Compiled by Princess Aysha Muhammad [3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *Bismillahirrahmanirraheem* *Nagodewa Allah mekomai me kowa daya bani ikon rubata wannan littafi nawa me suna *Allah gatan bawa, ina rokon Allah yasa littafina yasamu karbuwa agurinku masu karatu,innayi kuskure kusanar dani da gaggawa domin in gyara ,dan adam ajizine nagode.* *Page 1-10* Azaune take akan dakalin kofar gidansu hannunta dauke da kara tana wasa dashi yayin dasauran yaran makwabtansu suma suke nasu wasan ita kuma tana binsu da ido domin ita Bata da yencin shiga cikinsu tayi wasan yarinyace yar kimanin shekara takwas da haihuwa wacce Allah yajabceta da lalura irinta zubar da miyau sanna kafarta daya dahannunta daya duk ashanye suke intana tafiya tana jefa kafarne yayin da hannun yake makale a kirjinta wannan lalurarce tasa yara da sauran mutanen garin kyamatarta ko wasa basayi da ita sede tazauna agefe tana kallonsu *Asalin labarinta* Ilham bukar shetima shine sunanta na aynihi mahaifinta malam bukar shetima hafaffen garin medugurine acikin garin bama inda fadace fadacen daakeyi ayankinsu yayi sanadiyyar mutuwar iyayensa hakanne yasa yayanke shawara shiga cikin ayarin yan gudun hijira domin yin hijira daga yankinnasu. Bashi kadai bane agurin iyayannasa su biyu ne shida dan uwansa mesuna imamu amma rudin dagarin ke ciki yasa suka bacema juna yayi kukan bakin cikin mutuwar iyayensa da kuma bacewar yayansa Wanda besan awanne hali yakeba shiyasa yarungumi kaddara yayi hijira Acikin ayarin yan gudun hijirarne yahadu da wata budurwa wacce itama ankashe iyayenta( Bata da kowa )me suna maryam tunda suka hadu yake tausayamata sabida ita macece shiyasa yashiga dawainiya da ita har suka shigo garin kano bayan ansaukesu asansanin yangudun hijirane washe gari yakirata gefe inda yashawarceta dasuyi aurene zefi kulawa da ita sabani basu da aure Batare da Bata lokaciba ta amince inda dattawan cikin yan gudun hijirar sukadaura musu aure bayan yabata sadaki nera dubu biyar tundaga lokacin yadukufa gurin kwadago acikin gari har Allah yataimakeshi yakama masu hayar gida me daki biyu acan garin wudil sabida beda halin kamamasu acikin gari be kaunar zamansu acikin sansanin "yan gudun hijirarne shiyasa yakamamasu haya bayan tarewarsu badadewa Allah ya albarkacesu dasamun karuwa ta cikin suncigaba da kulawa da cikin har zuwa haihuwa inda Allah yasa maryam tahaihu lafiya tasamu "ya mace yarinyar kyakkyawace ajin farko sabida daga uwa har uban shuwa arabne sede kallo daya zaka mata kafahimci Bata da lafiya maana nakasasshiyace basuyi kasa agwuiwaba suka samata suna inda taci sunanta ilham bayan suna ilham iyayenta sundukufa neman magani amma duk inda sukaje amsa daya akebasu bazata warkeba tunda da lalurar aka haifeta hakan yasa suka hakura suka mikama Allah lamarinsu ilham na dada girma lalurarta nakara bayyana ahaka har aka yayeta bayan yayetane Allah yasake basu wata 'karuwar inda wannan haihuwarma tasamu mace suka samata sunan mahaifiyar bukar fateema suna kiranta ameera bayan haihuwar ameera basu sake haihuwaba har zuwa yanzu da ilham kede shekara takwas ameera kuma biyar rayuwa suke mecike da tsanani sabida malam bukar me karamin karfine wani lokacin ko yafita bayasamun dakon haka yake dawowa ahaka yakokarta yasa su ilham awata makarantar gwammanti ta pramary ilham na aji uku ameera aji biyu duk à tunaninsu ilham bazata iya komai amakarantaba amma Allahyataimaka yasa tana ganewa sede ko tambayarta akayi bazata iya fadaba sede gwaranci dan harshenta akarye yake. ko amakaranta tsokanarta suke yara sede ameera tatunda taremata dukda itama bawani wayo garetaba ita ilham kuwa sede taita dariya miyau nazuba tadauka wasa suke mata, to ko sundawo gidama yaran unguwa bakyaleta sukeba shiyasa mahaifiyarsu batason ilham nafitowa sabida ko ina hantararta akeyi tun mamansu na magana har tadena sabida tasan *Allah gatan bawane* *Cigaban labari* tanana zaune yaran suka fara tsokanarta itako se dariya take harda kwantawa miyau nazubowa daga bakinta, jiyo hayaniya da mahaifiyarta tayine akofar gida yasa tayi saurin lekawa daki inda tabarsu suna wasa da ameera ga mamakinta ba ilham sede ameera datakeyin homeworke dinta dasauri tadauki hijab dinta tasa tayi kofar gida sabida ta tambatar da ilham akeyi ayko ilai tana fita tayi tozali da ita tana dariya yara natsokanarta suna watsamata kasa bakinciki besa tayi yunkurin hanasuba illa iyaka dauko ilham datayi tashiga gida daita itako baabinda yadameta se dariya take . love you all maman yusuf✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ [3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _Writting by Zahra Muhammad mahmud_ *Page 11-20* Suna shiga gida kai tsaye toilet tashige daita tsifa tafara yimata sannan tawankemata kai Wanda yasha kasa sannan tayimata wanka tafito daita daki takaita sannan tayimata shafa tasauyamata kaya karkuso kuganta à time din kamar kadauka kagudu sabida kyan datayi. Abinci tazubo mata tafara Bata abaki Wanda ita ilham har zuwa lokacin dariya takeyi sabida intafara dariya tana jimawa bata denaba itako mahaifiyarta kwalla kawai take sharewa natausayin diyar tata ************** Yauma kamar kullum suntaso daga makaranta, ameera narike da hannun ilham suna tafiya yara suna tsokanarta ameera sekuka take musu tana dan Allah kudena metayimuku Wanda agefe daya ita wacce abin yashafa inbanda dariya baabinda takeyi ganin hakane yasa yaran suka cigaba da tsokanarta ahaka har suka karaso gida babansu suka tarar akofar gida yana alwala zashi masallaci ganinshine yasa yaran komawa da gudu sabanin da dahar cikin gida suke binsu Sannu baba mundawo cewar ameera sannunku mamana kushiga gida ina zuwa bari nayo sallah yafadi tareda shafa kan ilham wacce takafeshi da ido ba um ba umum Dashigarsu gida dakin mamansu suka shiga suka tarar da ita ta kabbara sallah ameerace tayi kokarin zuwa daukar buta itama tayo alwalar tazo tabi bayan mamanta sukayi sallah. Tare da yima ilham adduar samun sauki.itako ilham kiciniyar cire safa take har suka idar bata cire KO guda dayaba ameerace taamsa tacire mata sannan mamansu tacire musu Uniform Wanda gaban rigar ilham jike yake da miyau Wanda hakanne yatilastawa rigar kodewa daga gaban wanka tamusu sannan tajika musu garin rogo suka sha bayan sungama sha ne malam bukar yashigo gida fuskarsa ba walwala kan tabarmar dasuke zaune yazauna cike da kulawa maryam take tabayarsa malam meke faruwa naga ranka abace. Yace haba maryam dama haka yara suke biyo ilham baki taba sanar daniba kamar sunga dodo Sun m'aida ita kamar abin wasa haba maryam kinyimin adalci kenan. Maryam wacce tunda yafara magana take zubar da hawaye dakyar tabudi baki cikin kuka tace haba baban ilham menene amfanin insanar dakai indaga hankalinka yarannan badenawa zasuyiba konakai kara gun iyayensu basa kwabarsu to yazanyi ilham de ba ita tayi kantaba Allah ne yayi ta kuma shi dayayita ahaka nasan yanasane daita kuma nayi imani shine gatanta danhaka kaima kazubama sarautar Allah ido inda rabon musha kallo nangaba zakace nafadamaka takarasa zancan tana kuka. Jin maganganunta yasanya jikin bukar sanyi cikin sigar rarrashi yafara magana nafahimceki maryam kuma nima zanyi yadda kikace amma kinsa ba dadi adunga tsokanarta tace hakane amma bamuda yadda zamuyi sede mufadawa Wanda yayita haka sukai ta tatyaunawa agame da matsalar ilham har akakira sallar laasar suka tashi domin bada fatali. love you all 😘 maman yusuf [3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _writting by Zahra Muhammad mahmud_ *Page 21* *Bayan shekara uku* Kwanci tashi bawuya agurin Allah yaune ranar dasu ilham suka gama pramary school ita da ameera sabida tun suna aji hudu akayima ameera jumping takamo ilham.cike suke da murna daganin ranar dagasu har iyayensu murna suke harda ilham wacce batasan meyakawo murnarba.atamfa 'yar leda babansu yasiyamusu akadinkamusu Riga da siket ba laifi sunyi kyau kuma sunji dadin kyautar da babannasu yamusu na atamfar, ********* Yau watansu ilham daya dagama makaranta suna zaune atsakar gidansu suna wasa yayin da iyayensu suke hirar rayuwar duniya. Yarone yashigo gidan da sallamarsa bayan Sun ansa yagaishesu sannan yadubi malam bukar yace baban ilham ana sallama Dakai akofar gida wani mutumi gabanshine yafadi sannan yace kaje kace ganinan zuwa yaron yamike yafita yayin da malam bukar shima yamike, da sauri maryam tasha gabanshi tace "abban ilham yanaga daga cewa ana sallama dakai hankalinka yatashi kode akwai matsalane. Hannu yasa yashare gumin daya keto masa yace "Maryam banfada mikibane amma wallahi tun watanni uku dasuka wuce kudin hayarmu yakare kuma megidan cemin yayi yabani wata biyu inkawo masa kudin inba hakaba zesa wasu agidan kuma kinga yanzu har wata uku shida yacemin wata biyu nasan yazo karbar gidansane shiyasa kikaga hankalina yatashi. Cike da damuwa take kallon mijinnata tace "meyasa bakason sanar dani damuwarka abban ilham ni aganina abokin kuka shi ake fadawa mutuwa meyasa kaboyemin ? Kiyi hakuri itace kalmar daya iya furtawa yafita kofar gida dan ganin me sallama dashi abinda yaguda shiyatarar megidan yagani atsaye dashi dawasu katti guda biyu tun kafin yayi magana megidan yarigashi yafara magana cikin fushi "sannunka mallakau wannan ay ko gadona gareka se haka ko ancemaka abanza nasamu gidan dazan barka kaita zama batare dakabiyaniba cikin muryar tausayi malam keba megidan hakuri har kasa yaduka yana bashi hakuri amma shi KO ajikinshi karshema wainnan katti yacema sushiga gidan sufito masa dakomai da kowa nagidan kafin malam yayi magana tuni sunshige gidan umma (sunan da ameera ke Kiran mamansu kenan)tana zaune à inda malam yabarta seganin katti tayi suna shigowa kafin tayi magana taga malam yashigo yana share hawaye tambayarsa tashiga yi "malam meke faruwane ? Cikin muryar kuka yace "maryam megidanne yace mufitarmasa daga gida wainnanma dakikaga sunshigo fitardamu da kayanmu yasasu suyi,jeki kidauko mayafinki juyawa tayi jiki ba kuzari tadauko hijab dinta dama kayansu nasawa agana must go suke dan haka dauka kawai tayi tunkafin takai ga nade katifarsu kattinan sunrigata wurgota kofar gida haka suka shiga wurgi da komai n'a gidan tsinke basu bariba daga karshe suka taso su malan bukar agaba shida iyalansa zuwa kofar gida bayan sunfitone sukaga kofar gidan cike da yan kallo manya da yara.makulli megidan yasa yakulle gidansa yawuce shida yaransa kota kansu be biba ganin jamaa nakara yawa akofar gidanne yasa malam bukar fara tattara sauran tarkacensu kama daga tukwane bokiti dadai sauran kayan tarkacen gida yakulle acikin wani buhu katifarma yasa igiya yadaure dama taji jiki yana gama daure katifar yadorama ameera ummansu kuma tadauki gana must go din kayansu tarike hannun ilham har zuwa lokacin kuka sukeyi dukansu harda ameera sabanin ilham datake tafaman sanaartata wato dariya malam bukar buhun kayan daya daure yadauka yace sutaho sutafi sudena zama agurin suna tarawa kansu mutane tafiya suka farayi dauke da kayansu suna kuka yaran garin kamar jira suke suka bisu abaya suna musu ihu sekace sunyi wani laifi kuma manyan gurin bawanda yakwabesu sabida makwabtansu suntsanesu badan komaiba sedan kawai Allah yabasu ilham haka suka cigaba datafiya yaran namusu ihu karshema suka fara jifansu seda sukayi nisa dagarin sannan yaran suka koma Love you all 😘 maman yusuf [3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _writting by Zahra Muhammad_ *Page 22* Tafiya sukayi me nisa sannan suka sami kasan wata bishiya suka zauna domin su huta. Har zuwa lokacin hawaye bedena zuba à idonsuba Malam ne yakai dubansa fuskar ilham wacce ko baa fadamasaba yasan tagaji da hannu yayimata alama datazo kusa dashi.bamusu tamatso hannunta yarike yafara magana "ilham mu munyarda Allahne yayiki kuma yabamuke badan bayason daya daga cikinmuba kuma insha Allahu masu kinki nangaba se Sun huta à inuwarki kiyi hakuri daduniya aduk yadda tazo miki .yafada yana zubda hawaye itako ko ajikinta danma tagajine danasan baabinda ze hanata darawa wani wata sarka yaciro awuyansa yadauramata awuyanta gami da fadin Allah ya albarkaci rayuwarki gaba daya suka amsa da ameen Umma takatseshi tahanyar fadin malam kayi shuru haka Allah nan kuma shine gatan kowa. Tana gama magana tamike malam ne yace inazuwa kuma bayan hutawa mukeyi,tace wallahi kishin ruwa nakeji shine zan tsallaka titincan inga ko zan samo ruwa, mikewa yayi yanafadin haba ina gurin shine ke zaki neman ruwa zauna inje inkawomuku. Haka tazauna badan ranta yasoba shikuma yatafi debo ruwan yanatafiya yana waiwayensu kamar ze jiyo kuma sede yatafi sunanan zaune suka fara jiyo hayaniya abakin titin gaban umma ne yafara faduwa tana tambayar kanta meke faruwa takejin hayaniya haka kamar bazata jeba cam kuma tamike tanufi gurin tana zuwa taga anzagaye ana kallon wani abu karasawa itama tayi gurin yayinda bugun kirjinta yatsananta tana karasawa gurin INNALILLAHIWAINNAILAIHIRAJIUN Malan tagani kwance cikin jini mota tabugeshi kanshi ya rabe gida biyu ko baa fadamata ba tasan malam rai yayi halinsa yanke jiki tayi tafadi kasa sumammiya love you all 😘maman yusuf [3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _writting by Zahra Muhammad Mahmud_ *Page 23* Mutanen dake gurinne sukayo kanta domin Bata taimakon gaggawa daukarta sukayi sukasa amota tare da gawar malam .sukuwa su ameera suna zaune Jin shirun yayi yawane yasa ameera mikewa takama hannun ilham suma sukayo hanyar titin zuwansu yayi daidai dazaasa ummansu amota dagudu ameera takarasa gurin tana Kiran ummansu mutanenne suka juyo gareta domin Sun fahimce mahaifiyartace har anhada daita amotar Sun fara tafiya sannan ta tuno da ilham dake can gefen titi har zatayi magana sekuma tayi shuru sabida atunaninta ilham ba inda zataje harsuje sudawo tuna hakane yasa tamaida hankalinta kan ummansu wacce ke kwance rai a hannun Allah. Asibiti akanufa dasu umma emmergency aka shiga daita yayin da malam kuma akayi mutuare dashi tagaban ameera akawuce dashi se alokacin hankalinta yakai gareshi wani gigitance ihu tasaki tayo kansa tana ihu nurse ne suka riketa itako ihun Kiran baba take ahaka har aka shige dashi ciki duk wani me imani inyaga ameera se yatausayamata malam yarasu ga umma à emmergency rai a hannun Allah Dakyar nurse din suka rarrasheta tayi shuru abunka da yaro har wasa tafara. Kwatakwata tamanta da wata ilham hankalinta nakan umma tunda ance mata babanta yamutu. Secan da magariba aka fito da umma daga emmergency zuwa dakin 'yan paralyse domin itama umma asanadaiyyar faduwan datayi takamu da paralyse gabadaya barin jikinta daya yashanye har gefen fuskarta .bayan ansa umma adakinne nurse suka kira ameera zuwa dakin likita, tabayoyi yafaramata kama daga sunansu, daga ina suke, awacce anguwa suke (dayake wainda suka kawosu su suka bige malam. Daga cewa bari suyi sallah suka gudu ) sunansu tafadi sannan tafadi anguwarsu. Abinci likita yasa aka Bata daga nan yasa aka maida ita gurin ummanta gefen gadon tazauna sannan tabi jikin ummanta da kallo har zuwa fuskarta ganin yadda fuskar ummanta tasauya yasa tasanya kuka tana jijjiga umman tana fadin umma.gaba daya dakin bawan da betausayawa ameera da ummanta ba tananan har bacci yadauketa ajikin ummannata. ********** Bata farkaba se dasafe se lokacinne tatuna da ilham dagudu tafito daga Dakin tana ihun Kiran ilham karo sukayi da doctor ganinta afirgicene yasa yariketa yana tambayarta meke faruwa dakyar ta iya fadamasa dasauri yadauketa yasa amota suka tafi gurin dayake banisa amma koda zuwansu va ilham ba alamarta sede kullin kayansu juyo sukayi jiki bakwari bayan sungama duba ko ina nagurin ba ilham asibitin suka koma ameera nata aykin kuka. love you all😘 maman yusuf [3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _writting by Zahra Muhammad mahmud_ *Page 24* Suna isowa asibitin dakin da mama take suka nufa auna ta likitan yafarayi da mamakinsa yaga ba numfashi atare daita hankalinshine yafara tashi yana gudun kar ace ita ma babu ita awo n'a musamman yashiga yimata sede yamakaro Allahn dayayita yafishi kaunarta innalillahi wainnailaihirrajuiun itace kalmar dayake nanatawa zufa ce tashiga keto mishi ta koina dubansa yakai gun ameera wacce har Yanzu kukan rashin ganin ilham takeyi. Tausayinta ne yakamashi Jan hannunta yayi suka bar dakin bayan ya rufe gawar umman wasu nurse guda biyu yagani yabasu umarnin akai gawar umma mutuware Office dinshi yashiga da ameera bayan Sun zaunane yafara magana " kiyi hakuri kinji kowa dakalar kaddararsa ketaki kaddarar Bata da kyau amma kigode Allah kinji .kai kawai tadagamasa sabida Bata fahimci meyake nufiba duba da kankantar shekarunta. Address dinsu yasake tambayarta tasanar dashi Jan hannunta yayi suka sake fita kai tsaye unguwarsu yaje da ita wani makocinsu yasamu mesuna malan sule bayan sungaisane yake tambayar sa shin koyasan wannan yanuna ameera dago kai malam sule yayi yakare mata kallo sannan yace yasanta yar gidan malam bukarce inafatande lafiya. Lafiya kalau likita yabashi amsa daganan likita yakoro masa bayanin abinda yafaru harda mutuwar umma se anan ameera taji ummansu itama tarasu kuka tasamusu me tsuma zuciyar duk wani me imani shikanshi malam sule kukan yakeyi yakara da fadin jiya jiyannan mutanennan sukabar gidannanfa yanuna gidan ashe tsautsayine yafitardasu Kuka yasake barkewa dashi likitane yakatseshi dacewa malam ba kuka zakayiba sonake ka kaini gidan megari inyimishi jawabi sabida asan yadda zaayi da gawarwakin. Tashi malam sule yayi gami da fadin biyoni muje gurin me garin. Kama hanya sukayi likita narike da hannun ameera ,akafa sukaje gidan megari dayake banisa bayan sungaisa dame gari sukayimishi bayanin abinda ke tafe dasu megari bakaramin girgiza yayi da labarinba duk da besan malam bukar amma yatausayawa rai shela yasa akayi agari akan jamaa suzo fada zaayi janaiza sannan yamike yabi doctor suka dunguma zuwa asibitin da isarsu akasaka gawarwakin amota bayan doctor yagama daukar hotonsu awayarsa sannan yayi cikecike a file dinsu. Kai tsaye kofar gidan megari akayi dasu Wanda yacika da jamaa cikin gida aka kaisu akamusu wanka megari yasallacesu aka kaisu gidansu nagaskiya Wayyo rayuwa kowa nagurin yatausayawa wainnan bayin Allah se addua ake musu nasamun rahamar Allah.bayan anyi adduoine doctor yace zewuce sabida yanaso zetafi gida dan shi acikin garin kano yake ayki yakawoshi wudil. yanemi megari daya bashi ameera yatafi da ita dan zamanta agarin zedunga tuna mata danginta tana shiga damuwa.hakuri megari yabashi akan yayi hakuri zuwa Adan kwana biyu sabida karyayi gaggawar bashi ita daga baya danginsu nagurin iyaye suzo nemansu dan haka yayi hakuri aga abinda hali zeyi. Va ason ran doctor yatafi yabartaba wacce harzuwa lokacin daze wuce kuka takeyi ita ummanta dakyar ya rarrasheta bayan yamata alkawarin zekaita gurinta, naira dubu goma yakirgo yaba megari akan asiyamata kayan sawa .yanacikin maganar ne yatuna da kayansu nabayangari dan haka motarshi yanufa yaje yadebo kayan Wanda bawanda yatabasu sabida bawasu kayan kirkibane. Megari yaba kayan sannan yabukaci da à adanasu kodan gaba. Sallama yama megari yawuce, bayan tafiyarsa megari yasa akashiga da kayan cikin gidan shima shiga yayi rike da hannun ameera yana shiga matanshi sukayo kanshi kowacce burinta yabata ita sabida me gari baya haihuwa dan haka dukansu basu da y'aya ganin inyace gawacce yaba abin ze zama da rigima shiyasa yace dukansu yaba kowa nada iko akanta ameera kenan baiwar Allah . jamaa ina labarin ilham ne ? love you all 😘maman yusuf [3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _writting by Zahra Muhammad mahmud_ *Page 25* Iham tunda ameera tatafi tabarta take tsaye abakin titin bata matsaba tananan har kowa yawatse bata da alamar motsawa. Gungun wasu almajirai sukazo wucewa sundawo daga yawon bara suna zuwa daidai da ita kawai seta bisu dan ita atunaninta gidansu zasuje tafiya sukayi metsayi Sannan suka iso wani dan kauye dayake suna da yawa shiyasa basu lura da itaba tsayawa sukayi abakin titi da alama tafiyar dasukayi sunyitane dan samun ragin kudin mota baa kauyan zasu tsayaba wata motace kirar akori kura tazo wucewa dasauri almajiran suka fara tsaida motar Motar harta giftasu tadawo da baya ina zuwa direban motar yatambaya. Kano suka hada baki gurin bashi ansa gyara parking yayi sannan yafito yabude musu kofar bayan motan dasauri almajiran suka fara darewa kan motar har sungama hawa ilham natsaye sabida ita bazata iya hawa da kantaba direbanne yawaigo yaganta atsaye atunaninshi tafiyarsu daya danhaka batare da Bata lokaciba yadauketa yasa acikinsu bayan yarufe kofarne yace dasu kudin motarsu naira hamsin hamsin basu musaba sukace Allah yakaimu lafiya zagayawa yayi yatada motar sukadau hanya Tafiya sukayi medan tsayi sannan suka iso kano parking yayi agefen titi sannan yasakko yabudemusu kofa kowa inze sauka seya mika kudinsa harsuka gama sauka yarage saura ilham sauko da ita direban yayi sannan yamika mata hannu alamar takawo nata kudin kallonshi kawai take da lumsassun idanuwanta Wanda KO baa fadaba yunwa takeji Ganin Bata da niyar magana yasa yakyaleta yashige motarsa yawuce yabarta agurin sukuwa dama almajiran sundade da wucewa. Tananan tsaye har akafara Kiran sallar magaruba bata matsa a inda takeba amma zuwa lokacin tafara kuka sabida rabonta da abinci tun karin safe kukantane yajanyo hankalin wata mata meseda kunu da kosai kanta .kobaa fadamataba tasan yunwa ce tasa yarinyar kuka dan haka kunu tazubamata kunun da kosai taje gurinta tabata kallon ilham datayine yasa zuciyarta tashi sabida ilham inbanda warin rana da karnin miyau ba abinda takeyi ga wani zarni daya cika gurin asaka makon fitsarin datayi ajikinta Seda me kunun tayi dana sanin bata kunun a robarta. Itako ilham nagani kunu bata tsaya tunanin komai takafa robar abakinta batadamu da zafin kununba tashanye tas sannan taci kosan ay tana gama sha takwanta agurin sebacci da gudu me kunun tabar gurinta domin lamarin ilham yafara Bata tsoro Yarinya dakyau kamar aljana sannan gata nakasasshiya ay bata bata lokaciba tahada kayanta tabar gurin Love you all 😘maman yusuf [3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _Writting by Zahra Muhammad mahmud_ *Page 26* Tanan kwance agurin kowa yazo wucewa sede yamata fatan samun lafiya domin azatonsu mahaukaciyace Tana gurin har zuwa karfe daya nadare se alokacin tafarka koda tafarka Bata tsorataba cigaba kawai tayi da tafiya duba da yadda garin kano dan musa me kwankwasiyya yawadatata da haske dan haka ilham tafiya kawai takeyi batunanin komai ba mutane sede jefi jefin motoci masu wucewa Duk motar datazo wucewa nacikin motar kallon mahaukaciya sukemata bare yanzu data cire hijab dinta acan inda tasha kunu gashin kanta awaje yake gashi da yawa har gadon bayanta .tayi tafiya meyawa har tazo dai dai gadar yankura anan tayada zango ajikin gadar daga gefen titi baccine yasake dauketa agurin ba ita tafarkaba se da garin Allah yawaye shima tafarkane asakamakon hayaniyar mutanen dataji akanta bude ido tayi ahankali sannan tamike zaune tana kallon mutanen dakowa yatoshe hancinsa asakamakon warin kashin datakeyi domin kuwa kashi tayi akwance Korarta mutanen suka farayi haka tamike tana kuka ko tausayinta basujiba wata bayarabiya harda marinta tana harkadata. Jinsaukar marin akumatuntane yasata sakin kuka me tsanani gami da kwasa da gudu ay tana fara gudun mutanen suka fara dariya sabida gudun abin dariyane koni naso nadara kawai dannasan wacece ilhamne shine yahanani gudune irin naguragu tana fara gudun tafadi kanta yaji ciwo amma bata damuba burinta kawai tagudumma matar domin tunda tazo duniya baataba marintaba se ranar Seda taci gudunta me isarta Wanda duk inda tawuce da gudun dariya jamaa keyi dan gudun abin dariya ne sannan ta tsaya tana haki yunwa tafaraji danhaka tafara neman abinci tahanya bin guriguri tana kuka kofar wani restaurant ta tsaya tana kuka to aciki akwai costomers suna brakefast acikinsu akwai Wanda yafara amai sabida ganin ilham dayawa daga cikikuma fita sukayi suka bar abincin ganin haka yasa matar me gurin tasowa takama ilham da duka bata barta seda tamata shegen duka sannan takoma ciki tadauko ruwan wankewanke ta kwaramata zuwa lokacin inka kalli ilham bazakace itabace sabida gaba daya fuskarta ta kumbura dan duka matarce tafara balai dan ubanki gobe ma kikara zuwa kofar shagona ki korar min costomers mayya kawai wuce kibani guri. ilham nakwance agurin sabida jikinta yayi tsami ga yajin ruwan data watsamata yashigarmata ido da duk inda taji ciwo kuka kawai takeyi ganun ilham Bata da niyar tashi yasa matar janta akasa seda tayi nisa da ita sannan ta wurgar da ita cikin wata kwata Allah sarki ilham marainiyar Allah. love you all 😘maman yusuf [3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _writting by Zahra Muhammad mahmud_ *Page 27* *Bayan shekara biyu* Zuwa wannan lokacin duk Wanda yasan ilham baze ganetaba sabida gabada takoma tamkar mahaukaciya sabida datti gashin kantama yadankare akanta kamar bata dashi Rayuwace takeyi me cike da tausawa sabida ko abincin dazata ci yanzu yakoma sede tabi bola tasamu hakanne yasa duk Wanda yaganta yaga mahaukaciya Har yanzu atiti take kwana ko kangon da baa gama ginashiba. Yanzu shekarunta sha uku kuma awannan lokacinne Allah yakawomata jinin al'ada(wayyo Allahna)gaba daya jinin yagama bata mata jiki sabida jinin irin me rushing dinnanne ga azababben ciwon mara Wanda inya murda mata sede taita birgima har Allah yayayemata kuma koda jamaa sunga tana birgimar babu me bi takanta dan azatonsu duk acikin haukarne Shiyasa yanzu warin datakeyi namusammanne ko ina tabi korarta akeyi babu me Jin kanta kuma lalurarta se abinda yakaru basauki sena Allah. *********** Zuwa yanzu ameera na js2 sabida megari yamaida ita makaranta kuma har yanzu bata manta da yar uwarta ilhamba shiyasa kullum megari cikin bada cigiyarta yake sabida megari idan akwai abinda yatsana shine ganin ameera cikin damuwa Sam baya kaunar bacin ranta dan inkaga ameera yanzu bazaka taba cewa ba yarsa bace kuma suma matansa kowacce cikin kyautatamata suke ba banbanci. Rayuwar ameera de se sonbarka matsalarta daya ce rashin yaruwarta ga doctor kullum cikin yimata ayke yake duk week-end kuma yana hanya dan yanzu sunsaba dashi kamar dan uwanta haka tadaukeshi shima kuma zallar tausayintane aranshi dakuma wani abu Wanda yabarma ranshi sezuwa lokacin dazata mallaki hankalin kanta. love you all 😘maman yusuf [3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _writting by Zahra Muhammad mahmud_ *page 28* *Anwar umar mutallib* Dane ga shugaban kasar nigeria meci ayanzu wato Alhaji umar mutallib manumfashi.shekarunsa basu wuce 35 ba dane daya tamkar dubu agurin mahaifinshi subuyu Allah yaba iyayenshi shine nafari agurin iyayenshi se kanwarsa mebinsa khadija wacce taci sunan mahaifiyar alhaji yasa suke cemata ihsan. Mahaifiyarsu hajiya zainab ita kadaice agurin mahaifinsu shiyasa tazamana itace first Lady of Nigeria. Hajiya zainab macece kyakkyawa domin ita asalinta mutanen labanonce tsayawa fadin kyau irinna hajiya zainab zezama kauyanci sabida duk wani abu da ake kira kyau ga y'a mace takai karshenshi don kyannatane yake karasawa mijinta kaunarta.duk da kyau irinnata se Anwar yace bata iyaba domin yafita kyau nesa bakusaba mutumne shi miskili naajin farko kasaita gareshi kamar jinin sarauta yayi karatunshi tundaga pramary zuwa secondry school a turkish school dake abuja inda yawuce da karatunshi na jamia a can kasar mascow har zuwa yanzu daya hada masters dinshi akan fannin petro chemical engenearing Zamansa akasar waje yasa yafara neman mata tun yanayi kadankadan har yakai matakin daze hada mata uku akan gado daya kuma yayi amfani dasu batare daya gajiba sabida Allah yayoshi acikin jerin maza mabukata koya shaawa tamotsa masa baya iya hakura seya biya bukatarsa Abokanshi nacan sunyi iya yinsu wajen ganin sunkoyamasa shan giya da coccane amma abin yaci tura domin shi baya kaunar abinda zegusar masa da hankalinsa. Anwar Wanda akafi sani da the most handsome domin haka kowa yake kiranshi sabida kyan Anwar ko ajinsin Larabawa da indiyawa se an tona zaa samu irinshi (kunsanme ? Duk kyansa bekai ilham ditaba)yana da gashi akansa metarin yawa yanayin gashinnasa tamkar arnav din kushi koya yamotsa bakinsa se beauty point dinshi yafitu sosai farine shi sosai kuma yanada tsayi amma bacanba sannan yanada faffadan kirji Wanda yake amurde hakan yasamo asaline asakamakon daga karfe daya keyi arayuwarsa baya kaunar komai sama da iyayensa da kuma kanwarsa kuma duk abinda zeyi yana bashi lokacine lokacin nafita shima yabar abin misali inze gana dawani zece yabasa minti biyar tofa dazaran minti biyar tacika tashi zeyi yafice yabaka guri baya wasa da lokaci hakane yasa baya wasa da ibada duk iskancinsa baya barin sallah Anwar mutumne shi Wanda beba soyayya muhimmanciba ko matan dayake hulda dasu basonsu yakeyiba kawai for personal used yaajiyesu dan ko numbarshi basudashi Ko bayan yagama karatu mahaifinshi yayi yayi dashi yadawo gida amma yaki kullum ansa dayace am on my way dady very soon tun mahaifin namishi uzuri har abin yafara Bata mishi rai dan haka yasa masu bincikamasa me Anwar yakeyine daya hanashi dawowa gida duk Wanda yasa binciken ansa daya suke Bashi neman mata yakeyi wannan batu bakaramin tada hankalin mahaifinshi yayi ba domin dede gwargwado suna iya bakin kokarinsu gurin ba yaransu tarbiyya dagashi har mahaifiyarsu kudi da mulki besa sunyi wasa da tarbiyarsuba hakannema yasa bekai ihsan karatu kasar wajeba don yana gudun zamani amma yau abinda Anwar zemasa kenan. Hakanne yafusatashi yakirashi awaya yana gaisheshi amma ko amsawa beyiba illa cewa dayayi cikin muryar fushi wacce Anwar bedauka dad dinsa yanada itaba. Duk abinda kakeyi anan inada labari kuma wallahi duk hukuncin dana dauka akanka ka kuka da kanka dan hukuncin baze maka dadiba danhaka duk abinda kakeyi kabarshi kabiyo jirgi ranar asabar kasauka a kano sabida nima zanje kanon wani taro semu taho abuja tare kuma wlh inbaka tahoba daga yau kanemi wani uban niba mahaifinkabane.yana kaiwa nan yakashe wayarshi yana huci zuface tashiga karyowa Anwar kamar ruwa domin iya tashin hankali yashigeshi jifa yashigayi daduk abinda hannunsa yakai kai yanayi yana fadin wayyo allahna wanne munafikine yahadani da dad. Hakade yagama dan matashin haukarsa yafara shirin barin kasar domin saura kwana biyu asabar din tacika. ********** *Asabar* da misalin karfe goma sha daya nasafe jirgin su Anwar yasauka à filin jirgi na malam aminu kano tun kafin zuwan jirgin airport din cike yake da security takoina sabida Anwar koda saukar jirgin shine mutum nafarko daya fara sakkowa wayyo Allahna sisters kuzo kutayani gani sanye yake cikin blue jins da farar shet sannan yadora katuwar rigar sanyi baka wacce tsayinta yakai har guiwarsa kanshi yasa hular sanyi fara yayinda yanade wuyansa da irin wannan siririn abunnan namaza(bansan sunanshi ba amma wani lokacin har rawani sunayi dashi)red colour inkuka ganshi bazaku so kudauke ido akanshiba domin yahadu saukowa yafarayi cikin tafiyarsa ta kasaita tunkafin yagama sakkowa aka shimfadamasa red carpet yasauko akai yaci gaba da tafiya har zuwa inda aka ajiyemasa motar daze hau wata bakar jeep ce kirar kamfanin Ford tinted ne gilas din motar murfin baya aka bude masa yashiga sannan akarufe sauran motoci kimanin guda goma sha daya suka rufawa motarsa baya yayin da gurin yacika da jiniya duk inda suka wuce kallonsu akeyi yayin da duk ababen hawa nakan titi suke basu hanya ahaka har suka iso govement house koda isowarsu wani kayataccen falo aka saukeshi Wanda ga abincinan na alfarma yaci iya cinshi yabar nabari jus kawai yasha sabida yaci abinci ajirgi nafeesace tayi sallama tashigo cikin falon y'a ce game girma gomnan jahar kano cikin ado nadaukar hankali se kwarkwasa takeyi Wanda shiwanda akeyi dominsa ko kallo bata isheshiba ita kuwa Allah ne yajarrabeta da sonshi tunda dadewa shiko basonta yakeyiba koda tagaisheshi dakyar yaamsa suna nan zaune akayi ringing bel ita tabada umarnin ashigo wani sojane yashigo yadan kame gami da sarawa sannan yace ranka yadade his highness yanason ganinka mikewa yayi kawai batare da ya amsaba yabi bayansa har zuwa wani falon. Mahaifinshine aciki tare da gomna suna hada ido da mahaifinsa yaji gabadaya kunya takamashi dakyar ya iya gaishesu cikin sakin fuska suka amsa har mahaifinnasa kamar bawani abu dayamasa gomnane yamatso yarungumeshi ajikinshi yajashi har kan kujerar dayake zaune yana fadin haba dan gidan dady yau gaisuwar daga nesace bazaazo jikin dadynba ko shide dukar dakai kawai yakeyi domin beson hada ido da mahaifinsa bayan sundan taba hira megirma shugaban kasa yamike yace zewuce sabida yau yakeso yakoma abuja tashi akayi gaba daya harda gomna domin masa rakiya zuwa airport jerin gwanon motocine sunkai kimani guda talatin takoina jiniya ke tashi sukayoma shugaban kasa rakiya ga garin akwai hadari sosai anfara yayyafi jamaa kowa yafake sekallon Motocin akeyi kan kace me ruwa yabarke kamar da bakin kwarya adede wannan lokacin ilham natsaye abakin titin ruwa nadukanta amma bata damuba sabida hakan sabontane tananan atsaye har motocin shugaban kasa sukazo wucewa gomna da shugaban kasane abayan motar yayinda Anwar ke zaune agaba shida direba. karar jiniyar da ilham tajine yasata firgicewa dan haka Bata bata lokaciba gurin fara gudu gashi ana ruwa. Kamar ance Anwar yawaiga inda take haba mezeyi inba dariyaba dan abin gwanin bandariya dariya yake har rike ciki yana kwanciya Jin dariyarsane yasa mahaifinsa kallonsa da gaggawa Wanda shi tuni yamantama da mahaifinsa yake tafe. Adede lokacin ilham santsi yakwasheta garin gudu tayi samasama tafado kasa haba Anwar ay har ihu ga kwalla data cikamishi ido dan dariya mahaifinsa mamakine yakamasa karara sabida tunda aka haifi Anwar betaba dariyar dazakaji sautintaba se yau Anwar Wanda garin dariya har pointing dinta yakeyi batare dayasaniba hannunsa mahaifinsa yakalla dan ganin abinda yake yiwa dariya har haka Allah sarki ilham yagani wacce zuwa lokacin harta mike tacigaba da falla gudunta na guragu ay Anwar nagani shima yacigaba da dariyarsa shiko mahaifinsa wani murmushi yasaki Wanda kai tsaye zamu iyan kiranshi namugunta wayarshi yadaga yakira motar bayansu yabada umarnin adauko mishi ilham asa amotar Wanda Anwar dan dariya shibemasan mahaifinnasa yayi wayarba haryadena ganinta bedena dariyaba ahaka harsuka iso airport ko gurin shiga jirgi anriga shigewa da ilham dan haka begantaba ahaka harsukayi sallama da gomna suka shiga jirgi gurin zamansu daya da dadinsa amma koya yatuna yadda ilham tafadi har fadowa yake akujerarsa dan dariya sude security se kallon abin mamaki sukeyi itako ilham tunda akadaukota amota take bacci sakamakon heater dake kunne amotar har akasata ajirgi bacci take shiko mahaifin Anwar kallonshi yayi fuska dauke da murmushi yace aransa my son kenan ay dariya yanzu kosomata love you all 😘maman yusuf *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _writting by Zahra Muhammad mahmud_ *page 29* Da misalin karfe biyar na yamma suka Isa Abuja koda saukarsu motocine da jamian tsaro bila adadin suna jiransu karasowa sukayi suka shiga mota zuwa gida Tun ajirgi dady yaba wani excord dinshi umarnin yakai ilham wani guest house dinshi kuma yatabbatar yasamo matar dazata kula da ita dan haka koda suka sauka Anwar begantaba tafiyar dasukayi bata da tsayi suka iso gida tundaga get kowa ke sarawa har zuwa cikin gida suna shiga falon gidan mahaifiyar Anwar ce abakin kifa tana jiran shigowar gudan jinin nata dagudu yakarasa jikinta yarungumeta yana fadin imiss you mum somuch ita ma hakan take fadamasa karasowar ihsan gurinne yasa yasaki mum yarungume ta itama dad ne yayi gyaran murya sannan hankalinsu yadawo gareshi Mum ce tafara Isa gareshi tana murmushin dake kara fito da kyanta rugumeshi tayi sannan tace you are highly welcome my spouse dariya yayi sannan yayi huging nata back yana fadin bawaninan bayan duk kun manta dani ta Anwar kukeyi we are sorry tafadi gami dajan hannunsa suka haura sama Anwar ma dakinshi ihsan taja hannunshi takaishi ruwan wanka tafara hadamishi sannan tace mishi bross kaje kayi wanka inka shirya seka samemu a dinning area na falon dady murmushi yayi mata kawai yashige toilet itako fita tayi tanata murna yau bross nata yadawo bakinta har kunne (amin afuwa banfadi ihsan ko yar shekara nawabace to me karatu ihsan shekarunta ashirin domin da fifting years Anwar yagirmeta)falo takoma tazauna zaman jiran mutanen gidan Dukansu Sun hallara suna cin abinci sannan suna hirar yaushe gamo da Anwar amma dady bayasamusu baki momy tafuskanci hakan amma tabari sesun kebe ta tambayeshi meke faruwa hakane yasa shima kanshi Anwar yaki sakin jikinshi dasu Suna tsaka da cin abincine Anwar yatuno ilham gurguwa habawa aywata irin dariya yafashe da ita harda rike ciki daga momy har ihsan sunfirgita daganin hakan banda dady dominshi yasan dalilin dariyar momy arude take tambayarsa lafiya sabida ita tahaifeshi amma tasan bata taba Jin sautin dariyarshiba seyanzu dafa shi tayi tana tambayarsa dan gabadaya tafirgice atunaninta aljanune suka shigar mata jikin shi dakyar yaiya dena dariyar sannan yafara basu labarin abinda yasashi dariya tunda yafara labarin ihsan itama dariyar take momy ko murmushi tayi tace Allah yashiryeka Anwar yanzu dama dankaga gurguwane kake wannan uban dariyar wallahi kakiyayi kanka sabida hallittar Allahce bakyau hakan dakakeyi sabida kaima barawa kayi Allah yayi hakaba Har zuwa lokacin dariyar taki sakinshi seda ihsan tayi katobara tahanyar cewa kai bross wallahi harna hango ka kaida ita amatsayin miji da mata tafada tana dariya wani gigitaccen mari yadauketa dashi kafin marin yasaketa yakara mata wani yadaga hannu zekara dady yarikemishi hannu shiko nuna ihsan yake da hannu yana fadin ni saankine dazakiyimin wannan mugun fatan keko ihsan wacce irin kiyayyace tasa harkika hangoni amatsayin mijin gurguwa ni yafada yana nuna kanshi yayin da gaba daya jijiyoyin jikinsa suntashi haka gashin jikinshima yatashi idonshi yayi ja ba ihsanba hatta dady seda yatsorata daganin yanayinsa sabida one time yarikide dagudu ihsan tabar gurin tana kuka sabida kotsawa bross nata betaba yimataba Amma shine yau harda marinta daga yimasa wasa kuka tasake rushewa dashi shiko ta maman tsaye se huci yakeyi momy ce tafara magana cikin sigar rarrashi haba my son meyasa haka wasa fa takema inbanda abinka taya zaka auri gurguwa wacce basake ganinta zakayiba don Allah karage wannan fushinnaka shiko dady kallonsa kawai yayi yace ka kyauta Anwar you Will pay for it kansa yagirgiza yashige daki momyce tashiga yimasa nasiha sosai seda taga yasauko sannan tace yaje yahuta itama tabi megidanta daki love you all maman yusuf [3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _writting by Zahra Muhammad mahmud_ *this page is dedicated to Zahra Muhammad hausa novels group thanks you all am really appreciated* *page 30* Tunda daga wannan rana Anwar yafita harkar kowa agidan kamar yadda kowa yafita harkarshi ko momy tadena bi takanshi sabida dady yamata bayanin abinda yake aykatawa a mascow. Kuma dady yashaida mata wlh seya dauki mummunan mataki game da abinda ya aykata Yau lahadi Wanda yay dede da sati daya kenan da zuwan ilham abuja. tun karfe goma dady yashirya yafice agida tare da excord dinshi bazame ko inaba se gidan dayasa akai masa ilham gidan akwai tsaro sosai kai tsaye yashiga falon gidan tare da excord din daya ba alhakin kulawa da ilham wata dattijuwa suka samu zaune afalon wacce shekarunta basu wuce hamsinba matar kallon farko zaka mata kagane tanada kirki matar mesuna inna ladi jiki nabari tasauka akujera tana mikawa dadi gaisuwa Cikin mutunci yaamsa gaisuwarta sannan yasami guri yazauna bayan yazaunane yabada umarnin akawomishi ilham Domin yaganta inna ladice tashiga daki tafito rike da hannun ilham wacce ko dawasa akacemaka itace bazaka yardaba sabida tin lokacin daaka Daukota ake aykin gyarata asatin datayi a abuja har wata kiba tayi ga haskenta daya fito Wanda ada datti yaboyeshi gashin kanta har kusa da duwawunta yasha gyara bakamar da daya dankareba sanye take da Riga da siket na kanti Wanda suka kara bayyanar da kyanta sede harzuwa lokacin miyau nanan kamarda da sauran lalurorinta koda aka fito da ita dady yayi matukar mamakin ganinta ahaka sabida betaba kawowa ransa akwai wani mahaluki afadin Nigeria daze gwadawa Anwar kyauba segashi yagani atattare da ilham baiwar Allah azuciyarsa yafara magana yana fadin inbanda iskanci irinna Anwar wannan ay baabar dariya bace sabida duk kyan dayake takama dashi wannan tafishi matsala dayace kawai lalurarta yanacikin wannan tunaninne aka zaunar da ilham agabansa dagowa yayi yakalleta cike da tausayawa itako se dariya take mishi hadi da gwarancinta Wanda ko baa fadamasaba gaisheshi takeyi yayin datake magana shikuma miyau yashiga ambaliya ko afuskar dadi babu alamar kyamatarta illa tausayamata dayayi juyawa yayi game kula daita wato inna ladi dan tayimai karin bayani kara rusunawa tayi sannan tafara magana ranka yadade a iya zamana da yarinyarna nafahinci ba mahaukaciya bace kawai dolancine da ita domin har biro da takarda take rubutu bide bansan metake rubutawaba amma nasan duk dan makaranta yaga rubutun zeiya karantawa jeki kawo min rubutun inji dady mikewa tayi taje tadauko takardu wainda yawansu yakai goma daya bayan daya dadi yashiga dubasu abu dayane arubuce duka ajikin takaddun wato *ilham shetima bukar*dady yayi matukar mamaki kobaaceba yasan sunanta kenan amma daya gwada seyace ilham bukar shetima dasauri tadaga hannu alamar itace kamar yadda takeyi amakaranta dariya duka sukayi anan suka gane sunanta amanarta yakara dankawa inna ladi sannan ya umarceta data share wa ilham miyan bakinta zedauki hotonta haka kuwa akayi inna ladi harda sake shafamata hoda tasamata jambaki wayyo Allah naso ace kuna gurin kuga yarda ilham tahadu ko kusa bame ganinta yayi zaton badaga indiya takeba dasauri dady yamata hoto kala biyu daya tasoma dariya wacce tabayyana hushiryarta me matukar kyau yayin da beauty point dinta shima yafito intakaicemuku ilham tayi kyau matuka bayan yagama daukar hotontane yamike yamusu sallama yawuce. koda isarsa gida hutawa yayi bayan yayi sallah yasa momy takiramishi Anwar da ihsan bayan sunzo dady ne yafara magana dacewa abinda yasa nataraku bakomaibane illa akan Anwar gaban anwarne yafadi azuciyarsa yace shikenan tafaru takare muryar dady ce tadawo dashi daga tunanin da ya fada inda dady yadora dafadin Allah yasani tun ashekarun baya nake umarta Anwar daya kawo matar dayakeso domin yayi aure amma yaki to hakanne yasa nidakaina nazabo masa wacce nake ganin tadace dashi ba Anwar ba hatta momy seda tafirgita dajin batun itako ihsan fadi take aranta Allah yakara dasauri yadago yana duban dady amma yakasa magana sabida zafin da zuciyarsa kemasa dady ne yaci gaba nasamomaka matar aure diyar mutunci sede yarinyace karama dan shekarunta basu wuce 14ba what inji momy takatse dady tahanyar cewa haba alhaji me yar 14 years zatayi agidan aure dan Allah kabar wannan maganar shide Anwar nashi ido dan yasan dady baya magana biyu amma azuciyarsa jiyake dama shi aljanine kawai yatashi yabace dady yaci gaba kuma nan da sati biyu zaa daura auren ba wani shagali zaayiba kawai daurin aure zaayi shagalin zaa dagashi zuwa lokaci namusamman. hawayene suka fara ambaliya a kan kyakkyawar fuskar Anwar. dan bakinciki yazaayi yana mazaunin dan shugaban kasa Wanda ahalin yanzu ankai sunanshi majalisar tarayya ta sanatoci da ta wakilai akan su tantanceshi zaa bashi mikamin ministan man petur na kasa amma ace bikinshi bashagali sekace wani mara gata kuka yaci gaba dayi dady ko kallonshi beyiba ita ko momy tundaga kallon fuskar megidan tasan bayason wargi dady ne yadauko wayarshi yanuno hoton ilham yamikama momy yana murmushi yace ga hoton surukartaki dasauri momy taamshi wayar tafara kallon hoton aybatasan sanda tarungume dady ba tanamishi godiya fadi take gaskiya kaiya zabe karfa kasa jamaarka sufarayi dakai tahanyar cewa se kyawawa kuke aure murmushi dady yakarayi yace wato naiya zabe ko ihsance taamshi wayar ahannun momy wani ihu tasaki gamida rungume yayannata Wanda tamanta fada sukeyi fadi take bross dady yagama yimaka komai tunda ze aurama wannan hurulinin dan Allah kalli hoton kagani da kamar baze kallaba amma se yadaure yakalla danyaga wanne kyaune wannan dahar yafi nashi da na momynshi kallon hotonyayi dasauri yamike yana fadin subuhanallah wani matsanancin farinciki ne ya ziyarceshi dagudu yakarasa jikin dady yarungumeshi yana masa godiya intakaicemuku Anwar harda yar kwallarsa ta farinciki godiya ko dady yashata tafi kwando dubu Anwar ne yafara magana dady yarinyar waye ita kuma yasunanta ilham bukar shetima sunanta wow gaba daya suka hada baki harda momy dady yaci gaba sanin yar gidan waye kuma wannan betasoba domin mahaifinta amininane dan haka aure nanda sati biyu sekaje kafara shiri rungume dady yakarayi sannan yanemi dady daya bashi contact dinta don su gaisa dady yabashi amsa da bata Nigeria se anyi auran zata taho kuma ba waya ahannunta Anwar beso hakaba amma kobakomai yasami hotonta dan wayar dady yadauka yatura hotunan atashi wayar tun agurin yadora daya akan dp dinshi yayi status da my wife to be shide dady kallonsu kawai yake yana dariya azuciyarsa dady ne yace kuma son kasaurareni dakyau duk ranar daka saki yarinyarna kobayan rainane banyafemaka ba dasauri suka kalleshi sannan Anwar yace haba dady karan haukane yacijeni dazan saki my Princess ay dady mutu karaba murmushi dady yayi sannan yace Allah yasa ameen dukansu suka amsa dady yaci gaba kuma in andaura auran anan zaku zauna zuwa wani lokaci kallon kallo suka fara Eh junansu momy ce kamarya alhaji banganeba hannu yadagamata sannan yace zaki gane senan gaba mikewa yayi yashige dakinsa yayin da momy tabishi jiki asanyaye Anwar ko ko ajikinshi domin ji yake ko atiti aka ce yazauna da princess dinshi zama zeyi matukar yana tare da ita dasauri yayi wanka yashirya yafita tare da excord dinshi bezame koinaba segidansu wani abokinshi dane ga megirma ministan yada labarai wato bala usman kaita Naseer bala usman kaita shine babban abokin Anwar tun secondry school har zuwa jamia suna tare tun ahanya yamishi waya akan yana tafe dan haka koda isarsu suntarar yana jiransu awaje Anwar nasauka amota suka rungume juna Jan hannunshi masser yayi zuwa part dinsa ayko ruwa beshaba yafara ba naseer labarin auransa sannan yanuna masa hoton matar bakaramin murna naseer yataya abokinshiva har yana cewa abokina Allah yabaka duniya kayi kokari kasamu kiyama daganan suka shiga shirya yadda bikin zekasance. love you all 😘 maman yusuf [3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _Written by Zahra Muhammad mahmud_ *page 31* Lokacin bikin Anwar se karatowa yake yi yau saura kwana uku Gaba daya Anwar yazama busy sabida zirgazirga yakosa adaura auren yayi tozali da kyakkyawar amaryarsa Shima dady beda lokaci duba da yanayin aykinshi wani lokacinma baya kwana agida. Momy ce ke cigaba da hidimar komai duk da itama akwai nata aykin but bakamar dady ba Kayan lefe kuwa tuni anhadoshi daga dubai baabunda babu fadin abinda ke cikin lefen ze cinye data baa gamaba Bangaran dazasu zaunama tuni komai ansaka inkukaga daular daakasa abangaren da ilham zata zauna zaku dauka bazaa mutuba kayane na nunama saa yayinda shikuma megayya me ayki wato ango tuni yabada hotunan ilham akayimasa enlargemet dinsu manyan size yasaka agidan wasu kuma akayi editen danashi aka hada bame cewa batare suka daukaba abokanshi kuwa kowa yaga hoton amaryarsa murna suke tayashi insuka bukaci yakaisu sugaisa da ita sede yace bata gari wani lokacin har mamakin Anwar sukeyi sabida Anwar miskiline nabugawa ajarida amma yanzu yazama suda sabida auran ilham dazeyi Ko invitation card na bikin abin kallone sewanda yagani *********** Abangaren ilham kuwa har yanzu bawani sauyi dangane da lalurarta batamasan wainar daake toyawa akantaba Inna ladi tsohuwar arziki itace tashiga gyara ilham tunda taji labarin aure zaamata duk da tana tausayinta agame da lalurarta haka taci gaba da durawa ilham magani na gyara mace dan ita gani take wata kila wani yakusanci ilham kafin zuwanta abuja. Ilham ko takara wani fresh tayi kiba yayinda hips dinta suka fito masu kyan tsari cikinta ashafe yake maana bata da tumbi ilham mace ce har mace sede lalurarta ita zata hana ganin hakan momy ce zaune ita da dady suna tattaunawa gameda bikin tace alhaji har yanzu baka fadamana ranar kai lefennanba gashi yau saura kwana uku biki nifa banganewa wannan auranba kaki kabudemin komai insanshi meke faruwane.murmushi dady yayi sannan yace sweet heart matukar baa daura aurannanba ankawo amarya ba bazaki gane komaiba dan haka kisa ranki a inuwa. Lefe shi kuma abangaranta zaku ajiye intazo tayi amfani dashi kallon mamaki momy take binshi dashi zatayi magana yadakatar da ita tahanyar fadin enough hajiya rai abace yatashi yabata guri baki asake. Anwar yakosa yaga Princess dinshi dan yanzu har mafarkinta yakeyi. ahalin yanzu tunda dady ya sa ranar auranshi yadena shaawar kowacce mace bayan Princess itace burin ranshi yanzu duk da haka amma yana ganin yanzu tayi kankanta da daukar lalurarsa duk da yalura tanada girman jiki but zebi komai ahankali shiko romance da ita yakeyi yawadatar Shiyasa gaba daya yagaza sukuni yakosa ashafa fatiha gidansu yafara cika da danginsu kama daga na uwa harna uba sabida bikin Anwar duk inda yabi andunga ango ango kaga na ilham ay in ana masa wannan kirarin har kyautar kudi yakeyi Wanda shi kanshi besan yawansuba har security na gidan yimasa sukeyi dan su Samu nasu rabon media kuwa bainda labarin auren Anwar bekaiba in tv ka kunna labarin ake in radio ne itama haka social media kuwa baa magana dan hotunansu daaka hada ake ta yadawa koina kowa yagansu yasan sundace dajuna yan mata masu son Anwar kamar zasuyi hauka dan bakinciki dan sunyi imani me mace kamar ilham baze kara kallon wata y'a maceba dasunan soyayya itako nafeesat yar gidan gomnan kano ganin hoton seda tayanke jiki tafadi agigice akayi asibiti taita Dakyar akasamu tafarfado kuji wahala darai shida besan tanayiba amma shine harda suma 🙄 *RANA BATAKARYA*............. Love you all maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _written by Zahra Muhammad mahmud_ *page 32* *RANAR ASABAR* ayaune dubban jamaa suka shaida daurin auran Anwar tare da amaryarsa ilham shetima bukar daurin auran dayasamu halattar shugabannin wasu kasashen, gwamnoni, sanotoci, yan majalisu, yankasuwa damanya manya atajirai dasauran talakawa masoya mulkin dady amatsayin shugabansu. Andaura aure abisa sadaki naira dubu dari biyar inda aka bada dukiyar aure 50 millions à babban masallaci na kasa wato central mosque dake abuja taro yayi taro kota ina security ne dan tabbatar da tsaro Ango baki yaki rufuwa se gaisawa yake da jamaa ana mishi fatan alkhairi Daga gurin daurin aure walima suka wuce wacce megirma shugaban kasa yahada anci ansha anyi danasha maroka ranar kakarsu tayanke saka Abangaren matama momy kanta har zafi yadauka sabida taro matan gwamnoni da sanatoci abikin baa magana se tambayar momi suke wai yar gidan waye Anwar ya aura sede tace musu childhood friend na dady dahaka take kashemusu baki Wanda dayawansu haushi sukeji dan be auri yayansuba Itama momy walima kawai tayi indatace sabida amarya Bata kusane dazaayi event kalakala suko sukace bakomai ayi da suna in amarya tahaihu Bangaren amarya ilham ko inna ladi takira masu gyara amare dayimusu make off anyimata tsayawa fadinkyan datayi surmené domin bame cewa itace gashi anmata Jan lalle Wanda yakara haskata intakaicemuku inna ladi kwalin tissue taajiye akusa da ita dazaran miyau yataho zebata kwalliyar tagogemata kwalliya akama ilham sosai dan harda gwaggwaro aka nadamata yayin da gashinta aka zubo mata dashi ta kafarda ta hannun dama hotuna masu kwalliyar suka mata awayar da dady yaba inna ladi akan in anshiryata adauketa hoto zeturo a anshi wayar karkuso kuga hotunan domin iya kyau tayi kyau sukansu masu kwalliyar basuyi zaton itace sirikar mister président ba duk da sunga hotunan a social media amma basu kawo ita bace har suka gama suka fice bayan fitarsu bajimawa dady ya ayko abashi wayar inna ladi tamikawa dan sakon yajuya. koda aka kaiwa dady wayar beyi mamakin kyan datayiba dukda kyannata nayau namusammanne danyasan itadin mekyauce Da har zekira Anwar yaga kawai gwanda yatura masa ta WhatsApp hakanko yayi shigar hotunan badadewa Anwar yabude ihu yasa acikin abokansa yana my Princess my Princess dakyar naseer yanatsar dashi tahanyar anshe wayar ahannunsa ba naseer ba har sauran abokansa Sun girgiza daganin ilham dayawansu sunjinjina ma Anwar shiko yayi wa hotunan Kiss yafi akirga baa Bata lokaciba gurin yadasu à media haka taro yaci gaba da wakana har zuwa dare kowa yawatse se dangi nakusa Sebayan isha dady yasamu kansa yashigo gida momy ce tarufa masa baya bayan yazauna nane yasha ruwan data kawo mishi sannan tace alhaji yabatun zuwa daukar amarya ne naga har yanzu shiru gefen fuskarta yashafa yana murmushi sannan yace senanda sati biyu zaa kawota kallonshi kawai takeyi dan ita yanzu bata yarda da dadynba tasan dole akwai abinda yake boyemata amma yazatayi intayi wari zatajine afili kuwa cewa tayi Allah yanuna mana ameen yabata amsa Anwar sanda labarin amarya se bayan sati biyu zata tare yasameshi jiyayi kamar zeyi hauka dan bakin cikin amma bayadda zeyi da dady shi yagode ma Allah ma da hukuncin dadyn yazomasa da sauki 😜 Abangaran dady kuwa yayi hakanne dan zuwa lokacin duk yanbiki Sun tafi sabida yayi imani Inde aka kawo ilham akan idonsu to labari mutumin dake china ma seyaji kamar agabansa akayi kunji dattijon arziki. love you all😘maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _written by Zahra Muhammad mahmud_ *salam sis kuyi hakuri da mistake din danayi narashin fadin Wanda yayiwa ilham waliyyi aranar daurin auranta.wani amintaccen malamin dadyne ya tsaya amatsayin waliyyin amarya.i hope that my apology is accepted*🙏 *page 33* Anwar ne kwance akan hadadden gadonsa yana baccinsa mecike da kwanciyar hankali.abaccinnasane yayi mafarki da ilham gurguwa dayakewa dariya wai gasunan awani lambu me kyau yayi matashin kai da cinyarta yana fadamata kalaman kauna yayinda itakuma take wasa da gashin kansa tana murmushi miyau nazuba abakinta zuwa fuskarsa amma bedamuba sema kokarin hada bakinshi danata yakeyi azuwan zema Kiss bakinsu nagab da haduwane yafarka abaccin agigice zufa tawanke mishi jiki rawa jikinshi yafara kamar meshin sanyi yayinda cikinshi yafara juyawa kafin wani dan lokaci zuciyarshi tafara tashi dagudu yashiga toilet yafara kwara amai kamar ze amayar da kayan cikinshi ko aman yatsaya hannunsa yake kara sawa abaki wani yataho domin gani yake kamar da gaske ne abin yafaru tube kayan jikinshi yafada shower dirzar jikinshi yake kamar ze sauya fata yana gama wankan yafara brushing din bakinsa seda yaga yana kokarin jima kanshi ciwo sannan yadena. Tun abayin zazzabi yarufeshi me zafin gaske kuma har yanzu zuciyarshi tashi take dakyar yafito daga bayin akan kafet yakwanta domin gadon kyamarshi yake ga zazzabi yanaji amma ko bargo yaki dauka yarufa kuma baze iya dauko waniba dakyar yamika hannu yadauko rumote din ac yakashe ahaka yakwanta agurin yana rawar sanyi yayinda idonshi ke zubar da hawayen bakincikin mafarkin dayayi yayi danasanin ganin gurguwarnan afili da zuciyarsa haka har wani wahalallen bacci yayi nasarar awon gaba dashi Koda gari waye lokacin yin breakfast yayi kowa yahallara amma banda Anwar ganin shuru befitoba dady yace ihsan taduboshi ko lafiya Dakinshi tanufa kai tsaye sabida ko kofa baa kullewa agidan sabida security din gidamma sunwadatar turawa tayi tashiga gami da sallama amma baya falo danhaka dakunan baccinshi guda hudu tafara dubawa daya bayan daya se ana hudun tasameshi kwance akasa idonshi yajuye ba baki se fari kawai ga wani kumfa da ya fito abakinsa ihu takwala Wanda yajawo hankalin su dady da security din dake kofar dakin dagudu duka suka shigo dakin abin dasuka gani bakaramin daga musu hankali yayi ba momy kuka kawai takeyi yayinda ihsan ketayata suna jijjigashi suna Kiran sunanshi Dady ne kawai me karfin halin Kiran family doctor din gidan baayi minti gomaba yakaraso dasauri yasa aka dauki Anwar akamaidashi kan gado gwajegwaje yafara inda yagano suma yayi allura yayi masa sannan yadaura masa drip suka koma gefe suna jiran farkowarsa domin doctor yabada tabbacin ze farka akowanne lokaci dukansu tambayar junansu suke meyasameshi Bayanjiya lafiya suka rabu dashi abinda basu saniba shine bayan mafarkinshi nafarko yadawo kasa yakwanta wani mafarkin yayi Wanda yafi nafarko domin nabiyunne suke excanging na miyau shida ita yayin da gefe guda kuma yana making love da ita har yanamata kuka dan dadin dayakeji. Tofa koda yafarka yaso shiga bayi amma yanayin zazzafan zazzabin daya rufeshi yahanashi samun damar hakan shine dalilin sumannashi suna nan zaune har azahar sannan yafarka koda farkawarsa da amai yatashi Wanda yashiga kwarashi bakadanba hankalinsune yakara tashi koda yagama aman bayi yanufa yafara brush hmmm intakaicemuku Anwar harda wankan tsarki🙈 bayan yafitone dady yakamashi ze zaunar dashi akan gadon dasauri yakwace jikinshi yayi hanyar kofar fita daga dakin dasauri ska biyoshi dady yarikeshi dan har lokacin jiri yake gani wani dakin suka kaishi sannan yahau gado yadan huta sannan yahiga toilet yadauro alwala yarama sallar asuba sannan yayi azahar kafin ya idar har ankawomishi abinci dakyar yaci abincin sannan yasha magani tambayarsa doctor yahiga yi akan meye sanadin ciwonnasa ay kafin yabada amsa hawaye sunruga fitowa cikin muryar kuka yafara bayani be boye komaiba dan shi gani yake gwanda yafada anemomishi magani gaba daya dakin shuru yayi momyce tafara magana cike da faraa afuskarta tace haba my son yanzu dankayi mafarki da ita shine abin damuwa dan Allah kakwantar da hankalinka mafarki ba gaske bane shiko dady murmushi yayi sannan yace lalle akwai sauran amai agaba kenan kamarya alhaji momy ta tambaya murmushi yayi sannan yadafa Anwar yace son ay tunda kayi mata dariya yanzu kafara amai ihsanma dariya tayi sannan tace haba bross karka bada maza mana kaida kake da ilham ahannu mene ne nadaga hankali dan kayi mafarkin gurguwa. Murmushi yayi dan ta sosomishi inda yake mishi kaikayi sannan yace hmmm wlh bazaku ganebane amma wallahi yadda natsani gurguwarnan ko mutuwata bantsaneta hakaba kai wallahi ji nake zan iya kasheta dasauri dady yakalleshi sannan yakatseshi da cewa kadena furta haka bakyau kaide kawai kaita addua ammafa dariyar dakamata kasani ko aljanace shiyasa tazo ramawa yanzu. Yafirgita Dajin zancan dady ware ido kawai yashigayi momy ce tace insha allahu ma ba aljanabace kwantar da hankalinka my son angon ilham ay tuni Yeshiga bude baki amma can kasan zuciyarsa zancan dady ne yake tsaye aransa tofa love you all 😘maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _written by Zahra Muhammad mahmud_ *page 33-34* Tundaga wannan rana yazamana kullum Anwar seyayi mafarkin ilham gurguwa gaba daya yanzu yagama gasgata batun dady nacewa itadin aljanace yanzu gaba daya atsorace yake kuma yayi danasanin yimata dariyar Agafe daya kuma Allah Allah yake amaryarsa tatare sabida yau saura kwana biyu tarewar kallo daya zaka masa kafahimci bakaramin so yakewa amaryarsaba ko yaushe idonshi nakan hotonta Momy tun abin nabata mamaki harya daina takoma zubawa sarautar Allah ido Dady ne zaune agidan su ilham inda yaje domin shaidamusu gobe da daddare ze ayko motar dazata dauki ilham kuma yashaidawa iya ta shirya bayan sati biyu ze ayko adaukota dan taci gaba da kulawa da ilham gadiya iya tadunga yimasa gami da mamakin tayadda yake tafida rayuwarsa kamar ba shugaban kasaba *yau take sallah* Amma agurin Anwar domin kuwa yaune zukekiyar amaryarsa zata tare😜 Murnarsa takasa boyuwa dan har yakosa dare yayi akawo masa amaryarsa Dady ne yakara zaunar dashi yajaddada masa cewa duk ranar da yasake yasaki ilham bashi bashi yanemi wasu iyayen itade momy nata ido Ihsan ma takosa taga auntyn tata Domin itama tasamu abokiyar hira fatanta kawai Allah yasa auntyn me son mutanece *8:00 Pm* Motace baka hadi da bakin glass Kirar kamfanin Toyota mesuna venza dauke da amarya ilham ita da inna ladi wacce tayo mata rakiya Kai tsaye bangaran amarya tanufa dayake part din amaryar akwai gâté danhaka su momy suna tsaye abakin gate din domin tarbar amarya ga mamakinsu se suka ga motar Bata tsaya abakin gate dinba dan tuni me kula da gate din yabudewa motar kofar ciki motar tashige kuma akwai tafiya daga gate din zuwa kofar falo kafin su momy su karaso tuni inna ladi tashige da amarya dakinta Koda sumomy suka iso sunyi mamakin ganin hakan ace kun kawo amarya baku jira anmuku iso ba kawai ace har kun shige daki jike bakwari suma suka shiga daga ciki ga mamakinsu basa falo kansune yakara kullewa. Dakunan dake falon suka fara dubawa guda uku duk basa ciki. Dan haka suka haura sama nanma basa falon sama. Dakunan suka fara bi ananne suka samesu adaya daga cikin dakuna ilham na kan gado azaune anlullubeta da wata lafaya fara tadukar da kanta Yayin da inna ladi ke gefenta azaune Karasowa sukayi dagacikin dakin fuskarsu dauke da faraa kowa yasamu guri yazauna bayan gaishe gaishe Wanda har zuwa lokacin ilham nacikin lillibi momyce cikin muryar wasa tace to ita diyar tawa bazata bude fuskarta bane inna ladi dariya tayi sannan tace ranki yadade ay yartaki kunya gareta ihsan ce tace cikin faraa kyaleta momy Inde aunty ilhamce semun gaji daganinta dariya kawai duka sukayi abinci momy tasa aka kawo musu yayin data yi adduar Allah yabada zaman lafiya. part dinta suka wuce ita da ihsan da excode dinta cike da mamakin wannan wacce irin amaryace dady ya Aurawa Anwar shikuwa ango yanacan gidan su naseer dashi da abokansa yanata damunsu akan shifa sutaso sukaishi koyatafi shikadai. Tsiya suka shiga yimasa sannan suka tashi gaba daya domun Rakashi . tun bayan fitar su momy inna ladi wanka tayiwa ilham tunda dama ita take mata tasauya mata kaya masu kyau sannan tabata abinci taci tagyara gurin dataci abinci turare takara bin gidan dashi seda ta tabbatar da komai yayi normal sannan takoma gun ilham wacce har zuwa lokacin kallon gidan kawai takeyi tana dariya alamar yayi kyau tissue me Ubanyawa inna ladi tamikamata ta ansa da hannunta me lafiya sannan inna ta mata nuni da bakinta alamar ta goge miyau din bakinta bamusu tagoge dan tsawon sati biyu inna tadauka tana koyamata goge miyau in ya zubo murmushi tayimata sannan taci gaba da zama da ita har zuwa lokacin data fara jiyo hayaniyar angwaye zasu shigo. mikewa inna ladi tayi tayima ilham nuni da bari taje gida zata dawo gobe kafada ilham tamake alamar bata yardaba gami da kokari sakkowa daga gadon rarrashinta tayi sannan tasamu tayarda kara jawo mata gyalenta tayi tarufe mata fuska amma sharasharane don haka ilham na iya ganun komai tacikin gyalen inna ladi fita tayi tana kara yimata nuni da ta dunga goge miyau kai ta gyada mata sannan inna tafita fitowarta falo yayi daidai da karasowar su Anwar gaisheta sukayi sannan tamusu fatan alkhairi tanuna musu dakin da ilham take sannan tafice inda direba yake jiranta dan yamaida ita gida su Anwar shiga sukayi dakin da sallamarsu yayinda bakin ango yaki rufuwa ita de ilham kallonsu takeyi tacikin lillibinta dan ita batasan maanar shigowar tasuba tsokanarta suka shigayi inda daga karshe suka bukaci da cewa lalle dole ne abude musu fuskar amarya su gani bamusu Anwar yabude musu fuskarta yayinda tadago farar idanuwanta ta haskesu dashi Anwar suman zaune yayi danshi betaba tunanin kyannata yakai hakaba suma abokansa Sun gigita dan gaskiyar kyanna ilham dan asaline addua suka musu gamida fatan samun zuria tagari sannan suka Mike dan tafiya anwarne yamike yarakosu yanamusu mitar wallahi sundade su kuma suna mishi mitar amaryarsa tayi musu rowar muryarta yace kunyace tamata yawa shiyasa taki magana amma zuwa safiya zanyi kokarin rage mata kunyar dariya sukayi gabadaya ahaka har suka karaso gate inda motocinsu suke shiga sukayi suka tafi sannan shikuma yajuya yakoma cikin gida kulle ko ina yayi sannan yahaura sama tun bayan fitarsa raka abokansa ilham tamike tasauka akan gadon lillibinta taajiye da tissue din hannunta dan ita jitakeyi duk ta takura kankice me ayko gabadaya miyauyagama Bata fuskarta ta rigarta. Daidai lokacin Anwar yayi sallama yashigo dakin kofa yafara kullewa sannan yajuyo ga amaryarsa wacce yakosa Allah yanunamasa ita. yana arba da ilham wani rikitaccen kara yasaki yajuya da gudu yana neman hanyar fita [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _written by Zahra Muhammad mahmu_ *This page is dedicated to student of 2011 candy at GGASS tudun wadan dankadai kano state.love you all yan sauyi.wallahi ba 'ya !!!!!* 😃 *page 37-38* Daukarta yayi yanufi dakin ihsan da ita rai abace dashigar shi dakin yasaketa tim akasa afirgice tafarka ihu zatayi yasa kafa yatake bakin sannan yayimata nuni da hannu alamar tayi kuka seya yankata. Dif tayi sabida har ga Allah yanzu tsoronshi yafara kamata juyawa yayi yafita rai abace ko su dady bema sallamaba yasa kai yafice daga falon yanufi part dinsu Dady ne yakira wayar head of security na gidan akan sukwantar da hankalinsu bawata matsala kawai de Anwar din yafirgitane dan haka Anwar duk inda yawuce seyaji security nace mishi Allah yakara tsarewa oga har ya Isa part dinsu basu denaba Dady dakinshi yawuce yayinda momy taraka ihsan dakinta dan ta lura har yanzu atsorace take shiga dakin sukayi mamakine yabayyana afuskarsu ganin ilham kwance akasa tana kuka ko baa fada musuba aykin Anwar ne tana ganinsu tafara kokarin kaimusu karar Anwar sede basa gane metake fadin dan harshenta akarye yake. Ga miyau daya shiga ambaliya tanayi tana kuka hawayene suka zuboma momy na tsantsar tausayin ilham Jin son ilham din take kamar ita tahaifeta karasawa tayi tarungumo ilham din jikinta tana rarrashinta itako ilham se mita takeyi Wanda ke nuni da abin yamata ciwo dakyar momy tashawo kanta tayi shiru Ihsance takaraso kusa dasu itama tana kuka dan harga Allah tsoron Allah ne yakara kamata ganin ilham ga kyau amma Allah seya zare lafiya. Rungumeta itama tayi tana kuka momyce yahiga Bata baki sannan tatsagaita kukan daga ilham sukayi sannan suka kwantar da ita akan gado tissue ihsan tadauka tagoge mata miyaun bakinta m'ont sallama tamusu tafice yayinda ita kuma ihsan tahaye gadon takwanta gefen ilham cike da tausayinta taja bargo tarufesu bayan ta kashe wuta Shiko Anwar koda shigarshi be haura samaba wani dakin yashiga afalon wanka yayi sannan yacanja kaya bayan yagama Wanka da turare yabi lafiyar gado zuciyarshi cike da kisma irin azabar daze ganawa ilham danshi soyake tamutu yahuta yayin da wani gefen nazuciyarshi kebashi tabbacin aduniya kaf babu mugun mutum kamar dady kuma yayi imani beda makiyi kamarsa danshi ko makiyinsa be masa fatan auran ilham shi se yanzunema yake Jin haushin kansa daya kasa ganeta tun farko ayda wlh tunkan tatare ze ayka akasheta hakade yay ta sambatunshi shikadai har bacci yakwasheshi ko abaccin seda yayi mafarkin yana making love da ita kuma dadin dayakeji amafarkin betaba jinshi ajikin wata macen barikin daya nemaba ga mamakinsa duk sanda zeyi mafarkinta inya farka jiyake kamar da gaske abin yafaru dan zega harda releasing yakeyi Wanda dole seyayi wanka.. Tofa momy koda shigar ta daki azaune ta tadda dady abakin gado karasawa tayi tazauna agefenshi tana zama dady yakamota yadora kanta acinyarshi yasoma magana am sorry my beautiful spouse nasan ranki yabaci gameda irin sirikar dana zaba mana kiyi hakuri da fari nayi niyar bata ran anwarne tahanyar aura masa ita abisa laifin daya min but daga baya tausayin yarinyarne yakamani dan inaganin akwai wani abu me muhimmanci tattare da ita dan Allah kitayani samun wannan ladan momy ce takatseshi da cewa Alhaji ka kwantar da hankalinka wallahi nima zuwa yanzu nafara Jin abinda kakeji gameda ilham tausayinta da kaunarta ya mamaye zuciyata insha Allahu zanyima ilham gatan da duk uwa takewa yarta sede alhaji kadaukota batare da ka bincika iyayentaba watakila sunacan suna nemanta murmushi yayi sannan yace bayan nadaukota natura abincikomin iyayenta akano amma kowa aka tambaya sede suce ay tafi shekara biyu tana yawo atiti baasan daga ina takeba sannan nayi laakari da sunanta inda nafahimci sunan babanta sunane na mutanan meduguri canma nasa abincika amma wlh bawani bayani sede muyi ta addua Allah yakawo Wanda yasanta tunda lokacin bikinsu ay anyada aduniya hakane inji momy Allah yabamu ikon riketa amana ameen inji dady love you all😘 maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _written by Zahra Muhammad mahmud_ *Sugura Abdullahi,this page is dedicated to you thanks for the support and care am really happy for that* *page 35-36* Ihu yake iya karfinsa yana neman hanyar fita amma dayake arude yake gaba daya hanyar tabace masa. Durkusawa yayi a inda yake yafara bata hakuri don Allah kiyafemin kiyi hakuri kifita arayuwata wallahi bazan sake yimiki dariya ba Ihu itama ilham din tasaki ganin shima yanayi batare da fara Bata lokaciba ta zundumo da gudu cikin gudunta na guragu tayo gurinsa ayshima dagudu yadumfari kofa wacce Allah yabashi saar budewa gudu yake yana waigo itama ilham zuwa yanzu tagama firgita dan haka itama gudun take iya karfinta tana binshi dan ita azatonta abinda yabashi tsoron yana binsu abayane shiyasa takara bada kaimi gurin gudun Anwar Wanda yake gudu baya kallon gabansa har yazo step besaniba dan haka faduwa yayi yafara mirginowa daga saman. Ilham koda taga haka itama faduwar tayi tasoma gungurawa kamar yadda taga yanayi dan ita azatonta duk salone natserewa abinda yabiyosu Atare suka gama mirginowar kafin Anwar yamike har ilham tafado jikinshi ihu yasaka sannan yatureta itama ihun tasaka abinda yakara firgitashi dagudu yabude kofar waje yana gudun itama batayi kasa aguiwaba tamaramasa baya Jin ihunsune yasa gabadaya security din gidan yin shiri dan Sun dauka hari aka kaima Anwar harbi suka farayi Jin karar harbinne yatashi hankalin duk wani mahaluKi dake gidan itako ilham kara gigicewa tayi takara gudunta Wanda Anwar yake ganin inba aljanaba baabinda zesa ta iya gudu haka Part din sudady yayi niyar zuwa amma seda yadade yana zagaye a compound din gidan ilham natayashi sannan yasamu yaje kofar falon nurking yashigayi kamar zefasa kofar dan yakosa abude yashige kafin ilham takaraso Su dady dasuke tsaye cirko cirko a tsakiyar falon hankali atashe dan suma Jin harbin yasa suka dauka hari aka kawo musu duk da Sun San abune mewiya hakan tafaru. Jin muryar Anwar yana ihu gamida nurking kofa yakara daga hankalinsu ba kamar momy ma Dady ne yayi shahadar bude masa dagudu yashige bayan dady yaboye yana fadin wlh dady zancanka yazama gaskiya aljana nayiwa dariya gatanan tasacemin ilham taajiyemin kanta Zancanshine yamakale asakamakon shigowar ilham dakin da gudu itama bayan dadyn tanufa ay Anwar naganin hakan yasaki dady yawutsila bayan kujera Yana rokon dady akan yabata hakuri tagafarceshi. Momy da ihsan ganin ilham bakaramin firgitasu yayiba dan haka rungume juna sukayi suna karanta ayatul kursiyu Ga mamakinsu suka ga dady yakama hannun ilham yanufi kujera da ita. Kujerar daya nufa abayanta Anwar yaboye dan haka be watawata ba yawuntsila inda su momy suke shima yashiga jerin masu addua dady rarrashin ilham yashigayi har yasamu tanatsu se ajiyar zuciya takeyi kan kace me bacci yadauketa ainda take. Waigawa yayi gurin yanshirin ko ta kwana wato su momy dariyace takufce masa ganin yadda Anwar gabadaya zufa tagama wanke masa jiki kiransu yayi dasu karaso da kyar momy tafara zuwa sannan ihsan shiko Anwar neman hanyar shigewa daki yake bashida niyyar zuwa. Tsawa dady yadakamishi sannan yatsaya. Magana dady yafara da cewa wlh kun bani mamaki wai ace harda ke yanuna momy kina gudun halittar Allah to kema kikayi inaga yaranki dan haka kubude kunne dakyau kujini musamman kai Anwar wannan ba aljanabace hasalima itace ilham matar dana auramaka ta aure akidime duka sukace what !!!!! yaci gaba kuma nayi hakanne badan komaiba sedan farincikinka dariyar dakamata shi yabani tabbacin taburgekane daganan yakwashe komai yafadaumusu sannan yakara wlh kuma kasake kasaki ilham ko bayan raina banyafemakaba. no no no dady wannan cutarwace taya zaka hadani aure da abinda natsana fiye da mutuwata sabida kawatsar da tarbiyar damukamaka tahanyar bin matan banza.kokadauka kaci bulus ne bazan dau mataki akaiba to wlh kayi kadan dole kazauna da ilham amatsayin mata. Koda hakan na nufin bakin cikina ne ? Anwar yatambaya koda hakan na nufin mutuwarkane dady yabasa ansa. zuwa lokacin jikin momy yagama mutuwa tayi imani dama zaa rina tun da taga salon auren tasan karshe baze haifar da da me idoba hakuri tafara ba dady wanda zuwa lokacin fushinshi yafara bayyana afuskarsa gudun kar yawa Anwar baki yasa tafara tausarsa. ihsan momy tayiwa umarni data tashi ilham su shiga dakin ihsan din dakatar da ita dady yayi yace Anwar yadauketa yakaita dakin ihsan din danma tafigitane da gidansu zece suwuce. Dako adarannan zan yankata inji Anwar yafadi azuciyarsa afili kuwa huci yake kamar ze rufe dady da duka bashida zabin dayawuce yayi abinda akasashi zagayowa yayi yadauketa kamar yadau kashi zuciyarsa cike da danasanin ihun dayaringayi wanda inda yasan itace da tuni beci ubantaba [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _written by Zahra Muhammad mahmud_ *this page is dedicated to my fans more expecially mrs shamsur hausa novels group thanks for the care and support* *page 39-40* Washe gari dasafe ihsance tahadama ilham ruwan wanka à toilet sannan takama hannunta takaita toilet din daki tadawo tazauna tana jiran fitowarta amma shiru kuma batajin motsin ruwa dan haka ta leka dan ganin metakeyi azaune tasameta akan plour din bayin. Suna hada ido tafara mata dariyarta tausayintane yakama ihsan dan haka juyawa tayi tanufi dakin momy Suna zaune ita da dady ihsan tayi sallama suka mata izini tashiga. Gaishesu tayi sannan tace momy kinga ilham nahada mata ruwan wanka nakaita toilet amma takasa wankan dakanta tanacan zaune a toilet din dady bece komaiba illa zaro wayarsa dayayi yakira numbar inna ladi bayan gaisuwa datayimishi yaamsa sannan takara da tambayar diyarta dady yace dama akanta nakiraki waishin yaake mata tayi wanka ne murmushi inna tayi sannan tace ranka yadade bata iya wanka da kantaba sede ayimata godiya dady yayi sannan yakashe wayar yakai dubansa garesu sannan yace to ashe bata iya wanka da kantaba sede ayimata zaro ido duka sukayi sannan momy tace to bari inje inyimata dan be kyautu asa masu ayki suyimataba dady ne yadakatar da ita yace bangane kiyi mata wankaba taya mace da mijinta kice kece me mata wanka bari inkira Anwar yazo yamata momy seda dariya takwace mata sannan tace dan Allah Alhaji kabari inyimata karkasamin dana yagudu pls tafadi tana dariya ihsan ma dariya tayi dady murmushi yayi yace hajiya kenan to ay se alaka nayawan shiga tsakaninsune ze hakura yadauketa amatsayin mata dan haka kinga nibani cikin shirmenku waya yadaga yakira Anwar Anwar Wanda lokacin yatashi daga bacci tunbayan dayayi sallah yaji wayarshi na ringing da kamar baze daukaba ganin dady ne ke Kiran can kuma yaga rashin dacewar hakan ya daga gaisheshi yayi sannan yajira yaji dawacce yazo kazo yanzu inason ganinka inji dady to Anwar yace sannan yaajiye wayar yana mita koda bansaniba nasan akan waccan lankwasashshiyar ake kirana yafadi gamida dan guntun tsaki doguwar Riga yazura sanan yafito koda fitowarsa security se gaisheshi sukeyi gamida kara jajantamasa har yashiga part din su momy sallama yayi ganin basa falone yasashi haurawa sama sallama yayi akofar dakin sannan yashiga samun guri yayi yazauna yanacin magani shi adole bayason wargi tuni dady yadagoshi murmushi yayi sannan yace dama bawani abu bane yasa nakiraka illa matarka bata iya wanka dakantaba dan haka yazamarmaka tilas kadunga yimata har zuwa sanda Allah ze yayemata. Iya bakin ciki Anwar yayi shi amma azuciyarsa amma afili nuna musu yayi bedamuba dan yasha alwashin dena nuna musu damuwarsa amsawa yayi da to dady tana ina inmata dan sauri nake zanfita gabadayansu seda sukayi mamaki dan basu dauka zeyimatanba tana dakina inji ihsan. mikewa yayi yayiwa su dady sallama dan yace dagacan zewuce base yadawo tagurinsuba ihsance tamike yabita abaya har zuwa dakinta suna shiga yace tamiko masa kayan da ilham zata saka inta fito mamakine afuskar ihsan tana ganin anya kuwa bross dagaske yakeyi da zuciya daya zema ilham Wanka jikinta asanyaye tanufi part dinsu Anwar din Bata jimaba tadawo dauke da kayan harda undies duka tana ajiyewa Anwar yace tabasu guri dan yaji dadin shirya ilham da kyau bamusu tafita falo tana adduar Allah yafishshe da Ilham toilet din yashiga tananan har yanzu a inda ihsan tabarta. dagowa tayi takalleshi tana murmushi. kwada mata mari yayi zata yi ihu dasauri yadauki sponge yadaure mata bakin sannan yakara mata wani marin ruwan zafin da ihsan tahadamata yazubar sannan yatara na sanyi yadaga goran luquid soap yajuye kusan rabi aciki sannan yakada yayi kumfa sosai sannan yadauko gora izal shima yazuba yakai rabi toilet détergent yazuba sannan yajinkimeta gaba daya yazunduma à verb din wankan abin wanke toilet yadauka yafara dirjeta aciki tanason tayi ihu badama ga wani uban zafi da jikinta ke mata gashi ruwan yashigar mata ido dan haka kokarin fitowa take abahon ganin haka Anwar bayi kasa aguiwaba yakara kwakkwadamata wasu marin Allah sarki baiwar Allah seda yagama gana mata azaba da hadin sabulun shi sannan yacirota ya yarda ita akasa ruwan yazubar sannan yatara wani nazafi wannan karon yazuba Wanda ko mejego se haka ciremata kaya yayi 🙄kusan faduwa yayi sabida ganin halittar ilham tabbas ilham tacika mace waima yanzu kenan inaga takara girma kuma. Hannu yakai kan dukiyar fulanin ta yafara shafawa laushinsu bakaramin daga mishi hankali sukayiba dan tunawa yake da halin dayake tsintar kanshi amafarki inyana tare da ita jawo ta yakarayi jikinsa kuji Anwar ko kunya itako ilham yajin dake jikinta shiyafi damunta shiko Anwar dukiyar fulanin ta su suka sa yamanta dawa yake tare to abinka da manemin mata kuma yakwana biyu beyiba shiyasa hankalinshi tashi intakaicemuku Anwar be kyale ilham ba seda yabiya bukatarsa inda shine yayi nasarar rabata da budurcinta kuka da yakushi yashashi agurin baiwar Allah ilham kai Anwar wannan bakin zalinci dame yayi kama gashi bakinta akulle yake bare tayi ihu. seda komai yalafa masa sannan yatuna abinda ya aykata dasauri yadagata yakai dubanshi kanta bata numfashi dagata yayi yajijjiga amma shuru hankalinshine yasoma tashi ruwa yadebo ya yayyafamata ajiyar zuciya tayi sannan tasoma kuka meban tausayi kwance mata bakinta yayi sannan yadauketa yamata wanka na tsakani da Allah dan harga Allah tabashi tausayi wankan tsarki yamata sannan yamaida kayanshi nadota yayi atawul yakwantar da ita akan gado mai yashafa mata sannan yasamata brezia da pant dan ilham akwai girman jiki dan inkaganta zaka dauka takai 16 nanko yar 14ce. Doguwar riga yasamata sannan yafesheta daturare itako har yanzu kuka take kwantar da ita yayi zazzabine ajikinta Wanda shima Anwar zuwa lokacin zazzabinne ajikinshi juyawa yayi yafita bayan ya rufeta da bargo afalo yatarar da momy da ihsan har sunyi wanka Sun canja kaya agogon hannunshi yakalla bakaramin mamaki yayiba domin yakwashe awa uku darabi dashiga yiwa ilham wanka momyce tafara mgn aa yan wanka harkayimata wankanne naga kayi saurin gamawa ihsan kuwa dariya take kai yasosa bece komaiba yasa kai yafice dan ji yake kamar ze fadi dakinshi yashige yahaye gado yakwanta yanata rawar sanyi amma hakan be hanashi tuna abinda yaji game da ilham ba gaskiya yarinyar akwai dadi yafadi afili yana murmushi wani sashine nazuciyarsa yafara gargadinsa anya Anwar kanada imani kuwa kakwanta da yarinya tana halin lalura bayan kagama azabtar da ita can kuma wani bangaren yace to seme ay maganinta kenan yana daga cikin horon dazaka dunga yimata kamaida ita sex machine naka murmushi yayi duk da yana ahalin zazabi amma yagamsu da shawarar dabakar zuciyarhi tabashi. maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _Zahra Muhammad mahmud_ *page 41-42* Ihsan ce tafara tashi tanufi cikin dakin da ilham take bakaramin mamaki tayiba naganin ya kwantar da ilham harda lullubeta murmushin Jin dadin hakan tayi sannan takarasa inda ilham din take kai hannu tayi daniyar taga ko bacci takeyi ga mamakinta zazzabine metsanani ajikinta yayin da fuskarta ta kumbura gami da shatin hannun a fuskar da sauri ihsan takoma falo takira momy Akidime momy tashigo yaye bargon tayi gaba daya daga jikinta ta dagota tana kallo wacce har yanzu kuka take ko baa fadaba momy tasan wannan Marine Anwar yayiwa ilham Afusace momy taajiye ilham tanufi part din Anwar rai abace security nagaisheta ko kallonsu batayi har ta karasa part din baya falo dan haka daki tanufa koda shigarta yana kwance akan gado ya lullube da bargo azuciye momy takarasa kusa dashi ta fisge bargon sede fadantane yakoma asakamako hucin zazzabin dake jikin Anwar salati tafara sannan tana tambayar Anwar lafiya kuwa meyasameku kaida ilham ita nasan kaine kajamata nata zazzabin asakamakon marinta dakayi kaikuma meyajawo naka tafada yayinda take dagoshi ba amsa dan bakaramin Jin jiki yakeba wayarsa tadauka takira doctor be bata lokaciba yazo allurai yayi musu duka gami da magunguna dukansu baccine yadaukesu Anwar yariga tashi kuma cikin hukuncin Allah va ciwon komai atare dashi bayi yashiga yafara tsarkake kansa dan tunda yayima ilham danyen ayki beyi wankaba yana fitowa yatarar da momy zaune da plate din abinci kobesaniba yasan shitakawoma a kunyace yazauna danshi azatonshi momy tatane abinda yayi abincin tamikamasa bayan yagama ci tabashi magani. Momy tace son meyasa kamari yarmutane kame kame yafara sannan yace momy nayi nayi tatsaya namata wankane shine taki wai ita kunya takeji shine namareta murmushi momy tayi sannan tace KO kunyata bakajiba kake chemin wai taki yarda kamata wanka yarinyar dabatasan banbanci tsakanin namiji da maceba itace harda Jin kunyarka yamaka kyau bari dadynku yadawo zan sanar dashi abinda kayi Anwar ko ajikinshi Jin ance zaa fadama dady hasalima dady yaji koba komai yasan ranshi ze baci Ilham se laasar tafarka itama ba laifi babu zazzabin ihsance takamata dan takaita toilet tayi alwala tana dagata taga Jini gaba daya yagama batamata jiki harda katifar mayar da ita tayi sannan taje takira momy duka sundauka period ne yazomata nanko basu San shigar karfin da Anwar yamata duk shi yakawotake zubar da jini har yanzu ba pant da always momy tasa ihsan tabata toilet tashiga da ita dan tasha alwashin yanzu dakanta zata dunga kulawa da ilham tunda Anwar ya iya mugunta wanka tamata sannan tasa mata fant tadauro mata towel suka fito kafin su fito har ihsan ta kawo mata kaya shiryata momy tayi tsaf sannan tabata magani da abinci takwatar da ita wani baccinne yasake dauketa tafiyar ilham ta chanja amma dayake tanada matsalar kafa su momy basu luraba shiko Anwar shiryawa yayi yafice yawonsa gidan su naseer yaje dakin naseer suka shiga sannan Anwar yakwashe labari tundaga lokacin dasuka rakashi har zuwa yanzu dayake gabansa dariya naseer yayi me isarsa wacce har tasoma kular da Anwar seda yagama dariyar sannan yacema Anwar congratulations for what Anwar yatambaya kaine kyakkyawa dan shugaban kasa ministan man petur nan da wasu kwanaki nafarko daya fara angwancewa da gurguwa dariya yakara kwashewa da ita sannan yadauko wata kwalbar turare yamikama Anwar yana cewa this is your award bcouse you deserve it duka Anwar yakaimasa sannan yamike afusace zebar dakin dasauri naseer yakamosa yana fadin am sorry friend bazan sakeba dakyar yasha kansa inda daga karshe yaci gaba da koyawa Anwar salon dabarun mugunta daze dunga ganamata. Sallama Anwar yamasa yatafi gida cike da farinciki gameda shawarar da naseer yabashi *BAYAN SATI BIYU* ilham tawarke sosai bame cewa tayi ciwo kullum momyce ke kulawa da ita koda tana da zuwa office seta shiryata take fita shima dady besamun zama yanzu sabida ayyukansa na Office ihsan ma yanzu takoma makaranta inda take hada degree dinta Anwar besamun zama shima dan yanzu anbashi mukamin minista duk da ya fuskanci challenges daga gurin dadynsa inda yanuna be amince yana shugaban kasa dansa abasa ministaba me talakawan dasuka zabeshi zasuce dakyar dady yaamince aka bashi yanzu Anwar kyanshi yakara bayyana matashi ga kudi ga mulki Anwar kenan angon gurguwa yau Anwar be fita office dawuriba dan yanada wani buri akan ilham dan kwana biyunnan da wata muguwar shaawarta yake kwana duk da yanzu yakoma sanaarsa taneman mata amma matan dayake kulawa se fararan fata yazabi fararan fatane sabida tsaro maana subasu fiye surutuba bare suce minista yana deting dasu part din su momy ya shiga bakowa se maaikata suna ta zubewa kasa suna kwasar gaisuwa dakin da ilham take yanufa tana zaune akan kujera yayinda wata dattijuwa take matsamata kafa momyce tasa matar tadunga zama da ilham kafin su dawo yana shigowa matar tamike tafice karasawa yayi gurin ilham din wacce keta faman kallonshi kamar ace ar ta falla da gudu murmushi yayi dan yalura kallon tsoro take mishi batare da Bata lokaciba yajata zuwa kan gado yafara rabata da kayanta dukiyar fulaninta sunfi komai birgeshi danhaka yauma su yanufa seda yayi wasa dasu dakyau sannan yafara fingering dinta dadi ne yafara ratsata danhaka har wani kamo shi takeyi da hannunta me lafiya koda yashigeta bataji zafiba kamar ranar farko illama enjoying datayi inyadago yana kallon fuskarta se yaga se murmushi take masa tana lumshe ido aranshi yace shegiya gurguwa tasan dadi seda suka kwashe wajen three hours suna abu daya sannan yakyaleta wanka yayomata sannan shima yayi yamaida kayansa itama yamayar mata ya gyara dakin tayarda bamecewa anyi wani abu sannan yafice itako ilham kwanciya tayi batare da Bata lokaciba bacci yayi gaba da ita shiko Anwar yana zuwa part dinshi kayansa yacanja sannan yafita office koda yaje office yakasa aykata komai se mamakin irin niimar da Allah yayiwa ilham yake musammam yau da ta saki jikinta dashi sede me kullum shide yasan yana kyamarta amma duk sanda ze kusanceta bayajin kyamar tambayar dayaringa yiwa kansa kenan inda ya yanke shawarar yau zecewa dady adawo masa da matarsa part dinshi dan yanaso yagasata danshi har yanzu yatsaneta yakuma kasa gane meyasa har yake iya hada jiki da ita tofa jamaa Anwar na tambaya pls ku amsamasa maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zahra Muhammad mahmud *page 45-46* Anwar nanan tsaye ihsan tafito taganshi yana leke dariya tasoma yimishi kiranta yayi yatambayeta dady nacikin dakin aa tabashi amsa dan haka with confidence yashiga dakin guri yasamu yazauna yana sosa keya momy takalleshi tana murmushi tace Anwar kenan angon karni ko shekara ilham batayiba Sega yara amatsayinta nawacce bakaso keyarshi yaci gaba dasosawa yana. Murmushi kalle kalle yafara yanason gamin yaransa danshi bata ilham yakeyiba shide burinsa yaga yaransa tare da fatan Allah yasa shi suka biyo Momy ce talura da yanayinshi tace babies din kake nemako kai yagyada mata suna gurun dadynka kaje dakinshi kagansu Jiki asanyaye yamike yafuta dakin dady yashiga da sallama dan harga Allah yakosa yaga yaranshi sallamarsa dady yaamsa sannan yamasa izinin shigowa yaran n'a hannun dady har yanzu kuma dukansu suntashi amma basa kuka se wasa da kafafunsu sukeyi annadesu acikin tawul dan babu kayansu dan baasan da cikinsuba bare atanaji kayan samusu Gaida dady yayi cike da Jin kunya dady yaamsa masa fuska asake sannan yace Anwar kaga tashin hankalin daya samemu ko ashe ilham da ciki tashigo gidannan kai amma Wanda yamata wannan abu be kyautaba ninarasa yadda zan bullowa lamarin dady yafadi yana kallonsa dan yanaso ne yaji me Anwar zece shiyasa yace haka Kan Anwar ne yadaure ganin daranshi dady nashirin shegantamasa yara dasauri yakalli dady sannan yafara da cewa dady wlh yaranane nine mahaifinsu dady yace banganeba kana nufin kasan da cikin kenan amma baka fadawa kowaba nibansan tana da cikiba amma tabbas yaran nawane dariya dady yayi sannan yace taya bakasan da cikiba sannan daga ganin yara kace nakane kace kowama ze iya kama dan wani yace nasane Anwar ganin dady da gaske yakeyi yasa shima yakara zage damtse wlh dady dagaske nakeyi nine mahaifinsu sabida ninafara sanin ilham yafada batare da shayin komaiba salati dady yayi sannan yace anya Anwar baka fara shayeshaye ba kuwa taya zakacemin haka bayan baku taba kwana guri dayaba. Habawa Anwar kamar jira yake yafara rantse rantse yana shifa yaranshine kuma bawanda ya Isa yahanashi yaranshi shi wlh yaransane zuwa lokacin har yamike tsaye kamar meshirin yin dambe bakaranin dariya dady yayiba sannan daga karshe yayarda da Anwar din dama kuma gwadashi yayi danko mahaukaci yaga yarannan zece Anwar ne ubansu mika masa yaran dady yayi yace yamusu huduba bayan yagama musu huduba yaci gaba da kallonsu yana hawayen farincikin yanajin son yaransa naratsa zuciyarsa Wayarshi yadauka da niyar daukarsu hoto seyaga ba kaya ajikinsu betsaya tambayar komaiba yamikawa dady su yajuya da sauri yafita excode dinshi namaramasa baya mota sukaga yanufa danhaka suka gane fita zeyi kankace me kowa yashige mota cikin shirin kota kwana suka fice daga gidan jin karar jiniya ne yasa dady yagane Anwar fita yayi ko ina zashi oho momy ce tashigo dakin tsiya tasoma yiwa dady tana cewa kode shine angon karnin dariya yayi sannan yakwashe yadda sukayi da Anwar yafadamata momy dariya harda kwalla daukar yaran momy tasake yi tana kallonsu sannan tace alhaji kaga ikon Allah ko. Wlh son yarannan nakeyi kamarni na haifesu rungumeta dady yayi gaba daya ita da yaran yana fadin mugodewa Allah shiyabamu hakane inji momy shiko Anwar yawo yadunga yi à garin abuja har yasamu wani baby care suka shiga dakanshi yadunga zabarma yaranshi kaya kowanne iri daya motoci guda biyar yafita dasu amma bawacce boot dinta becika da kayaba yabiya kudin suka nufi gida sukansu masu shagon se mamaki sukeyi zuwan Anwar shagonsu dan ba boyayye bane kowa yasanshi misalin shadaya darabi su momy suka ga se shigo da kaya security sukeyi kamar hauka basuyi musu mgnb har suka gama sannan Anwar yashigo tambayarshi momy tayi wannan kayanfa na yaranane yabata amsa mamaki sukayi daga momy har dady ihsan ce tafara bude kayan wow kawai take fadi daga karshe yashiga tayata suna shigar da ayan dakin ilham tunkafin sugama tuni inna tadauki wasu kaysn sanyi farare tashirya yaran aciki bayan ansamusu Pampers koda Anwar yashigo yagansu bakinshi yaki rufuwa daukarsu hoto yadunga yi awayarsa gashi yaran sunbude ido gwanin shaawa gasu identical twins ko ganesu bazakayi ba sekalura dazaran da inna tadaura musu itama tabanbancesune yayinda ta daga ilham bayab ta haihu anan taga daya akasa daya asaman dayan to nan tagane nakasan shine yafara fitowa har yanzu Anwar kotakan ilham bebiba wacce ke kwance tana sharar baccin gajiya tayaransa kawai yakeyi kan gari yawaye gaba daya hotunan twins yagama zagaya social media waya ko kama daga Anwar dady momy ihsan Sun fara amsata tun cikin dare duk yan taya murnane dasafe inna tayiwa ilham wankan jego dan haka ta lura ilham na yoyon fitsari duba da tayi shinfidarta tajike hankalin innane yatashi [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ _Zahra Muhammad mahmud_ *ayimin afuwa à page dina na farko namanta ban shida muku yayan baban ilham daya bace yanada iyaliba yanada mata daya dayaro daya namiji dan lokacin yaron shekarunsa ashirin kuyi hkr akasi aka samu*🙏🙏🙏🙏🙏 *page 43-44* *DOCTOR MONEER* shine likitan daya taimaki ameera aynihin sunanshi kenan Tun watanni uku dasuka wuce yatafi kasar Amsterdam karo karatu mahaifinshi alhaji Ali kura haifaffen garin kurane ta jahar kano inda kasuwanci yamaidashi cikin garin kano da zama yana da mata daya da yara biyar hudu maza se karamarsu ta mace. Moneer shine babba se Hassan da hussaini se Abdullahi sannan auta intusar. Suna zaune a unguwar nasarawa gra dake kano. Alhaji Ali kura hamshakin me kudine a kano yaranshi kuma dukansu karatu sukeyi afanni dabandaban ita kuwa intusar tana aji biyar amatakin secondry.. Moneer zaune yake a hotel din daya sauka gaba daya tunanin ameerar sa yadameshi dan ba karamin so yakemata ba gashi yanzu shekara biyu zeyi a kasar Amsterdam kafin yakoma Nigeria abun duk yadameshi wayar shi yadauko domin yahau chatting koze ragemasa kewa gashi megari yahana yasiyawa ameera waya gashi yayi rashin hausa be amshi numbar megariba. Instagram yahau yana kallon hotuna gabanshi yafadi yayin dayayi karo da hoton Anwar da ilham zuface ta karyomasa danshi harga Allah yadauka ameerarsace rubutun kasan Hoton yafara karantawa inda yaga ansa happy mariage life Anwar umar mutalab manumfashi and ilham bukar shettima what !!!! Itace kalmar data fito abakin moneer dan yayi imani wannan itace ilham din ameerarsa data bace wacce kullum ameera kemishi kukan rashinta wani matsanancin farin cikine yaziyarshi zuciyarshi sede ameera tacemishi ilham nakasasshiyace but wannan bega alamar hakaba ko tasamu saukine tambayoyin daya dunga jerawa kanshi kenan. Saving din hotunan yayi sannan yaci gaba da mamakin tayaya ilham har dan shugaban kasa ze aureta kuma ministan petur kai gaskiya abun da mamaki dayayi niyar yakira wayar kannansa dan ya aykesu wudil gidan me gari sekuma yatuna suma basa kasar Nigeria duk suna kasashen dasuke karatu tsaki yayi gami da kara Jin haushin rashin waya a hannun ameera dan yasan inyayiwa ameera albishir zataji dadi rasa yadda zeyi yayi abokanshi kuma be yarda suje suis ameerarsaba dan kar amishi snaching dan ameera hasken fata kawai ilham zata nunamata dan kamarsu daya.. Dayagama tunani yaga ba mafita kawai addua yashiga yi dan itace kawai mafita gashi karatunnasa ba hutu bare yace zeje Nigeria yadawo *BAYAN WATA HUDU* zuwa yanzu ilham nanan apart din su momy domin koda yayiwa dady mgn kin amincewa yayi sabida momy tafadamasa abinda yayiwa ilham din dan haka dady yaki amincewa. inna ladi yadawo itama gidan inda dady yasa akawaremusu daki ita da ilham tun zuwan inna kulawar ilham tadawo hannunta sosai take kulawa da ita. ilham wacce ke dauke da ciki natsawon watanni hudu amma kaf gidan bawanda yalura tana da ciki domun cikin ko kadan benunaba illa jikinta dayabi zuwa yanzu takara kiba sannan ga wani fari datayi kuma cikin Allah yasa bame laulayi bane duk chanjin datayi jamaar gidan Sun Alakanta hakan da Jin dadi da kwanciyar hankalin data samu baiwar Allah kenan cikin na motsi amma ita ina ko ajikinta tunda inna ladi tazo tsawon wata biyu kenan Anwar besake samun damar zuwa gurin ilham ba tsawon watannin kuma besata a idonshiba hakan bakaramin dadi yamasaba amma dazaran yayi mafarkinta burinshi yaje gareta amma ba hali sede yahakura ziyara fadar shugaban kasa tashirya inda zasu kai ziyarar ayki natsawon watanni biyar à kasar amurka inda acikin tawagar shugaban kasa harda ministan petur wato Anwar dashi kanshi shugaban kasar. ranar monday suka daga zuwa america suka bar gida cike da kewarsu zuwa yanzu momyce ce shugabar gida yayinda aykinta na office yakaru Bata samun zama agida Koda zasu tafi seda dady yace anwar yaje yayi sallama da ilham amma yaki zuwa. Wanda shi dadyn besan bejeba *BAYAN WATA BIYAR* Cikin ilham yatsufa haihuwa ko yau ko gobe kuma dama tun zuwan inna takoyawa ilham wanka dakanta danhaka ita take wankanta duk da ba fita takeba amna inna tace gwara tadunga yima kanta dan tasaba dan haka har yanzu bawanda yalura dacikin jikinta amma fa tayi wata irin mahaukaciyar kiba wacce momy tace zata kira doctor yadubata anya kibar ta lafiyace kuwa dan tunaninsu ko bata da isasshen Jinine ajikinta dan gashi har wata danyacewa tayi yau da magaruba tawagar shugaban kasa suka iso Nigeria dan haka kai tsaye gida aka fara rako shi sannan kowa yakama gabansa Afalo yazauna bayan yayi wanka yaci abinci gaisawa yafarayi da duk mutanen dake cikin gidan ganin bega ilham bane yasa yatambayi momy hajiya ina yatane murmushi tayi sannantace inna taje tazo da ilham agaban dady tazaunar da ita ganinta seda dady yafirgita domin akalla inbata fishi kibaba toko baze fitaba mamakine yakama dady yace hajiya ilham sha kafashe kuke batane aa alhaji nima dayake bana samun zama wlh banluraba amma gobe nace zamu kira doctor yadubata fada dady yarufe momy dashi tainda yashiga batanan yake fitaba itade hakuri kawai take bashi ana cikin haka Anwar yayi sallama yashigo yasamu guri yazauna koda yaga ilham bakaramin tsoro tabashiba haryake tunanin anya ba aljana bace kuwa to inba aljanaba to tana da aljanu dady ne yakatse mishi tunani incainda yace maza yakira doctor yazo yanzu numbar doctor akashe take dan haka dady yace Anwar yadauki ilham sutafi asibiti mikewa yayi yana kunkuni shifa antakura masa ilham wacce tun laasar mararta kemata ciwo amma dayake ba baki takasa shedawa kowa to yanzuma datake gaban dady mararce kemata ciwo. isowar Anwar gurinta yayi dede da karuwar ciwon dan haka da sauri tarike kafarshi tana kuka. hankalinsu ne yatashi ganin yadda jikinta kerawa ga gumi daya gama jikata siket ne ajikinta irin me tattararnan kamarde irin na yan makaranta me falau dinnan dogo har kasa ba fant ajikinta dan tashiga bayi taga zaki yazubo yabata fant din sekawai tacireshi abayin fitowarta kenan inna taje ta kirata tagaida dady. wani nishi tafarayi gamida durkushewa agurin haryanzu tana rike da kafar Anwar. tsawa dady yadakamishi akan yadauketa yamika hannu ze dauketa sukaji kukan jariri akasan ilham basu gama yanke shawarar abin yiba sukaji kukan yazama biyu haa ay da sauri dady yabar gurin innace takarasa kusa da ita tadagata daga durkushen da tayi ikon Allah ilham tahaifi yara biyu duka maza Anwar yakai dubansa kan yaran wani farin cikine yalullubeshi dakyar momy ta turashi waje suka shiga aykin gyara mejego dayaranta kafin goman dare komai yayi normal kamar ba ayi haihuwa agidanba momyce tadauki yaran tana kallo hawaye nazuba a idonta tabbas base anfadamataba wainnan yaran jinin anwarne domin Bata inda suka rabu dashi kamarsu daya mamaki takeyi tayaya har Anwar yasamu damar kusantar ilham har tasamu ciki tahaihu kai dubanta tayi kan ilham wacce gabadaya tasace dama kumburin na cikine tausayintane yakama momy ajiye yaran tayi tarungume ilham tana hawaye dady ne yayi sallama yashigo dan yayi jiran akaimishi yaran yaji shuru shikuma yakosa shiyasa yazo dakansa kan kujera yazauna aka miko masa yaran seda kwalla tazuboma dady tafarinciki yayi mamakin yadda yaran suka dauko Anwar sak addua yayi musu sannan yamike dasu a hannunsa yatafi dakinshi danba karamin so yakewa jikokinnasa shiko Anwar yana bakin kofa yanaso yashigo amma yanajin kunyar haduwa da dady 😀gabahaba ay abun da kunya Anwar. *to fans dun Anwar ga ranarku kuzo kuraka Anwar yaga yaransa* maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zahra Muhammad mahmud *page 47-48* Tunkafin inna tagama shirya yaran dady ya ayko adauko masa su bata bata lokaciba tagama tabadasu sannan tashirya ilham Tagama kenan momy tashigo dakin kamar hadin baki Sega Anwar shima yazo ganin babies dinsa bayan Sun zauna inna tamusu jawabin matsalar data sami ilham momy gigicewa tayi shiko Anwar ko ajikinshi hasalima barin dakin yayi tunda abinda yakawoshi basanan Dakim dady yanufa dan yasan sunacan sallama yayi yashiga bayan ya gaida dady sannan yadauki yaransa yana musu wasa harda yimusu selfie video shida dasu suna ta wuntsila kafafuwansu sama shikuma yanata musu wasa Yananan zaune adakin dady momy tashigo afirgice ko sallama babu jikin dady tafada tasa kuka tana munshiga uku alhaji kar garin neman lada mukai kanmu wuta rudewa dady yayi yashiga tambayarta meke faruwa dakyar momy tamishi bayani Shuru dady yayi yana girgiza kai sabanin Anwar Wanda bazaka ce yana dakinba. Se wasanshi yake da yaransa Dady ne yamasa mgn dacewa Anwar bakaji lalurar data samu matarkabane.kallon dady yayi cikin sakin fuska yace naji dady allah yasauwake iya abinda zakace kenan inji momy wacce zuwa yanxu tafara fusata without care yace tomezance bayan hakan begama fadin abinda yayi niyyaba momy tadaukeshi dawani gigitaccen mari tace kana da hankali kuwa Anwar anya akwai imani a zuciyarka kuwa yarinya tasamu matsala tasanadiyyarka amma baka damuba momy gaskiya kunfara takuramun akan lankwasasshiyarnan haba dawanne zanji da auramin miskiniyar dakukayi koko da abin kunyar daya sameni nazamantowarta uwar twins dina ni gaskiya kusauraramin haka haba yafadi batare dayajira mezasu ceba yasa kai yafice abinsa bayan yasauke yaran momyce tamike da niyyar rukoshi dady ne yayi saurin kamota shikuma Anwar yakarasa ficewa Kuka tasawa dady behanataba seda tayi shuru dankanta sannan dady yasharemata hawaye sannan yace banason matsalar Anwar tadameki zangasamiki Anwar dayardar Allah se yazo gabanmu yana kuka akan ilham kuma dama ban fadamiki bane jiya nayi waya dawani aminina nake fadamasa matsalar ilham shine yake cemin yanada yaro babban likita akasar indiya acan yayi karatu kwarewarsa tasa suka daukeshi ayki ababban asibitin kasar dake Mumbai kuma yakaranci fannin lalura irinta ilham danhaka gobe insha Allahu ilham da yaranta da inna ladi zasu wuce indiya zan gama musu komai ayau dinnan ko ihsan banason tasan da tafiyar bare Anwar kinjiko Farincikine yalullube momy takara rungume dady tana mishi godiya dady ne yaci gaba kuma wannan matsalar yoyon fitsari data sameta duk acan akwai likitocin cutar dan haka ba matsala insha Allahu Inde kudi da mulki na rana zasuyi akan ilham murnace tasake kama momy Kamin rana gidan yafara cika da yan barka yaran kawai momy tabada umarnin afito dasu in ance ina mejegon sede tace doctor yahanata zama cikin hayaniya suyi hakuri haka aka ci gaba dazuwa barka har dare shiko Anwar tun fitarsa office yawuce yana shiga yafara tura video din dayayi shida twince a social media habawa jamaa sunkara gigicewa da kyan twince se fatan alkhairi ake musu *washe gari* koda safiya tayi Anwar shigowa yayi yagaida dady sannan yagaida momy ga mamakinsa duk Sun amsa masa cikin sakin fuska dakin mejego yashiga yatarar inna narike da yaro daya ilham nabashi nono dayan kuma nakwance akan gadon ran Anwar ne yabaci ganin ilham nashayar mishi dayara azuciyarsa ya yanke shawarar daukomusu me renonsu daga london 🙄danshi baya kaunar ilham tashayar mishi dayaranshi ganin nonon ilham awaje shine yatada masa da shaawa kuji mara kunya dan haka yashiga kallonsu yana lashe baki inna ce talura dashi danhaka ta ajiye yaron tafice karasawa yayi kusa da ilham yakai hannunsa kan nononta yafara wasa dashi itade kallonshi kawai takeyi tana murmushi jin motsin mutum yayi abayanshi dasauri yajuya momy ce atsaye tana kallonshi kunyace takamashi amma ga mamakinsa momy murmushi kawai tayi masa sannan tace baban twince yau ba zuwa office ne gashi har t'en tayi mikewa yayi yakarasa kusa da yaran yanata kallonsu haka kawai yadunga Jin jikinshi yamutu daukarsu hoto yayi sannan yamusu vidéo abin mamaki yau harda ilham akama video momy mamakine yakamata gabin Anwar yaruko hannun ilham yanacewa maman twince pls ki kulamin da yarana sannan yayiwa twince Kiss yafice yana waigensu yana fita office yawuce dama shi ake jira yafita dan tuni jirgi na airpot yana jiran su ilham 😜 shiryata akasakeyi sannan inna tarukota momy kuma tarungumo twince security najan kayansu har mota airpot sukaje harda dady arakiya yayinda security mutum ashrin dady yabasu sunanan tsaye har jirginsu ilham yatashi zuwa kasar india Wanda kosu su innan basu San ina zaakaisuba acikin jirgi inna se wukiwuki take da ido acikin security akwai mata guda biyu sune ke rike da twince Wanda dady yarada musu suna sultan da sudeis misalin karfe shida na yamma jirginsu yasauka akasar india inda suka tarar da cincirundon motoci guda goma suna jiransu kai tsaye wani kerar gida aka saukesu fadin abinda ke cikin gidan yayiwa page dinnan kadan gida de yahadu komai akwai harda masu ayki Anwar yataso daga office dawuri yau dan yau tunda yafita yarasa sukuni bawacce yake son gani irin ilham dan wani mahaukacin kewarta yake ayau dinnan dan haka yakosa ya Isa gida yasata a idonshi😜 [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zahra Muhammad mahmud *Page 49-50* Anwar na Isa gida part din sa yawuce wanka yayi yazura doguwar riga yanufi part din su momy Dukansu suna zaune afalo yayi sallama yashiga gaishesu yayi kai tsaye yanufi dakin dasu ilham suke ga mamakinsa basa ciki kuma ba kayansu kanshine yadaure yashiga tambayar to ina suka shiga Dasauri yadawo falon Momy ina su ilham suka shigane naje dakinsu bangansuba Dady ne yabashi amsa dacewa ay tunda na auramaka ilham nafahinci na zalinceka kuma zamanku tare tana cutar dakai shiyasa nazabi farincikin dana Namaida ilham gaban iyayenta kaga kahuta ko my son What!!!!!! Inji Anwar haba dady ninacemaka tana zalintata dazaka kwasheta kamaidawa iyayenta kuma ma inmaidata zakayi seka hada da yarana gaskiya nibakamin adalciba kuma wlh bazan yardaba yafadi yana kumburo bâki Dariyar momyce tamaida hankalinshi gareta azatonshi zatace wasa suke Lalle Anwar baka da kunya tunda har kasamu kwarin guiwar tsayawa agabanmu kana neman ilham matar dabakaso katsaneta cewafa kayi zaka iya kasheta sabida tsananin kiyayyarka gareta kobaka fada bane momy ta tambayeshi Zuwa yanzu Anwar yafahinci iyayensa yan rainin wayone😀danhaka dole yanunamusu shidan zamanine Cewa yayi haba momy wacce kiyayya kuma bayan har haihuwa ilham tayi kinga ba zancan kiyayya anan danhaka dan allah kusanar dani inda yarana suke yafadi yana durkusawa agabansu cikin fuskar tausayi shewa momy tayi sannan tace dadina da gobe saurin zuwa to mun cinyesu kashakemu muyi amansu Dady yamike yawuce daki batare dayace komaiba momy tamike tabi bayansa suka barshi shida ihsan afalon Ihsan dan Allah fadamini inda su twince suke da mamansu wlh bross ban san inda sukeba nima zaman danayi anan tambayar danake musu kenan kuma desame answer suka bani dawacce suka baka inji ihsan Iska ya fesar sannan yaruntse idonshi ranshi namishi kuna zuciyarshi kamar zata tsage. Azuciya yafara mgn haba dady meyasa zaku rusamin farincikina twince sune rayuwata amma kunrabani dasu ilham ninasan basonta nakeba amma zuwa yanzu inason ganinta. Wasu hawayene masu dumi suka gangaro akan fuskarsa tabbas yasan wannan shirin nadadyne dan yayi imani dady yafi kowa kinsa tashi yayi afusace yabar part din dakinshi yanufa yana shiga wayarsa yadauka yakira naseer awaya yana shaidamasa abinda ke faruwa naseer seda yatausayamasa sabida twince kowaye mahaifinsu baze so suyi nisa dashiba hakuri yadunga bashi yanacewa horone su dady sukemishi abisa wulaancin dayayiwa ilham Wanda yasan nanda dan lokaci zasu hakura sudawo mishi da matarsa sallama sukayi *Bayan wata biyu* Zuwa yanzu Anwar yatabbatar da ilham tamishi nisa gaba daya yazauce akanta ita da yaranta kullum cikin kallon hoton daya musu yakeyi kuma har yanzu iyayensa sunki suce masa komai gameda ilham da yaransa harga Allah yanzu yasoma tausayin ilham amma basonta yakeba( nace kuji wawa ) *Ilham* acikin watanni biyunnan anyi nasarar tsaida miyaun datake zubarwa haka shima lalurar yoyon fitsari andade da maganceta dayake akwai kudi domin baabinda dady betana darmusuba haka suma su twince kullum kara wayo sukeyi abin gwanin shaawa kuma itama ilham yanzu tagane su amatsayin yaranta dan har wasa take musu yaune aka saka ranar yima ilham ayki wajen ganin anmikar da kafarta dakuma hannunta wani injine zaa sata aciki na tsawon kwana uku ana kuma sa ran dazaran tafito dayardar Allah zata warke. Dan haka tun safe suke tawaya da inna da su dady tana fadamusu abinda ake ciki duk da shima doctor din yana waya da dadyn tun zuwan dasuke asibitin doctor betaba kallon ilham ido cikin idoba sabida becika kallon mataba yau anyi saa suna shigowa office dinshi idonshi ne yasauka anata afirgice yatashi yanakallonta badan komaiba sedan tsananin kamar datakeyi da mahaifinsa tirkashi wai waye doctor din ilham ne Maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zahra Muhammad mahmud *page 51-52* Har suka karasa cikin office din doctor natsaye yakasa zama har seda inna tafara gaisheshi sannan yadawo da tunaninsa zama yayi yana cigaba da kallon ilham Bayan yadauko file na ilham ne yakara lura da sunan dake rubuce ajiki ilham bukar shettima. Tabbas zatonshi yazama gaskiya amma zebar komai har zuwa ilham tasamu sauki rubuce rubuce yayi sannan yaba inna madarar dazata dunga ba twince nan da kwana ukun Anshigar da ilham cikin machine dan haka inna direba yadawo da ita gida ita dasu twince zuciyarta cike da adduar Allah yasa adace. *Doctor Adnan imam shetima* Shine cikakken sunan doctor dake duba ilham dane ga alhaji imam shetima saurayine matashi Wanda shekarunsa bazasu gaza 35 ba shikadaine agurin iyayensa kallo daya zakama adnan kasashi acikin jerin kyawawan maza domin kyakkyawane na ajin farko bashida son hayaniya kwatakwata shiyasa beson zama à Nigeria. Mahaifiyarsa sunanta hajiya hauwa macece me kirki haka shima mahaifinsa Wanda yanzu haka suke zaune agarin kaduna tunbayan barinsu garinsu na aynihi wato meduguri asakamakon yakin daake a yankin Adnan yayi primary da secondry schools dinsa duk agarin meduguri kuma Allah yaba mahaifiyarsadamar dauko jakar takardunsa shida mahaifinsa lokacin dazasuyi hijira dan haka kobayan zuwansu kaduna basu sha wata wuyar rayuwaba mahaifinsa yasamu ayki a nnpc kuma ana bashi albashi me tsoka shiyasa yanemar masa Abu zaria inda acanne yayi degree dinsa nafarko Lifes move on mahaifinsa yazama hamshakin mekudi dan haka yakaishi kasar india domin yakarasa karatunsa n'a doctor acan Duk da yawan tarin dukiyar mahaifinsa kullum cikin damuwa yake da bacewar dan uwansa bukar Wanda yanemeshi har yafidda ran ganinshi suko dama iyayensa yasan Sun mutu dan haka yake musu addua amma rashin sanin labarin kaninsa nasashi acikin damuwa dan so tari ze kulle kanshi adaki yaci kuka Halin da mahaifinsa keciki yana dagamasa hankali har yakejin da yanada ikon cirewa mahaifinsa damuwarsa dayayi bayan wasu shekarune mahaifinsa yafada harkar siyasa inda ananne suka hadu da mr président wato dadyn Anwar Mahaifin adnan shine yadauki nauyin campagne din dady har kuma Allah yasa akayi nasara dady yaso yabashi minister naman petur amma yaki tun farko hawan dady mukamin Abban adnan yace bashida raayin mukamin amma shi ya yarda yadunga basa kwangila haka ko akayi ko lokacin auren Anwar baya kasarne yana saudiyya shiyasa be hallaci bikinba kuma shi baya hawa social media bare yasan wacece amaryar Anwar shide kawai dady yacemishi tsuntota yayi kuma sunanta ilham danse akwanakinannema yake shaidamishi Bata da lafiya shine yahadashi da adnan dan fannin yakaranta Tsakanin adnan da Anwar basu San junaba dan iyayensune suke burin su hadasu Abota. har kudi masu tsoka Abban adnan yasa gaduk Wanda yaga dan uwansa ko yaji labarinsa amma har zuwa yanxu bawani bayani yahakura yabarwa Allah *cigaban labari* twince koda suka daina shan nono basu damuba domin tun asalinsu masu hakurine shiyasa inna bata samu matsala dasuba *Nigeria* Anwar yanzu ko aski bayayi zuwa yanzu ko office yadena fita se mataimakinsane ke gudanar da komai. da yadauka iya su twince kawai yakeson gani se yanzu yatabbatar da basu yake soba mahaifiyarsu yake da bukatar gani kuka da magiya yayiwa su dady ba iyaka akan sudawo masa da iyalinsa amma ko takansa dady bayabi ihsance kawai take tausayinsa take bashi shawara dayayi hkr komai lokacine shide sede yakalleta kawai amna bajinta yakeyiba domin yanzu yagama yarda 100% ya kamu dason ilham Wanda ko kansa bayaso kamar haka burinshi su sanar dashi inda take dan yanemamata Lfy sabida bayason taji lbrn abinda yadunga mata abakin wani shida kansa yakeson shaida mata kuma yanemi yafiyarta amma su dady sunki bashi hadin kai. Ko abinci yadena ci sosai sede ihsan tamatsamasa yaci domin su dady gaba daya sunfita harkarshi kuma kullum suna waya da inna sunajin halin da ilham take securityn da dady yahadasu dasu sune ke daukar twince ahoto suyima dady sending through WhatsApp dan haka baya kewar jikokinshi tunda kullum seya gansu Anwar ne kadai ke haukarsa *India* bayan kwana uku yau ne zaa ciro ilham acikin machine din da akasata. tun asuba su inna suka zo asibitin suna jira. Damisalin karfe takwas nasafiya doctor adnan yaciro ilham. hasbunallahu wani imal wakil wala haula wala kuwwata illa billahil azim ilham ce nagani tsaye akan kafarta hannunta daya lankwashe shima asake kai kubarni nakara yiwa Allah kirari lalle Allah shine Allah kuma shine meyin yadda yaso Alokacin dayaso babu meyiwa dan Adam baiwa se Allah ganin ilham danayi yasa na kara tsoron Allah dakafarta tafito inda su inna suke dakon futowarta doctor nabinta abaya inna naganinta sujjada tayi ga Allah sannan takarasa da sauri tarungumeta tabbas ilham bata manta innaba dan haka itama rungumeta tayi tana kuka ihamce ke fadin Alhsmdulillahi Allah nagodemaka daka azurtani dasamun Lfy. inna seda takusan shidewa sabida Jin ilham namagana cikin muryarta kamar ana busa sarewa rungumeta inna tasakeyi tana fadin lalle Allah shine abin godiya ilham waige waige ilham tafara Wanda inna tafahimci yaranta take nema dasauri taja hannunta zuwa inda aka ajiye su twince dasauri ilham tasa hannu tadaukesu duka subiyu kuka takara fashewa dashi nafarincikin ganin tadauki yaranta da hannunta Wanda da sede amiko mata kissing dinsu tashigayi kamar zata lashesu suko su twince se dariya sukeyi nace ikon Allah doctor ne yashigo sannan yanemi guri yazauna yana murmushi yace to maman twince Lfy tasamu kuma se kuka nide karki koyama twince kuka sabida basayi murmushi tayi sannan tafara yimasa Godiya.. magungunan dazata cigaba dasha yabasu sannan yamusu fatan alkhairi suka hadayanasu yanasu suka wuce masaukinsu maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zahra Muhammad mahmud *page 53-54* Tunda ilham tasamu sauki kullum suna waya dasu momy abin bakaramin dadi yayiwa dady ba momy ma ji takeyi kamar tayi tsuntsuwa taga ilham Dady sunyi mgn da doctor inda dady yanemi daya nema masu ilham biza daga india zuwa saudiyya domin suyi umara Ayko hakan akayi domin ilham basu kuma sati guda agarin india ba se asaudiyya Tun isarsu garin madina ilham ke kuka na farinciki kwanansu shida amadina suka Isa makka Ilham tayi addua sosai aciki kuwa harda Allah yabayya namata yan uwanta sabida inna tafadamata komai game da tsuntota da dady yayi shiyasa Bata da sukuni illa Allah yabayyanamata danginta Tafiyarsu zuwa saudiyya tare da doctor adnan akayita Dan haka yanzuma shi dady yawakilta akan yanema musu biza zuwa UK sabida yanason ilham taci gaba da makaranta acan Dan haka adnan beyi wasaba yayi abinda dady ya umarceshi Koda zuwansu birnin london basuyi sati biyu ba adnan yakai ilham wata makarantar secondry tambayoyi suka mata Wanda seda sukayi matukar mamakin amsoshinta dan har inda basu tambayaba take kaimusu amsa lalle Allah me girma da daukakane gashi yaba ilham ilimin da bawanda yayi zato Kudi dady sosai yasaki kamin ayiwa ilham certificate din primary da na junior waec domin a ss1 akasata Sosai ilham take maida hankali ga karatunta Wanda take ganin dashine zata taimaki iyayenta😭 So tari intadawo gida zata zauna tayi shuru Tana tuna wasu abubuwan dasuka faru wasu tamanta wasu kuma bata mantaba Duk abinda anwar yamata nacutarwa tamanta shi sannan mutuwar iyayentama bata tunaba hatta auran da ke kanta seda inna tamata Karin haske akai amma fa yanbiyu Tana matukar kaunarsu kuma tarasa dawa suke Kama itade tasan bada ita suke kamaba kamannin anwar gabadaya tamantasu shiyasa ko tunaninshi batayi. kawai abinda tadaukarwa ranta shine ko waye baban su twince gaskiya baya kaunarta itada da yaranta Wanda Zuwa yanzu tanajin tsanarsa azuciyarta sabida tayi imani dayana sonsu dayazo inda suke musamman data samu lfy *bayan shekara daya* su twince sunyi wayo komai sunaci basu fiye damuwa da nonoba shiyasa inna tashaidawa momy momy tace ayayesu zuwan daddy da mommy hudu gurin su ilham suna dubasu shima doctor Adnan yana yawan zuwa dubasu Dan soyake yabi aynihin tarihin ilham yasan wacece ita Yanzu ilham na ss3 inda dady yace inta kammala ss3zata dawo Nigeria abun yayiwa su ilham dadi dan harga Allah sungaji da zama akasar dabatasuba Ilham tayi kyau matuka bame cewa ajikinta su twins suka fito tsayawa fada muku kyan da ilham tayi da cigaban datasamu page dinnan yayi kadan sosai dady yake sakar musu kudi Twince koda aka yayesu basa rigima tafiyarsu sukeyi ko ina gasu tun suna yara sun taso da kaunar junansu dan ko kuka daya yakeyi se dayan yatayashi *Anwar* Kafin wannan lokacin anwar yakwanta a asibitoci daban daban afadin garin Abuja babu me ganinshi yaganeshi one time kowanne likita yanabashi shawarar yarage damuwar dake zuciyarsa Dan hakan ze iya haifarmasa da ciwon zuciya dangama hawan jini tuni yasameshi asanadiyyar rashin ilham shi yanzu bata yaransa yakeyiba shide ilham yakeson gani momy tatausayawa halin dayake ciki har taso ta tona asirin su tsakanin da da uwa dakyar daddy ya lallabata akan tayi shuru ilham takusa dawowa dan koshi dadyn dauriya kawai yakeyi amma yadamu da halin da anwar yake ciki shinema silar dayasa yace ilham intayi ssce tadawo da soyayi tayi university dinta acan ihsan kullum itama setayiwa su daddy kuka akan sutausayawa bross nata sufito mishi da ilham kar yarasa rayuwarsa hakuri kawai daddy ke bata dan tabbas se ilham tagama school zata dawo zuwa yanzu ancire anwar amukaminsa sabida mulki seda lafiya shi kuma yarasata adalilin ilham. *yau 22-09-2016* ayaune doctor moneer yake dawowa Nigeria bayan yakammala karatunshi na tsawon shekaru biyu dayashafe yanayi a airport iyayenshi da yan uwansane sukaje tarboshi beso hakaba danshi yaso ace driver aka turo mishi da babu abinda ze hanashi wucewa wudil gurin ameera Dan yakosa yakaimata albisheer dan zuwa yanzu har hoton su twince da video din da anwar yamusu tare dashi duk yanadasu awayarsa bayan isarsu gida wanka yayi yaci abinci sannan aka zauna zaman hirar yaushe gamo. nanne dadynsa yafara mishi zancan yafito da mata ko yar wanene yadauramasa aure shi baruwanshi dacewa se yar babbangida shide yasamo me tarbiyyaa da asali murmushi moneer yayi sannan yace insha Allahu daddy kwanannan zankawo maka matar danakeso. Allah yanuna mana lokacin. Inji dadynsa ameen suka amsa gabadaya key din motor daddy yadauka zefice da sauri daddy yace ina zuwa haka daga dawowarka ko hutawa bakayiba kodan kaga saukar safiya kayi shine zaka fita yawo Kai yasosa sannan yace dad gurinta zani yana fadi yafita dagudu Dan bayaso suhanashi zuwa suko su dadyn dariya kawai sukayi gamida yimishi fatan alkhairi Gudu moneer yake amma gani yake motar bata sauri yakosa yasa ameera a idonshi wacce yasan zuwa yanzu takara girma to anan semuce safe trip moneer. [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zahra Muhammad Mahmud *page 55-56* Yayi tafiya Medan nisa sanna ya iso wudul. Gidan megari yanufa lokacin megari yana fada. Koda zuwansa gaisuwa yayi yasamu guri yazauna. Megari Wanda tun zuwan moneer gurin bakinshi yaki rufuwa yace idonka kenan manniru bakin turai tashi yayi yayiwa yan fada sallama yaja hannun moneer zuwa cikin gida Matan megarine azaune atsakar gidan suna hira ganinshi da moneer yasa suka fara tsokanarsa da cewa seyau ake ganinka gaishesu yayi sannan suka zauna shida megari akan tabarma suna hirar yaushe gamo Ganin yakusa awa dazuwa amma bega ameeraba yasa yatambayi inatake inna asabe (uwargidan megari)ce tace taje makaranta amma yanzu zaka ga tashigo ay lokacin tashinsu yayi Tana rufe baki ameera tayi sallama tashigo ganin moneer datayine yasa ta tsaya tsak shima numfashinshine yakusa daukewa sabida ganinta megarine yace to ki karasomana kintsaya daga nan shigowa tayi jikinta asake kuma har yanzu idonsu nakan juna Megarine yayiwa matansa nuni dasu tashi subasu guri dan gama sun manta dasu agurin Dakunansu suka shige harda megarin Inda ameera tamaye gurbinsa gurin zama a inda yatashi itace tafara dauke idonta akansa sannan tahura mishi iska a fuska shima yadawo hankalinshi Gaisheshi tayi cike dajin kunyarsa dan zuwa yanzu itama tanason moneer duk da kankantar shekarunta Amsawa yayi cike daso da kauna be bata lokaciba yaciro wayarsa yacemata albishirinta goro tabashi amsa miko mata wayar yayi bayan yanuno hoton ilham da Anwar Dasauri ameera take kallon hotunan tabbas wannan ilham ce sabida duk sauyawar dazatayi bazata taba mancewa da itaba sabida akwai shakuwa sosai atsakaninsu. Cakume moneer tayi Tana kuka Tana cewa Don Allah aina kaga yaruwata kataimakeni kakaini gurinta Tana jijjigashi jin kukantane yasa su megari fitowa suna tambayar meke faruwa dakyar moneer yasamu tasakeshi yayiwa megari bayani Labarin yamusu dadi sosai kuma suma sunga hotunan Baabinda yake daure musu Kai irin auran datayi harda yara kuma dan shugaban kasa Ameera wacce har yanzu kuka take kallon hotunan su twince takeyi tanajin sonsu azuciyarta Wanda tasan koba komai yanzu suma sun Kara yawa akan da dasuke su biyu abinda yake daure mata Kai shine ganin ilham datayi fes ba miyou wato hakan na nufin tawarke Keenan kokome maida hankalinta tayi ga tambayar dame garin takewa moneer dacewa manniru mutabannan bamu da ikon zuwa gidansu sabida sunfimu taya Kake ganin zamu je garesu dasunan ameera yar uwar ilham ce shuru yayi yana tunani karshe yasamu mafita Wayarshi yaciro yashiga instagram yayi searching sunan Anwar ayko nan take yafito hoton ilham nema a dp following dinshi yayi sannan shima yadauki ameera hoto yadora a dp nashi sannan yayi status dacewa Don Allah jamaa duk Wanda yaga yar uwata koyasan inda take yataimakamin yasadamu munrabu ne tun muna yara sunanta ilham bukar Shetima yana gama rubutawa yayi updating hoton ilham amatsayin wacce ake nema yamusu bayanin abinda yayi kuma yabasu tabbacin mijin ilham yana muamala da instagram sosai nan da yan lokaci zegani dan haka sujira sugani *Anwar* Wanda ke kwance akan gadonsa rike dawayarsa yana kallon hotunan ilham yaji wayar tasa tayi kara alamar yasamu sako da kamar baze dubaba sede kawai yaduba seyaga wanine mesuna moneer yayi follow dinshi a instagram sannan kuma yayi tagging dinshi da kamar yashare seyaji yanada shaawar yaga wanene moneer din shiga yayi instagram din mikewa yayi dasauri ganin hoton dake kan dp din moneer din dasauri yayi accepting dinsa sannan yashiga kan hoton dayayi posting tabbas ko a bacci aka tasheshi ze iya banbance tsakanin ilham da ameera sede Abu dayane da ya yarda dashi sunyi matukar Kama dajuna status din yasoma karantawa mikewa tsaye yayi dasauri yana Kara karantawa dankari ay ji yayi duk wani ciwo najikinshi yawarke tabbas se yanxu yake zargin akwai abinda daddy yaboyemasa gameda inda yakai ilham to amma shiyasan duk inda ilham take dole zata so haduwa da yar uwarta watarana danhaka dolene yaje yadauko ameera aduk inda take afadin duniyarnan yakawota gidansu Dan yasan dole ilham tadawo gareshi text yayiwa moneer private yace mishi yaturo mishi address nasu dakuma phone number dinshi moneer Wanda dama zaman jiran reply dinshi suke be bata lokaciba yamishi sending abinda yabukata koda zuwan sakon wayar Anwar mikewa kawai yayi yashiga toilet yayi wanka yashirya cikin shigar alfarma wayarshi yadauka bayan yadebi kudi masu yawa excode dinshi yakira awaya akan sushirya gashinan fitowa zashi anguwa su kansu excode din seda sukayi mamaki dan rabonshi da fita anguwa kusan shekara guda kenan Dan haka cikin sauri suka shirya komai yana fitowa suka budemishi mota yashiga basu zarce ko inaba se airport yana zuwa jirgi is ready dayake jirgin na shugaban kasane Kai tsaye wayarshi yaciro yakira gomnan Kano yashaida mishi yana zuwa nanda 40 minutes [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Salam masoyana kuyimin afuwa asakamakon rashin jina dakukayi nagode *page 59-60* *RANA BATA KARYA* Tun kafin jirgin su ilham ya iso airport tuni su daddy sunzo tararsu Ko ina inka Kai dubanka yan jarida ne suna jiran isowar jirgin Anwar kuwa ji yake kamar yatashi sama yataro jirgin Basu jimaba jirgin yasauka dauke da ilham da twince dinta da Inna da Adnan da Abban Adnan Su twince ne suka fara saukowa wohoho jamaa naso ace kuna gurin yayinda ilham tabiyo bayansu shigace ta alfarma ajikinta fuskarta sanye cikin bakin glass kayan jikinta Jane da green Swiss less sauran kwalliya nabarwa masu karatu kuyi mata da kanku Anwar numfashinshine yadauke yayinda yake tunanin Anya wannan ilham ce kuwa tunaninshine yakatse lokacin da daddy yataboshi yana cemishi to anwar gafa ilham kobaka ganetabane kallon daddy yakeyi kamar wani wawa dan tuni yagama raina kansa dan koda hadi ilham tawuce tunaninsa Ameera ma tagane ilham but tana mamakin yadda ilham din tacanja one time haka binta kawai takeyi da kallo Itako ihsan dama harga Allah bata ganetaba Babu abinda yakara firgita anwar seda ilham tafara takowa zuwa gurinsu ganin yadda hips dinda ke rawa cikin wani yanayi tafiya take kamar tarwada yayin da su twins suka rugo da gudu suka rungume daddy domin sun ganeshi Mommy ce takarasa ta taryo ilham yayin da yan jarida suka fara aykinsu tamvaya suka shiga Jerawa mommy agame da farin cikin datake ciki sakamakon dawowar surukar tata Dariya mommy tayi sannan tayi godiya ga Allah daya dawo da ita Lfy Juyawa sukayi kan ilham inda tashiga bayani cikin harshen turanci wayyo duniya💃💃naso ace kunga irin firgitar da anwar yayi dayaji zazzakar muryarta hmm abin baacewa komai godiya tayi ga Allah sannan tagodewa daddy da mommy da inna Dakyar suka barsu suka karaso gurin daddy shima seda security suka dakatar dasu Idon ilham ne yasauka kan anwar gavantane yafadi ganin kamannin dayakeyi da twins Wanda ko baa fada mataba tagane shine mahaifinsu tsananin kiyayyarsace taziyarci zuciyarta Dan ita da Tana da hankali lokacin da zaa auramatashi bazata yardaba sabida har ga Allah bata kaunarsa tsarinshi Sam beyimata ba amatsayin miji tofa!!! Tana cikin wannan tunanin ne taji anrungumeta dasauri takai dubanta gurin ameerace kuma tabbas taganeta sabida jini daya bawasa bane ita ma rungumeta tayi Tana kiran sunanta tambayarta tashiga Yi ina mahaifansu kukan ameerane yakaru ganin hakane yasa daddy yace sushiga mota suwuce gida dasauri aka budemusu motoci sukai tashiga Wanda se alokacin daddy yasamu damar gaisawa da amininsa wato daddyn Adnan Wanda shi tunda yaga ameera yakara rikecewa Anwar yana zaune ne kurum Dan gama yagama firgita da kallon da ilham take masa Wanda yayi imani kallon kiyayyane wasu zafafan hawayene suka zubo masa na danasani 😭gashi su twince dinsa ko kallo be ishesuba kaichonshi koda suka isa gida gabadaya part din daddy suka nufa abinci sukaci Wanda har yanzu ilham na makale da ameera yayin da shikuma anwar yasamu damar daukar twins dinsa basumishi kiwa ba sabida bahalinsubane sonsune ke Kara shiga zuciyarsa yana danasanin wulakanta mahaifiyarsu falo suka dawo gaba dayansu domin daddyn Adnan yace yanada mgn farawa yayi da basu tarihin bacewar Dan uwansa har zuwa sanda Adnan yahadashi da ilham a London kuma yanzu bayan yazo Nigeria kuma seyaga ameera Dan hakan yana bukatar Karin haske daddy ne yafara bashi lbr iyakar abinda yasani sannan itama ameera tafadi Nata tun bayan rabuwarsu da ilham har zuwa yanzu ilham yanke jiki tayi tafadi kasa sumammiya dagudu anwar yayo kanta yanakiran sunanta ruwa ameera ta dauko aka yayyafamata koda tafarka wani kuka takeyi metsuma zuciya Wanda har yanzu Tana jikin anwar dago kanta tayi taganta ajikinshi dasauri takwace kanta daddyn Anwar ma kuka yakeyi Kamar yaro yayinda kowa na falon seda yatayasu dakyar akasamu duka sukayi shuru yayinda Alh Imam yayiwa daddy godiya abisa nemawa ilham magani dayayi Adnan ma godiya yataya daddy nsa alfarma yanema agurin anwar da daddy akan yanaso yatafi dasu ilham gidansa Dan yanaso yakaisu meduguri suka ragowar danginsu daya gano bayan komai yalafa daddy yaamince batare da damuwaba yayinda anwar beso hakaba amma bashida zabi tunda daddy yagama mgn washe Gari dasafe suka dau hanyar kaduna yayinda har yanzu ilham kukan mutuwar iyayenta takeyi Adnan ne ke rarrashinta yana bata baki dangama daddy yagaza mgn Don shima kukan yakeyi ahaka har suka isa kaduna yayinda su twince se tsalle tsallensu sukeyi ajikin daddy maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zahra Muhammad mahmud *page 57-58* Suna isa Kano motocine birjik na Security da gwamna yatanadar masa Kai tsaye yabasu umarnin sukaishi wudil gidan me gari Se alokacin yakira moneer yashaida mishi gashinan zuwa garin dan tuni ya iso Kano ba moneer ba harsu megari seda zuwanshi yabasu mamaki Sunanan zaune suka fara jiyo jiniya takoina acikin garin hakanne yabasu tabbacin ya iso Hankalin yan garinne yatashi sabida jin jiniyar alhalin sunsan bakasafai masu mulki suke zuwa garinsuba Akofar gidan megarin motocin suka faka Wanda tuni megari da moneer sunfito domin tararsa iso suka masa zuwa cikin gidan adakin megari suka saukeshi yayin da security nsa suke jiransa akofar gida Bayan gaisuwa aka gabatarmasa da abinci Amma anwar ko kallon abincin beyiba illa tambayarsu ina ameeran take dasauri megari yakirata Shigowa tayi jiki asanyaye tasamu guri tazauna sannan tagaisheshi Yaamsa fuska cike da walwala danji yakeyi kamar yaga ilham Tambayarta yashiga Yi dangane da aynihin tarihinsu kuma yabukaci data sanar dashi gaskiya Batare data boye mishi komaiba tasanardashi tarihinsu seda kwalla tazubo a idon anwar ashe spouse dinsa marainiyace yadunga azabtar da ita kuma yayi imani batasan iyayentasun rasu ba share hawayensa yayi sannan yayiwa ameera taaziyya Sumasu megari duk sunmasa bayani agame da abunda suka sani akansu ameera Besheda musu halin dayake ciki ba na rashin ilham Illa kawai yanemi izinin megari nason yatafi da ameera Abuja sabida komai dare yau ze wuce Megari beji dadin rabuwa da ameera ba amma bashida yadda zeyi shiyasa yaamince Anwar ne yafahinci megarin ranshi besoba shiyasa yace wata guda kawai zatayi tadawo kayi hkr Special number dinsa yabasu Wanda in akira Kai tsaye zaa sameshi sannan yamike domin tafiya bayan yaajiyewa megari kudi wanda suke dollars ne Wanda shikanshi besan adadinsuba megari kusan suma yayi azaune sabida ganin yawan kudin Wanda tunda uwarsa ta haifeshi betaba ganiba😀 kofar gida yawuce yayin da ameera tashiga hada kayanta bata bata lokaciba tagama Hadawa tayi sallama da matan gidan tanata kuka Moneer ma dakyar sukayi sallama dayar wayarshi yadauko Yabata sannan yace zasu dunga waya kuma kafin tadawo zezo yasameta ahaka suka rabu taje tasamu Anwar dayan bangaren yasa aka budemata tashiga suka dau hanya tana ta kukan rabuwa da gidan megari dan tanaji ajikinta kamar tabar gidan kenan har abada ahaka suka dau hanyar Kano Kai tsaye gidan gomna suka wuce bayan gaisuwa tsakanin anwar da gwamna se gwamna yake cemishi tun dazu akace ka iso amma najika shuru murmushi yayi sannan yace wlh dady wani uzuri ne yakawoni me muhimmanci kuma harna kammala yanzu haka Abuja zankoma sekace ana korarka anwar inji gwamna murmushi yasakeyi sannan yace bahakabane daddy Amin afuwa zan wuce yanxu gwamna beso anwar yatafi ba amma bashida yadda zeyi yahanasa Dan yaso ace su gana da nafeesa kozeji tausayinta har airport gwamna yarakoshi se anan yaga ameera yayi zaton ilham ce Dan Tsananin kamarsu yace amma anwar baka da Kirkikazo da iyalinnaka amma baka kawota mugaisaba murmushi yayi sannan yakalli shashin da ameera take wacce tayi firifiri sabida rashin sabo sannan yace daddy wannan ba ilham bace kanwartace murmushi gwamna yayi Dan se alokacin yalura ilham tafi wannan kilewa sannan yalura wannan Kamar akwai duhun Kai atattare daita sallama suka masa suka shiga jirgi suka daga zuwa abuja Wanda ameera jitake kamar zata sume sabida tsoro yayinda azuciyarta godiya takewa Allah sabida adalilin yaruwarta you tayi ido biyu da gwamna Wanda da sede taganshi a hoto ko TV nabiyu gata ga Dan shugaban kasa duk adalilin ilham nakarshen shine yafi mata dadi wato jirgin datashiga godiya tasake yiwa Allah yayin da dokin ganin ilham da yaranta yacika zuciyarta *10:00pm* suka isa gida bayan andaukosu daga airport kaitsaye part din su mommy yawuce da ita suna zaune dukansu afalon suna jimamin me anwar yajeyi a kano sabida lokacin daya fita basanan security nsane suke shaidamusu sunkaishi airport yatafi Kano sallamarshi ce takatsemusu hirar ganin wacce kebinshi abayane yasasu hada baki gurin kiran sunanta ilham!!!! harda daddy ba itabace yabasu amsa se alokacin suka kureta da ido sannan suka gane ba itabace kamace kawai bama kamar daddy da mommy sabida sunsan ilham tadade dawuce wannan matsayin ameera zubewa tayi akasa jiki nabari wai yau itace gaban shugaban kasa da matarsa lalle iko se Allah gaishesu tayi sannan duka suka sami guri suka zauna daddy ne yafara mgn tabbas Anwar duk daga inda wannan take tahada jini da ilham Diyata Dan haka kuyi saurin sanar Dani wacece ita anwar umartar ameera yayi data sake basu labarinta batare da bata lokaciba tasake basu tunda tafara bada lbrn babu Wanda beyi kukaba afalon harda daddy sabida tausayinsu ihsan ce taje tarungume ameera Tana kuka kamin daga baya mommy tabi bayanta dadyne yaci gaba da mgn kallonsa yamaida kan Anwar sannan yacigaba anwar matarka ilham Tana kasar London kuma sati mezuwa zata dawo Nigeria iyaabinda zan shaida maka kenan game da matarka dagudu anwar yamike yaje yarungume daddy yanamasa kiss afuska fadi yakeyi thanks you daddy ngd da wannan albisheer dakamin daddy ne yakatseshi nafada makane badan komaiba sedan ameera sabida nasan zata bukaci ganin yar uwarta kaga dole inmata bayani inda take amma wlh dabadan hakanba se in tadawo zaka ganta shide godiya yacigaba dayi ihsan daddy yama umarnin takai ameera dakinta tashi tayi taja trolley din ameera sannan tarike mata hannu suka wuce anwar ne yasake yiwa su daddy bayanin yadda akayi yasamo ameera mamaki sukayi daga baya suka jinjinawa social media daddy da mommy ne suka wuce dakinsu yayin da anwar shima yawuce nasa part din farin ciki duk yabi ya isheshi jiyake kamar yabita London Dan yakosa satin yacika yadawo abar kaunarsa abangaren ilham zuwa yanxu takammala karatunta se shirin dawowa gida takeyi murna duk sukeyi ita da inna su twince ko zuwa yanxu sun iya fadin mommy da daddy dan wayone dasu (kamar yusuf dina) yaune doctor Adnan yasanar da daddy nsa labarin ilham danhaka be bata lokaciba yace yakaishi yaganta dayake daddy yazo London din Kuma shima Adnan yazo kaitsaye gidan su ilham suka je koda daddy yaga ilham jikinshine yafara rawa daauri Adnan yazaunar dashi itama ilham Tana ganinshi ta tuno da mahaifinta dagudu taje tarungumeshi tana cewa abba Dan ita azatonta mahaifintane dakyar inna ta banbareta ajikinshi sannan dukansu suka zauna tambayar inna daddy yayi game da alakarta da ilham bata boye mishi kmaiba tafadamishi dubansa yakai ga ilham wacce har yanzu Tana rike da hannunsa ta kwantar da kanta akan kafarsa tambayarta yajuya zeyi Adnan yakatseshi daddy ko katambayeta baabinda zata iya sanar dakai sabida yawancin abubuwa tamantasu inaga kahakura har zuwa lokacin dazata koma Nigeria semu bisu Dan musamu Karin bayani idon daddy ne yasauka akan sarkar dake daure awuyan ilham dasauri yakai hannunsa kan kwadon sarkar yana dubawa wlh wannan kodaga ina take jinin Dan uwanace ita shine abinda yafito abakin daddy sannan yacigaba sabida wannan sarkar tamahaifiyarmuce iri biyu gareta tabani daya taba Dan uwana daya tace inmuka haifi yaya mata semu basu Dan haka tabbas wannan jininace innane yadaure dan haka Adnan yabasu shawarar abar maganar zuwa dawowarsu Nigeria shine zasu sami Karin bayani amma anan babu abinda zasu gane hakan akayi domin dukansu sun amince da shawarar da Adnan yakawo su twince ne suka shigo falon suna gujegujensu idon daddy ne yasauka akansu dasauri yadaukesu yadora acinyarsa tabbas dayake basu da kwuiya wasansu suka cigaba dayi cikin wasanne sukayi arba da gemun daddy habawa ay basu Yi sanyaba suka shiga Dan sundauka wani nauin kayan wasanne love you all maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zahra Muhammad mahmud *Page 61-62* Suna isa gida momyn Adnan kamar zata cinyesu se rungumesu takeyi basuba basu twins ba Bayan sunci abinci kowa wanka yayi yayi sallah yabi lafiyar katifa Shakuwace me tsanani tashiga tsakaninsu dukansu mutanan gidan ilham ko da ameera kamar zasu maida junansu ciki sabida tattalin juna yayinda kullum ameera namakale da waya tana waya da moneer soyayyace sukeyi bata wasaba abun har mamaki yakeba ilham sabida gani take gaba daya ma nawa ameera take Satinsu guda akaduna suka daga zuwa meduguri Sunga tarba agurin danginsukowa jiyake dasu se godiya akewa Allah da ganinnasu yayin da aketayiwa iyayensu addua Sosai suke samun kulawa agurin danginsu allabasshi su twins iyayen farin jini Satinsu biyu suka koma kaduna bayan komawarsune Daddy yace ilham tashirya ta koma gidan mijinta kuka tarushe mishi dashi akan ita don Allah yamata rai yakyaleta itafa batason anwar kokadan azuciyarta Kan daddy ne yashiga charge sabida jiya sukayi waya da daddyn anwar yashaida mishi jibi ilham zata dawo amma yanzu ga abinda ilham take fadi dankari Kasa yayi da muryarshi ta sigar rarrashi yafara bata baki akan tayi hkr takoma Itako ilham ina ko sauraronshi batayi sabida kukan datakeyi mommyn Adnan ce tasa baki akan daddy yakyale ilham yanzu ita zata mata mgn hakan akayi kuwa domin mommy har daki tasamu ilham tafara rarrashinta gami da nuna mata illar dake cikin rabuwar aure inda hartake cemata yanzu inkinki kikoma dakinki mijinki aure zeyi Sannanyazo ya amshi yaransa ahannunki yaba matarsa itakuma inba ta Allah bace azabtardasu zatayi kinfison yaranki sutashi suga iyayensu basa tare kinasone yaranki su tashi cikin rashin syy mahaifiyarsu kiyi tunani ilham nibanga laifin anwar ba yakai matsayin dayakamata kowacce mace tasoshi ko wani laifin yamiki ne dasauri tadaga kanta sannan tace tunda aka fita dani waje betaba zuwa inda Mukeba ko awaya betaba kiranmuba har zuwa nasamu Lfy ko murna betayani murmushi mommy tayi sannan tace kimasa uzuri sabida bakisan meya hanashi zuwaba Dakyar mommy tashawo kan ilham tayarda zata koma sabida yaranta amma tayi alwashin anwar se ya gwammace mutuwa akan zama da ita😳 *ABUJA* mommy da ameerane suka dawo da ilham dakinta a falon mommy suka sauka su twins naganin mommy suka je gurinta da gudunsu suna dariya waisu sunganeta Anwar ne yashigo da sallamarsa fuskarsa dauke da faraa gaida su mommy yayi yayin da yakai dubansa kan gimbiyarsa akayi ko saa suka hada ido wata uwar harara ta wurga masayayinda shiko jikinshine yakama rawa dangama harga Allah yanxu yana shakkar ilham Dan kwarjini take masa baya iya jure kallonta ballantana yanzu data wurga masa harara guri yasamu yazauna Bajimawa daddy yashigo nanma gaisuwa akai tayi tsakaninshi dasu ilham naseeha sosai daddy yamusu yayinda daddy yakara Jan kunnan anwar akan takiyaye kar yakuma maimaita abinda yafaru tsakaninshi da ilham ita kuma hkr daddy yasake bata akan abinda anwar yamata kan ilham ne yadaure Tana tambayar kanta me anwar yamata abaya har ake sake jamishi kunne ita kuma ake bata hkr shuru tayi Tana tunani tabbas akwai abinda Yamata kuma tasha alwashin seta binciko ko menene mommy da ameera ne sukace ta tashi suje da ita part dinta in Dan sunaso su wuce da wuri dan daddy yace karsu kwana mikewa tayi jiki ba kwari Tama su daddy sallama tabisu suka nufi part dinnata Wanda rabonta dashi tun ranar daaka kawota komai nanan fes kamar yanzu akasakasu sede yanzu hotunan su twince ne takoina agidan fada sosai mommy tasake yimata inda daga karshe sukamata sallama suka wuce kuka takeyi sosai yayinda ameera ketayata ahaka suka tafi suka barta part din su daddy suka koma sukayimusu sallama yayinda daddy yabada excode mota goma su rakasu gida gadiya suka musu sosai sannan suka dauki hanyar kaduna anwar yana ganin sun tafi mikewa yayi Yamasu mommy sallama yanufi partydinsu hannunshi rike dasu twins yayinda zuciyarshi keta bugawa kamar zata fito addua kawai yakeyi akan Allah yasa hukuncin da ilham zata masa yazamo me saukine agareshi gashi inna ladi tun bayan tafiyarsu ilham kaduna itama tawuce gida dan taga yan uwanta da seyaje gareta yayi kamun kafa kozata shawo masa kan gimbiyar mata wato ilham itako ilham tun dasu ameera suka wuce wanka tashiga tayi yayinda tsantsara kwalliya afuskarta kamar me shirin zuwa party wasu arnayen English wears tasaka rigar bata rufe mata cibiyaba yayinda daga saman rigar nonuwanta Duksunfito gasu Masha Allah daga bayan rigar kuma wasu igiyoyine akayimusu style kamar yadda ake daure igiyar kambus rigar maroon color ce yayinda wandon shikuma fari ne jeans kuma irin pensur dinnanne amma kuma duk an yayyagahi alamun kwalliyarnan da ake cewa crazy jeans gashinta sakinshi tayi a gadon bayanta tura ruka tashiga pesawa kamar bagobe dama gashi dataje meduguri tasiyo wasu masu kyau falo tadawo tazauna tadora kafa daya kan daya Tana dan girgizasu yayinda bakinta kuma tana taunar ciwingum agaskiya bakarya ilham tahadu musamman rigar jikinta bame hannu bace shine yakara fito mata kyanta abunka da farar mace iya kyau ilham tayi kyau ba namijiba ko mace kika Kalli ilham alokacin sekin maimaita to inaga anwar Kuma jiran shigowar anwar kawai takeyi shiko yana waje yana ta adduoi Akan Allah yataimakeshi to masu karatu gade ilham tayi kwalliya tadaukar hankali waito hakan na nufin Anwar tayiwa kwalliyar Dan yaji dadine ko kuwa [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zahra Muhammad mahmud *Page 63-64* Tura kofar anwar yayi yashiga jiki asanyaye bata falon kasa Dan haka Kai tsaye yahaura sama Gabanshine yafadi saura kadan ya yarda su twins dake hannunshi Sabida arba dayayi da ilham Cikin shigar da ko amafarki bezaci zata iyaba Sauke su twins yayi suka ruga gurin mamansu shikuma yaci gaba da tsayuwa agurin kamar andasashi Ilham ko se ayko mishi take da sakon harara mikewa tayi taja hannun su twins suka shige daki tafiya take tana juya masa uku Wanda yananyin datake juyasu ko namiji ladifine inyagani seya koka balle anwar cikakken namiji Wanda tuni hankalinsa yakai kololuwa gurin tashi .binta yayi da kallo harsuka shige daki zama yayi yadafe kansa yana tunanin menene mafita. Yana zaune agurin har aka Kira sallar magrib Mikewa yayi yashiga bayi yayi alwala yawuce masallaci Bedawo gidanba se takwas koda yashigo suna zaune afalo suna kallo gefenta yaje yazauna ko kallonshi ilham batayiba tamaida hankalinta kan kallo Mgn yafarayi cikin muryar tausayi da neman gafara Ilham Don girman Allah ki ajiye duk abinda ke ranki muzauna Lfy wlh nime kaunarmine kitausayamin Don Allah Tsakine amsar data bashi bata bata lokaciba tanufi dakinta Dan har ga Allah ita haka kawai anwar bemataba amatsayin miji shiyasa ta tsaneshi sosai .koda tabar gurin anwar kasa daurewa yayi beyi auneba Kawaiseji yayi hawaye nabin fuskarsa yarasa gane meyasa baya iya daure damuwa daga ilham one time take sashi kuka Itako ilham tana shiga daki wanka tayi tasauya kayanta dawata arniyar night gown Turare tafesa akowanne lungu najikinta sannan tafito falo domin daukar su twins nide nace tafito tsokanane Anwar naganinta zumbur yamike sabida bemasan meyakeyiba dukawa tayi Wanda hakan yasa har Dan fant din dake jikinta yana hangowa tuni miyaun bakinshi yakafe soyake yayi mgn amma ba kalma abakinnasa duk sun gudu Ranar kwana yayi wanka da ruwan sanyi sabida muguwar shaawar data taso mishi gashi ba fuska agurin ilham dan kulle dakinta tayi *Bayan shekara daya* Zuwa yanzu anwar iya horuwa yahoru agurin ilham gashi abinda yafi bashi takaici tsawon lokacinnan Kala ilham batacedashiba sede yagama bata hakuri ta tashi tabashi guri Gabadaya yarasa ina zesa kansa koda yakaima su daddy Kara ko kulashi basuyiba bare yasa ran zasu taimaka masa zuwa yanzu jiyake kamar zeyi hauka gashi yanzu ilham mkrt take zuwa Dan tuni daddy yasamomata admission a Abuja Turkish university Inda take karantar medicine su twins. ma tuni ansasu amkrt suna play class shikadai suke bari sutafi Abubuwa da dama sunfaru aciki harda zuwa nemanwa moneer auran ameera inda daddy yawakilta megari ne yafi cancanta daya aurar daita duk da yanzu bata gidan megari takoma hannun daddy da zama inda ahalin yanzu Tana kasar India Tana Karasa secondary school dinta Adnan tabi shike kula da ita inda adaya bangaren soyayyace takullu me tsanani tsakanin Adnan da ihsan inda akasa rana auransu dazaran ameera takarasa mkrnt kuma duka family sunyi farinciki da auran Ilham ce zaune adakinta Tana rage kayan jikinta dawowarta daga makranta kenan anwar ne yafado daki da sallamarsa aykinshi Dan kullum yashiga Yi wato bata hkr ran ilham ne yagama baci Dan haka taga yadace ta taka masa burki tsawa ta dakamasa tahanyarcewa dalla malam dakata anwar Kake kowa wlh kadami rayuwata tsawon shekara guda kana bani hkr ban hakuraba Kai jakine dabaza ka gane hakurinne bazanyiba dasauri anwar yakalleta sabida kalmar jaki data kirashi da ita ranshi ne yasoma baci sabida tunda yazo duniya babu wani Mahalukin daya taba cimishi mutunci kamar ita ayau tunaninshi ne yakatse lokacin dayaji tacigaba da mgn koda yake ay Kare dama bashida zuciya Dan haka inaso kajini da kyau wlh anwar bana sonka bana kaunarka natsaneka tsanar da ko mutuwata banayiwa ita Kuma wlh bazantaba sonkaba har abada duk ranar dakaji bakina yafurta yana sonka wlh karya nakeyi karka yadda inkokayarda inasonka toko tabbas harka mutu sunanka jaki a idon duniya tarine yaturnuke anwar tunyanayi atsaye har yadurkusa itako ilham tana gama fada masa mgn tawuce toilet ta kyaleshi shikuma yaci gaba da tarin yana rike da gefen zuciyarshi zuwacan yafara aman jini mikewa yayi Dan yafita adakin ahankali yafara bin step zuwa kasa ko rabi beyiba ya yanke jiki yafadi yafara gangarowa Wanda hakanne yayi Dede da shigowar ihsan rike dasu twins andawo dasu daga mkrt sakinsu tayi dasauri ta isa gurinshi aman jini yakeyi sosai juyo dashi tayi abinda taganine yasata kwalla wata gigitacciyar kara kamannin anwar gabadaya Sun sauya maana fuskarsa tadan karkace harda bakinsa ga jini nazuba abakin Wanda ko baa fadamataba tabbas tasan anwar yasamu paralyse😳 maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zahra Muhammad mahmud Nagaisheku masoyana baride indan taka💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃 *page 65-66* Agigice ihsan tajuya da gudu domin kiran mommy Suko su twins kuka Sukasa sabida ihun ameera yafirgitasu Kukannasu yayi dede da fitowar ilham daga wanka dasauri tazura doguwar Riga tafito folon dan ganin meyasasu kuka Tahowa take dasauri danhaka bata lura da anwar dake kwance akasaba seji tayi tayi tuntube da Abu tuni tafara tambul akasa bakinta ne yabugu da center table tuni yafara jini Dakyar tamike takai dubanta inda taji tuntuben gabantane yafadi ganin mutum akwance dasauri tamike taleka fuskar nakwance ido taware sosai ganin anwar akwance cikin jini gashi halittarshi tasauya Tunani tafarayi akan to anwar kasheshi akayi tahanya caka masa wuka koko fuskarshi aka watsawa wani abun dayasa ta karkace wani sanyine yaratsa zuciyarta gami da adduar Allah de yasa mutuwa yayi Kai dako naji dadi kalar dadin data tuno zatajine yasata fara taka rawa hartana juyawa harsu Mommy da ihsan suka shigo agigice batasan sunshigoba se rawarta kawai take takawa Jin salatin mommy ne yadawo da ita daga tunaninta dasauri tawaiga inda suke kallon tuhuma mommy takemata Dasauri suka karasa kan anwar ganin halin dayake cikine yasa mommy faduwa kasa sumammiya ihsan dawani arnen gudu tanufi security din gidan dasauri suka shigo falon lokacin ilham nakan mommy hankalinta atashe nace kuji rashin kunya gurin ilham Daukarsu security din sukayi gaba daya sukasa amota yayinda ihsan da ilham suka rufamusu baya akabarwa security su twins agida Wani katafaren asibiti suka nufa Wanda tunkafin su ISO tuni anyi waya asibitin danhaka koda zuwansu ilahirin maaikatan gurin suna waje suna jiran akawosu kai tsaye emergency akawuce dasu akahana su ilham shiga awaje suka tsaya suda securities dinsu Tuni akayi waya office din daddy akasanar dashi cewa yazo fa gida balfy yanxu haka suna asibiti Hankalin daddy ne yatashi matuka yana tunanin meyafaru da family dinsa dawannan tunanin yakaraso asubiti shida makarrabansa dasu ilham yaci Karo akofar emergency ward Ihsan dagudu tafada jikin daddy Tana kuka cikin kukantane take fadamasa abinda kefaruwa jikinshine yafara rawa alamun zefadi dasauri security dinsa yazaunar dashi doctor ne yafito daga dakin yayinda abayansa wasu nurse ne guda hudu suke gunguro mommy akan gado hannunta daure da drip agigice sukayi kanta wani daki aka kaita na musamman bayan ankwantar da ita doctor yafarayiwa daddy bayanin abinda ke faruwa Dan durkusawa yayi sannan yafara mgn Kamar haKa ranka yadade madam bawani abubane yasameta illa frgita datayi asakamakon ganin abinda yafirgitata wanda insha Allahu nanda wasu lokuta zata farka dan tuni mukashawao kan matsalar shikuma yallabai anwar am sorry to say to say what!!!! Inji daddy afirgice doctor yace am Sorry sir but anwar yana cikin halin mutuwa ko rayuwa domin zuciyarshi takamu da matsanancin ciwa Wanda single mistake zaayi ta buga sannan ahalin yanzu yakamu da ciwon paralyse gaban dadine yayi mummunar bugawa yayinda ihsan tarushe dawani matsanancin kuka. itako uwar gayya wato ilham wani malalacin murmushi ne yabayyana akan fuskarta Wanda faruwar hakan akan idon mommy Dan tuni tafarka Tana sauraronsu daddy ne yamike yace doctor yakaishi yaga anwar karaf mommy tace nima zani dasauri suka waiga suna kallonta Dan basusan ta farkaba daddy ne yaje yarungumeta yayinda itakuma tafashe da matsanancin kuka ihsan ma rungume mommy tayi Tana kuka doctor ne yacirewa mommy drip din hannunta yayin dasu daddy suka matsa Dan doctor yadubata bayan yagama dubatane tayi yunkurin tashi dasauri ilham takai Hannu domin taimakamata hannu mommy tadaga mata alamar tabarshi ihsan ce taruko mommy ta Mike abun yadaurewa daddy Kai ammayayi shuru mikewa sukayi suka nufi dakin da anwar yake ga mamakin daddy seyaga ilham tanemi kujera tazauna hankalinta kwance mamakine sosai ya bayyana afuskar daddy koda ilham tawaigo taga yana kallonta dauke kanta tayi yana kallonta har yakarasa fita duk dauriyar daddy dayaga yadda anwar yakoma seda yafashe da kuka kamar yaro su mommy da ihsan ma kukan sukeyi sefito dasu akayi adakin Dan baason hayaniya agurin dayake koda suka dawo dakin da ilham take ga mamkinsu waya takeyi da ameera se dariya takeyi bamecewa a asibiti take kuma mijintane Mara lfy ganinsune yasa tayi sallama da ameera tayimusu sannu da zuwa daddy ne yaamsa amna kan ihsan da mommy ko kallo bata ishesuba .suna asibitin har zuwa dare sewajen karfe goma sha biyu nadare suka wuce gida harda mommy sabida asibitin baa jinya *bayan wata biyu* anwar yanzu har yanzu anwar ciwo se abinda yakaru babu wani sauki itako ilham tunda taje asibiti so daya bata sake komawaba amma kullum setayi kwalliya ta tafi mkrt abun yanama su daddy ciwo sosai babuma kamar mommy wacce tafi kowa jin haushin ilham din amma sabida rashin kunya irinta ilham kullum setaje take gaishesu su ameera dasu Adnan da daddy nsa da mommy sa dasu megari da yan gidansu moneer kowa yaje duba anwar yafi akirga koda daddyn Adnan yatamvayi ilham Tana zuwa gaida mijinta kuwa budar bakinta secewa tayi aa ita meze kaita gurin Wanda bataso dauketa daddy yayi da Mari ze karamatane mommy nadnan tarikeshi fada yashigayi ta inda yashiga batanan yake fitaba daga karshe yace duk sanda bataje ta dubosaba bashi babu ita abinda daddy besaniba tuni daddydaddyn anwar yagama shirin fita da dansa kasar Egypt domin aduba lfyrsa adaren ranar ayko hakan akayi adaren ranar jirgi yadaga da anwar da mommy da ihsan da daddy zuwa kasar Egypt se awaya daddy yake shaidawa daddyn Adnan fatan alkhairi yamusu gami da cewa next week sunanan zuwa suma itako ilham batasan basa nan ba seda taje gaishesu security dake gadin kofar shiga part din yake sheda mata abinda ke faruwa bataji dadin abinda sukayimataba narashin yimata sallama jiki bakwari takoma part dinta inda su twins suke ta waansu kwanciya tayi tashiga tunani gaskia tasan bata kyautawa su daddy ba batayimusu adalciba sabida basu cancanci haka agurintaba to amna yataiya dansune bataso kuka tafashe dashi afili tanayiwa anwar Allah yaisa Dan dashi badansu mommy bane baabinda zeshiga tsakaninta dasu narashin kyautawa kuka tayi me isarta sannan tamike tanufi daya daga cikin dakunan part dinta Wanda bata taba shigarshiba tsawon zamanta agidan koda shigarta dakin kamshin turaren anwar yakeyi jin kamshinne yasa zata juya da sauri idontane yasauka akan wani littafi akan side drower na gadon dasauri taje tadauki littafin haka kawai taji tanason karanta abinda keciki Dan ta Lura diary ne fara karantawa tayi abinda tagani a littafinne yarura tsananin kiyayyar da takewa anwar azuciyarta domin kuwa gaba daya labarin haduwarshi da itane a littafin harda irin azabar daya dunga ganamata hawayene yake zuba afuskarta jin first night dinta a toilet sukayishi bakincikine yaziyarci zuciyarta tabbas tayarda anwar ba masoyintabane duk da a diary din yafadi irin tsantsan kaunar dayake mata amma bata Lura dashiba kiyayyar daya bayyana yamata itace tafi tsayamata arai daukar littafin tayi ta tafi dashi dakinta yayinda taci gaba da kuka akan rashin kyautawar datayiwa su daddy Daga karshe yanke shawara tayi akan gobe zata bar musu gida sabida zamanta da anwar yakare Ashe shidin bakin azzalumine haba no wonder taji tatsaneshi da yawa maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zahra Muhammad mahmud *page67-68* Tun karfe takwas nasafe ilham tagama shiryawa tashirya su twins tadebi kayan sawarsu da duk wani Abu me amfani takira security yafitar mata dasu zuwa mota itama fitowa tayi rike dasu twins suna ganin tafito suka bude mata kofar baya tashige ita dasu twins Kai tsaye kaduna tanufa Se sha biyu na rana suka isa kaduna Sallama tayi tashiga falom gidan yayin excode dinta suka shigo mata da kayanta sallamarsu tayi suka juya Abuja Mommy tunda tashigo take kallonta baki bude Guri ilham tasamu tazauna sannan tagaida mommy Bata amsa gaisuwarba tashiga jero mata tambaya Ilham mekikeyi a nigeria bayan anwar bashida Lfy yana Egypt zaman mekikeyi baki bisu kuntafiba Baki ta turo sannan tace ni ni ni bansan suntafiba ay Salati mommy tayi tasanar da ubangiji Sannan tace ilham Anya kinada imani kuwa dama Ashe baki janye wannan maganar tsakaninki da anwar innalillahi wainna ilaihir rajiuna ilham tafadi da karfi sannan taci gaba wlh ilham kingama asara duniya da lahira yanzu irin wannan sakayyarce tadace da mahaifan yaronnan yau ko yau ko yankaki anwar yakeyi ki mutu ki dawo bedace da abinda kike masa ba Wlh ko rantsuwa nayi bazan Yi kaffaraba ciwon anwar da hannunki aciki Tunda baki da hankali duniya zata koyamiki Kina da yara dashi Amman kike neman kashemusu mahaifi wlh insukayi wayo suka fahimci kece silar mutuwar mahaifinsu ko kallonki bazasuyiba tunda haka kika zabawa kanki kije kiyi Allah yabaki saa mommy nagama fadin haka tatashi taja hannun su twins suka shige daki suka bar ilham zaune afalo kamar mayya Hawaye takeyi kamar fanfo tabbas jikinta yayi sanyi dajin kalaman mommy kuma tayarda tayi kuskure sosai su daddy basu can canci hakaba kuka takeyi kamar ranta ze fita Gashi yanzu su daddy sunyi fushi da ita uwa uba ga hakkin mijinta har ga Allah yanzu tausayin anwar yakamata tuno irin wulakancin data dunga yimasa yana hakuri tayi wani sabon kukanne yasake kamata lalle tayarda in anwar yamutu itace takasheshi Allah kagafartamin tafadi afili Babu abinda inta tunoshi yakemata ciwo ayanzu irin yadda mommy taganta Tana rawa alokacin da anwar yafadi ya ilahi cigaba tayi da kukanta harsu mommy da daddyn Adnan suka shigo falon batasaniba seda daddy yayi gyaran murya sannan tadago dasauri Tana ganinnshi dagudu taje tarungumeshi Tana kuka Tana cewa daddy karkace komai wlh nagane kuskurena kugafarceni wlh bazan Kara ba natuba kakira daddyn anwar kace suyafemin wlh bazan kumaba nayi nadama kukan datakeyine yasa jikin daddy yin sanyi rungumeta shima yayi sannan yace to yaisa haka naji share hawayenki kuma naji dadi dakika gane kuskurenki dawuri sede fatan Allah yasa agurin mijinnaki baki makaraba Dan iyayensa nasansu zasu yafemiki kitayin addua haka suka sata agaba sunatayimata nasiha Wanda bakaramin shigarta tayiba Koda tazo bacci kasayitayi tunanin anwar kawai takeyi da irin cin kashin da tamasa takosa tasashi a idonta kozata samu sassauci azuciyarta danjitakeyi kamar zuciyarta zata fashe haka takwana Tana kuka *EGYPT* Tunda suka isa likitoci sunfi goma akan anwar Wanda yake asume suna kokarin ganin numfashinshi yadedeta allurai akayimasa sannan suka daura masa drip daga karshe suka turashi cikin wani machine Dan yataimaka Wajansashi yafarfado dansu sami damar gudanar da aykinsu gidan dasuka sauka su daddy suka koma sabida baa zama a asibitin tunda suka shiga gida ihsan da mommy suke kuka dakyar daddy yashawo kansu sukayi shuru wanda koshi kanshi dabasa gurin kukan zeyi Dan dauriya kawai yakeyi hirar rashin hallaccin ilham sukeyi mommy tace wlh alhaji bantaba tsammanin ilham ko wuta mukace tashiga zata musamanaba amma wai kirikiri tanuna bata kaunar gudan jininmu tabbas ilham tacika tsintacciyar mage kuma tabani mamaki daddy ne yakatseta dacewa ku kwantar da hankalinku ilham baita tadorawa anwar ciwoba kuma baitace zata yayemasa ba se Allahn daya dora masa Dan haka banaso kuna damun kanku kawai muyiwa anwar addua shine mafita koda dare yayi basu rintsaba sallah sukai tayi tanafila dannemawa anwar sauki agurin Allah. koda gari yawaye suka nufi asibitin babban likitanne yataresu bayan sungaisane yake shaidamusu anwar yafarka murna ce takamasu gabadaya suka rungume juna likitan yaci gaba dacewa tun karfe uku nadare yatashi amma tunda yafarka yanata kiran sunan ilham har zuwa wayewar garinnan duk da maganarshi bata fita sosai asakamakon paralyse din daya samu pls wacece ilham dinnan kallonkallon suka shiga yiwa juna cande daddy yace matarsace good inji likitan sannan yadora dacewa to magana tagaskiya danku yana matukar kaunar wannan ilham din kuma rashinta akusa dashi ze iya jawowa arasa Ransa agigice suka Kalli juna likita yaci gaba azahirin gaskiya inda hali kukawomasa ita kusadashi sabida semun samu natsuwar zuciyarsa sannan mudorashi akan magani zuciyarsa ta kumbura sosai dole da ita zamu fara sannan muzo kan paralyse din dayayi mommy ce tace zamu iya ganinsa eh xaku iyamana amma banda yin abinda zebatamasa rai Jagora yamusu zuwa dakin da anwar yake idonshi biyu sunashiga yana kallonsu dasauri mommy taje tarungumeshi kuka yake abin tausayi yanacewa mommy ilham bata sona tace bazata taba sonaba har abada yafadi cikin muryarsa irin tamasu paralyse Kara rikeshi mommy tayi Tana shafa kansa tace kayi hakuri my son ilham zata soka amma sekayi hkr kakwantar da hankalinka rokonsu yashigayi akan Dan Allah sucema ilham tayafe mishi koda ta Allah takasance agareshi maganarshi tafadarmusu da gaba danhaka dasauri daddy yakira daddyn Adnan awaya yake shaidamishi halin daake ciki hankalinshi atashe shima daddn Adnan hankalinshi ne yatashi kwantarma da daddy hankali yashigayi inda yamasa alkawarin insha allahu duk yadda zeyi yasamarma ilham visa itadasu twins yau zeyi zuwa gobe insha Allahu zata iso sallama sukayi yanata masa godiya doctor ne yashigo yace sufito haka daga dakin hakanan badan ransu yasoba suka tafi gida kowa zuciyarshi namasa zafi Koda labarin zuwa gurin anwar yasamu ilham ranar kasa bacci tayi dan tun yamma tahada musu kayansu dan takosa gari yawaye taje tanemi gafarar mijinta. Duk da tasan batasonshi amma Tana tausayinshi yanzu kuma tayi alkawarin zama dashi abatasonshidin *washe gari* damisalin karfe goma nasafe jirgin su ilham yadaga zuwa kasar Egypt anan semuce fata nagari anwar da ilham maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ zahra Muhammad mahmud *page 69-70* Ilham ta isa kasar Egypt Lfy kuma su mommy sunyi murna dazuwannata danbasu taba tsammanin zatazoba rungume mommy ilham tayi tana kuka Tana fadin tagafarceta Don Allah wlh tatuba bazata sakeba kuka take iya karfinta tana nemam gafarar mommy Wani sanyine yaratsa zuciyar mommy kuma dama ita mommy harga Allah tanason ilham dagota tayi Tana sharemata hawaye tace ya isa haka ilham nayafemiki Allah ya yafemana gabadaya Kafar daddy taje tarike tana wani sabon kukan tace daddy baku cancanci haka agurinaba nayi kuskure megirma amma Don Allah kugafarceni sharrin shaidanne abinda nayimuku natuba tafada taname tsananta kukanta kanta yadafa yace Allah yamiki albarka ilham mommy ma tayafemiki bare ni nayafemiki duniya da Lahira yafadi yana murmushi Kara durkusawa tayi tanamusu Godiya Daganan tamike tanufi ihsan wacce secika take Tana batsewa Dan ita bataso suka yafewa ilham ba Dan laifinta babbane rungume ihsan ilham tayi Tana neman yafiyarta itama tureta ihsan tayi gamida Jan tsaki tabar gurin tofa ilham binta tayi da kallo yayinda wasu siraran hawaye sukacigaba da zubowa afuskarta jitayi andafata dasauri tadago dantaga waye ihsance rungume Junasukayi suna kuka dakyar su mommy suka rarrashesu doctor ne yafito yace ilham tabiyoshi bamusu tabishi suka shiga dakin da anwar yake Suna shiga lokacin idonshi biyu kallon ilham yakeyi yayinda wasu hawaye ke fita a idonsa Dasauri takarasa inda yake itama Tana kuka zama tayi agefen gadon dayake tadago kanshi tadora akan cinyarta tana wasa da gashin kanshi Cikin kuka take cewa anwar kagafarceni natuba wlh bazan sakeba kayimin afuwa nacutar dakai dayawa Wanda baka cancanci hakaba kayafemin anwar Wanda farinciki tuni yagama lullubeshi kanshi yadaga mata alamar yayafeta nuni yamata datadena kuka Karar bude kofane yasa su waigawa sutwins ne tare da doctor dagudu suka karasa jikin anwar suna daddy daddy yayinda suka haye jikinshi sunata tsalle tsallensu namurnar ganinsa Dan sundade basu ganshiba Farincikin da anwar yake ciki bashida iyaka koda doctor ya aunashi bakaramin mamaki yayiba ganin cikin kashi Dari kashi hamsin da biyar na kumburin zuciyar anwar yaragu yayi murna sosai sudaddy ma dasuka sami lbr sunyi murna se sama ilham albarka sukeyi tare da rokonta akan takula da anwar Don Allah *BAYAN WATA UKU* zuwa yanzu anwar yasamu sauki sosai tuni zuciyarshi tawarke komai ilham take masa batason ganinshi cikin damuwa ko kadan Dan Adan zaman datayi dashi wani zazzafan sonshi yakamata bata daburin dayawuce tafarantamasa yanzu abinda yay saura kawai shine tafiyar anwar ta dedeta kuma shima kullum ilham seta rike hannunshi sunfita waje Tana koyamasa Tuni su daddy suka koma Nigerian suda su twins tunda sukaga yafara samun sauki daddyn Adnan ma shida iyalinshi harda ameera sunzo duba anwar Manyan yan siyasa tare da yan kasuwa yawancinsu sunzo dubashi sabida anwar mutumne na mutane uwa uba daddynsa mutumin kirkine Nafeesat ma diyar gwamnan kano so uku Tana zuwa dubashi Wanda hakan bakaramin bakanta ran ilham yakeyiba yayinda shikuma anwar yakejin dadin hakan yanzu sede muce anwar Allah yakyauta gaba Dan ahalin yanzu babu me kallonshi yace yatabayin paralyse Dan Gama yawarke sumul tafiyarma tadedeta har wata kiba yayi sabida kulawar dayake samu daga ilham Wanda shi har mamaki take bashi yadda itace kemasa wanka shiryashi bashi abinci abaki dadukkanin wani Abu daya bukata har ga Allah yanajin dadin hakan *Nigeria* yaune ilham da anwar suka dawo gida kasa nigeria dubban jamaane suka cika airport domin tarbarsu aciki harda mahaifinshi da mommy da ihsan dakuma su daddyn Adnan koda suka fito daga jirgi ilham kusan tsorata tayi daganin mutanen dake gurin harkusan faduwa tayi anwar yatarota dasauri itakuma taratayo hannuwanta akan wuyansa suna kallon juna (tamkar arnav da khushi) masu hotuna aykinyine yasamesu Dan daukar hotunansu sukashigayi kamar bagobe suko sunyi nisa basu sanma abinda kefaruwaba dasauri ihsan takarasa gurinsu danta Lura shirin yiwa juna kiss sukeyi gudun abin kunya yasa taje garesu rungumesu tayi gaba daya dasauri suka dawo tunaninsu gabadaya gurin akasa tafi Raf Raf Raf suko su daddy kasancewarsu yan Boko hakanma burgesu yayi kuma sunyarda yanzu ilham ta gyaru Karasowa sukayi gurinsu daddy ay su twins naganin iyayensu dagudu suka kwace daga hannun mommy suka nufesu suma suna ganinsu sukaduka suka daukesu suka rungume dakyar securities suka janyesu zuwa mota Dan gama yan jaridane kamar zasu cinyesu da tambayoyi Kai tsaye gida suka nufa inda daddy yahada wata walima sabida farincikin samun saukin anwar anci ansha anyi bishasha malamai sunyi adduoi sosai sannan akawatse taron kowa yagaji gashi dama har anyi sallar ishai danhaka kowa part dinshi yanufa ilham nashiga dakinta komai nanan pes wanka tayi tayi alwala tayi sallah sannan tazauna gaban madubi ta tsantsara kwalliya Dan yau sotake tafara faranta ran soulmate dinta Sunan databa anwar kenan wata fitinanniyar rigar bacci tasa 🙈base namuku bayaniba atakaicede tahadu turaruka tashiga fesawa jikinta sannan tazauna zaman jiran anwar yafito Dan su twins suna part din mommy tananan zaune har karfegoma amma anwar befitoba danhaka tanufi dakinshi taga ko lfy tura kofar tayi taji akulle danhaka tashiga nucking daga ciki yaamsa mata da wai wayene yake damuna😳 jiki asanyaye tace nice yace kewa dankari kirjinta tadafe sabida wani mugun bugawa da zuciyarta tayi nufinshi begane muryartaba daurewa tayi tace ilham banza yayi da ita takai awa guda atsaye abakin kofar tanajiran koze budemata kofa amma shuru dakinta takoma tahaye gado Tana kukan takaici meyasa anwar zemata Hakan kode dama be huce bane amma inde yace haka zemata gaskiya ze kwareta sabida yanzu sonshi takeyi kamar ranta kwalliyar datayi ta goge sannan tacire rigar baccin tasa wata tahaye gado Tana ta kukan tausayin kanta maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ zahra Muhammad mahmud *Page 71-72* Ranar ilham batayi bacciba kwana tayi kuka Shiko abangaren anwar daurewa kawai yayi yawa ilham wulakanci beso ba to amma bashida zabi dole ne yakare martabar sunanshi na anwar a idon duniya Duk yadda ilham taso su shirya da anwar batasamuba sabida baya bata fuska tayi kuka tayi magiya akan yafada mata abinda tayimasa amsa dayace bakiyimin komai daraja da martabar Sunana na anwar nake karewa a idon duniya Duk sanda yabata wannan amsar rasa ina zata sa kanta takeyi sabida kwatakwata takasa gane meyake nufi Dayake dakanta take girki ko abinci tashirya masa bayaci yadda taajiye haka zata dauki kayanta Damuwar datake cikine yasa gabadaya tayi duhu tarame ko abinci bata iya ci kuma bazata iya tunkarar kowa da matsalartaba tabarwa cikinta Tuni takammala karatunta inda kuma tasamu results me kyau Daddy yashiryamata walima haka aka gama taron ba anwar abin bakaramin ciwo yamataba amma ta danne Mommy ce takirata take tambayarta shinko akwai abinda kedamuntane dayasa tarame haka Babu komai taba mommy amsa Kintabvatar inji mommy Kai Kawai tadagawa mommy Mommy de takyaletane tunda batason fadamata Amman tabbas tasan akwai abinda kedamunta Shiko anwar anashi bangaren yanzu soyayya yakeyi da nafeesat yar gidan gwamnan Kano sabida yanzu yayarda da kalmar hausawa dasukace kaso mesonka nafeesat kuwa jitakeyi Kamar tafi kowacce mace saa aduniya tunda anwar yadawo dasoyayyarsa gareta Kusan duk Friday yana Kano yaje gurinta soyayya sukeyi kamar zasu cinye junansu Mahaifinta bakaramin farinciki yayi da hakanba Anwar yaune yayanke shawarar sanarwa da daddy aje nemamasa auran nafeesa Dan so yake ahada bikin dana su ihsan Wanda yanzu saura wata biyu ayishi Dan tuni ameera takammala karatun A Falom daddy yasamesu shida mommy gaishesu yayi sannan yasanar da daddy bukatarshi tason auran nafeesa Jikin mommy da daddy ne yayi sanyi dajin batun to amma basuda ikon hanashi abinda yakeso kuma dama Sunsha alwashin bazasu sake tilastamasa yin abinda bayasoba daddy ne yafara mgn dacewa aurefa kace anwar Anya kuna zaune Lfy da matarka kuwa Amsawa yayi dacewa Lfy lau muke zaune kawai de ina raayin aurenne kuma inason nafeesan kuma ko na aureta banan gidan zan ajiyetaba gidana Dana Gama ginawa a asokoroad can zan kaita kunga bamasa guri daya bare har suyi rigima daddy ne yakatseshi dacewa wannanne baze yiwuba sede kahadasu guri daya konan gidan kocan gidannaka alfarma yanema akan to subari yafara tarewa da amaryarsa inyaso daga baya ilham takoma kin amincewa daddy yayi inda daga karshe yabashi umarni akan ana saura sati daya Bikin yadauki ilham yamaidata gidan tafara zabar inda takeso sabida itace babba amma inyace amaryace zata fara shiga gidan yajawa uwar yayansa raini amincewa yayi da batun daddyn mommy cewa tayi to my son Allah yatabvatar da alkhairi sede inason kasani Dan zakayi aure baka isa kawulakanta ilham ba muddin kasan bazakayi adalciba karkasoma inbanda rigima irin taka nawa Kake dahar zakayi mata biyu nide kaji tsoron Allah kawai shine fatana kuma kaje kasanar da matarka Hakade sukaitamasa nasiha akan yaji tsoron Allah yayi adalci Sallama yamusu yawuce part dinsu afalo yasamu ilham ita dasu twins tana koyamusu homework dakinshi yashige bayan yama su twins wasa Ilham ko Kokallo bata isheshiba *bayan wata guda* zuwa yanzu anje antambayarwa anwar auran nafeesat kuma antsaida ranar daya datasu ihsan danhaka nafeesat tamatsamaa akan suje suyi free wedding pictures ayko haka akayi sunyisu Kala Kala sewanda yagani tuni harsun bazasu a social media kowa se fatan alkhairi akemusu bama kamar nafeesa daake ganin tagama saa ilham baiwar Allah batasan wainar daake toyawaba Tana zaune adakinta da daddare anwar yayi sallama yashigo dakin mamakine sosai akan fuskar ilham naganinsa inda daga karshe farinciki yakamata naganin Allah yaamshi adduarta anwar yazo gareta tsugunawa tayi tagaisheshi kallonta yayi yaga tarame gawani baki datayi kamar ba ilham ba tausayintane yakamashi dakamar yafasa aywatar da abin da yakawoshi dakin wata zuciyarce tacedama kayi abinda yakawoka kafita Dan ilham bakanwar lasabace in tatashi yimaka Nata kalar iskancin rami take kokarin turaka ya gamsu da shawarar zuciyartashi danhaka Kai tsaye yamikawa ilham invitations card din auransa Wanda yake acikin wata envelop amsa tayi Tana jujjuyawa dago ido tayi Tana kallonsa danyayimata Karin bayani cewa yayi bawani abubane aciki Illa katin bikina zan Kara aure Nanda wata guda mezuwa jiri ilham tafara gani yayinda takwalla wata Kara tazube kasa sumammiya hankalin anwar ne yatashi agigice yadagota yana kiran sunanta shuru bata amsaba firish yanufa yadauko ruwa ya yayyafamata ajiyar zuciya tayi daga karshe tarushe da matsanancin kuka har yanzu Tana rungume ajikin anwar din dagowa tayi Tana kallonshi ido cikin ido yayinda nata idon ke zubar da hawaye [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zahra Muhammad mahmud *DEDICATED TO ALLAH GATAN BAWA FANS, MORE ESPECIALLY, RUMAYSA, TA YAKASAI, MRS SHAMSUR, MMN ILLOUA,MAMAN BATULA,HASSANA AHMAD,UMMU TWINS,HAFSAT IDRIS,DASAURAN WAINDA BANKIRA SUNANSUBA THANKS YOU ALL* *page 73-74* Kallonshi ilham takeyi idonta nazubar dahawaye bakinta na rawa tace abban twins Allah yasanya alkhairi yasa abokiyar zamanka ce yabaku zuria dayyiba. Tana gama fadin haka tasake rushewa da kuka Jikin anwarne yayi sanyi dajin adduar ilham tabbas yasan abinda yayimata da ciwo to amma yana ganin shine mafita Cigaba tayi da kukanta Wanda anwar har zuciyarsa yakejinsa dasauri yatashi yafice daga dakin Kifewa ilham tayi agurin Tana cigaba da kukanta Biki se matsowa yakeyi dan yau saura sati guda kuma yaune ilham tatare asabon gidan anwar Fadin kyau da haduwar gidan seya cinye data 1gb 😜bangama Gidan samane danhaka ilham tazabi saman tana ganin zefiye mata duk da kasan yafi girma Bangaren anwar ma asaman yake Wanda shi so yayi amaryarsa ta zauna asaman Amman bashida yadda zeyi ilham tazaba Harda ameera da Mommyn Adnan suka rakota gidan dasu ihsan Sata agaba mommy da ameera sukayi sunamata fada akan takwantar da hankalinta kishiya baakanta akafaraba kuma baakanta zaakareba Sosai sukayimata fada gami da bata shawarwari Daganan sukamata sallama suka tafi sabida gobe ne zaafara event na bukukuwan Tunda ta tare agidan koso daya anwar bekwana agidanba danshi yace Seda amaryarsa zetare agidan ilham ce kawai agidan se securities danko su twins suna gurin mommy abin bakaramin bata ran ilham yayiba Amman tabarwa Allah Anyi event kalakala tun ana sauran kwana shida biki har zuwa yau da aka daura auren fadin irin mutanen dasuka halarci bikin bazeyiwuba Ammafa taro yay taro haka har aka gama shaida daurin auran anwar da amaryarsa nafeesat,adnan da amaryarsa ihsan,ameera da angonta moneer se fatan alkhairi kawai ga maauratan Yaune kuma zaayi dinner kuma ilham ma zata halarci gurin sabida duk Wanda akayi abaya batajeba se yaune zata wannan shawarar ameerace Masu kwalliya ameera ta turamata gidanta akan su gyaramata auntinta da kyau Kuma sunyi aykinsu yadda yakamata kamar yadda kuke ganin hotunan ilham da nafeesat a dp na group kunsan wainda suka gyara ilham sunyi ayki mekyau Se wajen karfe Tara ilham tashirya ita da mukarrabanta acikinsu kuwa harda babbar aminiyarta wacce suka hadu a university suka karanci corse daya wato *sugura Abdullahi*sunyi shiga takece raini inda ilham takai kololuwa gurin haduwa suguran ma ba baya bace gurin haduwar haka suka Nufi motocin dake jiransu sukaisu dakin taron Tuni amare da angwaye sun dadade dazuwa danhaka gurin acike yake isarsu kofar hall din keda wuya tayakasai tahangosu dayace daga cikin kawayen ilham danhaka Kai tsaye gurin mc taje tace yasanar da isowar me girma uwargidan anwar hajiya ilham bukar shettima Hakan ko akayi danshi mc harda kara gishiri danshi cewa yayi jamaa su saurara ga uwargida sarautar mata nan shigowa inda DJ yasaki wakar uwargida ran gida wohoho sisters naso kunagurin kuga yadda ilham tashigo filin ga su twins agaba sune fulawa babies dinta yayinda itakuma suka jero da aminiyarta wato sugura tafiya take cike da Jan aji da kasaita anwar ne yamike zumbur dan tunda yake da ilham bata taba yimishi kyau irinnayauba dasauri yatako yazo har gabanta yana mata tafi gaba daya hall din aka dauki tafin murmushi suke yiwa juna naso da kauna sugurace tayiwa ilham nuni data rungumeshi ayko dasaurinta tarungume anwar wayyo dadi haduwar jikinsu guri daya seda dukansu sukayi shock Kiss anwar yayiwa ilham a goshi sannan yarike hannunta suka nufi gurin zama Dan tuni Ankara kujera agurin zamansa da amaryarsa nafeesa wacce se cika take Tana batsewa baitaba yan uwantama sunji haushin tarbar da anwar yayiwa ilham niko nace ayko sede ku mutu danshine yafi cancanta daya tarbeta zamansu kedawuya suka hada ido da ameera jinjina tamikomata yayinda ihsanma tamikomata murmushi tayimusu duka haka taro yatashi kowa secewa yake mutumin dake da ilham mezeyi da nafeesa dangaskiya bakarya banbancin abayyane yake koda suka isa gida su ameera se jinjinamata sukeyi hakade har aka kwashe amare zuwa gidajensu (amin afuwa banfadi a ina akayi taron bikinba to ameerade gidansu anwar suka dawo sabida hidimar bikin tayi sauki yayinda nafeesat ma gidan gwamnatin Kano dake Abuja suka dawo sabida bikin) yankawo amarya sunkawota se habaici suke tayi itade ilham suna daki ita da kawayenta sugura taso ta tanka ilham ta hanata tace subarsu da halinsu se sha daya nadare mijin sugura yazo yadauketa dama itace tarage kawai dansuma yan kawo amarya tuni sun watse anwar ne yashigo gidan shikadai Dan wannan Karon yahana kowa rakoshi Kai tsaye sama yahaura dakin ilham yashiga inda yatarar da ita Tana karatun Qurani rufewa tayi tagaisheshi gaba daya tausayintane yakamashi tabbas Yasanbekyautaba dubansa yakai gurin da su twins keta sharar baccinsu hankali kwance shafa kansu yayi sannan ya ajiye mata ledar naman kaza agabanta yace tasameshi afalo yanason mgn dasu fita yayi daga dakin inda Kai tsaye dakin amarya yanufa ilham ko kuka tasa na bakinciki dan ta Tuna abinda anwar yarubuta aranar daaka kawota gidanshi ita ko kazar bata samuba share hawayenta tayi Tamike tadan shafa hoda sannan tasauka kasa inda anwar yace tasameshi koda taje bakowa danhaka tazauna zaman jiransu dayake tatafi da wayarta kawai seta hau whatsapp inda taga yan group din zahra muhd Hausa novels dasu rash kardam da meemee bee se bata shawarwari sukeyi akan yadda zata zauna da kishiyarta itako se Godiva take musu shiko anwar tunda yayi sallama yashiga dakin amarya yataradda ita akwance Tana kuka [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zahra Muhammad mahmud *Page 75-76* Karasawa anwar yayi bakin gadon dasaurinsa dagota yayi ayko kamar dama jiratake tawani Kara narkewa ajikinshi Tana kukan rarrashinta yashigayi da kalamai masu taushi Cikin dabara nafeesat tarunga mutsu mutsu har Allah yasa hannun anwar yasauka akan kirjinta duk cikin rarrashi Faruwar hakanne yasa anwar yafara sakin layi yashiga romance dinta son ranshi babu inda hannunsa betababa ajikinta Zuwa yanzu tsoro yafara Kama nafeesat Dan haka cikin dabara tace haba my life yunwa nakeji kuma bamuyi sallar nafilaba Dakyar yaiya sakinta Dan gaba daya yaga kwadaituwa Sakko da ita yayi daga gadon Dan se wani shagwabemishi takeyi shiko dama anwar arayuwarsa yanason mace me shagwaba shiyasa yashiga riritata Abaki yadunga bata naman kaza da fresh milk harta koshi sannan shima yaci yana gamawa yarikemata hannu suka shiga toilet sukayo brush suka dauro alwala Sallah sukayi rakaa biyu dan nuna godiyarsu ga Allah Anwar ne yarage kayan jikinshi yarage dagashi se singlet da gajeren wando Sannan yace itama tarage kayan jikinta ba kunya ba komai ta zage agabanshi daga ita se pant da bra tanufi wardrobe zata dauko sleeping 👗 dasauri anwar yaruko yana fadin no need baby kinfi kyau a haka yafadi yana kwantar da ita akan gado shima yakwanta yakashe musu wuta yajamusu bargo Bakaramar wuya nafeesat tasha ahannun anwarba danshi din namijin mazane gashi kuma dama andade ba a haduba Kuma shine yafara saninta besaurara mataba seda aka fara kiraye kirayen sallar asuba Wanka yayi sannan itama yazo yadauketa yayo mata se kuka take masa idanuwanta sun kumbura hakuri yaketa bata gami da samata albarka *hmm jamaa ina ilham ne* tanan zaune tun sakkowarta tanajiran fitowarsu amma jikake shuru Datagaji ne da jira tamike tahaura sama dakinta tashiga tafada gado tarushe da kuka Wannan wulakancin dame yay kama shifa yace tasameshi afalo amma shine yawulakantata bakomai akwai Allah Wannan dare de ilham yadda taga rana haka taga dare har gari yawaye Anwar agida yay sallah shida babynsa kamar yadda yaradamata gado suka koma suka fara ramuwar baccin dabasuyi jiyabayana rungume da ita ahaka har bacci yadaukesu Basu tashiba se shabiyu nasafe tuni ilham tayi abincin break fast tazo tajere musu a dining table dake falon kasa sannan takoma dakinta inda tazauna sukaci nasu ita dasu twins Wanka suka shiga anwar da nafeesa suna fitowa doguwar rigar shaddarshi yasaka sannan yanufi dakinshi domin ya shirya Fitowarshi falo ne yasa yatuna da abinda yafaru jiya nacewa ilham tasameshi afalo kuma yayi imani tazodin Dan yasan bazata ki zuwaba idonsane yasauka akan kulolin abincindata shiryamusu tausayintane yakamashi haka yanufi dakinshi kamar Wanda kwai yafashewa aciki Kayansa yasauya inda yahade acikin wata ash din shadda takalmi da hula da agogo suma ash colour inda yafeshe jikinsa da Turare turo kofar dakin akayi gamida sallama daauri yakai dubansa gurin danyaga waye ilham ce durkusawa tayi daga bakin kofar tace abban twins dafatan kun tashi Lfy yakwanan amarya kunyace tarufe anwar dakyar yaiya cewa Lfy yakwanan yarana Lfy tabashi amsa kanta akasa mikewa tayi zata fita dasauri yaje yarungumota ta baya yarada mata akunne am sorry my soul mate wlh jiya mantawa nayi kiyimin afuwa it's ok tabashi amsa tana kokarin kwace jikinta kara matseta yayi yace kuma guduna kikeyine yau jirani muje naga aftocina mana yafadi yanasa takalmi suka fito daga dakin Kai tsaye dakinta suka nufa su twins din nazaune afalo sunata wasansu dakayan wasansu sunyimasa kyau suna ganinsa suka rugo da gudu suka rungumeshi suna daddy daddy dagasu sama yayi yanamusu wasa sannan yajuya gurin ilham yace mungode fa sosai da breakfast murmushi kawai tayi masa tawuce kitchen Dan Dora abincin rana binta yayi da kallo cike da tausayawa su twins yaja zuwa kasa dakin nafeesa wacce Tana zaune anci uban gayu Tana ganin takure adaka kallonta yayi yatuno ilham daya gani yanzu haka kawai yaga kwalliyar ilham tafi masa kyau murmushi yayimata yana fadin wow my baby you look so muuuah fari tayi da idanuwa ita adole angonta yakodata karasa shigowa yayi se taga su twins nabinshi abaya sauya fuska tayi wato gurin ilham yaje yadade shine Dan kissa irin tata harda hadoshi da Yarako to duk seta ci ubansu daya bayan daya kuje kugaida auntynku inji anwar yafadawa su twins makale kafada sukayi sannan sukace auntynmu ihsan da ameerane kawai banda wannan suka ruga jikinshi suka makalkaleshi ran nafeesat inyayi dubu yabaci Amman seta share tayi kamar bata jisuba murmushi anwar yayi yacewa su twins wannanma aunty ce hada baki sukayi sukace no!!!! Daddy rugawa sukayi waje da gudu suka Yi gurin mamansu tundaga kofar falonta suka fara kuka dasauri ilham tabaro kitchen ta tarbesu kudawaye take tambayarsu sultan ne yace mom daddy ne yace mana wai wacanma auntyce yanuna kasa kuma mu aunty ihsan da aunty ameera ne Kawai auntynmu murmushi tayi tajawosu jikinta tarungume tace itama daga yau antynkuce kunjiko Kai suka daga Mata sannan suka wuce ciki . tun bayan fitarsu twins anwar yamatsa jikin amarya rungumota yayi yana shinshinata yace baby na ya jikin naki narkewa takarayi sannan tace dasauki mikar da ita yayi suka nufi dining inda abinci yake jiransu tambayarsa tayi waya kawo musu yace ilham tabe baki tayi sannan anwar yayi saving dinsu suka ci bayan sunkammala break fast ne yace tazo suje part din ilham tagaisheta fafur nafeesat taki yarda wai ita sede ilham tazo tagaisheta ay itace bakuwa ran anwar yabaci to amma yadanne kunsan ance amarya bata laifi kota kashe danmasu gida maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *Nagode masoyana dakuka taimakamin da addua har on top yadawo gida Lfy thanks am really appreciate* *page 79-80* Dagudu nafeesat ta isa dakinta kuka take kamar ranta zefita Jin kukantane yasa house girl dinta mesuna suhaila fitowa daga toilet dinta inda take wanke mata undies 😜 Gurinta takarasa tace ranki yadade Lfy kike kuka haka ko baki da Lfy ne inkira miki yallabai Dagowa nafeesat tayi azafafe tawanketa da Mari sannan tace ubanki zaki kiramin ba yallabai dalla ficemin daga daki harkin Kai matsayin tambayata make damuna kedaga yauma karki sake shigowa part dina banason aykinnaki Suhailat fitowa tayi Tana kuka Dan harga Allah Marin yashigeta ta maru part din masu aykin gidan tanufa tana share ido Wanda yay ja kamar gauta😜 Fitar suhaila keda wuya nafeesat tajawo wayarta takira mahaifiyarta Tana dagawa tasamata kuka Dakyar mamanta tashawo kanta tasanar da ita abinda yafaru ko kunya batajiba tafadamata Dariya uwar tayi sannan tace wlh nadauka wani abune yasaki wannan kukan kamar ance miki namutu Haba nafee wlh kinbadani kamar ba nonona kikashaba toki kwantar da hankalinki inde anwarne namiki alkawari kozanyi yawo tsirara sekin juyashi kamar waina atanda Wannan baabin damuwa bane dama gobe zantafi India kuma bokan dazan sa yamiki aykin acan yake so no need to be worry Tsalle nafeesat tashigayi tanayiwa mamanta godiya sosai mamanta ta kwantar mata da hankali akan tazubamusu ido Kawai haka uwar taita yimata alkawarurruka har sukayi sallama Anwar dakyar yakyale ilham shima badan yakoshiba sedan ganin ita tagaji Toilet yashiga yahada musu ruwan wanka sannan yadawo yadauketa bedireta ko ina ba se acikin ruwan daya tara shima yashiga gurin shigane idonsa yasauka kan mirror din dake bayin mamakine yakamashi ganin hawaye afuskarsa tunani yashigayi har yatuno dalilin faruwarsu dariya yayi yakarasa shigewa cikin ruwan Wankane akayi naso da kauna dan ko agurin wankan se jagwalgwalata yake son ranshi dakyar yadaure sukayi wankan tsarki yadauro tawul itama yanadota Kamar jaririya kan kujera yaajiyeta sannan yacanja bed sheets sabida nakan gadon yalalace da abun dadi kamar sunyi fitsari 🙈 shafa Mata mai Yayi sannan yadaukomata kayan dazata sa acikin nafadar kishiyanta shine yashiryata hatta pant da bra shine yasamata kwalliyan dayamata kuwa koni seda nayi mamaki tayi kyau sosai sannan shima yashirya kusan kayansu iri dayane colour din Neman kwanciya ilham takeyi anwar yadagota dasauri yace yahaka soulmate kike kokarin kwanciya shagwabe masa tayi harda dan sautin kukanta irjn na shagwabarnan tace bacci nakeji wlh duk ka gajiyar dani lakace mata hanci yayi sannan yakamo lips dinta da nashi lips din yahada fuskarsu guri daya hancinsu nagogan juna araina nace da abunne rungumeta yayi sannan yaradamata akunne my honey you are so sweet and romantic, you mean everything to me, i cant do without you my heart,my life is meaningless without you thanks you for everything I love you you with all my heart. yayi kissing dinta a goshi ilham kukan dadi ne yakwace mata tabbas wannan rana bazata manta da ida ba kwacewa tayi ahannunsa ta durkusa tayi sujudul shukur ga ubangijin daya shirya tsakaninta da mijinta dagota yayi bayan tadago daga sujadar Kara rungume juna sukayi suna musayar kalaman kauna ga junansu mayafi yadaukomata da jaka da takalmi wainda zasu dace da kayan jikinta sannan yaja hannunta yana fadin muje narakaki shopping din dannaga alamar zumata tasa kinmanta da fitar dakikace zakiyi yafadi yana kashe mata ido daya da dagamata gira😘 kunyace takama ilham cikin shagwaba tace eh de naji din ay gwanda ni bakuka nayiba wanifa harda ihu dagudu anwar yabita itamako taruga tayo kasa biyota yayi dayake ilham gudu take Tana dariya sannan sannan Tana waige batayi auneba Kawai taji taci Karo da mutum anwar shima da idonsa yaruga yarufe dason kama ilham karasowa yayi shima yabige ilham din suka hadu suka yarda nafeesat akasa suka fada kanta 😃 sam shi anwar beji alamar akan mutum sukeba se cakulkuli yakewa ilham tana dariya Dan itama tamance dacewa sunyi Karo da nafeesat shiko anwar fadi yake nikike cewa nayi kuka ko to aykece kika sani Kukan kinsa nashiga duniyar dako amafarki bansan akwaitaba kukan nafeesa ne yadawo dasu duniyar dasuka shiga dasauri suka dagata anwar yadauketa yadorata akan kujera se sannu suke mata sunata kame kame itako nafeesa danneta dasukayine yasa bakinta buguwa da tiles yakumbura yayi suntum naso muyi selfie nida ita amma tausayintane yakamani sabida Lura danayi daga anwar har ilham insuka Kalli bakinta dariya suke shirin yi ilham ce tasamo ruwan zafi da towel taba anwar yagasa mata bakin😃se kuka takeyi araina nace alhakin suhaila ne yakamata bayan anwar yakaita daki ne yadawo sukayi ficewarsu shida honey dinshi dariyar dasuka kumshe basu samu sunyibane agaban nafeesa sabida ganin yadda bakinta yayi suka shigayi a mota anwar harda rike ciki ilham kunnenshi tarike bayan tadena dariyar juyowa yayi yana kallonta ido tazaro mishi sannan tace Baka tuba dayiwa mutane dariyabako wata dariyarce takubce masa yayinda yatuno ranar daya fara ganin ilham akano kallonshi takeyi baki asake Wanda kobaa fada mataba ita yatuno yakewa dariya juyamishi baya tayi ta turo bakinta gaba rungumota yayi yana fadin sorry me honey murmushi tayi suka rungume juna nide nace Kai anwar wannan love haka ko kunyar driver basayi sunyi shopping sosai sannan suka koma gida ba laifi bakin nafeesat ya sabe sede dasaura kadan sannu sukayimata sannan suka haura samansu nafeesat jitayi kamar takashesu wato soyayyar yanzu har akanta tazama gadonsu kenan wasu hawayene suka shiga zubo mata dama tun fitarsu takira mamanta tafada mata hkr tabata sannan tace tajira sakonta maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *Dedicated to maman irfan,jameela Abbas,maryam taheer hajara Abdullahi, nafi Muhammad,khadeeja musa dauda, nusaibaty A turaki,bilkisu s Ahmad thanks for the care and support am really appreciate* *page 77-78* Yau satin nafeesa guda agidan anwar kuma yaudinne girkinta yafita kuma tsawon kwanaki bakwai dinnan ilham ce kemusu girki kullum nafeesa ko godiya bata taba yimataba bare tagaisheta Yau ilham taamshi girki dawuri ta tashi tashirya su twins aka wuce dasu gidan daddyn anwar dayake ba school islamiyya kuma agidan ake koyamusu wani malami daddy yanemo sabida su Ko ina ilham seda tagyara sabida duk kudi damatsayinsu bata yarda yan ayki suyimata aykiba sabanin nafeesart ko undies dinta inta cire masu yimata ayki take ba su wanke mata komai sede me ayki tayi mata Anwar ne yayi sallama yashigo dakin ilham wance ke kwance tagaji Tana hutawa ganinshine yasata Mike gaisheshi tayi ya amsa bayabo ba fallasa sannan yace mata girki daga yanzu kowa ita zata dunga dafa nata akwai masu ayki an Karo in kinaso sudunga miki gasunan sede ni banacin abincin me ayki kingane ay Kai tadagamasa sannan yadora banason rigima agidana kuma itama nafadamata sabida haka seki kiyaye insha Allahu zankiyaye tabashi amsa mikewa yayi ze fita Ilhamce tatsaidashi tahanyar yin mgn tace Don Allah inason zuwa shopping anjima sekin dawo yabata amsa sannan yace kafin kitafi kisameni adakina to tace sannan tamike tabi bayansa har zuwa dakinnasa akwatunane tagani dayawa a tsakar falon can gefen kujera tazauna shima zama yayi sannan yace kiyi hkr Don Allah wannan kayan fadar kishiyane bansamu nabakiba se yau abubuwane sukasha kaina danhaka gasunan kaduna abunda beyimikiba se a canja yafadi yana kallonta murmushi tayi tace sunma Yi tun baki duba ba shuru tayi Tana wasa da zoben hannunta yaci gaba kode fushi kikeyi danine har yanzu ayko dacan ba fushi nake dakaiba bare yanzu da nake....... sekuma tayi shuru kikeme shikuma yatambaya shuru tayi Tana murmushi answer me yasake fadi yana dago habarta runtse idonta tayi ssbida wani mayen kallo yake binta dashi Kinsakin habarta yayi yace dole seta karasa mgnrta bata da mafita datawuce tace nake sonka Sakin fuskarta yayi yana murmushi sannan yace ilham Kenan yaushe kika fara koyon karya bansaniba zatayi mgn yakatseta dacewa tatashi ta bubbude akwatunan tagani mikewa tayi cike dajin kunyarsa tafara budesu guda ashirinne ba abinda babu aciki sabida dakanshi yaje Dubai yasiyomata tunkafin bikinshi yayinda na nafeesa kuwa mommy ce tahadoshi murna ilham takeyi sosai yayinda take ta duba kayan akwatunan hartazo kan na English wears tafara dubawa dasauri tamaida zata Rufe Dan ganin irin kayan kunyace takamata anwar ne yadakatar da ita dacewa aa yakike rufewa baki gama ganiba nagama gani Allah ya amfana ameen yaamsa gamida sake bude akwatin yaciro kayan duka yaajiye sannan yafara mikamata daya daga ciki yace tagwada mishi yaga yazatayi ajikinta kusan faduwa ilham tayi datayi arba da rigar da anwar yakeso tagwada dasauri yatallafota kamar arnav da khushi Dan Allah abban twins kayi hkr bazan iya saka wannan rigarba kuma ma Allah tayimin kadan ko kicire najikinki kisa wannan dakanki koni da kaina naciremiki nasakamiki yabata amsa daukar rigar tayi tayi hanyar bedroom dinshi dasauri yarukota yace agabana Zaki saka tace to Don Allah karufe idonka dariya tabashi amma se yace to zan rufe yayi kamar yarufe din nanko yana kallonta hartagama cire kayan jikinta Wanda pant da bra kawai tabari dasauri tasa rigar dayabatan wooohoho jamaa ay anwar mantawa yayi dawani batun rufe ido da karfi yafisgota tafado jikinshi kissing dinta yashiga Yi kota koina tun suna tsaye har tsayuwar takusan gagara daukarta yayi cak zuwa bedroom dinshi kan gadonsa yadorata yaci gaba da hargitsata tun ilham nadan basarwarnan habawa can itama tafara Kai Kai Kai kauce wayyo garin dadi nanesa anwar tunda yasamu yashiga ilham wacce tafima nafeesat matsewa datake amarya niima kuwa da banbanci nesa bakusa kwatan kwacin fari da baki ihu anwar yake iya karfinsa niko nace mafarki de yatabbata ihun anwar ne yatada nafeesa daga bacci tun Tana jiyoshi kasa kasa cande taji abun nayine Dan haka arude tahaura sama inda dakinshi yake nurking takeyi amma ina shuru bawanda yaamsa kuma kukan anwar se karuwa yakeyi tura kofar falon tayi tashiga bakowa afalon sede akwatuna hartabi hanyar bedroom din tajiyoshi cikin sautin kukanshi yana fadin ilham nabaki gidana dake guri kaza nabaki motoci guda goma sewanda kikeso irinde kyaututtuka Manya nabada mamaki su yadungayiwa ilham hankalin nafeesat ne yatashi jiyo muryar ilham nacewa ngd my happiness Amman ni kabarsu kyauta daya nakeso kamin dasauri yace mekikeso my soul mate zuciyarka tabashi amsa aykamar jira yake amsa yake bata Dede dazeyi release kamar Wanda ze suma yace nabaki zuciyata da rayuwata ilham duka nikaina ma nakine dagudu nafeesat tajuya tabar dakin Tana matsanancin kuka ita harga Allah bata dauka suna tare bane [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *salam fans kuyi hakuri da rashin jina dakukayi jiya kunsan shaanin rayuwa jiya ayki nayi kuma nagaji shiyasa* *Page 81-82* Tunda anwar da ilham suka shirya rayuwarsu take musu dadi kullum cikin farantawa junansu rai suke kowa bayason bacun ran kowa Bangaren zaman takewar aure kuwa anwar baya ragawa ilham ko kadan danshi kullum jinta yakeyi takara zaki Ko girkin nafeesane seya saci jiki yatafi gurin ilham yaje yay tamata magiya akan tabashi itako sede ta rarraheshi akan yayi hkr haka bakyau yadaure se ranar girkinta duk da hakan seya romance dinta yake hakura Duk halin dayake ciki nafeesat tasani Dan duk lokacin daze saci jikin akan idonta yake fita Tana kallonshi kuma abin namata ciwo mamanta tafadamawa hkr tabata tace sakonta nanan isowa sati mezuwa godiya tamata sosai Kuma zuwa yanzu tuni anmaida anwar mukaminsa na minister of petroleum na kasa Wanda yawancin yan nigeria sunyi farinciki da hakan Dan anwar adalin shugabane Tun da yashirya da ilham yadena neman mata sabida yana ganin ilham kimarta da darajarta agurinshi yawuce yahadata da wata shiyasa ko nafeesa dakyar yake kusantarta. Yaune sakon nafeesat ya iso daga India ta hannun wata aminiyar mamanta Tayi mata bayanin yadda zatayi amfani dakomai sannan tawuce Acikin sakonnata akwai wani kasko aciki ta cike da layoyi da allurai da goro alluran an tsirasu ajikin wata jaba Inda akace kaskon anasone taboyeshi cikin ciyayi inda tasan bazaa ganiba Danhaka Kai tsaye nafeesat tanufi garden din gidan tanemi guri datasan bame zuwa gurin taboye kaskon Wanda faruwar hakan yayi dede da anwar da ilham suna daki suna raya sunna Warin jaba anwar yafaraji ajikin ilham Wanda da kamshi takeyi tun yana daurewa yana so yayi releasing amma ina jiyayi yana shirin.mutuwa dole yadaga ilham yabar dakin dan yanajin ko minti daya yakara ze iya halaka Mamakine yakama ilham gami da takaici sabida anwar yariga daya gogar da ita ta fannin making love yasa tazama itama me karfin shaawa togashi yatafi batare daya jira tasamu biyan bukataba Tashi tayi tayi wanka tashirya acikin wasu kaya masu kyau sannan tanufi dakin anwar Dan taji meke faruwa Dan tasan bahalinsabane hakan Sallama tayi akofar dakin sannan ta tura tashiga yayidede da lokacin da anwar yake tsaye yana daura agogo a hannunsa dasauri yajuyo sakamakon wani arnen wari daya shaka toshe hanci yayi sannan yadungamata nuni da hannu alamun tafita adakin jiki asanyaye ilham tabaro dakin Dakinta takoma inda tashiga shinshina jikinta taji meye yake wari ajikinta dayasa har anwar yake toshe hanci yana korarta bataji komaiba shiyasa tadauki hakan amatsayin wulakanci nafeesat kuwa daya kullin maganin tadauko inda akace tayi turarenshi a falonta zuwa dakin baccinta shima hakan tayi batare da bata lokaciba wani turare ne shikuma akace tafesawa anwar ajikinshi se wani maganin daakace tayi matsi dashi inzasu kwanta kuma tayi iyakar kokarinta wajen ganin anwar yakwanta da ita so shida arana daya inde tayi hakan to ko uwarsa tace ya yanka seya yanka sakkowa anwar yayi zefita yana zuwa falon yaji wani dadi da natsuwa Tana shigarsa haka kawai yatsinci kanshi dason shiga dakin nafeesat azaune yasameta agaban mudubi Tana kwalliya gani yayi tamasa kyau sosai karasawa yayi gurinta yarungumota yana fadin wow my baby kinyi kyau sosai fari tayi da idonta sannan tace ngd my love har zaka fitane eh wlh gashima nayi latti Bari natafi Sena dawo turarennan tadauko tace to nima ga turare zan fesamaka sabida inkaji kamshinsa katuno Dani murmushi yayi mata sannan yasa hannu ya amshi turaren yafesa ajikinsa itama yafesa mata yace nima kitunoni inkinji kamshinsa yanagama fadin hakan yafice yana mata bye bye hankalin nafeesat inyayi dubu yatashi sabida turaren cewa akayi shikadai zata fesawa kuma dakanta zata fesa shi turaren amfaninsa duk Wanda aka fesawa ze dena shawara da kowa se Wanda yafesamasa kuma duk shawarar dayabashi kobata dakyau dole da ita zeyi ayki zuface tadunga karyomata waya tadauko da niyar sanarwa da mahaifiyarta amma seta tsinci kanta da kiran anwar jin muryarsa yadagane yasa tadawo cikin hankalinta I miss you kawai tace mishi tayi hanging wayar shiko yana office dariya yayi yace my nafeesat kenan *Bayan wata biyar* zuwa yanzu Sam anwar baya son ganin ilham sabida warin datakemasa Amman bawai Dan besontaba Dan yana kiranta awaya yabata hkr sannan yafadamata abinda yakeji game da ita Yakumabukaci tadunga addua shima yanayi itade sede tai ta kuka su ihsan da ameera dasuka kawo mata ziyara seda tafadamusu halin datake ciki herhkrsuka bata sannan sukace tadage da addua suma zasu dunga tayata mommyn Adnan ma addua tace tadungayi Dan wannan aykin asirine bangaren nafeesat kuwa duniya sabuwa sabida anwar yadauketa sunzaga kasashe dabamdabam [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *page 83-84* Sede abu dayane yakemata ciwo shine rashin mallakar anwar Dan ranar datayi matsi da maganin dakyar anwar yakusanceta so biyu Dan gabadaya bata da test tayi iya yinta akan yakarasa sauran amma yaki yace mata yagaji gashi yanzu Sam batason shawara da mamanta Dan koda takirata tatambayeta yakomai yana tafiya dedeko cemata tayi eh kawai Dan ita yanzu tafison shawara da anwar 😳 Ilham tayi baki tarame kullum cikin addua take badare barana suma su twins suna tayata sabida rabonta da ganin anwar andade sede waya gashi kullum shaawarshi damunta takeyi sabida yamata mugun sabo Kowa tayata addua yakeyi harda aminiyarta sugura sabida itama tafadamata Yau ana suna agidan su aminiyarta sugura wato gidan mahaifinta Dan Haka tanemi izinin zuwa agurin anwar yaamince mata inda yace taturo sudeis yaanshi sako Turashi tayi falon Kasatunda yanzu anwar yakoma part din nafeesat dazama Dawowa yayi hannunshi rike da kudi a Leda koda tabude dubu dari biyarne mamaki takeyi to wannan namenene dan itade tanada kudi Dan ko wata baayiba da daddyn anwar yabata sadakinta da dukiyar auranta sama da milyan hamsin Karar wayartane takatseta anwar ne ke Kira dagawa tayi taji yace dubu Dari hudu kiba mahaifin aminiyarmu saura kiba mejego Godiya tayi sosai Sun isa gidan suna ita damasu takemata Vaya dukda ramar datayi da duhu hakan behanata yin kyauba sabida ilham dawisuce sarkin ado Sugura dataganta mamaki tayi Dan bata zaci zata zoba Gabatarwa da yan uwanta ita tashigayi kowa se nan nan yake da ita musamman su twins iyayen farin jini Iso Sugura tayiwa ilham zuwa gurin mahaifinta bayan sungaisa tadauko sakon anwar tabashi dakyar yaamsa sabida shi mutumne Wanda abin duniya bedameshi malamine sosai mahaddacin alqurani kuma shi gwanine gurin gane sihiri ajikin mutum yana kallon mutum inhar akwai jifa ajikinka ta Allah yabashi baiwar daze iya ganewa Kallon ilham yayi sannan yace diyata meyasa kike sakaci da addua Kallonshi ilham tayi galala cikin rashin fahimta Shima yaci gaba Akwai jifa atattare dake Wanda akayi domin rabaki da mijinki Amman dayarda Allah komai yazo karshe Qurani yasa sugura tamikomasa da tawada da alkalami yabude quranin yafara rubutu ajikin Allo seda yacika allon da r u but u sannan yasa ruwan zamzam yawanke Yadauko ganyen magarya dayake ajike yatsiyaya ruwan acikin ruwan rubutun yadure awata yar kwalba yamikamata yace tasha ta shafa harda yaranta tsawon kwana uku insha Allahu komai ze dedeta duk abinda akamata zekoma kan Wanda yamata godiya sosai tamishi aminiyarta natayashi shikuma yakara jamata kunne akan tayawaita karatun Qurani da sadaka da nafilfilu nacikin dare Allah naamsar addua Ilham harda kukanta dan godiya koba komai takara samun wani ilimin dan ita da bata damu datayi sadakaba Amman yanzu insha Allahu zata dungayi Hakade taron suna yawatse ilham sukayo gida Suna zuwa gida tayi amfani da rubutun daaka bata Tasha tabasu twins tashafemusu jiki karatun Quran tafara badare ba rana yau asabar ba makaranta danhaka su twins suka dauko ball dinsu suka nufi garden inda suke bugawa suda daddynsu wasan yamusu dadi yaudin anwarne yabugo kwallon da karfi seta shige cikin ciyayi inda su twins bazasu iya daukowaba Dan haka shi yanufi gurin😳domin yadauko hankalin nafeesat ne yatashi ganin anwar yanufi gurin ajiyarta sabida tunda suka fara ball din Tana tsaye a window tana kallonsu dasauri tajuya tafito da gudu Dan Hana anwar karasawa gurin Amman ina tamakara Dan tana isowa shikuma yadauko kaskon Wanda yayi mamakin ganin abinda ke ciki ganin hakane yasa nafeesat kwalla Kara tana kamayar dashi anwar karka fito dashi ihuntane yafirgita anwar agigice yasaki kaskon dake hannunshi yafadi kasa yafashe fashewar kaskon yayidede da tashin ilham daga bacci jitayi duk wata damuwa ta rabu da ita ga wani nishadi datakeji Wanda rabonta dashi tamanta mikewa tayi taje gyara labulen window dinta seta hango abinda ke faruwa a garden dasauri tadauko takalminta tayo waje Dan ganin meke faruwa shiko anwar fashewar kaskon keda wuya yaji gurin yadume da wari dasauri yawaiga seyaga nafeesat ce agurin danshi yadauka ilham ce karasowar ilham keda wuya nafeesat tafara tone tonen abinda tayi musu mamakine sosai akan fuskar anwar sabanin ilham wacce tasan dama zaa rina afusace anwar yayi kan nafeesat yafara duka yana kuka yana fadin kincuceni kinsa nakauracewa Matata Allah yaisa tsakanina dake dakyar ilham ta kwace nafeesat ahannunshi kokarin janshi takeyi yakoma cikin gida sabida jin haysniyarsu yafara janyo hankalin security nagidan nafeesat ko kuka take tana rokonsu suyafe mata nasakeki saki uku muguwa inji anwar ba nafeesat ba har ilham seda tafirgita anwar yaci gaba Kuma 30minutes nabaki kibarmin gidana daukar sultan yayi yayinda ilham tadauki sudeis anwar yarike mata hannu suka wuce cikin gida suka bar nafeesat agurin Tana kukan bakin ciki [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Zahra Muhammad mahmud *Wannan page nakine suhaila nagode da kulawarki gareni kece mutun ta farko acikin daruruwan members na groups dina data fara kirana awaya nagode Allah yabar kauna* *Page 85-86* Suna shiga cikin gidan falon ilham suka wuce Ajiye su twins sukayi suka rungume juna suna kukan farin ciki anwar se neman gafarar ilham yake rufemishi baki tayi tace nadade dayafemaka kuma nima Don Allah kagafarceni laifukan danamaka kissing din bakinta yayi sannan yace nadade da yafemiki my happiness Alwala sukayi hardasu twins sukayi nafila rakaa biyu dan nuna godiyarsu ga Allah Nafeesat kuwa dakyar tashigo tahada kayanta nasawa taba driver nagidan yasa amota sannan itama tashiga yajata se Kano koda isarsu da kuka tashiga part din mahaifiyarta hankalin mamanne yatashi inda tashiga tambayarta ko Lfy Kwashe duk abinda yafaru tayi tasanar da mahaifiyartata Kusan fitsarine yakusa kubcewa mamarta Agigice tace Saki uku nashiga uku yauni na lalace nafeesat duk laifinkine meyasa kika ajiye agidan meyahanaki tafiya daji ki ajiye aygashinan kinjawomana zagi agari koda akasanar da mahaifinta ansaki nafeesat hankalinshine yatashi Amman basu fadi metayiba kiran Mr President yayi yana tambayar me nafeesat tayi mezafi haka da anwar zesaketa har saki uku Hankalin dady ne yatashi danshi har ga Allah besan zancanba Hakuri yavashi sannan yace Bari yakira anwar din yaji Lokacin dawayar daddy tasami anwar suna tsaka da soyayyarsu da ilham dakyar yadaga wayar Gaida daddy yayi sannan daddy yace yazo gida yanzu yanason ganinshi Amsawa yayi Dan yasan dalilin kiran wanka suka shiga shida ilham bayan sunfitone tayiwa su twins suma Anwarne yace tashiryasu yanzu harda ita zasuje gidansu daddy Ilham taji dadin zuwan dazatayi Dan dama takwana biyu rabonta dazuwa gidan tunda abokiyar hirarta tayi aure wato ihsan Karfe takwas nadare suka shiga gidan daga mommy har daddy sunyi farinciki daganin ilham Gaishesu sukayi sannan ilham tabasu guri Daddyne yace anwar meyasa kasaki matarka nafeesat Cikin kwanciyar hkl anwae yayi mishi bayanin komai sosai abin yabasu daddy mamaki yayinda tausayin ilham yasake kamasu lalle ilham tayi juriya tunda koda wasa bata taba kawo kararkaba so sekaji tsoron Allah karike marainiyar Allah bisa gaskiya da amana inji mommy godiya yayi sosai Basu bar gidanba se karfe goma nadare Daddy yayiwa mahaifin nafeesat bayani ranshi inyayi dubu yabaci dangama rufeta yayi da duka dakyar tace mommy ce tasakata yayi hkr Dakyar yahakura yakyalesu Amman da yayi niyar sakin mamannatane *bayan wata daya* hutu anwar yadauka suka tafi aykin hajji shida iyalinsa sunyi adduoi sosai karma de ilham tayiwa iyayenta addua hartana kuka ganin lokacin su huta yazo Amman basa kusa Daga saudiyya yawon honey moon suka wuce inda seda suka shafe wata hudu suna hutawa inda hutun kuwa yayi kyau inda ilham ke dauke daciki natsawon wata biyu farinciki agurinsu kamar me anwar jiyake kamar yamaidata ciki yarasa ina zesa kansa wannan cikin yaga gata sabanin nasu twins hargurin su ihsan da Adnan sukaje inda suke zaune a London Wanda tunda sukayi aure Adnan yahanata zuwa gida yace seta haihu cikinta ko yazufa haihuwa koyau ko gobe tayi murna daganinsu Dan harda kukanta dakyar anwar yararrasheta yayinda shiko Adnan dariya yake mata dakyar anwar yakyale ilham suka kwana agidan ihsan siyayya suka shiga kasuwa ana saura kwana biyu zasu dawo kayan jarirai anwar kediba Kamarhauka ita abin dariyama yabata hakade suka karasa hutunnasu sukayo kasa nigeria koda sugura tazo yiwa aminiyarta barka dazuwa bakaramin farinciki tayiba jin ilham Nada ciki harcewa takeyi Ado gwanja zasu dauko yabugamusu kujerar tsakar gida dariya ilham tashigayi sosai tace haba sis sekace tafari tafari cemana agurinmu dole ke murausaya tunda sunansu twins baayiba ameera ma tazo dauke da cikinta Dan wata biyar dayake batasamu ciki dawuriba sosai tayi murna jin auntyn ta nada ciki fira sukayi sosai inda daga karshe suka tsayar da sati mezuwa zasuje kauyen wudil kaimusu ziyara maman yusuf [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *Page 87-88* Sati nazagayowa suka tafi Kano harda anwar Da ameera da moneer cikin shiga ta alfarma duk inda suka wuce kallonsu akeyi sabida Sun hadu motocin daake jansu ma abin kallone ga excode gaba da baya ana jiniya Megari yayi murna dazuwansu sosai senan nan yake dasu Kofar gidan megari cika yayi da yan kallo Dan jin cewa ilham gurguwa tazo shiyasa kowa yazo ganinta koda suka fito daga gidan megari rabon kudi suka shiga yiwa mutanen dasuka taru suna kallonsu Ameera ce tamikawa wani gurgu kudin Kai dubanta tayi fuskarsa tabbasa ko alahira aka nuna mata shi zata ganeshi bakowabane illah megidansu daya koresu sanadin hakan suka rasa iyayensu Wani kara tayi sannan ta cukumi mutumin tafara dukanshi iya karfinta dasauri ilham Tayo gurinta tariketa Tana tambayarta meyamata bata da hankaline take dukan tsoho Dakyar Ameera tafadamata kowayeshi Habawa kan kace me tuni guri yakoma se kura Kake gani dangama ilham komawa tayi kamar mahaukaciya gurin dukan mutumin tana kuka ameera natayata Su anwar nacan cikin jamaa se hangowa sukayi kura natashi dasauri sukayo gurin abinda suka ganine yabasu mamaki ilham da ameera ne kedukar wani tsoho gurgu harsun kaishi kasa amma basu denaba jamaa nakallo bawanda yahanasu dagudu suka karasa gurinsu suka amshi mutumin ahannunsu Wanda yadoku sosai Dan hakoran dasuka rage abakinsa tuni sunfice dakyar anwar yaja ilham Wanda se kokarin kwacewa takeyi Tana fadin kabarni nakasheshi shima mugu azzalumi dabadan Kai ba dayanzu munatare da iyayenmu cikin farinciki dakyar suka jasu sukasa amota anwar ne yaciro kudi zeba mutumin Dan akaishi asibiti Dan har karyewa yayi ahannu Dasauri ilham tadakatar dashi tace Anwar!!!! Idan kasake kaba mugunnan kudi wallahi zaman Lfy nidakai har abada Jikin anwar har rawa yakeyi yatashi daga gurin mutumin yashiga mota Mutuminne yakaraso dakyar yanacewa Don Allah sugafartamasa tsawa ilham tadakawa direban daya ja motar ayko beyi watawataba yahaura motor bisa kwalta Tafiya suke ilham da ameera se kuka sukeyi danji sukayi mutuwar iyayensu tadawo musu sabuwa dakyar su anwar suka rarrashesu har suka iso Abuja dayake moneer ma yanzu a abujar yake ayki Rayuwa taci gaba da tafiya cikin so da kaunar juna har zuwa lokacin da ilham tahaihu Tahaihu Lfy wannan karoma twins tahaifa sede su duka matane murna agurin anwar bata misaltuwa godiya ko ilham tashashi kwando kwando daddy yayi murna mommy ko harda rawarta Daddyn Adnan har Abuja yazo ganin Matannasa shida mommy ranar suna yara sukaci sunan mommyn anwar da mommyn ilham wato Maryam da Zainab inda suke ce musu mufeeda da mubeena tarom sunan yakayatar Dan dangi nakusa dananesa babu Wanda bezoba media ko ko ina hotunan sunanne sede fatan Allah yaba mejego Lfy ameerama da jima da haihuwa inda tahaifi namiji akasa sunan mahaifin moneer suna kiransa da shahid itako ihsan yaronta har ya iya zama itama namiji tahaifa yaci sunan daddyn adna suna kiranshi da ameer duka family rayuwa suke cike dajin dadi da godiyar Allah kudin ilham da daddy yabata dawanda anwar yake bata hadasu tayi takaiwa baban Sugura tace agina masallatai da rijiyoyi sadakatul jariya zuwaga mahaifanta [3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Last page *Page 89-90* Tenure din daddy yakare Dan haka yanzu lokacine nabuga gangar siyasa Inda jamiyyar su daddy suka tsaida anwar amatsayin Dan takarar shugaban kasa Anwar bayaso sabida Yasan Mulki ze hanashi samun isasshen Time din ilham dinsa Dakyar suka shawo kansaya yarda Daddy ma behanashiba sabida ya yarda anwar yanzu yashiryu kuma mutumne metausayi da rukon amana Dan hakan yashiga karfafawa anwar din guiwa Ilham ma fatan alkhairi tayimasa Hartana tsokanarshi tace to my life yanzu kuma shikenan munci kafar Kare dagani harkai sabida yawon campaign Rungumota yayi yana dariya yace kece de me kafar Kare baniba ko kinmantane intuno miki Dariya tayi Tana kaimishi dukan wasa tana cewa wlh kadena banaso Shima kwaikwayanta yayi yace kidena nima banaso Kara rungume juna sukayi suna dariya Dukansu yanzu bazama yayon campaign suke guri guri inda kowa yake fadin maso uba yaso dansa sukari bakayi farin banza ba bangon sugar kowa yadafaka seyalasa kayi taka kayi tame karafin karfi makiyanka bazasu iyaba Irin wainnan maganganu suke fita abakin alumar kasa Ranar zabe tazo inda koina afadin nigeria ankada zabe Lafiya babu tashin hankali se jiran sakamako gobe in Allah yakaimu Anwar har ramewa yayi sabida zirga zirga kuma duk inda Zashi kafarshi kafar ilham yaran kawai suke bari agida gurin masu kula dasu washe gari aka sanar da sakamakon zabe Wanda tun jiya aka Fara inda alkalin Zabe yabada sanarwar anwarne yalashe Zaben daga jamiyyar CPA Murnar dasukayi bazata misaltuba Dan ilham har da kukanta rungume anwar tayi tanamishi fatan Alkhairi tare da adduar Allah yabashi ikon yin adalci yasa mulkin Yayi sanadin shigarsu gidan Aljanna Talakawa ko zan iya cewa sunfi kowa murna ganin anbasu abinda suka zaba musamman matasa suna ganin yanzu suma anbasu yencin tsayawa takarar shugabancin kasar sabanin da da dattijaine sukeyi kasade gaba daya takaure da murnar zaman anwar shugaban kasa *RANAR HANDING OVER* wato ranar rantsar da anwar fans kubiyoni eagles square musha kallo Anwar nahango cikin shiga ta alfarma sanye yake da wata ubansun shadda fara yayin da gefenshi nadama handbag dinshice wato her excellency Hajiya ilham bukar shettima the First Lady for the Federal Republic of Nigeria 👍 sanye take cikin wani farin Material anyimasa adon Goulding fuskarta sanye cikin bakin glass takalmi da Jakarta da gwaggwaronta da dankunne da sarka da agogo duk Goulding colour ne yaransuma abin gwanin Shaawa babu abinda yafi burgeni se lokacin da zaayi handing over tsakanin anwar da daddy wato uba da da sunyi matukar kyau gashi kayan jikinsu anko sukayi hakade taron yaci gaba da wakana har aka rantsar da anwar nafeesat adede lokacin Tana zaune gaban TV Tana kallo Wani bakin cikine yarufeta tasa kuka Tana ganin dayanzu itama Tana gurin amatsayin First Lady gawani uban kyau dataga anwar da ilham sunyi ga yaransuma abun gwanin Shaawa kuka takeyi sosai tanajin son anwar aranta Wanda tasan sede tamutu dashi Dan anwar yamata nisa anwar da ilham basu samu kansuba se wajen goman dare duka sungaji sabida wuni sukayi sallamar baki dasukazo tayasu murna wanka sukayi suka hau Gado domin huce gajiya ilham har bacci yadauketa anwar yace besan zancanba dole tafarka Dan biyamasa bukatarshi kamar kullum yauma anwar kuka yake iya karfinshi araina nace tofa Mr President da kuka wato no easy ilham seda yaci kukanshi yakoshi amma na dadi koda suka tsarkako jikinsu dariya ilham take mishi tace yanzu Dan Allah haka Zamushiga presidecial Vila kana kuka rungumeta yayi yana dariya yace baby bawannan bane abin jinba godewa Allah nake dayasa First Lady tawarke da da yar gurguwa zanshiga dariya dukansu sukayi suka rungumi juna sunayiwa Allah godiya daya nunamusu wannan rana anwar yakama ayki gadagadan yayinda a ministocinsa yaba Adnan minister na health moneer kuma na ilimi yayinda ya rike minister na petur da kansa ilham malama tasamo duk weekend take zuwa gida takoyamata karatun addini rayuwarsu tazama abar koyi kowa sonsu yake gashi mulkinsu suna adalci kowa se samusu albarka yakeyi yayinda soda kaunar junansu se abunda yakaru anwar na kaunar ilham kamar ransa yayinda ko kadan bayason bacin ranta itama kuma haka kudi da mulki besa suna wulakanta mutaneba godiya sukewa Allah kullum daya mallaka musu junansu. *Alhamdu lillahi rabbil alamin. Astagafiruka wa atubu ilaika ya Allah. Allahumma inni as aluka bi annani ashhadu Alla ila ha Illa anta ahadussamadullazi lam yalid walam yulad iyyaka naabudu waiyyaka nastaim* kuskuren dake ciki Allah yayafemin. anan nakawo karshen littafin *Allah gatan bawa*sekuma munhadu a littafina na gaba mesuna 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 SURBAJO* 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀 written by Zahra Muhammad mahmud