadda zamu zauna da ita cikin mutunci da aminci " "Shi kenan umma! Shi kenan, tun da baki aminta da auren mahaifina ba, nima baxan iya k'ara wata doguwar rayuwa ba, domin gara bana duniya da na risk'i abun da nake gani gareshi, nima nabi 'yan uwana, nabi mahaifiyata, tun da a yanzu ba kya sona " Farha ke fad'in hakan a tsaye, tare da dafe kanta, wanda tun da ta fara maganar take dafe da kanta, hakan yasa jiri ya kamata ta yanke jiki zata fad'i a k'asa, da sauri Abdul-jabbar ya rik'eta ta fad'a jikinshi a sume, dubanta yayi tare da kiran sunanta da k'arfi, amma ina ta some da yawa. Abdul-jabbar ya rud'e iya matuk'a, domin yayi danasanin zuwa da farha irin wannan maganar, yayi tunanin umma zata yi saurin yadda idan ta ganta, amma gashi abun yak'i yuyuwa, gashi shi yanzu an halaka tashi zuciyar. Iya rud'ewa Umma ta rud'e, domin tana son farha sosai, hakan yasa bata san sadda ta tsallake su ba, zuwa d'auko ruwa a fridge. Abdul-jabbar ya kasa ta'buka komai, domin ganin yake yi, da gasken ta mutu, don haka sunanta kawai yake kira. Umma da sauri ta bulbule ruwan a jikin farha, wanda komai basu yi mata ba, ganin hakan yasa Abdul-jabbar d'aukarta zuwa saman gadon umma d'in, sannan ya sha ruwan ya furza mata a fuska har sau ukku, sannan ta fara ajiyar zuciya. Hannunta ya rik'e, tare da kiran sunanta. Ahankali ta fara bud'e idon nata, sannan ta ci gaba da kukanta. "Farha wannan kad'ai zai sa ki rasa ranki? Farha ina sonki, wallahi ina sonki, son da nake yi maki yanzu, ko d'an uwanki gashi nan, bana yimasa irinsa, farha dama ina ganin kamar banyi ma bintu halacci ba idan na auri Alhji.Aliyu, shiyasa nake ganin hakan bai dace ba, amma da mu rasaki, gara na kawar da tawa buk'atar domin ganin farin cikin ku, don haka *na amince zan aure shi,* amma domin ku zanyi wannan auren, domin cika maku burin ku, kuma bani son ku nemi abu ban yi maku ba, na amince " Da sauri farha ta mik'e, tare da zaunawa ta share hawayenta tace..... "Umma! Da gaske kin aminta da buk'atar mu?" "Eh farha, nafi buk'atar taku buk'atar akan tawa buk'atar, na aminta da hakan, amma idan shima ya aminta " Abdul-jabbar wani farin ciki ya kamashi, har ya rasa ya zaiyi ma, me zaiyi wanda zai maye mashi gurbin wannan farin cikin? Ga kuma umma tare dasu, bale ya lalubi bakin abur k'aunar shi, su more, da hakan ya jure kawai ya rik'e kanshi da farin cikin shi a iya shi. Ita kam farha da tayi wani yunk'uri, sai jikin Abdul-jabbar tana dariya, shima haka yasa hannu ya rungumota, domin har ya manta inda suke. Umma rik'e baki tayi, sannan tayi murmushi, ta fita ta basu guri. Juyowa Abdul-jabbar yayu bai ga umma ba, sai ya sunguma bakinshi cikin nata suka tsotsi halshen juna, gift ga zukatansu na farin ciki. Su kawu ma, sunyi nasu k'ok'ari, da kyat baban ya yadda, hakan suka bugo ma Abdul-jabbar yazo suna nemanshi. Yaje masu da nasu albishir d'in, su kayi murna sosai, sannan aka yanke cewa jumu'a za'a d'aura aure, Abdul-jabbar shi ya biya sadaki akan naira 50k. A haka aka watse da farin ciki, kowa yayi gida............ *Bee Been Masoya*💞 [4/13, 10:19 AM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *The movie ABCD should have been named YBCD coz i clearly heard PrabhuDeva saying "Yeni Body Can Dance".😂* *funny! my reader's🤗* Page...74 Kasan cewar, duka 'bangaren biyu an samu yadda akan auren, haka yasa aka yanke hukuncin d'aurin auren ranar jumu'a da safe. Kamar yadda shawara ta zauna akan cewa; umma zata koma gidan baba da zama,wannan gidan kuma nata kawu zai dawo da iyalanshi ciki. Haka Abdul-jabbar ya yanke wannan hukuncin, tare da fara shir-shiryen gyaran gidan na baba. Babu laifi an gyara 'bangaren da mama zata zauna, cikin kaya na alfarma, haka shima baba angyara nashi 'bangaren. Gida ya gyaru tsaf, domin su Abdul-jabbar sun gyara duk wata kafa da yakamata ace an gyara domin jin dad'in mahaifan su. Abdul-jabbar da farha sune kawai ke kai kawo a wannan hidima, domin har kayan sakawa sune suka saya ma iyayen naji da gani. Hakan yasa iyayen farin ciki, domin ba k'aramar godiya suka yi ma 'ya'yan nasu ba, gurin ganin yadda suke ta k'ok'ari da ganin farin cikin su. A yau jumu'a, a yaune ake d'aura auren umma da baba, wanda babu laifi 'yan uwa da abokan arzik'i sun hallara, wanda daga ciki har da 'yan uwan mamar su farha, da kuma dangin ita Umma d'in duk sun hallara. An d'aura auren ne bayan an k'arasa sallar jumu'a, wanda d'aurin auren ya samu halartar manyan mutane, abokan kasuwancin baba, da kuma manyan k'asa, kasan cewar shi mai jama'a. Bayan an d'aura auren, akayi 'yar k'aramar walima anan gidan baba, domin gidan yafi wali da kuma kyawo. Anan aka gabatar da komai, wanda farha ita ke kai kawo a wannan hidimar. Babbar k'awarta rashida, da 'yarta mai kyau, wadda suka saka ma sunan mahaifiyar ta itama ta halarto bikin walimar tare da mahaifiyar ta. Abun dai ya k'ayatar, domin mama harda lalle farha tasa tayi irin wanda ake yayi d'innan na gargajiya mai kyau. Abu yayi kyau, domin ko ina farin ciki ake gabatarwa, da hakan aka k'arasa buki, kowa da abun arzik'ishi ya koma gida, aka bar umma da 'ya'yanta wa'yanda suma suke shirin tafiya. Bayan sun gyara, farha tace ma Ikram; ta taso su tafi gida, gobe zasu dawo, amma wallahi Ikram tak'i yarda, ai baba yace; itama gidan ta ne, domin har da d'aki yayi mata a ciki. Farha mamaki ya kamata, wai bazata je ba, hakan yasa farha duk'awa gabanta tace.... "My Ikram! Bazaki bini ba kenan? Yanzu kinfi k'aunar umma akaina ni mahaifiyar ki? To ya yi kyau, zan tafi, tunda kin za'bi zama da umma, amma ki sani bazan saya maki abun da nace ba, kuma bazan kaiki gidan wasan yara ba, domin kin za'bi zama kwaraka" Umma najin drama tsakanin farha da ikram, hakan yasa umma tace.... "Wai meye abun takurawa a kan sai ta biku kun tafi? Kuje kawai ku bar man k'awata, mu zauna a sabon guri, ai fushi take yi daku har yanzu, nice kawai at bata fushi dani, kuje kawai ku barta anan" Mamaki ya kama farha, babu yadda ta iya, dole suka tafi suka bar Ikram gidan amarya umma. Abdul-jabbar in banda dariya, babu abun da yake yima farha, hakan yasa tace mashi; da hukuncin yin haka hannunta. Nan take ya gane nufinta, sannan yayi dariya yace.... "Idan kika ce hakan? To a ina zani kwana?" Harararshi tayi, sannan tace... "Ni k'urya, kai falo, domin kowa ya kama gurin barcin shi" "Haba baby! To ko wa'yanda kike yima hidima, ai suma.......ko?" "Suma meye?" "Kin fini sanin hakan, idan kuma baki gane ba? To ai zamu isa gida, sai na shaida maki ko?" "Hmmmm!" Kawai farha ta ja mashi, tare da juyar da fuskarta gefe. Dai-dai da isowarsu get d'in gidan su. Mai gadin su, na zaune da redio hannunshi, tare da aza k'afa d'aya saman d'aya, alamar abun da yake sauraro yayi masa dad'i, k'arar hon d'in mota yaji yana cika masa kunne, hakan yasa ya ajiye redion ya rugo aguje don bud'e get d'in. Shigowa sukayi cikin kwanciyar hankali, tare da nishad'i mai yad'uwa a zukatansu. Parking Abdul-jabbar yayi a gurin ajiye motocin, tare da kashe motar, sannan ya bud'e Lock d'in mota d'in, da sauri farha ta sauka ba tare da ta jirashi ba tayi ciki tana fushi. Murmushi yayi, sannan ya kwashi kayan da suka zo dasu ya shiga dasu ciki yana dariya. Farha fushi take yi, domin ikram tak'i biyota, kuma shi kuma ya aza mata dariyar k'eta, hakan yasa itama sai ta rama abun da yayi mata. 'Daya daga cikin kujerun dake tsare a falon, farha ta fad'a ta kwanta, tare da cire mayafinta, ta juyar da fuskarta gefe. Abdul-jabbar ya shigo da kayan hannunshi, ya ajiye d'ayar kujerar, hakan ya bashi damar takawa zuwa kujerar da take kwance yana murmushi. Rik'o hannunta yayi, sannan yace.... "Haba d'iyar amarya! Idan kika yi fushi dani, yau ina zan saka kaina ne? Haba sanyin idona! Ai wasa nake yi maki, kuma ai ni naji dad'in da ikram bata zo ba,domin nasan ganinta, yau ba zaki bani kulawar da ta dace da ni ba, hakan yasa ban saka baki akan tazo mu dawo gida ba, zamanta da su umma shi yafi dacewa, kinga idan baki ganta ba, ni d'an shalelenki ne, amma idan tana nan, ni mantawa kike yi dani,don haka kiyi hak'uri farin ciki nah! Ki share ikram, ki dubi naki angon, kinsan nima yau angone, domin d'iyarki ta tona maki asiri d'azun" Da sauri farha ta juyo, domin kuwa tasan shirinta ya 'baci, kenan ikram ta tona mata asirin cewa tana cen tana sallah, hakan yasa ta murje idonta tace.... "Kamar wane asirin ta tona?" "Umhm! Ba zan fad'aba, sai dai kiga alamar hakan da hannuna, kawai ki tashi mu shiga ciki, domin wallahi a gajiye nake, kinsan munsha hidima, ina buk'atar tallafin tausa daga gareki " "Ni babu inda zani, domin barci nake ji, kuma d'akina zan kwana ni kad'ai, tunda hakan kafi son ganina ni kad'ai, shiyasa ka dinga yiman dariya akan ikram tace bazata bini ba, shi kenan kun raba soyayyar uwa da d'iyar ta, ina son d'iyata, amma kuka yi mani wani had'in da ta bar sona, wallahi zan rama, time is coming" "Muna waiting nashi, shi lokacin, don Allah ki tashi muyi wanka, kinsan ban cika samun control d'in kaina ba, idan ina a gajiye, ki tashi muje " "To ko munje, ai kasan dai bana sallah ko?" Murmushi yayi na gefen bakinshi, tare da lumshe idanunshi yace..... "Ai nauyin buk'atata zata iya gano man hakan idan naje, naji baki sallah, amma ai akwai yadda zakiyi dani ko?" "Shima yau bazan yi ba, sai in kayi alk'awalin dawo da ikram a gidan nan" Abdul-jabbar, ganin farha bazata daina jayayyar nan ba, yasa ya kawar da zancen da d'aukarta, ba tare da ya tsaya jiran k'ara jin wata maganar a bakinta ba, ya haye benen nashi da ita. Magiya take ta yi mashi, amma a banza, domin bai direta ko ina ba, sai toilet nashi, anan shima rigima akayi, domin bata son ya yadda cewa tana sallah d'in, domin a irin wannan lokacin ciki ke shiga jikin mace ba tare da ta shirya ba, kuma ita tafison ta d'an k'ara time kafin ta samu ciki, domin tsoro gareta ganin yanda masu nak'uda keyi a asibiti, shiyasa bata son ganin ciki yanzu tare da ita, sai ta d'an k'ara. Babu yadda baiyi da ita ba, akan ta cire kayanta ba suyi wanka, amma tak'i aminta da hakan, domin wata dubara tata, hakan yasa ya qyaleta, sannan ya fita ya bata guri. 'Dakinta yaje ya d'auko mata duk abun da yasan zata buk'ata, sannan ya dawo falo ya d'aukar mata waya d'inta, ya jawo ko ina na part d'inta ya rufe, sannan ya koma saman. Fitowar farha kenan daga toilet, taganshi da kaya a hannunshi, amma babu kayan barci ciki, hakan yasa ta nuna mashi cewa zata je ta d'auko, zata dawo,ya nuna mata ai rufe ko ina, ta k'arasa duk abun da take so anan, ta k'ara tambayar wayarta zata d'auko, nan ma ya bata, ga bad'aya farha bata da sukuni, domin tasan maganar ikram tayi tasiri kawai a zuciyarshi, hakan kawai ta sama ma kanta hak'uri ta zauna gefen gado, da niyyar idan ya shige toilet ta tsere. Hankalinshi kwance, domin yasan yau farha wata 'yar banzar gardama take ji, hakan yasa shima ya shirya mata nata gardamar, ya rufe ko ina na gidan, sannan d'akin nashi ma da ya shigo, sai da yayi key nashi, sannan ya shigo, don haka toilet kawai ya fad'a domin yin wanka. Farha da sauri, ta ja wayar ta, da niyyar ta tsere, amma ina? Ai babu k'ofa, domin ya kulleta da makulli sannan ya wuce. Dawowa tayi ta samu gefen gadon ta zauna, tare da bud'e wayarta tana kallon picture nasu da sukayi gurin walimar umma, iya kyau sunyi kyau, ko ina kamanninta da ikram k'arara, sai bambancin kad'an a kamanin nasu, hakan yasa ta k'ara jin k'aunar ikram d'in na shigarta sosai, sannan ga farin cikin da tasan yau mahaifinta yana ciki, domin damuwa zata rage mashi, har yakai da kuma ya manta damuwar baki d'aya, hakan kawai sai ta samu kanta a farin ciki, sai dai tasan yau Abdul-jabbar bazai k'yaleta ba, shine kawai fargabarta, domin bata son ciki yanzu, domin son take yi ta fara zuwa aiki, kada cikin ya samu a hanata farawa, gashi kuma tayi process d'in komai a kan hakan. Fitowarshi kenan, bai ce mata komai ba, kawai murmushi ya aiko mata, tare da kallonta, kallo mai karatu cike da sanin bayaninshi ga farha. Ta gane nufinshi, hakan yasa ta fara murtuk'e fuska ta juyar da ita gefe. Feshe kanshi kawai yayi da body lotion, sannan ya tako gurin da take zaune shima ya zauna ya rik'ota yace.... "Wai wannan had'e ran duk na menene sanyi na?" K'ara juyar da fuskar tayi tace.... "Nagaji sosai, kuma barci nake ji, kuma bani da lafiya,kuma banason ana ta'bani, ji nake yi kamar nayi kuka " "Kai! Duk wannan matsala haka gare ki?lallai akwai yuyuwar hankalina ya tashi, domin babu kwanciyar hankali dole aga likita da wuri, farin ciki nada irin wannan matsalar amma nake zaune, wajibi aga likita ko?" Farha har anji dad'i, domin ta d'auka shima da gaske yake wannan maganar, don haka sai ta yi saurin amsawa da "Eh " "Ina zuwa " kawai yace mata, duk farin ciki ya kamata, domin tasan wannan k'arya tata ta hau ta zauna gurin da ake sonta. Gyara d'aurin towel nata tayi, sannan ta zauna da wayarta dai-dai a gadon. Fresh milk ya shigo da ita a hannu, ya zauna gefenta sannan ya kar'bi wayar tata ya ajiye a table d'in da ke gefen gadon, ya tsiyayo fresh milk d'in ya bata a bakinta, har sai da ta shanye, sannan shima ya zuba yasha ya ajiye cup d'i gefe, yace.... "Kinga zaki fi jin relief ko?" Kad'a kai tayi alamar "eh" Rik'a hannunta yayi, alamar ta tashi tsaye, babu musu ta mik'e tare da ya mutsa fuska, ita gata mara kafiya, murmushi yayi sannan ya rik'ata zuwa dressing mirror, anan yayi ta feshe ta da turare,ta ko ina, sannan yace... "muje barci baby nah!" Shi yafara kwantawa, sannan ta ya jawota ta biyo bayanshi, facce towel d'in yayi ya watsar gefe, sannan shima ya cire na jikinshi ya zubar, ya jata ya matse ta jikinshi. Hannu yakai jikin makunnin d'akin da ke gefen gadon ya kashe, sannan ya fara sarrafa abun da yafi shauk'i jikin farha, wato d'iyan fulaninta. Farha naganin yanayin shi, sai ta fara turjewa, tare da fara cewa...... "Dear banida lafiya fa, kuma banayin sallah " Ai Abdul-jabbar kwata-kwata baya jinta, bale sauraronta, domin da yaga ma zata wahalar dashi, abun da yasan idan yayi mata itama zata kawo tata wutar, shi yayi mata ya kashe mata jiki, sai ga farha jiki ya mutu, baki ya mutu, zance kuma ya chanja, domin banda sautin nishinsu ba komai kake iya jiyowa ba. Sun d'abbak'a k'auna, duk da farha bayani take ta yi mashi akan bata sallah, amma kuma ita da kanta ke tsiro da abun da dole sai ankai inda bata so, domin sun tafiyar da hankalin junansu. Kalma d'aya na iya jin ambatonta bakin abdul-jabbar wato:- *"BISMILLAHI,ALLAHUMMA JANIBNAN SHAI'DANA, WA JANIBISHAI'DANA MA RAZAK'ATANA"* Ganin farha na shirin bud'e baki domin yin wata magana, kawai sai ya saka bakinshi ya rufe nata, sannan ya k'arasa abun da yayi niyya. Bai saurara mata ba, sai da yaji ya samu kanshi a yadda ya so, hakan itama ya nema mata nata sauk'in duk da turjewar da ta nuna, wanda ya rasa na menene hakan yau da tayi mashi. Jinsa yayi cikin farin ciki da annashuwa, itama da take kawo nata k'udurin don kada ta samu ciki, itama ta samu gamsuwa sosai, domin har dariya sai da ta koma tana yi mashi akan abun da taga yana yi. Chije mata la'b'ba yayi sanna ya koma matseta jikinshi yace..... "Na tambaye ki?" "Eh inaji" "Me ya sa kika 'boye man akan cewa har yanzu baki k'arasa period naki ba, bayan kuma kinsan da kin k'arasa, kuma kin san cewa ina cike da kewarki a rayuwata, wanda kinsan iya hak'uri nayi hak'uri akan wannan Period d'in, domin kinsan bana juriya da hak'urin rasa hakan a gurina, ko na kwana d'aya ne? Ki fad'aman dalilin hakan, me ya sa?" K'ara rik'eshi tayi, sannan ta k'ara saka bakinta a nashi, na wasu mintuna kad'an sannan ta fitar da bakin nata, ta fara magana a cikin (voice love ) tace..... "Sirrin ruhina! Me ya sa kake son sanin wannan amsar a gareni yanzu? Bayan kuma buk'atar hakan a gurina ta wuce, tun da ka riga da ka karya hakan a gareni" "Farha ki fad'aman, domin nasan da wani abu akan hakan,saboda baki saba yiman abun da kika yiman yau ba, ba turjiya a shimfid'ata ba, please tell me " "Dear......! " Farha tell me " "Ciki nake tsoro, domin nasan a irin wannan time d'in, mace ke samun ciki da sauri, hakan yasa na d'an so na k'ara samun 3 days a hakan, domin kada ciki ya hanani samun lokacin fara aiki na da muka sha wahalar a d'auke mu a cen abujar " "Ciki! Kike tsoro farha? Ashe dama har yanzu akwai sauran k'iyayyata a zuciyar ki?" Da sauri ya saketa ya mik'e zaune, itama cikin rud'u da fargaba ta mik'e tare da cewa..... "Ah ah! Wallahi babu wannan zancen k'i a zuciya ta, ka fahimce ni, sirri....... " Da kata man! Bana son jin komai daga bakinki farha " "Innalillhi wa'inna ilaihir'raji'un! Na shiga ukku!" Hannu ta saka ta jawo towel d'in da ke gefe ta d'aura a jikinta, sannan ta matso da sauri gurinshi, mik'ewa yayi tare da jawo towel d'in shima yayi hanyar toilet ranshi 'bace, ya fad'a ciki ya rufo. Farha hannu ta aza saman kanta tare da sakin kuka mai tsanani tana kiran... "Na shiga ukku ni farha! " Ta ci gaba da kukanta.......... *Bee Been masoya*💞 [4/15, 9:12 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *ZAMFARA STATE WRITER'S ASSOCIATIONâœðŸ»* *~{ZASWA}~* *_NA SADAUKAR DA PAGE 'DINA GARE KU BAKI 'DAYA,ALLAH YA BARMU TAREðŸ˜_* Page...75 Kwana d'aya Abdul-jabbar ya k'aurace ma farha, tun da yace taje d'akinta zai iskota acen, har yanzu bai yadda sun sake had'uwa ba, domin idan ya fita sallah baya dawowa, ta gaji da jira har ta gaji, ta kira waya baya d'agawa, gaba d'aya hankalinta tashe yake, bata da aiki sai kuka, tun daren da abun ya faru, amma ko kallonta bai yi ba, bare yasan abun da take yi. Hakan yasa farha damuwa mai tsanani, gashi bata son umma tasan abun da ke tsakanin su, bare ta sanar da ita, amma zata k'ara hak'uri da juriya tare da k'ara bashi hak'uri ko zai fahimce ta. Yau ma kamar kullum, haka take zaune babban falon, domin jiransa, amma kuma shiru har kusan 12 bai shigo ba. Barci ya fara d'aukarta, amma kuma tak'i taje ta kwanta, gudu kada ya shigo ya wuce part nashi ya rufe. Cikin barcin da ya d'auketa a kujerar falon, taji tsayawar motar tashi, da sauri ta mik'e tare da gyara d'ankwalinta da ya zame gefe, ta tashi tsaye, tare da matsawa bakin k'ofar da zai shigo. Abdul-jabbar kai tsaye ya fad'o falon, domin bai yi tsammanin ganin farha d'in ba, domin dare yayi sosai. Turo k'ofar yayi tare da take away a hannunshi, da gani kasan abinci ne ya d'auko a ledar, da sauri farha ta tare shi tare da yi masa sannu da zuwa. Kallonta kawai yayi, sannan ya juyar da fuskarshi gefe da niyyar ra'bawa gefenta ya wuce, da sauri farha ta rik'o hannunshi da ke rik'e da ledar da yashigo da ita. Juyowa yayi da sauri, tare da kallonta cikin d'aurewar fuskar yace.... "Ki sakar man kayana zan wuce" Farha kallonsa tayi, idonta cike da hawaye tare da duk'ar da kanta k'asa na wasu mintuna kad'an, sannan ta d'ago fuskar zuwa dubansa tace.... "Na rok'eka da girman Allah kayi hak'uri, wallahi ni ba yadda kake d'aukar zancen nake nufi ba, wallahi har ga Allah, kasan cewa bazan yi abun da baka so ba, ka yafe man don Allah " K'ok'arin k'watar hannunshi yake yi ga hannunta, amma farha ta rik'e duka kayan hannunta, sanna yace mata... "Kina iya k'arasa fad'in sauran abun da ke ranki, domin dare yayi barci nake ji" Farha bata saki kayan hannun nashi ba, sai dai duk'awar da tayi gabanshi, kuma hannun nashi na rik'e gare ta, kuka ta saki mai tsanani, sannan ta fara da cewa... "A irin wannan rana, mutuwa kawai ita tafi mani sauk'i a rayuwata. Kasani kaine gata na, kaine dukkan ragamata take hannunka, kaine na bawa dukkan k'aunata, kaine wanda bazan iya nufashi d'aya ba, sai naji naka tare dani, yaya Abdul! Wallahi ba ina nufin abun da kai kake tunani bane, hasali wallahi banida wani buri da ya wuce, na ga cikin d'anka ko 'yarka a jikina ba, kawai wani buri ne da ni na saka ma kaina akan na d'an samu interval akan hakan, amma ba wai ina nufin bana son cikin ka bane, ka gafarce ni, ina neman afuwar ka, don Allah ka tausaya man, aikin ma duka wallahi na barshi, zan zauna na raini soyayyar ka da k'aunar da nake tarairaya a rayuwata. Don Allah ka gafarce ni, ka bani damar kula da rayuwarka, da kuma nuna maka abun da kake zato bashi ne a zuciyata ba. Kwana d'aya da yini d'aya, da ka k'aurace ma ganina, wallahi ji nake yi tamkar na yi shekara bama tare, yaya Abdul ka yafe man,kada su umma suji kalar zaman da muke yi " Kuka farha keyi, gata duk'e gabanshi. Nan take zuciyar Abdul-jabbar ta tsinke, a farko da murya kakkausa yake yimata magana, a zance na biyu da yayi mata, sai ya safsauta, domin hannunta da ya rik'i nashi hannun, sai da yaji wani abun gefen zuciyarshi, hakan yasa sai tsananin ya rage, ya fara tausasa murya, domin shima wallahi kukan farha ya isheshi, kuma abun da ya tsana kenan a rayuwarshi, jin kukanta, amma kuma ai gara da ya nuna mata hakan, domin tasan cewa; shifa namiji ne ba mace ba. Hannunshi d'aya ya saka, ya tayar da ita daga duk'en, sannan ya saketa, yace..... "Naji, kije part naki ki kwanta, gobe zamuyi magana, yanzu dare yayi na gaji ina jin barci " Share hawayenta farha tayi, sannan tace... "Nifa babu inda zanje, sannan kuma ba zaka ci wannan abincin ba da kazo dashi a wannan gidan, sai dai kaci wanda na girka gashi cen " Murmushi yayi a zuciyarshi,domin farha ta bashi tausayi da dariya,amma kuma sai cewa yay......... _Don Allah kuyi hak'uri, jina da kukayi kwana biyu shiru; ina wani process ne da nake neman addu'ar ku, ta Allah ya cika mani burina da alkhairi._ _Insha'allah zanyi k'ok'ari naga mun k'arasa wannan labari kafin zuwan azumi, kuyi man afuwa, banda ciwo da uzuri, da bana dekay gurin typing, amma zan dinga yi ko kad'an ne har mu k'arasa._ _kuyi hak'uri!ðŸ™ðŸ»ina neman addu'a a gunku masoya nah!, insha Allah komai zakujini dai-dai._ _Nagode! nagode!! nagode sosai!!!. *Bee Been masoya*💞 [4/16, 10:19 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ _عن أبي هريرة رضي الله عنه قال : "جاء رجلٌ إلى رسول الله -صلى الله عليه وسلم- Ùقال : "يا رسول الله، من أحق الناس بحسن صحابتي؟"ØŒ قال: *(أمك)* ØŒ قال: ثم من؟ قال: *(أمك)* ØŒ قال: ثم من؟ قال: *(أمك)* ØŒ قال: ثم من؟ قال: *(أبوك)* متÙÙ‚ عليه، وزاد ÙÙŠ مسلم : *(ثم أدناك أدناك)*_ *Ya Allah, ka bamu ikon kyautatama iyayen mu, hardai iyaye mata*ðŸ‘🻠Page...76 " kije zanyi wanka yanzu zan fito, sai naci ko?" "Ba haka muka saba yi da kai ba, amma tun da hakane bazaka fahimce ni ba, kuma bazaka yafan ba, shi kenan zan barka kayi yadda kake so, sai dai wallahi akan hakan zan iya shiga damuwa ta ko wace fuska " Juyawa tayi da sauri ta fad'a kujerar dake bayanta, sannan ta kife kanta a pillow d'in kujerar tana kuka. Kamar Abdul-jabbar ya wuce ya barta, amma ina ya kasa aikata hakan, don haka ya ajiye kayan hannunshi gefe, tare da ta kowa kusa da inda take. Shi kanshi yasan cewa; k'arfin haline kawai yayi, domin bazaya juri rashin farha ba yanzu na 1mnt ba, hakan yasa ma yake k'in yini a gidan, domin ganinta a irin wannan halin zai sa ya sauko da wuri, domin bazai juri ganinta a hakan ba. Zaunawa yayi gefenta, sannan ya dafa bayanta, tare da saka hannu ya juyota, wanda yin hakan ya saka d'ankwalinta fad'uwa ribbon d'inta ya fad'i, gashinta ya rufe mata fuska baki d'aya. Kuka farha ke yi mai tsanani, kukan da har zuciyarta wani zafi take yi mata,ga rad'ad'i da ciwon abun da bashi ne nufinta ba, amma kuma ya d'aura laifin hakan a kanta. Rik'ota yayi tare da kiran sunanta yace... "Farha! Ki yi shiru, bana son jin wannan kukan naki, domin k'ara 'bata man rai kawai yake yi, ki natsu muyi magana to " Bata daina kukan ba, sai dai ta tashi zaune, hawaye na yi mata zuba a fuskarta, har wani cije baki take yi, saboda bak'in ciki. Rik'o hannunta duka biyun yayi sannan ya jawota jikinshi kad'an, ya fara jaye gashin kanta da ya rufe mata fuska domin yaga fuskarta da kyau. Fuskar farha tayi jawur saboda kuka, dama gata fara sai hasken fuskar tata sai yayi ja, idonta kuma sunyi jawur sosai. Abdul-jabbar sai da yaji wani iri a zuciyar shi,hakan yasa yaji gaba d'aya ya sauko da ga fushin da yake sai yaji kuma gaba d'aya bai shima bai yimata adalci ba, domin da ya tsaya ya fahimci me take cewa a lokacin, da hakan bata faru ba, gashi zai illata farin cikinshi da azabtarwa mai muni, wadda ko shi bazai juri hakan ba. Da sauri ya sauka kujerar saboda ya samu damar k'ara ganinta sosai, rik'o hannunta yayi yace.... "Farha! Me zai sa ki ce ba kya son ciki tare dani a yanzu? Bayan kinsan shine abun da nafi k'auna na gani a tare dake yanzu, me zaisa ki gujeni a kan hakan?" Dubansa tayi, sannan sauran k'wallanta suka k'arasa zubowa ga fuskarta. Hannu yasa ya share k'wallan da suka zubo, ya tashi ya koma kusa da ita, gefen jikinshi ya jawota,sannan ya k'ara cewa.... "Ki daina kuka farha, ki fad'aman naji haihuwar ce ba kya son yi ne, yasa ba kya son ki d'auki ciki?" "Yaya Abdul! Wallahi ina son haihuwa, kuma shine buri na, naga cikinka jikina, kawai nace hakane, domin kada nasamu cikin wahalar cikin tasa na kasa zuwa gurin aikin, amma wallahi bana da wani abu wanda ya wuce hidimarka da 'ya'yanka. Insha'allah ko aikin ma na daina so a kan hakan, nasan a lokacin zaka gane cewa; kaine gabana, da hidimarka, sun fi mani komai a rayuwata, yaya Abdul! Don Allah ka fahimce ni, kadaina cewa bana sonka, domin kalmar tafi mani muni, da tsauri a rayuwata, ka sani ina sonka so mai tsanani, ina fifita ka akan duk wani abu da zanyi, indai ba bautar Allah na ba, wallahi kaine kan gaba, ka gane matsayin ka akaina, wallahi so ne, k'auna ce, ka daina cewa bana sonka zuciya ta na mugun azabta da hakan " Wani sanyi ya ziyarci zuciyar Abdul-jabbar, sai da yaji duka damuwar shi ta yanke a kan wa'yannan kalaman nata, hak'ik'a sai yanzu ya fahimci wani abu game da ita, sannan ya gane cewa, babu wani rashin son ciki, tsoro ne ya kawo wannan rud'ani, don haka sai yayi murmushi yace... "Idan nace komai ya wuce, zaki yarda?" "Ah ah! Bazan yarda ba, saboda har yanzu banga yafuwar zance na ba a fuskarka ba, hakan zai sa na k'ara wani shakku, domin na ga ka d'auki zancen da zafi, yini da kwana, baka ko son kallona, akan laifin da baka tabbatar ba" "Inji waye zai ce ban yafi farin cikina ba? Ai na fahimci nufinki yanzu, kinsan idan so ya rufe idon mutun, to ba gani yake yi ba, amma yanzu ai nagane farin cikinah, ba rashin sone yasa take tsoron ciki da ni ba, kawai saboda aiki ne, to zan cika k'udurinta akan hakan, aiki zaki yi, kuma ciki zan bada ajiya, duka lokaci d'aya, ni nasan yadda zan bada ajiyarshi a salama, a hakan kuma zan kar'bi abuna cikin lafiya, don haka dear ki shirya, zan dage gurin baki 'ya'ya, kuma zaki bani abu na, cikin salama, don haka komai ya wuce ko?" "Da saura dai" inji farha. Murmushi yayi, sannan yace, "To menene kuma farha nah ke so?" "A bayar da wancen abincin da aka shigo dashi, domin ba zaka ci shi ba wallahi ina raye " Dariya yayi sannan ya kalleta, tare da cije le'benshi na k'asa, ya lumshe idon nashi yace... "To ai duka kayan kwad'ayi ne ciki ba abinci ba, an fad'a maki zan iya cin wani abinci na k'oshi in ba naki ba? Ai ko umma sai dai nace naci don jin dad'in abincin mahaifiya, amma ciyarwarki tafi gamsar dani, don haka bazanci abun da bakya so ba, don haka gani gareki sahibata, kiyi yadda kike so dani, domin ni wawa ne akan ki, nasan fushina bazai ta'ba lasting ba idan dai ina tare dake, gashi da wuri kin kore ko wace damuwa akai na, to sai nace me kuwa?" "Hmmm! Allah Alhamdulillah! Allah nagode maka, da kabani muji mai sauk'in kai, gashi nan take ya fahimceni, gashi nan take ya manta da duk abun da nayi masa a matsayin 'bacin rai,Allah ka barman mujina, Allah ka kawar da idonsa ga ganin wasu matan sai ni, Allah ka bamu zuri'a d'ayyaba, mai biyayya da sauk'in hali irin na mahaifinsu, Allah ka raya mana ikram da shiriya irinta addinin musulunci, Allah ka k'ara d'aukaka manshi, mujina yafi mujin ko wace mace a duniya, Allah ka k'ara rura ruwan sona da k'aunata a zuciyarshi, domin nashi son ya zarce komai a zuciyata, mala'iku ku kar'ba man wannan doguwar addu'ar da nake kwana da tashi da ita a zuciyata " Abdul-jabbar tun da farha ta fara addu'a ya saki baki tare da kallonta tana ta jero addu'arta akan shi, wanda sai da yaji kamar ya mallaka mata komai da ya mallaka a rayuwarshi, tun da yake, bai ta'ba jin dad'in addu'a irin wannan ba, hakan yasa ya rud'e sai ambaton "ameen ameen" yake yi ba tare da yasan adadin fad'in hakan ba. Hak'ik'a farha alkhairi ce a rayuwaeshi, sai yanzu yaji haushin kanshi, na k'aurace mata da yayi na yini da kwana. Sai yanzu yaji danasanin kukan da yasa ta a daran shekaran jiya da jiya da yau, wanda ko waiwayenta bai yi ba. Lallai zuciyar da bata bada uzuri tir! Da ita, don haka yaji me zai yima farha da wanke wannan guntun laifin da yayi ma kanshi da ita, domin ya sa ta zubar da fararen k'wallanta a banza, don haka bai yi delay a d'aukarta ba, ba tare da ta shirya ba, yayi sama da ita. A part nashi ne, ya nuna komai bazai yi ba, sai dai farha tayi mashi,nan take yau babu musu, ita ta cire mashi takalmin dake k'afarshi, sannan ta cire mashi kaya, ta jawo towel ta d'aura mashi, sannan tayi mashi rakiya toilet, ta had'a mashi ruwan wankan da turarukka masu k'amshi na wanka, sannan ta rik'a hannunshi izuwa bahon wankan. Sai da ya tabbata ya shiga, amma bai saki hannun farha d'in ba, sannan ya cire towel d'in gabanta ya jefar yayi tsaye a bahon. Farha da sauri ta juyar da fuskarta,domin kunyar da ta kamata, tun da suke dashi, bata ta'ba ganinshi a sunan namiji d'inshi ba sai yau, sai tsoron hakan ya kamata, shi kuma murmushi kawai ya bita da shi, sannan ya jawota ya tallabata ya kad'ata cikin ruwan wankan. Farha runtse idonta tayi, amma kuma k'ok'arin fita take yi. Acikin ruwan wankan ya cire mata nata kayan ya zuba a madubin dake jikin bangon inda kayan turarukka ke jiki, anan ya zuba kayan nata. Idanunta rufe duka, sai dai itama a yadda yake haka itama take, babu mai kaya jkinshi. Abdul-jabbar bai damu da rufe idon nata ba, don haka yashiga yimasu wanka tare, wanda duk k'ok'arin fitarta da ya kai hannu k'irjinta, sai tayi ajiyar zuciya mai k'arfi, zai yi murmushi sannan yayi masu wanka a so da k'auna suka fito. Sai dai farha bata yarda ta ganshi a yadda yake, ita kuma ya k'are da ganinta a yadda take. Fitowa yayi da ita, ko wannensu d'aure da towel jikinshi, anan farha kawai ta bud'e idonta, suka shirya cikin kayan barci tare da feshe junansu da turare, kamar ba wa'yanda damuwa ta cushe a jiya ba, yanzu kuma sun fahimci junansu. Dama haka ne zaman gaskiya kada a dad'e ana fushi da masoyi, sai rayuwar zaman tayi kyau. K'asa suka sauko suka ci abinci tare da soyayya mai gamsar da junansu, sannan ya d'auki matarshi da yayi missing nata 2 days suka koma sama, ya maka aburshi a gado. Dariya kawai farha keyi, domin yau da nata k'udurin faranta ran mijinta a duk yadda ya so da ita. Hakan yasa bata damu da duk wani shiri da zai yi ba, domin a shirye take da nuna masa nata farin cikin a nan gurin. Fad'owa yayi a saman gadon,sannan ya rungumo abur k'aunarshi yace.... "Ko za'a gamsar dani ne? Naga fuskar na d'auke da annuri mai kyau, kinsan ba gajiya nake da jina mak'ale tare da ke ba, gashi kuma missing ya shiga jikina sosai, ya kenan?" "Hmmm! Me zai hana na jiyar da masoyina dad'i a albarkar da Allah yayi man? Wallahi a yau idan a kaina zaka kwana, bazan hanaka ba, kuma bazan daina tallafa maka ba, ni taka ce, na baka kaina har abada kayi yadda kaso dani sirrinah, hakan shine tukuycin yafuwar da kayiman, da kuma fahimta ta da kayi man, don haka gani gare ka " Har ya sake ta, tare da juyowa ya cire kayanshi, sai farha ta k'ara jero zolayarta akanshi tace... "To daina jin nace hakan, ka kuma kwana d'in a kaina, domin nasan zaka iya wallahi, indai a kan wannan ne, zaka iya fiye da hakan, to kuma kazo ka wahalar dani, ka ko san k'ararka zankai a gurin umma gobe, don haka kad'an-kad'an zaka bi dani, domin ni yarinya ce fa " Murmushi yayi, ya cije bakinshi duka, sannan ya ja iska ya busar dashi, bai ce komai ba, domin shi ba yada wani sukunin magana, domin ya fara rasa control na kanshi, don haka ci gaba kawai yayi da cire kayan nashi, sannan ya fad'a a gadon. Abun mamaki, yau farha da kanta ta cire kayanta, sannan ta bashi kan nata. Itace ke yimasa duk abun da tasan zai samu gamsuwa da ita, don haka yau tayi parking d'in kunya gefe, ta gyara shimfid'ar mujinta.Hakan yasa Abdul-jabbar ya rasa gane a wace duniyar yake? Domin gaba d'aya wani shocking ke bin jikinshi, ga mamakin farha da yake yi, ta yadda take lulawa dashi wata duniyar, tun kafin ya kai ga wata duniyar mai ni'ima, amma komai ya kwance mashi baki d'aya. Iya nashi k'ok'ari yake yi shima a kanta, don haka dukansu babu wanda ke hayyacinshi, kowa dad'in da yake ji ne ya hanashi shaida d'an uwanshi, da wannan damar ce; Abdul-jabbar yakai ga abunda yafi son yaji shi ciki. Nan take ya gamsu da ita, itama ta gamsu dashi, amma kuma shi bai gaji da hakan ba, sai da ya koma second round har sau biyu, a abu d'aya, domin ya samu yadda yake so a rayuwarshi, yajishi yana walawa da farha ko wane time. Da haka yasamu kanshi mai natsuwa da gamsuwa da matar tashi kuma farin cikinshi. Duk da gajiyar da farha tayi, itama ta samu gamsuwa mai aminci a tare da mijinta, sai kuma fatar d'aurewar so da k'auna a junansu, da k'ara kawar da shed'an a zuciyar su. Da haka suka k'ara yin wankan tsalki, suka kwanta a bargo d'aya, zuciya d'aya, jiki d'aya, soyayya d'aya har safe. *AFTER ONE WEEK* Su farha shiri suke tayi na koma wa abuja, inda farha ta damu akan da Ikram zats koma, domin a sakata school acen, Amma Abdul-jabbar ko a jikinshi, domin yasan abun da hakan ke nufi a gareshi, don haka in tazo, in kada tazo ko a jikinshi, shi dai yasan, Ikram yanzu tafi son Umma da su, amma gashi gani kawai, zai ga yadda za'a kwashe da ita, gashi wajibi gobe su bar kaduna zuwa abuja, domin an kirashi ya iso goben. Rigima kawai ake yi, amma Ikram tace Umma take so ta zauna gurinta. Farha kamar tayi kuka, amma babu yadda ta iya, dole ta barta suka kama hanyar gidansu, tare da niyyar barin garin da safe. Abun da farha bata sani ba, wannan duka had'in Abdul-jabbar ne, domin shi ya hana ikram tace zata bisu, don haka yake ta yi mata dariya, wanda har fushi sai da tayi, amma komai bai ce mata ba.......... _adai k'ara hak'uri, busy nan nake, har yanzu, idan nasamu chance ne ake gani na, kuma sai dare nake samun time._ _ina a tare da ku ko yaushe a zuciyata masoya nah, bee bee taku ce har abadaðŸ˜_ *Bee Been masoya*💞 [4/18, 4:33 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *Don't regret what you've did, but regret what you never did, go and say 'I LOVE U' to your loved one! 😂* Page...77 *BAYAN WATA UKKU* Farha ta fara aiki a wata asibiti da ke nan abuja, wadda ake kira da *Aminci special hospital abuja.* Asibitin masu hannu da shuni ce, domin asibitin ta mata da k'ananan yara ce.kasan cewar, farha tafi k'warewa a sashen yara, hakan yasa suka barta a wannan fanni. Ko da farha ke zuwa aiki, babu wata alamar rage kulawar da take yi ma Abdul-jabbar, domin lokacin da take tashi daga gurin aiki, shima time d'in yake tashi, sai su dawo gida tare. Kasan cewar Abdul-jabbar ya k'ara samun girma a gurin aikin nashi sai komai ya k'ara sauya masu na rayuwa, domin yanzu kud'i sun k'ara zauna masu da kyau. Domin ya samu k'arin girma a kamfanin su na kar'bar ayukkan gyaran hanyoyi. Idan aka kawo aiki sai ya biyo ta hannunshi sannan aiki ke fita gurin da za'a yi shi. Abdul-jabbar mutun ne mai gaskiya, hakan yasa duka babu wanda yayi musun a bashi wannan girman, domin su ma sun san ya chan-chanta da wannan matsayi, don haka ba a samu wani musu da bashi wannan girman ba. Rayuwa suke ginawa a gidan su mai dad'i da kwanciyar hankali, ga kud'i ta ko wace hanya na shigo su. Hakan yasa gaba d'ayan su suka chanja, su kayi kyau, ga fari da suke ta k'ara yi domin kwanciyar hankali. Farha a yanzu aiki take yi kawai domin taimako ba don kud'i ba, domin idan kud'i ne; mijinta ya mallaki fiye da hakan, kuma shi kad'ai zai iya bata lunkin abun da take samu, amma ta fison iliminta ya amfani jama'a, hakan yasa ta jajirce a kan ganin aikin ta ya amfani jama'a. Rayuwa su keyi, rayuwa mai cike da jin dad'i. Duk da farha na da mota tata ta kanta, amma Abdul-jabbar yafi son ya kaita da kanshi, domin k'ara nuna mata girman ta a rayuwar shi. Soyayyar da suke yima junansu bata sauya ba, kuma bata raguba,sai dai ta k'aru, domin idan Abdul-jabbar ya kawo farha aiki, a mota sai sun jinjina soyayyar su da k'aunar su kafin su rabu. Hakan ke sa kowannensu yake tuna d'an uwan shi kafin su k'ara had'ewa, don haka katin wayar ko wannensu bai huta ba gurin jin sautin juna, da kuma jin lafiyar juna. Haka suke gabatar da rayuwar auren su cikin jin dad'i, ba tare da wani ya gaza da d'an uwan shi ba, gurin bashi kulawa ta soyayya ba, hakan yasa babu mai gazawa da d'an uwan shi. Farha ta saba da halin Abdul-jabbar, domin ba ya gajiya da su kasance tare, ko yaushe buk'ace yake da yajishi cikin jikinta mak'ale. shi yasa ya hana farha aikin dare, domin zai shiga hak'k'inshi sosai, domin ba zai iya barci ba, sai suna mak'ale da juna. Abu d'aya ke damun Abdul-jabbar yanzu,rashin jin farha na d'auke da cikinshi, gashi yanzu kusan watan su goma da aure, amma kuma shiru babu bayani, wanda hakan har ya fara sashi shakku akan cewa; anya farha ba wani abun take yi ba, wanda ke hanata samun ciki? Domin shi fa baya d'aga mata k'afa, yana k'ok'arinshi gurin bada himma ga kai ziyara gare ta ko yaushe, amma kuma shiru.kuma idan ya tuna Allah ne bai kawo ba, sai kuma ya manta da komai. ★★★★ A garin kaduna. Umma ce ke aiki a kitchen, ita da talatu suna k'ok'arin gyara abincin rana, domin Ikram ta kusa dawowa daga makaranta, kuma da ta dawo babu abun da take fara nema, face abinci. Hakan ke sa umma bata son wasa da abincin da Ikram zata nema. Iyayen su Abdul-jabbar rayuwa suke yi, rayuwa mai cike da kwanciyar hankali. Auren umma da baba, aure ne da ya samama iyayen kwanciyar hankali, da kuma samun lafiya mai inganci. A irin rayuwar da suke ciki ta jin dad'i, a lokacin ne, Abdul-jabbar ke k'ok'arin ganin ya k'ara k'awata iyayen nashi. Hakan yasa ya turo kud'i masu yawa, tare da wakilta abokinshi basheer akan aikin gyara gidan su na kaduna. Aka gyara gidan, tare da k'ara k'awatashi, aka sanya manyan kaya na more rayuwa acikinshi, wanda duk wanda ke ciki zai samu kwanciyar hankali mai wal-wala. Bayan an gyara gidan, Abdul-jabbar ya bada umurnin su umma su dawo wannan gidan, sannan ya samo 'yan aiki ya zuba masu a gidan, ta yadda baza su nemi wani abun su rasa ba, kasan cewar talatu aure zatayi, sai ta d'auko yaranta 'yan mata biyu domin su zauna tare da umma, suma su amfana. Umma taji dad'in hakan, domin duk abun da ya kamata na suyi mata sunyi, domin har jari Abdul-jabbar ya turo yace a bata ta rik'e idan tayi auren. Yaran talatu 'yan mata biyu ne, d'ayar babba itace da shekara sha biyar,k'aramar kuma, sha biyu. Umma ta buk'aci zaman su ne,domin inda zata barsu ba wuri ne mai kyau ba, hakan yasa tace su dawo nan su zauna, sai su ci gaba da zuwa makaranta anan. Suna a cikin wannan halin na jin dad'i, kuma sai Abdul-jabba ya biya ma iyayen nashi hajji, wanda zasuje nan da watanni biyu. Iyayen sunyi murna, domin a yanzu ma suke gane muhimmancin wannan auren da aka yi masu, domin hankalinsu kwance, in banda kyau babu abun da fatar su ke nunawa, ko Ikram da ke k'arama, yanzu ta chanja, sai wani girma take yi, hankalinta kwance. Satin da suke shir-shiryen tafiya, satin su farha na diro garin kaduna domin d'aukar Ikram, wanda hakan ba k'aramin dad'i yayi ma farha ba, domin tasan idan ta d'auki d'iyar ta shi kenan, babu zancen dawowa da ita. Ikram na Nursery two, second time, su umma sukayi tafiya hajji. hakan yasa farha ta mayar da su sadiya da maryam d'iyan talatu hannunta, kafin su umma su dawo, saboda Ikram ta saba dasu sosai, sai taga bari taje dasu kawai acen abujar, tunda anyi hutu, kafin su dawo ai hutun nasu bai k'are ba. Kwana biyu da,wucewar su umma, aka rufe ko ina na gidan, sai mai gadi da kuma mazan da ke yima su umma hidima, suma a waje cen gurin zamansu yake, don haka aka rufe ko ina. Sati d'aya da dawo warsu gida abuja, farha take jin bakinta babu d'ad'i, komai sai taji tana buk'atarshi, amma kuma da anyi minti biyu bata samu ba, sai taji abun ya fita ranta kuma. Tarasa me ke sanya hakan gare ta, sai kuma 'yar banzar kasala, idan taje asibiti da tayi aiki kad'an sai taji barci take son yi, ko kuma idan tana gida, da sun fara fira da su sadiya, sai barci ya kwasheta, wanda idan sunga hakan sai su tashi suyi part nasu harda ikram. Sadiya nada k'ok'ari gurin ganin gyara ikram, ita ke yima ikram komai, idan ikram nason abu sadiya zata yi mata shi nan take, k'arshe idan Ikram na kuka, sadiya zata d'auketa ta goya bayanta, hakan yasa ta saba dasu, kuma farha batayi k'ok'arin rabasu ba, domin taga kalar hankalin yaran, shiyasa ko yaushe part nasu Ikram take, ko da kuwa tayi barci a part d'in farha, idan dare yayi farha zata zo nan d'akin tayi mata addu'a ta gyara mata kwanciya sannan ta dawo part nata. Kamar kullum, a falon Abdul-jabbar ya samu Farha nata barci, kuma da ganin barcin ba da niyyar ayishi ba yazo, don haka sai ya d'auketa zuwa part nashi, domin tunda su ikram suka dawo, sai ya fara rasa gane kanta, ko yaushe cikin barci kuma idan ta fara dole ya k'yaleta domin ya san gajiya ce ta kawo hakanan, amma yau kam bazai hak'ura ba, sai an gamsar dashi, domin ya d'ebo gajiyar wancen aikin da ya tarar mashi, don ma ya rarrabashi ga yaranshi, ai da bai isa k'arasawa ba. K'yaleta yayi a in da ya kwantar da ita, sannan ya shiga wanka ya fito, ya sauka gurin cin abinci ya k'arasa, sannan ya duba sashen su Ikram yaga sun dad'e da barci suma domin d'akin nasu rufe yake. Sai ya rufe ko ina, sannan ya koma part nashi. Shigarshi d'akin sai barci kawai farha ke sha, wanda shi barcin nata mamaki yake bashi, duk da yasan akwai gajiyar aiki, amma ai ba haka take yi ba kwanukkan baya ba, gashi baya son ta kura mata, amma kuma gaskiya yau bazai iya hak'ura da hakan ba, dole ya kawar da tausayin barcin nan ya amshi farin cikin da ya saba samu a jikin farha, domin buk'ace yake da ita a yau d'in. Gadon ya hau, tare da kwamtawa, ya jawota zuwa jikinshi, ya mayar da ita saman jikinshi, tare da sanya halshenshi a kunnenta, yana wasa da shi acikin kunnen nata. Da sauri farha taji wani sabon al-amari a jikinta, don haka da sauri ta bud'e idonta saboda tsoro, amma ganin wanda ke yin hakan na murmushi sai ta mayar da kanta ga k'irjinshi tana murmushi da kuma lumshe idonta ta k'ara rungume abun k'aunar nata, sannan tace.... "Sanyi nah! Yaushe kuma ka dawo? Sannan kuma me yasa baka tayar dani ba, na baka abincin da kaina ba?" "Hmmm! Yaushe zan tayar da farin ciki nah? Bayan nasan cewa; barcin na yi mata dad'i, kuma nasan gajiya ce ke damar man ita, sannan kuma na tayar da ita har na takurata akan ta ciyar dani da abinci, bayan wannan zan iya yinsa, hakan yasa na k'yaleki, amma kuma wallahi bazan juri na saman gado ba, dole na tayar da ke ki san yadda zakiyi dani " Murmushi farha tayi, sannan tace.... "Wallahi na rasa me ke damuna? Ko kad'an na kwanta sai barci ya d'aukan, kuma ba wani aiki nake yi ba, wanda zaisa na gaji kamar hakan, fira fa muke yi a falon kawai barcin ya d'aukan, ban ma san wucewar su Ikram part nasu ba, kuma kaima bansan ka dawo dani anan ba " "To nima nayi mamakin barcin naki dear, to amma ina fatar dai lafiya kike babu abunda ke maki ciwo?" "Babu abun da ke yiman ciwon, kawai kasalace kawai ke damuna, kuma itama nasan lafiya k'lau nake " Murmushi yayi, sannan ya k'ara saka hannuwanshi ya rungumota jikinshi har suna had'a fuska yace..... "Ya zancen shayar dani ni'ima kuma?" "Sai gobe ko?" "Na mutu kike so ke nan? Kinsan yadda na dawo da buk'atar taki kuwa? Aiki nake yi, amma hankalina na nan gurin k'ora mata, saboda tasan kwana biyu, ban kai inda nake so ba, don haka ki shayar dani kawai " "Hmmmm! Ni fatima, ai ban isa na hanaka zuwa inda kayi niyya ba, ni da duk abun da na mallaka ai naka ne ko? Don haka zan shayar dakai iya shayarwa kuwa yanzu, amma ka sakan na shiga toilet na dawo" Fitsari farha ke ji, domin yanzu nan take taji fitsari, amma kuma ta rasa gane wannan matsalar, amma gobe wajibi taje tayi test na jikinta, domin ganin lafiyar ta, ga d'an banzan shan ruwa da take fama dashi. Mik'ewa tayi tana dariya, domin dakyar ya saketa, ta mik'e don zuwa toilet d'in. Wanka tayi sannan ta fito ta shirya kanta da shan ruwa masu yawa da sanya strawberry sweet a bakinta, sannan ta iso shimfid'ar mijinta cikin farin ciki, da nishad'in shayar dashi k'auna. Wata k'aramar riga ce jikinta, wadda irin wa'yannan kayan a d'akin Abdul-jabbar sun yawaita, saboda kawai sonsu a rayuwarshi. Hangota yayi tana k'arasowa zuwa gareshi, komai na jikinta bayyane yake zuwa gareshi, hakan yasa nan take idonsa suka chanja launi izuwa buk'atuwa da abunda yafi k'auna. Da kanshi ya kamota, sannan ya kashe wutar d'akin, tare da cire rigar ta jijinta ya zubar, domin bata da umfani ga wannan lokacin, yashiga wasa da ita ta yadda zai sadar da abun da yake so cikin jin dad'i da wal-wala. Sun lular da ruhinsu wani dad'i mai maye gurbin nishad'i, domin su kashe jikinsu da wasanni masu aminci, shi ya mantar da ita inda take, haka itama ta mantar dashi inda yake, wanda sun kai stage d'inda burinsu kawai su gusar da sha'awar su akan hakan. K'ok'arin Abdul-jabbar kenan, na ganin ya gamsar da junansu a zuwa babbar k'orama, farha ta taimaka mashi gurin kaiwa inda yake so, domin ta lura hankalinshi baya jikinshi, don haka sai ta taimaka mashi yakai. Sai dai wani abun al-ajabi da farha tajiya, domin wani zafi taji ya ziyarci jikinta, wanda rabon da taji hakan tun a first night nasu, domin duk randa ya shiga jikinta tana jin dad'i sa'banin yau da take jin zafi sosai. Tun farha na jurewa har ta kasa, domin tayi juriyar ne don ganin yana jin dad'in hakan, amma baisan iya azabar da take sha ba, domin har k'walla zubarwa take yi, saboda azaba. Abdul-jabbar jin farha yake yi daban da kullum, domin shi kad'ai yasan yadda yake ji, domin idan zai iya tuno mutuwarshi a wannan lokacin zai iya gane shi wanene, amma kuma ko d'aya domin kwata-kwata ya kasa control na kanshi, hakan yasa ya kasa saurarama farha. Tun tana hawaye, har takai gaba d'aya kuka take yi, domin azabar ta wuce guri, amma bai tsaya ba, sai da ya gamsu da hakan, sannan ya k'yaleta. Kukan da yaga farha nayi, ya bashi mamaki, domin shi abunda yake ji,idan zai fad'i, to k'aryatashi kawai za'ayi, don haka ya shiga tambayar ta, me ya faru ne halan? Anan farha ta shaida mashi zafin da ta ke ji sosai, shi kuma ya fad'a mata yadda ya samu kanshi sosai, mamaki ya kama dukansu, da niyyar gobe zata binciki lafiyar jikinta. Lallashinta yayi da bata hak'uri, sannan ya taimaka mata gurin ganin ta gasa jikinta da kuma tsalkake jikin nata da kuma kawo ta bisa gado ta kwanta domin yasan ta wahala sosai, shi kuma ya gamsu sosai, domin a daban yaji wannan ni'ima tata. Tun da safe ta shirya masu kari, tare da gyarama ikram, sannan ta barta gurin su sadiya . Abdul-jabbar ya fito cikin shirin shi na zuwa gurin aiki, sannan ya zauna sukayi break dashi da ita, cikin kulawa mai kyau. Suka k'arasa komai, ta barma sadiya sauran aikin, tace sunfita sai sun dawo. A asibiti, farha ta shiga neman sanin damuwarta, don haka ta tambayi wata k'awar aikinta akan hakan, nan take ta fara yima farha dariya da tambayar ta kamar haka; "Sistr kin ta'ba haihuwa?" Farha tace mata "ah ah sistr, yanzu kusan one year kenan da aure na, ko ciwon kai ban ta'ba yi ba, bale kuma amai " "Yanzu wataninki nawa bakiga period naki ba?" Sai a lokacin farha ta fara tunanin tun rabonta da period, domin idan bata manta ba, yanzu tayi 4 month bata ga period nata ba, idan wannan watan yazo 5 month kenan, to amma me yasa duk wasu alamomi na masu ciki ita bata dashi? Kai tsaye ta bata amsa da "4month ko 5 month ban ganshi ba, amma kuma sistr ina ganin ba wani ciwo ne dani ba na daban? Domin wallahi ko ciwon kai banayi, kuma duk yadda naga ana yin wahalar masu ciki, ni banida ko d'aya wallahi" "Sister farha! Ai ba kowa ke wahalar d'aukar ciki ba, hasali yawan barcin da kike yi da kasalar da kikeji duka alamar ciki ne, sannan zancen sex kuma da oga; tabbas wani cikin idan kana dashi, idan ana sex da kai zafi kake ji, shi kuma a lokacin dad'in hakan yake ji, domin duk wasu k'ofofin ni'ima a gareki sun bud'e, sannan zaki k'ara matsewa sosai. Alokacin idan har ya shiga jikinki to dole ya kasa control na kanshi, ke kuma saboda matsewar, sai ki samu kanki cikin jin zafi, duka wannan ba matsala bace, sai dai a rage ba ma cikin wahala, domin zai iya zubewa. Amma duk da hakan, ki k'ara zuwa lab. Kiyi test da kanki ki gani, nafi tsammanin cikine dake sistr farha " Farha tayi farin ciki da jin hakan, domin tasan hakan zaisa Abdul-jabbar ya gane cewa bata yin komai, domin tasan har yanzu yana shakku akan hakan, fad'ine kawai baiyi ba. Farha sai yanzu ta k'ara tabbatar da zancen abokiyar aikinta,na cewa ciki ta samu mai sauk'i shiyasa bata gane samunshi da wuri ba. Da kanta tayi test nata, tagane cewa tana d'auke da ciki, na wata hud'u da da sati biyu, murna ba'a cewa komai a gurinta, bale idan oga yaji hakan. Bayan antashi daga aiki, ta zauna domin jiranshi, nan take barci ya d'auketa a office nata, don haka yayi kiran wayar har yagaji, sannan ya fito motar don zuwa office nata. Barcin kuwa ya samu tanayi, a abur sallah d'inda tayi sallah da ita. Bubbugar hannunta yayi tare da jaye wayar ta da ke gefenta, sannan yace.... "Dear kin zama mai ciwon barci yanzu, duba kusan 8 missed call, amma baki san inayi ba, wai lafiya kike kuwa? Irin hakan ai sai a saceka baka sani ba " Murmushi farha tayi, tare da mik'ewa zaune tana had'a takardun gabanta tana cewa... "Sata kamar wasu kaya kuma dear?" "Eh ai ke kaya ne masu muhimmanci, duk wanda ya d'auke ki ai ya huta ko? Kin ko san da anyi bala'i a duniyar nan fa? " Hmmmm! Kaya a gurin Sirri nah ba, amma wasu me za su yi dani?" Ta fad'i hakan tana dariya, ta shiga toilet d'in office nasu, ta kurkure bakinta, sannan ta fito ta d'auki jikkar ta shi kuma ya rik'a mata takardun da ta had'a, suka fito. A hanya ta had'u da d'ayar sistr d'in ta iso yin duty night, suka gaisa sannan suka wuce gurin motar su, suka kama hanyar gida. Shigarsu gida, farha ta kama hanyar part nata, tare da mi k'ama Abdul-jabbar takardar result d'in test nata, ta ruga da gudu tana dariya. Abdul-jabbar, kar'bar takardar kawai yayi amma bai d'auki takardar da muhimmanci ba, domin yunwa yake ji. hakan yasa ya ajiye takardar yayi part nashi don watsa ruwa. Bayan sun saita komai, farha ta sauko domin gyara masu abincin da sadiya ta girka, domin ciyar da mujin ta. Bayan Abdul-jabbar ya zauna dining, farha cikin farin ciki ta zauna suka fara cin abincin cikin so da k'auna har suka k'arasa. Abdul-jabbar ya mik'e tsaye, tare da rik'a hannun farha don tayi masa bayanin takardar da ta bashi. Rufe fuska tayi tare da cewa... "ka duba ka gani " Kamota yayi, sannan yace... "Ke dai zaki fad'aman, ko kuma na koma da ke sama yanzu, tun kafin su ikram su shigo ki fad'aman kawai" "To ka sakan ka sakar man hannu, kada su shigo su ganni kwance jikin ka " Sakar mata hannun yayi, amma bai matsa daga inda take ba. Farha mik'ewa tayi, sannan tace.... "Ikram ta samu k'ane ko k'anwa " Da gudu farha ta shige part nata, domin taji kunya sosai, sannan kuma ba ta son ya rik'ata a falon, tunda su Ikram na nan, tasan halin shi, akan wannan farin cikin babu abun da ba zai iya ba, ko a gaban waye kuma, hakan yasa ta tsere a d'aki. Wani farin ciki ya ziyarci zuciyar Abdul-jabbar. Da sauri ya d'auki takardar a hannunshi ya bi bayanta yana fad'in.... "Tsaya ki ji sweetheart, me kika ce?" Fad'awa part d'in nata yayi, sannan ya rufo k'ofar yana dariya.......... *Bee Been Masoya *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *NA SADAUKAR DA WANNAN PAGE 'DIN A K'UNGIYATA, WATO:-* *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERSâœðŸ»* _'Kungiya mai farin jini, k'ungiyar da kowa ke burin shigarta saboda had'in kanta._ *_MY R.P.M.L PARTNER WRITER'S, BEE BEE NA SONKU BAKI 'DAYA😘_* Page.78 "Farin ciki! Ki tsaya ki fad'aman naji daga bakin ki, da gaske munsamu k'arin baby?" Ya fad'i haka tare da kamota a gadon. Farha sai k'ok'arin k'wace kanta take yi, amma ta kasa. Abdul-jabbar k'arasa hawa gadon yayi, tare da kwantawa saman pillown gadon nata, wanda banda k'amshi babu abun da d'akin ke yi. Jawota yayi ya d'aurata a saman ruwan cikinshi, domin zancen zaifi mashi dad'i a hakan. 'Daura farha yayi daga bayanta, domin kada ya d'aurata a gaban ta danne cikin, domin shima sai yanzu ya tuno irin ni'imar da ya zuk'a a gareta, hakan yaji Iman lokacin da take da cikin Ikram, mantawa kawai yayi, amma yanzu da yaji gaskiyar ciki ne da ita ai ya tuno da Iman d'inshi, wanda sai da yayi shiru na minti ukku domin gabatar da addu'arshi ga Iman, domin ya tuno wani abu daga gareta, sai dai kuma, yana gode ma Allah, domin anyi mashi sakayya da wata irinta, jini guda, kuma rayuwa guda. Cen sai yayi nishi mai sanyi tare da farin cikin da ya mamaye mashi zuciya, ya azo hannuwanshi duka biyu ya rungumota daga k'irjinta, domin bayason ya matse cikin nata, ya takura babynshi, domin yanzu hakan da ya shafa cikin yaji alamar cikin ya fara fitowa daga k'asan mararta, domin tayi tuli kad'an. Hakan yasa bai yadda ya matse cikin ba, sai dai k'irjinta da ya cika shima, sai suka k'ara yimashi dad'i aza hannun nashi, sannan ya saita muryarshi yace...... "Farin ciki! Tabbas yanzu na yarda ciki ne da ke, amma me ya sa baki fad'aman tun da wuri ba nayi celebration d'ina ba, sai yanzu?" Farha matsar k'irjin yayi mata yawa, hakan yasa ta yamutsa fuska, tunda tasan ba ganinta zai yi ba tace... "Allah dear da zafi fa, gashi ni bansan me ya sa suke yiman ciwo haka ba yanzu, amma nasan, wannan ajiyar taka mai wuya, ita ke kawo wannan zafin, gashi jiyama wahalar da nasha bansan me zance ba ma akai, sannan nima yau d'innan nasan da wannan ajiyar, domin bansan da ita jikina ba, saboda bana wahalar komai, sai wannan abun da kake yi kullum " K'ara matsarta yayi, wanda sai da tayi k'ara sosai, saboda k'eta yayi mata mai yawa gurin, wadda sai da ta wulk'ita da sauri zuwa gadon. Da sauri Abdul-jabbar ya bud'e idonshi tare da rik'eta, kada tayi k'asa ta sashi yayi hasarar abun da ya dad'e yana nema. Farha dariya tayi sannan ta koma jikin nashi da kashedin cewa kada ya k'ara yimata k'eta.ya amince da hakan, sannan ta yarda ta natsu. Tambayarta yayi "how many month yanzu ga babyn? Saboda naga kamar kin dad'e a yanayin da kike, kuma sai yanzu nake tuno long time da kika d'auka bakiyi period ba, wata nawa suka ce, baby na zai iso?" "Baka duba result d'in ba?" Ga ki, me zan yi da takarda?" Inji Abdul-jabbar. Hannu farha ta d'aga mashi da cewa... "Hud'u da sati biyu, yana nufin wata biyar babu sati biyu " "Haba dear! Wannan wane kalar lissafi ne hakan? Duk don ki ja mani rai ne ko?" "Sorry sweetheart! 5month ne, result yace " "Alhmdllh! Na ma rasa me zanyi anan, bayan gode ma Allah da nayi, wajibi na k'ara da raka'a biyu ta godiya ga Allah, sannan na samu dogaron wannan farin cikin anan " Juyo da farha yayi, tare da jawo da filon da yake kai ya aza farha a saman filon, sannan ya zame k'aramin gyalen da ta d'aura akan nata, ya zuba ma gashin kanta ido, sannan yakai hannunshi tsakiyar gashin nata. Duk da hakan bai ji godiyar ta isa ba, sai da ya matsa da bakinshi a nata, yafara kissing nata. Nantake zance ya chanja tunda hannunshi yakai ga zip d'in rigarta, domin zipping na rigar yayi tare da saka hannunshi ciki yana wasa da dukiyar da suka rena tare. Nantake ko wannensu ya shiga faranta ran d'an uwanshi, ba tare da babban al-amarin ya shigo ciki ba, amma sunsha soyayya a gadon aurensu ta murnar samun d'an jinjirin cikin love d'insu. Kukan Ikram da farha taji a falo, yasata rik'e mashi hannu da ya rungumota tace... "Dear d'iyata kuka take yi fa, ka sakan naji me ke damunta? Kasan batada rigima, naje naji abun da ke damunta " Bai saketa ba, kuma bai daina abun da yake yi ba, domin yaji dad'in kasancewar tasu a wannan lokacin kuma zata katseshi. Hakan yasa bai ko kulata ba, sai ce mata kawai yayi.. "Kijira kad'an" Ya fad'i hakan cikin murya kamar ta mashayi, domin duka jikinshi ya saki baki d'aya. K'ara jin kukan nata, yasa farha rik'eshi da sauri tace... "Dear ka dawo hankalinka, kaji fa Ikram ce ke kuka kuma da k'arfi, don Allah ka sakan muje mu gani, kada wani abun ne ya sameta fa" Sai a lokacin ya fahimci me take cewa, saboda ambaton Ikram da tayi da ko wani abun ne ya sameta, shima shi ya d'aga hankalinshi. Da sauri farha ta jawo rigarta da yayi k'asa da ita, tayi saka hannun rigar tare da saka zip d'in rigar ta jawo gyalen da tayi d'ankwali dashi da d'aura ba tare da ta gyara gashin kanta ba tayo falon da sauri. Abdul-jabbar shima rigar tashi yake gyarawa, sannan ya fito. Farha ta hango sadiya goye da Ikram tana rarrashinta, maryam na d'aure hannun nata da wani k'yalen atampa. Da sauri farha tace "maryam meye hakan kuma?" Sadiya tace.... "Aunty Ikram taje kitchen wallahi ta yanka hannunta da wuk'a, wai zata yanka lemu ne " "Subhanallah! Bani ita naga hannun" Fad'in farha kenan da ke shirin duba hannun. Dai-dai nan Abdul-jabbar ya fito da sauri don ganin abun da ke faruwa. "Ayya my Ikey! Wuk'a bata kyauta ba, zata sha bulala, yi shiru, sorry sorry" Farha ta d'auketa tayi part nata, tace ma su sadiya suje part nasu, Ikram sai kuka take yi, jinin da ke zuba hannun nata shine take tsoro. Abdul-jabbar kar'barta yayi hannun farha ya azata saman k'afafunshi, shima yana rarrashinta. Farha d'auko kayan aiki tayi sannan ta saka mata magani ta d'aure hannun ta kar'beta ta bata ruwa, da sweet d'inda take siyo mata ko yaushe. Da haka farha ta d'auki zane da niyyar goyata,Abdul-jabbar ya banko mata wani mugun kallo,sannan ya aza Ikram d'in a kafad'arshi har tayi barci, sai cewa yake yi.... "Tunda ni bani da hankali, zan bari kiyi goyon k'atuwar yarinya ta danne man hancin baby " "Lah-lah! Yanzu ina hancin yake anan, kuma ina fuskar take anan?" "Ni nasan inda suke" fad'in Abdul-jabbar da yake ajiye Ikram a kujerar gadon dake d'akin, sannan yace "zanje d'aki zan dawo idan kin gama jinyar " Farha ta gane nufinshi, don haka dariya kawai tayi masa tare da kashe mashi ido d'aya, ta fad'a toilet tana dariya. Tun daga ranar, ikram ta hidimar ikram ta dawo hannun farha, sai in zataje aiki sannan take barinta gurin sadiya, tare da shaidamata a kula da ita da kyau. ★★★★★★★ Bayan dawowar su umma daga hajji, su farha suka shirya domin zuwa gaidasu, domin a kaduna suka tashi, anan kuma suka sauka. Dukansu sukayi tafiyar don yima su umma barka da zuwa da kuma kar'bo tsaraba inji Ikram da ta bada sak'on a siyo mata baby mai magana, don haka ta matsa a tafi kaduna. Kwanan su 7 da dawowa, su farha suka dira garin. Tunda umma tayi arba da Farha ta gane cewa akwai tsaraba a cikinta zaune, don haka farin ciki bisa farin ciki. Suma farin ciki gurinsu ba a cewa komai, domin su umma sunyi kyau sosai, umma har wani shek'i ake yi. Abdul-jabbar da ya kalli farha sai ya kashe ido da,alamar akwai zance k'asa kenan akan kwanciyar hankalin su umma, farha sai ta kawar da fuskarta domin ya kusa sakata abun kunya a gurin, domin umma zata gane nufinsu da wuri. Bayan an basu tsarabarsu, sannan suka sha fira, suka kama hanyar masaukinsu na nan kaduna, wanda wannan karon Ikram bata yarda ta rabu da iyayenta ba, duk inda sukayi tana cen. Satinsu d'aya, suka kama hanyar komawa, inda suka nemi umma da ta barsu su koma da sadiya, domin zata rik'ama farha wani abun, saboda girman da cikin nata ke yi. Umma ta aminta, domin ko basu ce ba, zata yarda su tafi da ita, sai maryam ta tsaya anan. Itama sadiya taji dad'in hakan, domin tanajin dad'in kyautatawar farha gareta, gashi har school an sakata a cen abujar, ikram itama an sakata wata babbar makarantar da sai d'iyan manya ke kai yaransu. Idan suka je tun 7:00 sai 6:00 domin har islamiyya aciki ake yi masu, ga manyan malamai k'wararru a makarantar, hakan yasa tayi zarra a garin abuja. Kwanakki na tafiya, cikin farha na girma, sai dai yanzu da yakai 8 month sai farha ta d'auki hutu, saboda kunburin da k'afafunta nayyi. Hakan yasa hankalin Abdul-jabbar ya tashi, ya tilasta mata zama gidan duk da bata yin komai, sai fita motsa jiki da sukeyi a harabar gidan ko yaushi. Duk wani abu da ya kamata sadiya ita ke kula da komai, sai dai farha ta zauna daga nesa tana bata umurnin yadda abincin mijin nata zai kasance, domin bata son kowa ya saka mata hannu akan hakan, amma dole yanzu ta dinga tsayawa tana gani, tun da bata iya dogon tsayi. Cikin farha yayi girma, wanda sai dai ta d'inka dogayen riguna ba dai zane ba, domin cikin nata kowa kira mata twins yake saboda wani girma da yayi. Tunda Abdul-jabbar yaga yadda farha ta zama, komai sai da kyar, sai ya rage nuna nacinshi akanta, domin yasan idan yace yana so, zata aminta ta bashi, amma kuma zata wahala sosai.don haka sai ya daina zak'ewa sosai, sai dai wasannin da ya saba yi da ita, idan zai fita, ko idan ya dawo kafin yayi wanka, wanda suma yasan k'arfin hali ne kawai take yi, domin bata son barinshi da k'ishirwarta ko kad'an. Bayan farha ta daina zuwa gurin aiki, sai dai bata daina yin waya da k'awayen aikin ta ba,kuma sun shaida mata, da taji alamar na k'uda, basai ta je asibiti ba, zasu zo su kar'bi haihuwar da kansu gida, ako yaushe haka suke fad'amata. Tunda watan haihuwar ya shigo, sai cikin gabad'aya yayi dawo k'an mararta ya tsaya, hakan yasa ko tashi bata son yi, domin ita kad'ai tasan me take ji. Tunda cikin ya shigo month nashi, ko yaushe Abdul-jabbar cikin yima farha waya yake yi idan ya fita office, burinshi yaji komai normal. Wanda har dariya farha ke yimai, tare da ce mashi ta haifi twinx, sai daga baya yake gane cewa wasa ne. Kamar kullum yau haka yau farha ta tashi, domin gyara Ikram da kuma duba yadda aikin ke gudana. Tunda farha ta tashi, sai take jin ba a yadda tasan kanta ba, yau take jin kanta ba, bata fad'ama kowaØŒ sai wata nurse yar uwarta, itama don taji abun ya wuce gurine, gata ita kad'ai cikin gida babu kowa, hakan yasa ta nemi taimako, domin abun ya fara wuce guri. Sistr farida, ita ta kasance da farha tun da ta kirata, sai dai har yanzu haihuwa shiru, kusan 3hour farha na abu guda. Farha ta hana a sanar da Abdul-jabbar domin tasan zai rud'e sosai.sister farida tace.. "Sistr idan abun nan yak'iya fa, wajibi a fad'amasa mu wuce asibiti, domin kusan 2 hour fa amma har yanzu 2 c.m kike fa, kuma idan baki kai 4 c.m ko 5 c.m ba, wallahi haihuwa bata iso ba " Farha da ko magana a halin yanzu ta kasa, ta nuna mata hannu da ta kirashi, domin ko c.s ne ta yadda ayi mata, domin wahalar ta yi mata yawa, tana iya mutuwa take gani. Farha d'in ta nuna mata wayar, tare da ambaton sunan da ta rubuta mashi, nan take ta kirashi. Tunda yaga kira ya san cèwa da matsala.hakan yasa bai tsaya komai ba, ya kamo hanyar gida aguje kamar wanda bai san akwai hatsari a hanya ba, sai sauri yake yi, amma gani d'ewar tafiyar yake yi. Da wannan gudun ya iso gida ko rufe motar bai yi ba ya fad'o gidan....... *Bee Been masoya*💞 [4/22, 4:22 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *ALLAHUMMA IHDINAS SIRA'DAL MUSTAQEEM* ðŸ‘ðŸ»ðŸ‘ðŸ»ðŸ‘ðŸ»ðŸ‘ Page..79 Da gudu Abdul-jabbar ya shigo gidan.Dai-dai da fitowar sister farida tana k'walawa sadiya kira domin kawo ma farha ruwan Lipton domin k'ara samun kuzari, da alama lavour ya iso kusa yanzu, tunda har farha ta kai 4c.m. Karo sukayi da juna, sannan wanda sai da sistr farida taji tsoro. A rud'e yake shi yasa bazai gane hakan ba. Kallonta yayi sannan ya tambaya cikin rud'u. "Yaya take ne?" Sistr farida tace "to da sauk'i, insha'allah nan da 30mnt, ina saran zata haihu,domin yanzu ta kai c.m d'inda baby zai fito, amma yanzu akwai saura, domin an sanya mata drip, insha'allah komai normal zai je. Yanzu ma lipton nake so a kawo mata domin ta samu k'arfin yin nishi" Abdul-jabbar da sauri ya nufi k'ofar shiga d'akin. Sistr farida tace "ah ah! Da ka bari ta haihu sannan ka shiga, domin yanzu kaima ba zaka ji dad'in ganinta a hakan ba " "Haba sister! Ai samun natsuwata shine; naga halin da take ciki, kada ki manta, matata ce fa, don haka zan shiga muyi wahalar tare, burina taimakon ki akan mu, naga ta fita lafiya " Murmushi sistr farida tayi, sannan ta matsa ya shiga ciki.hango farha yayi kwance da ruwan nak'ud'ar a hannunta sai matsar fuska take yi, tana juyar da kai alamar azaba da rad'ad'i. Da sauri ya isa gurin ya rik'o hannunta, sannan yace.... "Farin ciki na sannu! Allah ya rabaku lafiya " Shi kad'ai ke zancen shi, domin farha bata san yanayi ba, domin bata shaida wanda ke kanta iya lokacin. Sistr farida ta shigo da cup d'in lipton a hannunta.Abdul-jabbar ya d'ago kan farha, sistr farida ta bata ruwan lipton d'in da ke da d'an zafi, domin samun kuzari. Ba'a fi 10mnt ba, nak'uda ta taso, wanda banda zufa da juyar da kai babu abun da farha ke aikatawa, domin abun ba na wasa bane. Hakan yasa farida yunk'urin taimaka mata, duk da Abdul-jabbar ya k'i fita daga d'akin, k'arshe ma kan na farha a saman jikinshi ya dawo, hannunta d'aya cikin nasa ya dumk'esu, sai zufa su ke yi, ita gumin azaba ke fita, shi kuma gumin azabar tausayin sahibar shi dake sha, wanda bata gane komai. Lokacin da wani mugun nishi ya taso mata, sai da tayi k'ara mai k'arfi, tare da sakin dukkan hannayenta daga jikin Abdul-jabbar, tayi wani nishi mai k'ara, wanda sai da taji mutuwarta tafi mata wannan azaba. "Alhmdllh!" Abun da sistr farida ce kenan, fara 'bullowar kan baby. da kanta ta taimaka ma farha,gurin k'arasa ciro babyn k'ato guda,wanda batayi mamakin ganinshi a hakan ba, domin farha ta sha wuya sosai, hour 8 tana abu d'aya. Fitowar baby, sai farha itama tayi k'arfin halin cewa "Alhamdulillh" Sannan taji wani barci mai dad'i ya d'auketa, hakan yasa Abdul-jabbar gyara ma farha kwanciyarta, sannan ya juya karbar new baby nashi mai shegen kyau da girma. Bayan sister farida tayi duk wani taimako da nurse ko likita ke bama duk wani wanda yayi labour.haka tayima farha, Abdul-jabbar ke rik'a mata har suka tsaftace gurin da ya lalace, sannan ta d'auki new born babyn nasu tana gyarawa, anan itama ta tabbatar da cewa; baby boy ne aka samu. Farha banda barci babu abun da take yi, domin ba zata shaida Abun da ta samu ba, saboda ta dad'e tana neman barci, amma bata samu ba, sai yanzu da suka rabu lafiya. Bayan natsar da komai, sannan Abdul-jabbar sai kiran waya ya tashi, duk inda ya kamata ace sunsan sun samu k'atuwa, sai da Abdul-jabbar ya fad'i.Rungume yake da baby nashi, sai murna yake yi yak'ara zama babba, uban 'ya'ya biyu, wanda ko wannensu k'aunarsu yake yi. Hafsart matar hafiz, tunda akayi waya aka sanar dasu, ta kwaso mayafinta da sauri ta fad'o gidan da murnarta. Sai ta rik'a aka k'arasa gyara abun da ba a k'arasa gyarawa ba, ita ta aza ruwan zafin da za'ayi ma baby wanka, sannan itama farha aka d'aura nata, duk da barci take yi har yanzu. Komai ya lafa, gidan ya dawo tamkar ba anan akayi labour d'inba, sannan farha na tashi abinci ta fara kiran a kawo mata, sannan taci ta iya takawa toilet gurin wanka. Alhmdllh! Domin haihuwar ta zo da sauk'i sosai. Saboda farha ta haihu ko k'arin da ake yima mata, ita ba'a yi mata shi ba, duk da zamowar babyn k'ato guda barakallah, amma ita komai normal, sai wahalar labour da tasha, wanda kuma dole ne, tunda ba'a haihuwa banza. Sister farida ta k'arasa yima farha Alluran da ya kamata tayi mata, domin ta k'ara samun k'arfin jiki, sannan ta rubuta maganin da ya kamata, a siyo mata da baby shima kanshi, domin dukan su sunsha wuya, sannan tayi sallama da su, don komawa gidan ta itama. Sistr farida, ta sha mamakin irin k'aunar da Abdul-jabbar ke yima family d'in nashi, ta dad'e a rayuwarta, tana mamakin irin wannan kulawa da yake yi da matarshi, babu kamar gurin labour d'in, wanda duk lokacin da azabar ta murd'a ma farha, har wani rik'eta yake yi, shima kamar yayi kuka. Bai samu natsuwa ba, har sai da farha ta sauka lafiya, sannan ya samu relief, kuma k'aunar ta juya a babyn sak. Abdul-jabbar Alkhairi ya k'unsa ma sister farida, mai yawa, amma tace bazata kar'ba ba.Abdul-jabbar ko sauraronta bai yi ba, har ya kaita k'ofar gidan nasu, ta shiga ya samu yara ya turasu da kayan da aka bata.Turamen atafa ne manya guda ukku, da turare guda biyu manya, da set d'in man shafawa da sabulu, sannan da kud'i I5k a wata farar takarda a nad'e, wannan duk tukuycin k'ok'arinta ne da ta yi. Bayan ya dawo gida, sai ya tare a d'akin farha, wanda kowa ya watse, ita kad'aice zaune a gado, tana kallon babyn da ke ta famar tsutsar hannunshi, alamar yunwa ya ke ji. Ikram duk ta wani tattare ko ina kada a ta'ba masu babyn su, wanda hakan ba k'aramar dariya ya bama Abdul-jabbar ba. Babu yadda bai yi ba, taje gurin aunty sadiya ba, ya gana da farha, amma yarinyar nan tak'i tafiya. Juyawa yayi yace ma farha.... "Zanzane d'iyarki fa, ko ki ce mata ta tafi" Kallon Abdul-jabbar farha tayi, sannan ta zaro ido duka waje, alamar jin tsoron zancen da ya fad'a. hakan yasa ko kallon gurin da yake batayi ba, ta k'ara gyara kwanciyarta a filo tana kallon Ikram da baby, wanda shi kawai take kallo tana dariya. Abdul-jabbar dubara ta fad'o mashi yace... "Ikram ki kira aunty sadiya,sai ta d'aukar maki babynki ku tafi dashi d'akin ku ko?" Da sauri Ikram taje tana murna, dama sadiya ita take jira, ta fito ta bata abinci kuma tayi mata wanka ta kwanta, domin dare ya fara yi, gashi gobe akwai school. Wanka tayi mata, sannan ta bata abinci, sai tace su je su kwanta. Ikram tace ai bata san hakan ba, domin cewa akayi gurinsu baby zai kwana, don haka Aunty sadiya taje ta d'auko mata babyn ta.kuka take yi sosai, har farha najiyo kukanta, kuma sai taji shiru alamar tayi barci. Fitar Ikram, Abdul-jabbar ya d'auki babyn ya matsa kusa da farha yana cewa.... "Ki shayar damu, wallahi yunwa muke ji, duba kiga yadda yake shan hannu" Farha kallonsu tayi, sannan ta juyar da fuskarta gefe, alamar babu. Abdul-jabbar ajiye babyn yayi, sannan ya jawota da kanshi, ya matse jikinshi, ya bud'e rigar tata da ya zamo ba wuyar bud'ewa zasuyi ba, domin rigar kawai ce jikinta, sannan ya d'auko babyn yace.... "Akan me bazaki bashi abincinmu ba, idan bakiyi hankali ba, har ni zaki shayar ba shi kad'ai ba, don haka ki kar'beshi ki bashi " Farha yamutsa fuska tayi tace... "Babu komai a cikinshi fa, har yanzu abincin bai zo ba, kuma wallahi zafi nake ji, ka barshi har zuwa gobe" Bai ko saurareta ba, ya jawo babyn ya kara a bakin nonon nata, yark'e da kanshi, nan take babyn ya kama yana ja, kamar an koya mashi. Farha sai cije baki take yi, saboda babu komai a nonon kuma ja babyn yake yi da zafi, Abdul-jabbar saboda k'eta har wani k'ara matsawa yake yi, wai babyn yasha. Farha ta gano k'eta kawai yake yimata, don haka sai ta yi sauri cije mashi hannu tace ya barta ta bashi da kanta, sannan ta kar'ba tana bama babyn nono tana kallonsa. Abdul-jabbar ya rufe mata ido, yace... "Ki daina kallar man yaro, saboda naga ba ki damu dashi ba, muma kuma a daina kallon mu " "Eh waya ce ku wahalar dani to?" "Kwad'ayi ne ya kaiki wahala, wanda gashi inata murna kin bani beautiful boy mai kama da ke" Fad'in Abdul-jabbar kenan tare da dariyar k'etar maganar da yayi, sannan ya juyo yana kallonta, ita kuma jaye babyn tayi wanda barci yake yi, sannan ta juyar da fuskarta gefe, tana turo baki. Abdul-jabbar na ganin hakan da sauri ya kar'bi babyn ya ajiyeshi gefen su, sannan ya rungumo farha da sauri, tare da saka bakinshi kunnenta yana cewa.... "Wasa fa nake yi maki, ai dole na biya wannan k'ok'arin da kikayi, dama jira nake yi ki k'arasa bashi abincin, nima sai kiji dani, nayi maki sannu da abun alkhairin da kika sama mana, kin bamu baba Aliyu, kincika burina na samun baba na, ko nace; Allah ya cika burina da yabani baba a tsak'en jikin masoyiyata. My farha ina godiya fa, kinata cika buri na, gashi a k'ark'ashin soyayyar mu da k'aunar mu, mun samu beautiful boy, nayi mashi hud'uba da sunan baba, na saka mashi; *ALIYU (HAIDAR)* ina fatan hakan zai yi maki dad'i?" Tureshi tayi jikinta, domin har wani shafe-shafe yake shirin yi a saman rigarta ta kalleshi yana wani lumshe ido tace.... "Anya kuwa, Aba Ikram lafiya kake? Duka ko 24hour banyi ba, da fitowa tsaka mai wuya, amma sai wani shafa ta kake yi, kamar wata mage, ko tausayina ma baka ji, kuma yanzu wani sanyin kake nema again " "Kin ta'ba ganin wanda ya k'oshi da dad'i? Ai banda ma nasan halin da kike ciki, kuma bazan iya zuwa gurin ba, da sai nace a koma ruwa tun yanzu " Yana fad'in hakan yana dariya tare da shirin k'ara rungumota yace "baki fad'aman taki shawar ba, akan sunan baby na ba?" "To me zan ce, bayan yanzu ka kira shi da babyn ka, duk yadda kayi dashi ai naka ne.amma da shawara ce akan my Ikey; wannan nice gaba, don mugun son da nake yi mata ko......! " ko meye? K'arasa mana naji " "Ni dai barci nake ji, wallahi ka barni na huta hakan, Allah yasa umma ma tace na shirya mu koma gida, ko zan dinga barci " "Wallahi ki jaye wannan zancen, domin babu inda zaki je, saboda idan na yarda, aikin da nake yi a yanzu zai samu matsala, saboda idan dai nayi winning gareshi, to na samu girma babba, wanda nake burin nakai gareshi, don haka ki daina cewa hakan, kinsan umma na iya yadda, kuma tace sai kin je, wanda ni kuma za'a cutar dani " "To ka barni nayi barci na" "Ban gama ganin ku ba" "Sai ka d'auki babyn kuje kuyi fira, ni kuma sai na huta ko?" Dariya yayi, sannan ya matso da babyn kusa da ita, ya mik'e zuwa toilet don yin wanka da alwallah ya fito, ya yi nafilar godiya ga Allah, sannan yayi shirin barci da farin ciki, yaje ya rufe ko ina ya dawo ya rungumesu suka kwanta. ★★★★ Kwana hud'u da haihuwa, su umma suka kamo hanya don zuwa ganin baby, tare da matan kawu.baba shi yayo driving nasu daga kaduna zuwa abuja. Gidan cike da jama'ar arzik'i, wa'yanda suka zo gurin barka, wasu kuma sai anyi suna zasu koma. Umma tace zata zauna, har sai anyi buki sannan zata koma gida,tunda an hanata d'aukar d'iyarta. Haka 'yan uwa na nesa da na kusa suma sun halarci garin abuja. Umma dad'i soyayyar muji, wai ai haidar nata ne, don haka babu mai rabasu. Part d'aya aka ware ma umma da jama'arta, don haka sai taron ya koma acen. Mai jego da babyn ta sun sha kaya, domin set biyu yayi masu ko wannen su na kayan sakawa, wanda ikram ma da nata kayan na daban, haka sadiya ma sai da yayi mata kayan suna. Rasheeda itama tazo ana gobe suna, haka k'annen mahaifiyar farha, suma sun zo Abujar gurin buki, wanda da gidan ya cika, wasu gidan Abdul-hafiz gurin hafsart suka sauka. Daren sunan Aliyu haidar, komai an gabatar dashi, ta yadda ake sonshi, domin an shirya gagarumar walima wadda za'ayi gobe, a harabar gidan nasu. Ranar sunan mai jego tayi kyau,ita da yaranta, domin idan ba ka sani ba, bazaka ce, itace ta 'bullo haidar ba, a satin da ya wuce, sunsha photo, tun a wayoyi, har a camera iri-iri, wanda duk pic d'in ko wanne Abdul-jabbar na ciki, sai da aka fara walima, sannan shima ya tafi yin tasu walimar da aka had'a gidan su hafiz da abokan shi. Walima har walima, domin matan manya ne suka had'u, manyan k'usoshin garin abuja masu fad'a aji, domin yawan kwangilar aiki da suke bawa Abdul-jabbar, hakan yasa matan su, suka san farha sosai. A gurin walimar anci an sha, sannan a raba kyaututtuka naji da fad'i, wanda itama mai jego da yaronta, sunga alkhairai masu yawa. Akayi buki aka k'are lafiya sai kuma huce gajiyar hakan. Bayan ank'arasa komai, kowa ya koma masaukinshi, farha kawai ta rage, sai sadiya da ke ta hidimar gyara gida,domin Ikram tana cen part d'in su umma da suka sauka, ko nace part d'in umma, domin don iyayenshi yayi gurin idan sunzo. Farha wanka ta fito bayan ta gyara haidar sai ta bama sadiya ta goyashi kafin ta fito. Tasaye take tana shirya kanta, domin barcin da take ji, ba na wasa bane, hakan yasa take shirin Sharp-sharp, jin an rungumota ta baya yasata yin saurin rik'e towel d'in jikinta, kafin tayi wani yunk'uri, ya rungumeta baki d'aya jikinshi, sai k'amshi yake zubawa kamar angon da ya iso gurin amaryar shi. "Ummyn mu, nima ad'an ji dani ko kad'an ne, ina son a d'an barni na more a yau d'in nan, kinsan yadda nake jin kaina kuwa? Kamar nayi kuka d'azun, wannan kyawo da kika zuba, sannan mutane sun hana naganki sosai, babu kamar wa'yannan da har wani shek'i suke yiman a gaban rigar cen da kika saka, ina ta son mu gana amma kina tserewa, don haka ki d'an sarrafani kafin na kwanta " Zaro ido farha tayi sannan ta yi saurin cewa.... "Na shiga ukku! Abban Ikram amma kasan mun gaji sosai ko? Sannan kuma ya zanyi da kai kuma? Bayan kasan a yanzu bani da maganin hakan a gareka " Ai bai tsaya saurarenta ba, ya watsata saman gado, tare da facce towel d'in jikinta baki d'aya, ya durmuya kanshi gurin shafarta son ranshi, sannan ya samu 'yan dubarun sama ma kanshi sauk'i a hakan, farha duk tsoro ya kamata, sai wani matse jikinta take yi, domin ya koma mata mahaukacin k'arfi da yaji, sai wani nishi yake saki saman jikin nata, domin yayi nisa a wasar da ita. Bai saurara mata ba sai da suka ji kukan haidar da ke goye bayan sadiya, sannan hankalinshi ya dawo bayan ya samu sauk'i akan hakan, ya sauka gadon, domin zuwa kar'bo haidar d'in, domin farha kwance take ta kasa tashi, tsoro ya kamata wallahi. Kar'bo haidar d'in yayi, sannan yace ta tashi ta bashi nono. Farha jiki ba k'wari, ta jawo towel ta d'aura jikinta, sannan ta kar'be shi, ta jona nonon a bakinshi. Abdul-jabbar toilet ya koma domin tsalkake jikinshi da abun da yayi. Haidar yayi barci, hakan yasa farha sakashi cikin k'aramin net nashi mai had'e da gado, sannan ta k'ara gyara shirin kwanciyarta. Dawowa Abdul-jabbar yayi, ya kwanta bayanta tare da cewa.... "Sorry my farha! Kinsan bazan yarda na wuce guri ba, na kasa gane kaina ne, wallahi jin nake yi kamar nayi kuka, domin ba komai nake son yana hanani zuwa gurin ki ba, hasali ke ce natsuwata, ko kad'an na ta'baki sai naji na samj natsuwa, hakan yasa har nayi shirin kwanciya, naji idan ba na iso gare ki ba, bazan samu gamsuwar barcin a yadda nake so ba, domin a gajiye nake, ke ce dukkan wata hanya tawa ta huce gajiyar, kin ga yanzu na samu relief da na samu natsuwa tare dake, don Allah kada ki gaji dani my one" Tausayinshi ya kamata, domin sai yanzu ta tuno lokacin da iman na jegon Ikram, da ya zo har d'aki ya jata, domin shi baya da hak'uri ko kad'an akan sha'awa, nan take take ziyartoshi, don haka sai farha ta juyo ta rungumeshi jikinta sosai tace... "Insha'allah! Zan cigaba da baka kulawata akan hakan, domin kada wasu matan su rinjayar man da kai, domin nasan mijina, sha'awarshj na tasiri a gurin da k'aunarshi ke zuwa, don haka nasan sona ne, da sha'awata, ke kawoka gurina, insha'allah zan dinga kwantar da hakan, amma banda wancen abun, domin har yanzu ban mance da azabar da nasha ba, sai na dad'e zan k'ara wata" "Hmmm!" Kawai Abdul-jabbar yace, sannan shima ya saka hannunshi bayanta, suka kama dariya da fad'ama junansu k'auna har safe. 'Yan buki kowa ya watse, umma ma, yau zata koma, hakan yasa duk wani shirin da za'ayi, akayi shi, domin itama baba ya matsa mata akan ta dawo gida hakanan domin shima ai yana son ya ganta kusa gareshi.hakan yasa aka shirya ta bi jirgin safe domin samun sauk'in tafiya. ★★★★★★ *Bayan wata hud'u da haihuwar haidar.* Allah ya k'ara bud'a ma Abdul-jabbar k'ofofin samu, domim duk abun da za'ayi dashi ake yinshi. Hakan yasa aka turashi course a k'arkashin engineering na 7month. Shiri suke yi domin nan da 7days zasu wuce. Hakan yasa suka shirya tafiya tafiya kaduna, domin yin bankwana da su umma, sannan sadiya ta zauna cen har su dawo. Su umma sunji dad'in wannan k'arin girma da matsayi da Abdul-jabbar ya samu, hakan yasa suka dinga yi mashi addu'a tare da sanya ma zuri'ar shi albarka. Abdul-jabbar ya sakarma iyayenshi kud'i domin kada su nemi wani abun su rasa sannan sukayi bankwana suka tafi. Farha har gidan rasheeda taje, domin kada tak'i jin dad'i su zo basu biya gurin ta ba, shi yasa suka biya gurin ta, suka gaisa sannan suka kama hanyar abuja. 3 days da dawowar su kaduna, suka kama hanyar india su hud'u; Abdul-jabbar da iyalanshi duka, sun doshi india.......... _To Allah ya tsare hanya, yasa ayi cikin nasara Abdul-jabbar._ *TA MASOYA*😠[4/24, 4:02 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *Last page! Last page!! Last page!!!* *ALHAMDULILLH* ♥ Page...80 Rayuwa mai inganci suke yi a India. Ko wannen su yana cikin kwanciyar hankali da wal-wala, dama gasu farare dukan su, hakan yasa suka koma tamkar india wan na asali. Abdul-jabbar course nashi na ta ci gaba, wanda yanzu sun samu 3month a k'asar india, inda farha ta k'arasa ci gaba da karatun ta a under medical doctor. Bata sha wuya gurin samun haka ba, domin dama ita mai k'wazo ce. Ikram a yanzu tanada shekara 4 a duniya, tana primary 2 a cen india, Haidar kuma yanzu yake da 8 month a duniya, amma saboda kyaun jiki, da samun lafiya, ga hutu irin na yaran turawa, sai suka zarce shekarunsu a girman jiki. Idan ba kasan shekarun yaran ba, bazaka shaida shekarunsu kenan ba idan an fad'a maka. Rayuwa suke yi cikin aminci da soyayyar junansu.farha tana shayar da Haidar, amma kuma tsoron ciki take yi, domin ko yaushe; Abdul-jabbar a cikin jikinta yake sai in bai samu kasan cewa da ita ba, ko kuma aiki bai barshi ba. Hakan yasa ko yaushe farha cikin kiran Rasheeda take yi, da ta fad'amata planing d'in da ake yi, wanda ba sai anyi na asibiti ba, dubaru ne kawai ake yi. Hakan rasheeda ke bata amsa a duk sadda ta kirata akan wannan buk'atar; "Farha ki daina hana Abdul-jabbar kasancewa dake, domin shi mutun ne mai yawan buk'ata, idan har zaki dinga yin abun da nace maki, kuma idan har ya kar'beki, bazaki samu ciki ba insha'allah har ki haihu, domin nima shi nake yi, kuma ina ganin hasken hakan, tun da kinga har yanzu ban k'ara haihuwa ba, bayan islam, kuma sai na huta sannan zan daina yin hakan insha'allah" A ko wane lokaci suka fara wannan firar, farha na bada hankalinta a sauraren hakan, duk da take ma'aikaciyar asibiti, amma ba ta yarda tayi planing nasu ba, tafi yarda da shawarar k'awar tata. Farha sai ta kashe kunne tana saurarenta a wayar tata. _"Farha ki kasance duk after sex naku, da ya fito cikin jikinki, kiyi saurin kifi cikin ki a gadon, domin sauran abun da ya shiga cikin jikinki zai fito iya wannan lokacin.sai ki samu 10mnt a hakan, sannan sai ki tashi zuwa toilet, ki zuba ruwan zafi kad'an a tea cup d'aya, sai ki zuba k'aramin spon d'aya na gishirin ki ciki, ta yadda ruwan zasu rinjayi gishirin a cikin, kuma gishirin bazai yi maki illah ba, sai ki shanye ruwan gishirin nan baki d'ayan su da zafi-zafin, sai ki yi sauri ki d'uk'a, kamar zakiyi fitsari, ki samu 30mnt a hakan,zaki ga sauran spam d'inda na shiga jikinki yana fitowa k'asa, alamar kinyi flushing na spam d'in, sai kiyi tsalkinki ki tashi. To Insha'allah! Bazaki samu ciki ba, har sai ranar da kika baryin haka farha "_ Da wannan shawarar ta Rasheeda farha ta dogara, kuma ta hau take ganin fa'idar hakan har yanzu. Domin hakan take yi, sannan tana k'ara 2 days bayan ta gama period sannan ya shiga jikinta. Shi yasa yanzu, bata tsoron su kasance tare, kuma tana rok'on Allah, kareta da samun ciki kafin tayi yaye. Abdul-jabbar ya lura da farha, duk after k'are sex na su, sai tayi wannan abun, tun yana son tambayarta dalilin hakan,amma kuma sai yayi shiru. Kamar kullum yadda rayuwarsu ke kasan cewa, acikin kulawar farha, duk da karatun da take yi, amma kulawar gidan ta, a hannunta take, yaranta da kuma mijinta, babu wanda ta gaza a kulawa da shi. Farha ta zama jajirtatta gurin kula da gidanta ga k'arin taimakon mijinta gurin kula da hakan, domin Abdul-jabbar shi ke shirya su farha, sannan ita kuma ta nema masu abun da zasu karya. Yauma hakan Abun ya kasance, bayan sun kammala, sannan suka kama hanyar fita kamar yadda suka saba. Ikram ake fara kaiwa school nasu, wanda idan sunje 7;00am ba zasu dawo ba, sai 6:00pm, makarantar 'ya'yan musulmai ce, da ke garin Mumbai. hakan yasa islamic yaffi yawa a cikinta, babu laifi ikram na fahimta sosai, duk da yare biyu suke umfanin dashi, indianci da kuma turanci, amma ikram na fahimtar karatunsu. Farha itama a school nasu,akwai gurin da ake bayar da reno har su tashi karatun nasu. Shiyasa take kai haidar cen tare da abincin shi har sai anzo d'aukar ta, sannan taje kar'boshi, hakan yasa yanzu ko nono bai sha mashi kai ba. Yau ya kasance weekend ne, dukansu suna gida, don haka Abdul-jabbar shi ke yima ikram lesson, haidar kuma yana yawo a falon yana wasa, farha na shirya a binci a dining, ringing d'in wayar Abdul-jabbar ke tashi, da sauri ya duba yaga bak'uwar number na shigowa, number nigeria ce kuma, hakan yasa ya tsaya da lesson d'in ikram ya jawo wayar tare da karawa a kunnenshi. Jin muryar mace yasashi saurara muryar yaji waye? Amsa sallamar yayi sannan yaji anyi murmushi da cewa... "Ni dai ce, a gaskiya ban hak'ura ba, sahibi na, domin har yanzu k'aunarka na cikin raina, kuma bazan iya rayuwa babu kai cikin ta na, ka soni! Ka soni Don Allah Abdul-jabbar " Shiru yayi, tare da duba gefen da farha take had'a abincin a dining, yaga bata kusa, sannan ya mik'e tsaye zuwa bedroom nashi yace ma ikram "bari nazo ko?" Da sauri ya fad'a d'akin nashi tare da cewa... "Da waye nake magana halan?" "Da wadda ka kashe zuciyarta da k'aunar ka, tun shekaru biyu da suka wuce, ita ce ta sake dawowa da k'udurin love tare da kai, idan kana tsoron madam d'inka ce, to ka hutar da kanka, domin kun k'arasa magana da ita, ta aminta ka aureni, kasan ciwon 'ya mace na 'ya mace ne, to Aunty farha ta yadda ka aure ni " Mamaki ya k'ara kashe Abdul-jabbar, domin ya san yadda farha ke da kishi akan shi, sannan har zata tsaya sauraron wata akan wannan maganar, hmmm! Koma menene? Wannan da wani zancen a gurinta. Abdul-jabbar sauri kawai yake yi, domin kada ta 'bata mashi daren yau nashi da kuka, domin yau buk'ace yake da matarshi ta ko wace hanya, idan farha ta sameshi da yana magana da wata, ai zance ya 'bace kuma. Don haka da sauri yace... "Please boyar Allah! Kada ki ruguzaman farin cikina, domin ba k'aramin abu bane kika zo man dashi a tsarin rayuwata ba, don haka please sai anjima, ni banida ra'ayin k'ara mata, domin tawa ta isheni a yanzu " Dariya tayi saboda kada ya kashe wayar bata fad'a mashi sak'onta ba, shi yasa da wuri tace... "Sorry yaya Abdul! Karima ce, dama nazo Abuja ne jiya, shine aunty ke ce man ai kuna india kai da family naka.To dama na kawo maku invitation card d'ina ne, duk da sauran bukin a abuja ake yinshi, sai na tarar baku nan.hakan bai yiman dad'i ba, domin naso zumuncinmu ya fara daga shagalin bukina, amma kuma ban samu hakan ba. shine na ce yaya hafiez ya bani number d'inka ta nan dakake using nata na kiraku kuyi man fatar alkhairi kai da farha " Murmushi Abdul-jabbar yayi, sannan yace... "Amma kareema kin iya shammata, gashi kin saka ko muryarki ban gane ba.To Alhmdllh masha'allah! Kareema Allah ya baku zaman lafiya mai d'aurewa. Sannan zan turo ma hafiez sak'ona zuwa gareki, a k'ara hidimar buki, sannan idan muka dawo insha'allah zamu zo har inda kike, sannan muna godiya, zan sanar da farha hakan " Turo k'ofar da akayi, yasa Abdul-jabbar sauke wayar da sauri yana murmushi. Farha sai ta d'aure fuska, domin duk abun da ya faru tun farko har k'arshe taji,sai dai tayi hakan domin ta k'ara gane a wane yanayin yake. Murmushi yayi, sannan ya ajiye wayar gefe, tare da cewa... "Lafiya dai farin ciki nah?" Farha juyar da fuska tayi, sannan tace... "Tun d'azun da wa kake waya Ka barni ni kad'ai ina jiranka muci abinci? Yara har sunci sunyi barci, ni kuma gani ni kad'ai " Kamota yayi jikinshi, tare da zaunawa gefen gadonshi ya d'aurata a saman k'afafunshi yace.... "Dawa zanyi waya har na manta da mai shayar dani ruwan k'auna? Ai ke kad'ai ke tafiya da tunanina aduk inda nake, to ko indiawan k'asar nan sunsan bazasu gwada maki komai ba, sai dai ki fisu ta wani fanni, to wazan kira naji dad'i inba farha na ba?" K'ara juyar da fuska tayi, alamar wasa, shi kuma ya tura hannunshi k'asan rigarta, da ko brah bata saka ba, domin yanzu ta k'arasa bawa haidar nono, hakan yasa, suke a tsayensu kamar wadda bata ta'ba shayar wa ba. ya tura hannunshi ya shafa k'irjin nata, wanda sai da ta lumshe ido domin kalar abun da yayi. Fushi sai ya koma wasa, domin cizar mata kunne yayi, wanda saboda zafi, sai da ta tureshi a saman gadon ya fad'a kwance yana dariya,shi kuma ya saka hannuwanshi duka ya jawo ta jikinshi ya matse, fuskarta na kallon fuskarshi ya tsuke baki, sannan ya bud'e bakin da turo halshen shi yace... "Ki azo abokinshi su gana,suna kewar juna na 2 days kawai da aiki ya hana su gaisa sanyi na " Farha sai da ta bud'e bakin nata, tare da turo halshen nata, sannan sai ta juyar da fuskarta ta tsuke bakin nata tace... "Nagano wayonka, son kake yi ka mantar dani tambayar da nayi maka, har mu mance da cin abinci a nan gadon ko? To fad'aman waye ta kiraka?" "Ba kowa bace sweety tah! Kareema ce take shaida mana aurenta next to week, shine nace muna yi mata fatar alkhairi, kuma muka bata kyauta ni da ke, ko hakan bai yi ba na fasa bada kyautar gareta?" Murmushi tayi sannan tace.. "Koma yane dai, Allah ya basu zaman hak'uri, tunda na kwato mujina,ai komai alhmdllh " "Eyee.....! Hmmm! Ai da mun koma gida zan k'aro biyu, domin naga yanzu kin rage kaini inda kike kaini, gudu na kike yi, bayan kin mayar dani mayen nan gurin kuma " Shafa mararta yayi, sannan ya juyota da sauri yana dariya, domin yasan hukuncin zancen da yayi yanzu, shi yasa ya mayar da ita k'asa ya haye mata jiki gudun kada ta tsere, yana neman tuba da furuncinshi da yace a cikin wasa ya fad'a. Farha tace taji ya saketa su ci abinci before, sannan ya d'agata, suka yo falo. Bayan sun ciyar da junansu da kyakkyawar soyayya, wadda sunaci suna kallon junansu da sak'onni masu yawa, babu kamar Abdul-jabbar da yake cike da jin masoyiyar tashi tare dashi a nad'e guri d'aya, ita kuma farha kallon rama zancen k'ara auren mata biyu take mashi, da yace ta rage kulawa dashi, don haka sai ta rama zancen a yanzu idan sun k'arasa. K'arasawa sukayi ta kwashe kayan abincin, sannan ta dawo ta wuce part nata tak'aro wanka, sannan ta nemi wasu miyagun kaya ta saka a jikinta, wanda duk abun da ke jikinta sai da ya bayyana, sannan ta shiga d'ayan d'akin da yaranta ke kwance, tayi masu addu'a ta k'ara duba lafiyar su ta fito tazo falonta ta zauna da waya a hannunta, sai k'amshin turare ke tashi wanda ko mace ta jishi, hankalinta zai tashi bare namiji. Abdul-jabbar fitowa yayi yayi daga part nashi domin yaji shiru har yanzu farha bata iso gare shi ba, gashi kuma tasan halin da yake ciki na buk'atuwa da ita, amma kuma ta barshi. Duba ko ina yayi na d'akin nata bai ganta ba, sai yaran dake barcinsu hankali kwance, fitowa yayi xuwa falon nasu, acen ya jangota kwance da waya a hannu tana chart. "Subhanallh!" Abunda ya fad'a da k'arfi kenan. Sannan ya matsa zuwa gareta ya zauna gefenta yace.... "My farha! Lafiya kika barni a d'aki ni kad'ai?" Kallonsa tayi tace "lafiya k'lau, ai har na'aza kayi barci ma, ashe baka kwanta ba,to ko da wani abun ne?" Mamaki ma farha d'in ta bashi, ita har tambayarshi take yi, bayan shi ya dace ya tambayeta dalilin yin haka d'in, amma shi take tambaya,amma bari taga iyakarshi yanzu. Kar'bar wayar yayi ya kasheta, sannan ya jefar da ita gefe yace.... "Wai meye hakan? Abun da baki saba yiman ba, yau shine zaki tsiri yin hakan? Haba dear ki tashi muje, kada ki saka mijinki cikin wani hali, kinsan buk'atarki gare ni bata k'arewa please" Murmushi farha tayi, sannan ta juyo ta kalleshi, shi kuma hankalinshi naga k'irjinta, dake wani kallonshi domin yaga nawar kai mashi ziyara, hakan yasa ko kallonta bai yi ba,bare yaji me zata k'ara ce mashi, ya kaima k'irjin nata damk'a, wanda sai da farha ta saki 'yar k'ara saboda da k'arfi yayi wannan aikin, don haka ta rik'e mashi hannu tace.... "Dear kaine fa kace, na rage yi maka abun da nake yi maka, don haka zaka k'aro biyu idan mun koma gida, shiyasa na fara bama kaina hutu idan sun zo sai su k'arasa ko?" Harararta yayi, sannan yace... "Ke kuma baki san wasa ba?" Farha dariyar k'eta kawai take yi mashi, domin idanunshi sunyi jawur sun zama k'anana, a fagen buk'atuwa. hakan yasa ya d'auketa sai room nata, domin kada suyi nisa haidar ya tashi, bazasu ji kukanshi ba. A gado ya makata, sannan ya nufi zage kayan jikinta da sauri, ya cire nashi, sannan ya kashe wutar d'akin. Sarrafa farha yake yi, kamar yau suka fara wannan aikin. Duk hanyar da zai kashe jikin farha ya bita, domin ganin ya samu yadda yake so. Babu laifi itama, tayi nata k'ok'ari domin itama buk'ace take da abun, tun da ankwana biyu ba'a yi ba. Hakan yasa farha ta rikitar Abdul-jabbar ta siga mai wuyar ambata, domin duk wata hanya da tasan namiji zai d'auke wuta, hanyar tabi ta kashe Abdul-jabbar, duk da itama abunda yake yimata, ke zaburar da ita gurin kaiwa matuk'a ga koro nata karatun. A yau dukansu sun mance duniyar da suke, saboda gamsuwar da juna. Hakan bai kawo hasken abun ba, sai da Abdul-jabbar yajishi cikin jikin farha ta yadda yake so, itama yin hakan ya sata jin dad'in abun sosai, don haka kowa ya gusar da buk'atarshi anan. Dad'in hakan da Abdul-jabbar yaji, shi ya bashi ikon bud'ar baki a cikin gushewar hankalinshi yake kiran "farha na baki kaina baki d'aya. Farha nabaki sabuwar motar da na siyo jiya na tura da ita nigeria. Farha sabon gidana, na mallaka maki shi har abada. Sannan ni da ke da yaranki, ummurar bana damu za'ayita insha'allah, kuma hajjin sannan kin yaye haidar zamuje insha'allah " Farha saboda burna, rungumeshi tayi, sannan ta k'ara mayar dashi inda yafi k'auna tana godiya, shi kuma yana dariya suka girmama wannan dare mai albarka gare su, sannan haidar ya bawa iyayensu had'in kai, bai tashi ba, sai asuba ya nemi nono. ********** Ayau watan su 6 a india, inda kowa nashi karatun ke ta fiya yadda ake so,dai -dai watannin da zasuyi, dai-dak karatun da zasuyi, da result d'inda za'a basu. Sannan karatun ikram yana zuwa yadda ya kamata. Suna saura 2 month su juyo nigeria, a lokacin ne suka tafi umra dukansu, acen suka k'arasa azumin su, ana gobe sallah suka juyo india,domin shirin komawar su gida nigeria. Haida na da shekara d'aya da wata biyu, farha ta yayeshi ba tare da mahaifinshi ya sani ba, domin shima saboda abincin da yake ci, kuma yana yawo ako ina, hakan yasa bai damu da nono ba, shiyasa tabi wannan dubarar ta cireshi a nono, bayan dawowarsu umrah. Rayuwa suka k'ara haskawa a india, duk da ko wannensu, yayi marmarin k'asanrshi, babu kamar farha da ke son taga umma da baba, shiyasa taga nawar watan ya cika su kama hanya. Tun suna saura 3 weeks su kama hanyar k'asar su, suka fara loda tsaraba iri-iri, wadda daga ciki akwai kayan auren sadiya, da umma tace su sayo mata kayan d'aki masu kyau daga cen, saboda ta samu miji, kuma ya yarda idan taje gidanshi ta cigaba da karatu, shiyasa suka zurfafa yin tsarabar, suka fara turata Nigeria su iskota acen. Acikin wa'yannan kwanakin ne, kowa ya kar'bo sakamakon shi. Farha ta kar'bo nata takardun a matsayin cikakkiyar likita, saboda karatunta yayi kyau. Abdul-jabbar kuma, na ya k'arasa course nashi cikin lumana da kuma d'aukaka da promotion, Ikram kuma, zata d'aura daga inda ta tsaya anan. Cikin murna da farin ciki, tare da yin bankwana da mutanen da suka saba dasu, suka d'auri aniyar dawowa k'asarsu Nigeria, wanda Abuja suka fara sauka suka huta tare da kai result nasu gurin aikin su. Duk wanda yasan Abdul-jabbar da farha da yaransu a shekara d'aya da ta wuce, a yanzu ba lallai ya ganesu ba, domin sun kwaso d'abi'ar india wan sak, da kyawo irin nasu, duk da dama, su kyawawan ne, kuma farare. Haka ake ta shigowa yi masu barka da dawowa mutanen dake mak'waftaka dasu a abujar, da wa'yanda suke mu'amala dasu farha d'in saboda duba masu yara da take yi idan basu da lafiya, kowa ya shigo da abunda zasu bashi na farin ciki suma gare su, da wannan rayuwar da suke ciki, bayan sun dai-daita da gurin aikin nasu, suka kama hanyar kaduna da motar da Abdul-jabbar ya chanja ma baba saboda waccen ta tsufa, sai yace ya bama kawu ita, shi zai kawo mashi tashi. Ta umma kuma da yake driver gareta, shiyasa ba tayi komai ba, sai next time sai a chanja mata wata. Ko da suka iso kaduna, anata hidimar auren sadiya, hakan yasa suma suka sanya hannu aka ci gaba. Umma farin ciki ya cikata, domin burinta ya cika, sannan ga shi alk'awalin da tayi ya cika,na ganin farha cikin farin ciki, gashi ta zamo abur k'auna ga d'anta tilo k'waya d'aya, ga kyawawan yara dasuka samar masu, wanda suke burin su cika masu gida da zuri'a mai albarka, domin su haihuwa kuma sai dai jikokin su. Yanzu hakan umma ta aza farha ciki gare ta, saboda k'ibar da tayi da kuma kyawon da tak'ara kamar ba farha d'inta ba, sai dai duka kwanciyar hankali ne ya kawo hakan. Bayan ankai sadiya gidan ta, sai maryam kawai ta rage, hakan yasa umma tace ta koma gurin farha, domin yanzu suna buk'atarta ko don rik'a mata aiki, tunda ita an samomata wata matar tana rik'a aikin gidan, hakan yasa maryam komawa gurin farha da zama, domin wannan karon sun dad'e a kaduna, saboda zuwa aikin hajjin da zasuyi, saboda idan zasu koma Abuja, zasu bar su haidar da ikram a gurin umma saboda tafiyar. Bayan wata biyu da hakan, suka bar su Ikram gurin umma, tunda ga maryam nan suka kama hanyar abuja, da nufin idan sun huta, su kama shirin zuwansu aikin hajjin da sukayi niyya, shiyasa ko wannensu ya d'auki hutu gurin aikinshi,na tafiyar da zasuyi, sai kuma suka samu hanyar cin amarcin su da suka saye ta k'arfi da yaji, domin gudun kewar hakan tayi masu yawa idan sunje. Abdul-jabbar kullun manne da farha, sallah da cin abinci da wanka su kad'ai ke rabasu, domin a yanzu jinta yake yi kamar sabuwa, domin kasancewar farha, ko yaushe cikin gyaran kanta take, bata yarda a matsa jikinta ba, aji ba dai-dai ba, shiyasa ko yaushe cikin rud'ewa yake da ita, wanda ita kuma tanayi tana addu'ar kada ta samu ciki, aikinta ya dawo baya. Hakan yasa tak'i daina abun da take yi, wanda idan Abdul-jabbar ya tambayeta menene hakan da take yi after sun k'are gamsar da junansu? Sao tace mashi gajiya ce ke sa hakan, zuwa toilet kuma fitsari take yi, domin bata ta'ba ri yaga cup d'in gishirinta da ruwan zafi ba, saboda tsoron kada yace bata son zuri'a dashi, bayan itama tana son haihuwa, kawai kariyace take yi gudun fasa aikin hajjinta na yanzu, amma da sub dawo kuma ta daina, sai ta k'ara haihuwa. Suka ci rayuwar su kafin zuwansu aikin hajji, sannan suka kama hanya a jirgin farko na saudiya, domin samun aikinsu cikakke. Suna cen ko yaushe, cikin waya da umma da baba da yaransu suke, wanda har haidar sai anbashi yayi kalar yaren nashi. A ka'aba ko yaushe sai sunje domin yima iyayensu da addu'a wa'yanda suke raye da wa'yanda suka rasu. *Khadijatul Iman* ta samu addu'o'i a ko wannen 'bangare, wanda Abdul-jabbar idan zai sanya mahaifinshi a addu'a, hakan zai saka iman,sannan sauran su biyo baya. Haka farha, da ta saka mahaifiyarta, zata saka k'anwarta ciki, sannan neman soyayyar mijinta da nema ma mahaifinta da umma gafara a ko yaushe. Haka suka k'arasa aikin hajjinsu suka dawo gida. Sati ukku da dawowarsu suka kama hanyar d'auko yaransu da gayar da iyayen nasu. Ranar da zasu iso, 'yan uwa da abokan arzik'i aka taru a gidan su umma, domin taron masoyan biyu *FARHA DA ABDUL-JABBAR*. familyn baki d'aya sun had'u guri d'aya, wanda babu abunda ake kira anan sai; masha'allah, saboda duka masoyan su farha ne a cike cikin gidan na umma, kamar ana walima kowa da tashi kalar murna d'in. Isowarsu aka ci aka sha, akayi addu'a, sannan aka jera gurin yi photon tarihi. Umma da baba zaune tsakiyar kujera. Baba ya rik'a haidar yana dariya, umma zaune da ita da Ikram wadda umma ta dafata, sai Abdul-jabbar da ya duk'o bayan baba, farha kuma, bayan umma, abdul-jabbar ya lak'amo wuyan farha suna dariya. Rasheeda da tazo ita da islam, itace a gefen farha, sai kuma basheer gefen Abdul-jabbar da matarshi da yaronsu d'aya Abdul. Sai kawu da nashi iyali da suke zaune gefe, sai talatu da tazo itama tayi kyau, ta tsaya a gefen da rasheeda take, sai marya da sadiya dake zaune k'asa. Ko wannensu na dariya aka d'auki photon k'ato guda, sannan su baba da umma da Abdul-jabbar da farha da yaransu suka sake yin wani, wanda farha ta bud'e baki tana dariya har hasken hak'orin makkarta ya bayyana, suna dariya. Sai cewa kowa yake yi, "Alhmdullh Ala kulli halin" sannan kowa ya watse, suma masu gayyar, suka kamo hanyar gidan su na kaduba, ba tare da yaran ba. ★★★★ A gidan masoyan da basa tsufa na biyo su don ganin wai su har yanzu babys suke jin kansu ko kuwa, Abdul-jabbar na umfani da rayuwar mazan hausawa, mai ban haushi? Kawai sai na kutsa kaina, na lek'o idona ta kussuwar k'ofar d'akin da suka manta basu rufe ba naji wani zance kamar hakhakan.... "Nifa baby farha ban k'oshi ba, wallahi zanyi kuka idan baki k'araman ba" Abun mamaki wai Abdul-jabbar ke fad'in haka, kamar ikram da haidar, ban k'arasa mamaki ba, naji itama tana cewa.... "Shi kenan shi kuma ogan baby, baya gajiya da abu d'aya ko yaushe? Yanzu fa sau biyu kenan, ka bari idan ka falko sai na k'ara maka d'aya ko ?" "Um umm! Yanzu dai" Farha zata mik'e tsaye ya jawota jikinshi ta koma kwance tana kukan shagwa'ba, cije mata kunne yayi sannan kuma ya mayar da bakinshi k'irjinta yana wani nishi, wanda banda dariya babu abunda farha tayi, sannan suka mayar da sabuwar alak'ar suka k'ulla tare da jan bargon gadon k'ato suka rufe jikinsu.hango motsi d'ai nakeyi, amma kuma nasan abun ne ake yi, kuma sun rufe, sun hana na gano maku yadda suke yi. Na kwashi k'afata sai gidan *Real pure moments writters* da kuka na, domin banga komai ba sun rufe soyayyar da bargo k'ato, sai kuma naga nace; ALHMDULILLAH shi yafi man wannan jan ran na farha da Abdul-jabbar, don haka nace........... ðŸ“📠*ALHAMDULILLH* *END* *TA MASOYA*💞 [4/24, 5:03 PM] 💖HASKEN MASOYA💞: 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 *SO NE......* *DALILIN HAWAYENAH😭😭* 💧💧💧💧💞💧💧💧💧 ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ÊųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ É– ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # *IG PML WRITERS* # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com ©® Khadija bee bee Khadijabeebee@gmail.com My wattpad user name.... *khadijabeebee......* My Facebook page.... *beebeenmasoya* *I LUV YOU ALL MY FANS* 💋💋💋💋💋 ★TRUE LYF STORY★ ★★★★★★★★★ *الهم إني أسألك يا الله بأنك الواحد الأحدالصمدالذي لم يلدولم يولد ولم يكن له ÙƒÙوا أحد. أن ØªØºÙØ±Ù„ÙŠ ذنوبي إنك أنت الغÙورالرحيم.* ðŸ‘ðŸ»ðŸ‘ðŸ»ðŸ‘ðŸ»ðŸ‘ðŸ»ðŸ‘ðŸ»ðŸ‘🻠_Ya ALLAH Abun da na fad'a na dai-dai acikin wannan labari da na rubuta,ALLAH kasa ayi amfani dashi. Wanda kuma ba dai-dai ba, Allah kayi man gafara, sannan kuma ka kawar da hankalin mutane da ga aikata hakan, domin burin mu ko yaushe a wa'azantu, a nishad'antu, k'arshe kuma ayi aiki da abun alkhairin da ke ciki, na sharri a watsar a bi gaskiyar dake ciki._ _Abunda duk nayi ba dai-dai ba, Allah ka yafe man tare da masu karatunshi._ *SAK'O GA MASOYANAH A DUK INDA KUKEðŸ˜* _hak'ik'a inajin dad'in kulawarku gareni, da kuma addu'o'in ku gareni, sannan da alkhairan ku gareni, wanda na samu babu adadi a wannan labarin nawa, hak'ik'a sai dai nace Allah na gode maka, domin basira da hikima, sun zama jarina, ba tare da na sayar ba, mutunci da karrama kowa ya jawo hakan, to ina godiya gare ku._ _sannan farha da family nata, suna godiya gareku, da irin yadda take ganin addu'o'in ku da kuma yawan kulawa da labarin rayuwarta mai cike da al-ajabi, wanda yanzu kuma, ya zamo farin ciki a cikin rayuwarta. Hak'ik'a tace kowa da kowa tana gaidashi da godiya ga bin labarinta._ _Hak'ik'a na yadda ni ta masoya ce, kuma zan ciga da kasan cewa daku a cikin labarurruka masu tsuma zuciya,da wa'azantarwa, da nishad'an tarwa, sanna da.......😊 kungane zance Taku d'in aciki._ _To masha'allah! Ku kasan ce dani a sabbin littafaina masu zuwa, insha'allah, wanda daga ciki, *ZAWARCIN MU!* zai shigo ciki, duk da had'in gwiwa ne; amma jagoranci na ne, sai kuma next buk d'ina, *CIKAR MURADIN RUHINAH!* wanda zasu zo insha'allah bayan sallah._ _Ayi aiki da abun da na rubuta, na k'warai, don Allah wanda aka ga bai dace ba, adinga barinshi gefe, a matsayin nishad'i._ _Ina rubutu, da k'arfin k'aunarku da soyayyata gareku makaranta na, domin ina d'aukar nasihar da ta dace, ta banza kuma, bansan da wani gyara cikinta ba, don haka ina shirye da kar'bar gyaranku insha'allah, amma ba da karin labari na ba._ *Godiya ga dukkan members na groups da labari na ke zuwa gare su, nagode! nagode!!nagode!!!* *Wannan sad'aukarwa gareku duka.*👇ðŸ»ðŸ‘‡ðŸ» *_♥♥Someone who really loves you sees what a mess you can be, how moody you can get, how hard u are to handle, but still wants u in their life._*♥♥ _Godiya ga k'ungiyata, k'ungiya mai farin jini wato:-_ *REAL PURE MOMENT OF WRITER* da member nata baki d'aya, ina sonku sosai. *TA MASOYA💞 FANS MEMBERS* *BEE BEE 💧FANS MEMBERS* *MARUBUTA GROUP MEMBERS* *MATAN K'WARAI MEMBERS* *BADI'AT GROUP MEMBERS* *ZAMFARAWA (ZASWA) MEMBERS* *FEEDOHM MEMBERS* AND *HAUSA NOVEL ALL* _DA GROUP DA BASU JI SUNANSU BA, DA GROUP WANDA BAN SANI BA, DUKA SAK'ON NAKU NE, INA SON KOWA._ *ALHAMDULILLH*