[9/17, 5:23 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain we touch the heart of readers_* P.m.l *Dan allah duk mai ra'ayin krnt book dinnan ya karanta sbd banaso sai na fara wani ya biyoni private yace inturo mashi daga farko nasha wahala sadda nayi nida yah fauzan shiyasa na yanke shawarar bazan turama kowa ta private ba*πŸ™πŸ™πŸ™ *Nafara book dinnan ne sbd banaso ya kaini har gab da sallah ban gama ba shiyasa na yanke shawarar bari nafara yau* *BISMILLAHIR RAHMANU RAHEEM* CHAPTER 1\5 Yarinya ce wadda bata wuce shekara 20 ba,zaune take tana kuka idanunta sunyi jawur sbd kuka,doctor Bilkisu tashigo tanufi inda take tace"haba rahama kukan me kikeyi. Tunda aka kawo ki kike kuka, kisani kuka bazai magance matsalar da kike ciki ba. Doctor tace"ina danginki suke"?ba amsa sai sautin kukan da takeyi ke fita, doctor ta amshi babyn daga hannunta ta kwantar da ita. Tace"rahama ki kwanta ki huta idan na dawo zamuyi mgn,bayan fitar doctor garin yayi jawur da hadari,iska ta ko ina kad'awa yake. Rahama ta mike ta d'auki babyn a hannuta tafito,iska nata kad'awa kowa ya koma ciki sbd iska. Rahama ta nufi wata baranda ta aje babyn hannuta tafita da sauri,dr bilkisu ce tafito da alama gida zata,jin kukan baby yasa tai ta juye juye ko zataga daga inda kukan yake fitowa. Ganin bataga komi ba yasa ta nufi mota zata shiga,d'aga kan da zatayi ta hango babyn nata kuka a baranda. Da sauri taje ta d'auka ta kwala ma masu gadi kira suka fito,ta tambayesu sunga wadda ta aje baby a nan"? Sukace Aa wlh basu gani ba. Ciki takoma tana tambayar nurses wacece tafita yanzu"?d'aya daga cikin nurses d'in tace"ta wance gadan tafita. Dr tajuya taga gadan da rahama take ake nufi,tace"subhanallah toh ta aje babyn tatafi. Kowa mamaki ya kamashi,nurses suka ce"indai wannan mai kukan ce zata aikata. Sbd tunda tazo take kuka har tafita,cikin biyu dole ayi guda,ko cikin shege ko dangi sun juya mata baya. Dr takira mijinta tace dan allah ya sameta gidan marayu tasamu wani case ne,gidan marayu aka kai babyn. Mijin doctor yayi helping dinta akayi cike ciken papers. Suna zaune a inda zasu bada yarinya bayan sun gama yin bayanin yanda suka sameta. Wata mata da bata wuce shekara 35 ba tayi shiru tana sauraren su. Bayan sungama bayani matar dake can gefa taji san babyn ya kamata. Tamike tace"baiwar allah idan bazaki damu ba,ina so zan amshi babyn da kika kawo. Dr tace"kamar ya Matar tace toh nidai sunan khadeeja,shekarata 18 da aure amma d'a d'aya allah ya bani. Ina bala'in san d'iya mace shine na yanke shawarar inzo gidan marayu in adopting baby mace. Dr jikinta yayi sanyi tace" toh nidai nariga na kawo baby nan,izinin ansarta na wurinsu. Matar tace sir ina so zan amshi babyn,yace toh dr kinji tanaso. Kuma ina mai tabbatar maki bakida matsala,sbd mijin abokina ne, shi ya faramin mgn kan yana so ya amshi babyn. Dr tace"toh nidai ina da mgn,ayi a rubuce cewa duk radda uwar yarinya ta dawo zata koma hannunta. Matar tace ta yadda,aka d'auki baby aka ba mata. Bayan rahama takoma gida tayi wanka ta zauna kan gado tana tuno abinda ta aikata a rayuwarta. *KATSINA STATE UNIVERSTY*(UMYUK) Yarinya ce wadda bata wuce shekara 18 ba,sanye take da jeans nd t-shirt duk surar jikinta tafito,fuskarta d'auke da murmushi. Wasu yan mata biyu suka nufota da fara'a. Inda take sukazo tare da cewa ramcy sai yanzu koh. Tayi murmushi tare da cewa kai babies irin wannan shining da kuke miyen sirrin"? Sukayi dariya tare da cewa"ai duk wani wanda zaiyi shining ya biyo bayanki. Ta cire glass din dake fuskarta tace"kai nifa ba lectures ta kawoni ba. Nazo na d'auke ku muje yawo,sukace"ramcy test fa za'ayi yanzu. Tace"to miye basai mu bi malamin da kud'i ba ya bamu marks. Sukace"yayi babbar yarinya muje kawai. Fita sukayi daga cikin mkrnt,sai karfe goma suka koma gidan da aka d'aukar ma rahama dake *sardauna estate* ta zauna ciki. Washe gari suka tafi mkrnt, dukkanin su sanye suke da jeans nd t-shirt. Class suka nufa,ganin wanda ke ciki yasa suka tsaya cak. Ummita tace"ramcy shiga class bai ganki ba dan kau d'an sa ido ne. Rahama tayi tsoki tare da cewa"wannan stupid din wlh ya takura mani. Minal tace"ai kawai kiyi tafiyarki karki shiga,rahama tace damani bawai san shiga nakeyi ba. Bari naje hostel in dawo,sukace toh sai kin dawo allah yasa karya ce ina kike, By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:23 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* (For Loveβ™₯ndJusticeπŸŽ“) πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain we touch the heart of readers_* P.m.l DECATION TO *Maryerm Mukhtar Fans* Chapter 6\10 Class din suka shiga ya dakatar dasu,tare da cewa" ummita ina rahama take?" sukace"sir tana gida bata da lafiya. Yayi murmushi sannan yace"toh kuje. Suka wuce suka zauna,bayan anfito daga lectures,rahama ta dawo nan cikin mkrnt,tana tsayw jikin mota lectura dinsu yazo wucewa, had'a ido sukayi dashi ya dawo inda take yace"rahama akace bakida lafiya. Ta dan rusana tace"eh sir na d'anji sauki yanzu nashigo shcool din. Yace"ki sameni office d'ina yanzu,tace toh sir gani nan zuwa. Bayan tafiyarshi tayi tsoki tare da fad'in kai wannan mutumin wlh ka cika takura,sai shegen sa ido. Muryar minal taji tana cewa"keda wa ramcy?" Tace"wakike tunanin zai matsa ma rayuwata irin Muhamnad auwal,sukayi dariya tare da cewa"ya ganki kenan?" Tace"ya ganni wlh nifa gsky idan ya cigaba da samin ido toh wata rana rashin kunya zan mashi. Ummita tace"yanzu ina zamu?"rahama tace kafin muje ko ina zanje wurinshi kirana yake. Sukace"toh fa sai kin dawo,tafiya tayi tana zuwa bakin office d'inshi tayi knocking yace"yes Shiga tayi ta zauna ya tsaya yana kallanta,daga bisani yace"rahama wai mike damunki a rayuwa"? Tace"sir me kagani"? yace rahama haka d'iya tagari akace tayi yawo"? Cikin ranta tace"toh nan kuma aka kamo uban sa ido,ta d'ago ido tace"sir me kayana sukayi. Ya girgiza kai yace"rahama bakisan karatu,bakisan sa sitirar kirki,gaba d'aya kin koma kamar ba musulma ba. Ya sake da cewa"look rahama zan gaya maki dalilina na ganin kin shiryu,rahama ina sanki kuma aurenki nakeso nayi. Batasan sadda dariya ta kwace mata ba,dariya take sosai,da taga ya d'aure fuska sai ta nutsu. Yace"dariya na baki"? Tace"no sir kawai dai naji abin kamar a firm,ya girgiza kai yace"toh na baki nan da sati d'aya kije kiyi tunani, Mikewa tayi tafita,har kan hanya dariya take idan ta tuno kalmar da muhammad auwal ya gaya mata. Ta iso wurin mota su ummita na tsaya,ganin tana dariya yasa sukace lfy kike dariya"?tace"kai wlh akwai banzayen mutane a duniya. Tafad'i masu abinda ke faruwa,suma dariyar sukayi,har suka shiga mota suna dariya. *Yau takama ranar weekend* Suna zaune rahama ke cewa"kai yau fa honorable zai shigo gari. Sukace"kai da gaske"? Tace"wlh dan har munyi waya dashi,dan haka kunga zanje salon daga can zan wuce wurin gyeran jiki. Minal tace" kai kice zamusha ruwan nairori,rahama tayi murmshi tare da fad'in yanzu tashi zanyi intafi. Sukace"owk sai kin dawo,karfe 2:00 dai dai ya sauka,gidanshi dake cikin garin katsina,unguwar g r a. Daga wurin gyeran jiki rahama ta wuce gidan honorable,yana zaune falo tare da baki,shigowarta ya sallami bakin. Ta zauna kusa dashi tana fad'in sweety sannu da zuwa,yayi murmushi tare da kai hannushi bisa fuskarta yana fad'in yawwa darling. Mai aiki ya shigo ya kawo masu lemu,ta zuba tana sha. Kallanta ya tsaya yana yi daga bisani yace"darling naga kinyi kyau sosai,tace"sweety ba dole nayi kyau ba na kashe dubu hamsin wurin gyeran jiki dan kai kad'ai. Yace"kai gsky dole na na linka wajen biyan kud'in kwalliyar nan. Hannu ya kai zai ta'bata tai saurin mikewa,tare da cewa"sweety kasan moto d'ina yana bani matsala. Kuma banso nayi ma old man d'ina mgn sbd yana kashe kud'i a kaina. Yace"toh darling sai asake maki wata,rahama tace sweety kwana nawa zakayi"? Yace one week kawai. Tayi wani d'an murmushi ta dawo kusa dashi tace"amma fa yau dole muje club. Ya girgiza kai alamar a'a Yace"darling kinsam ni d'an siyasa ne,muddin aka ganni tare da mace a club toh zan samu matsala. Ta turo baki tare da cewa"toh why not bazamu had'a party dinmu ba a nan. Yace"owk amma party din dagani saike sai kawayenki ummita da minal. Tayi tsalle tare da cewa"yes na yadda. Da daddare aka gyera falon aka jera lemu kala kala,aka kunna music. Rahama ce tashigo ita dasu ummita,sanye suke da jeans nd t-shirt. Honorable ya fito,rungume juna sukayi shida rahama, suka ida isa cikin falon. Kid'i nata tashi. Rahama ta mike ta d'auki kwallbar veer ta zuba a cup tana sha. Rawa suka fara ita da honorable,ummita da minal da gaba d'aya hankalinsu baya jikinsu sunyi mankas. Rahama tafara ganin bishi bishi,honorable da yaga kamar bata cikin hankalinta ya sungumeta ya nufu d'aki da ita. Cikin yana yin maye taji kamar wani nugun abu na shirin faruwa da ita,ta bud'e ido. Ganinta tayi daga ita sai breziya da panta,ga kuma honorable da yake kokarin cire mata bra. Tamike cikin yana yin maye tare da cewa"honorable miye haka,pls ka rabu dani bacci nakeji ta fad'a kan gado. Muryar minal yaji tana cewa"honorable kyale wannan,kazo ni zan baka abinda ka dad'e kanaso ka samu daga wurin rahama baka samu ba. Yayi murmushi"ya nufeta By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:23 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* (for loveβ™₯nd justiceπŸŽ“) πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain we touch the heart of readers_* P.m.l *DEDICATION TO MARYERM MUKKTAR FANS GROUP* Chapter 11\15 Kallonta yayi daga sama har kasa,sannan yace"minal bake nakeso ba,kawarki ita nake ra'ayi dan haka ki daina kokarin saka kanki tsakanina da ita. Ya karasa maganar yana tafiya. *Washe gari* Basu tashi daga bacci ba sai around 11:00 bayan rahama tayi wanka ta maida kayan da tacire. Falo tafito honorable na zaune yana waya,tayi wani murmushi tare da zama kan kujera. Bayan ya gama ya kalleta yace sweety kin tashi lfy"?tayi wani fari da ido tace lfy qlau darling. Yace"toh me kikeso akawo maki"?tace tea kawai zansha,ya kira mai aiki ya kawo mata tea. Tana sha yace"sweety wai sai yaushe zaki bani dama ne akan abinda nake nema wurinki"? Tayi murmushi tace"haba darling nifa macece,duk iskanci na bana tunanin zan iya aikata abinda kakeso. Sbd zan wulaqantar da kaina. Ya girgiza kai cikin ranshi yace"hmm indai muna tare sai na samu abinda nakeso. Fitowar su minal yasa suka tsaya da mgnr da sukeyi,minal tace"ramcy tashi muje kinsan fa dole muje shcool gobe koh. Rahama tace"eh nikam ba zanje shcool cikin week dinnan ba,sbd kunga honorable na nan,so zaku iya tafiya,anjima zanzo in d'auki kayana bazan dawo ba sai darling ya tafi. yayi dariya tare da fad'in gsky kina bani mahimmanci sosai. Tayi murmushi ai dole na kula da kai,kaga kafin ka tafi sai kabani yan kud'in da zan kashe sbd yana yin rayuwa. Yace"don worry sweety dole nacika maki jakarki da kud'i.(πŸ˜”allah ya shirya mana zuri'a) Satin shi d'aya da ya tashi tafiya yaba rahama kud'i masu yawa. Rahama na zaune d'aki tana waya da wani saurayinta,minal tashigo tare da fad'in ke aje wayar kiji. Ta kashe wayar tare da cewa" meya faru"? Minal tace"next week za'afara exam,kuma muhammad auwal nata nemanki ya kuma san satinki d'aya baki shiga shcool ba. Rahama tayi tsoki tare da cewa"stupid man d'innan allah kai tsaye zance bana sanshi. Dan bazai takura ma rayuwa ta ba,minal tace" toh amma dai da kunya kigaya mashi haka kai tsaye. Rahama tace"ke kinsan zan iya,rashin kunya ba wadda ban iya ba. Rahama bata shiga shcool ba sai ana gobe za'a fara exam, sanye take da riga da skirt na atamfa,tayi irin d'inkin nan mai rabin nono waje. Gaba d'aya surarta ana gani,rahama yarinya ce kyakyawa san kowa kin wanda ya rasa,indai zatayi kwalliya tazo gittawa sai an kalleta. Suna fitowa daga mota dai dai m auwal ya fito shima, sukayi ido hud'u da rahama. Ta dukar da kanta kamar bata ganshi ba,yace"nasan kin ganni ba sai kin d'auke kai ba. Tayi murmushi tace"sir banganka bane ai,yayi murmushi yace ya jikinki"?tace"sir ance maka bana da lfy ne? Yace A'a amma nasan zakice bakida lfy,sbd two weeks kenan baki shigo shcool ba. Tace"ayya sir naje kd gida ne,yayi murmushi yace owk,yaushe kika dawo? Tace"jiya Ya girgiza kai yace"kai rahama wai meyasa bakisan fad'in gsky ne"? Tace"sir bana fad'in gsky fa kace,yace"yes Sbd na ganki 4days ago a sajuma keda wani bansan waye ba. Ta d'ansha jinin jikinta tace"Oho na tuna eh nice. Ringing phone dinta tafara,tana dubawa taga honorable ne,taki d'auka. Yace"kuje idan kin gama abinda zakiyi kizo office ina san ganinki. Yana tafiya tace"stupid kawai. Ummita tace"rahama wlh m auwal na sanki sosai,minal tace"kedai bari amma ita sai wani shan kamshi take. Rahama tace"kai nifa bazan so shi ba,me zanyi dashi ya cika ustazanci,nikuma nafisan big boy. Sukayi dariya tare da cewa"big girl kuma sai big boya dama. Karfe 12:00 suka gama abinda zasuyi, rahama tace kubari naje wurin stupid din cen,kujira na dawo. Sukace"owk Yana zaune office yana cike papers,tashigo ya kalleta ganin irin yanda kirjinta ya bayyana waje yasa yace"rufe jikinki da gyelan hannuki. Ta rufe tare da turo baki,ya fara da cewa"toh rahama time din dana baki yayi har ya wuce. Mekika ce"?tayi shiru sannan tace"sir kasan yanzu dai karatu nike,kuma kaga tsarinka da nawa ba d'aya bane. Kawai dai ka nemi wata,wani irin das yaji a ranshi,sbd irin san da yake mata. Ya dafe kai tare da cewa"rahama baki sona"? Tace"eh gsky Hannu ya d'aga mata alamar ta tafi,tamike tafita. Tana zuwa wurin mota ta gayama su minal abinda ya faru,basu so abinda tayi ba,amma suka kyaleta. M auwal kam gaba d'aya ya rasa ta inda zai shawo kan abin,sbd bayajin zai iya rabuwa da rahama ba. *Washe gari* Suka shiga exam ba abinda rahama tasani bare ta rubuta,ana fita exam d'in taje ta biya lectura d'in kud'i dan kar ya kada su. Bayan tafito daga office din lectura d'in,tana cikin tafiya phone d'inta tafad'i. Ta duka zata d'auka sukayi ido biyu da m auwal,d'auke kai tayi ta duka ta d'auki phone d'in tayi tafiyarta. Cikin ranshi yace"ya allah kabani rahama. Yau exam d'in m auwal zasuyi chemistry,rahama kuma tasan bazata iya sayenshi ba. Tashiga exam d'in taga ba abinda zata iya yi, bayan sunfito minal tace"ramcy ya zamuyi"? Tace"bawani mafita illah zamu fad'i exam d'innan kawai. By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:23 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* (for love ndβ™₯ justiceπŸŽ“) πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain we touch the heart of readers_* P.m.l Writeen:by Maryerm Mukhtar *Chapter 21\25* Tayi murmushi tajuya suka tafi, *Monday* Sun shigo mkrnt dan su duba result,komi sunci amma banda chemistry,Rahama tayi murmushi tace"stupid man wato hana mu chemistry yayi. Minal tace"nikam banga laifinshi ba,Rahama tace"kubari naje na dawo,office din m Auwal taje dai dai zai fito sukaci karo. Ta d'ago kai ta kalleshi tare da cewa"sir dama wurinka nazo,yayi murmushi yace"owk ina jinki. Tace"sir naga bani da exam d'in chem ko dan ban yarda ta tayinka bane?" Yace"A'a Rahama baya daga cikin dalilin, Rahama bakiyi karatun exam ba shiyasa kika fad'i. Tace"sir koh. K'arar da phone d'inta tayi ya katse su,dubawa tayi taga honorable ne,nan yake gaya mata yazo gari,tace"owk gatanan zuwa yanzu. Ta aje wayar, m Auwal yace"Rahama wake kiranki?" Tace"saurayina, ya girgiza kai tare da cewa" No Rahama kar kije. Tace"toh sbd me?"yace"Rahama zuciyata na gayamin akwai abinda zai faru dake. Tayi mashi wani kallan banza sannan tace"aikam wlh sai naje,da da nake zuwa tambayarka nake. Juyawa tayi tatafi,taje ta d'auki su minal suka tafi,tana aje su minal ta wuce gidan honorable. Wajen 4:00 Rahama ta isa gidan honorable,yana bisa dining zaune Rahama tashigi. Ta isa inda yake ta zauna,kallanta yayi tare da bud'e kwalbar veer ya zuba mata.Rahama tayi tatul da giya. Mikewa tayi cikin maye tace"sweety ni zanje in kwanta,ciki tashiga honorable ya mike ya bita ciki(innalilahi wa'inna ilaiheer raji'un😭😭😭 bawa baya kauce ma kaddarar sa) Karfe 10:00 na dare Rahama ta farka,ta ganta cikin wani hali, kuka tasaki tare da dafe kai,kuka take mai shiga rai,honorable ya fito daga toilet,kallanshi tayi tare da cewa"abinda kaimin kenan?" Allah ya isa ban yafe maka ba,in allah ya yadda sai kayi nadamar abinda kamin,mikewa tayi tasa kaya tafita. Dariya yayi tare da cewa"allah ya isarki ta banza,an gaya maki kud'in da nike baki na banza ne. Haka Rahama takama hanyar sardauna estate tana kuka,koda ta isa bata gayama su minal komi ba. Sundai ga tana kuka. Tun daga ranar Rahama tashiga damuwa,bata da wani walwala sai kuka. Aka sake hutu kowa ya koma gida. Mom taga dai Rahama duk ta canza ta tambaye ta lafiya meke damunta?"tace bakomi. Rahama hutu ya kare takoma mkrnt,yau wata 4 da faruwar abin. Sunfito daga lecture ne,Rahama taji zuciyarta na tashi, batasan lokacin da amai ya yanke mata ba. Nan su minal suka bata ruwa ra wanke fuskarta,tana d'agawo sukayi ido biyu da m Auwal. Ganin yanda Rahama ta reme duk ta lalace yasa ta bashi tausayi. Tafiya gida sukayi,nan ciwo ya danneta,m Auwal ya lura yana ganin su minal amma banda Rahama yasa ya tambaye su. Nan sukace"bata da lafiya sati d'aya kenan. Har kofar gidan yaje yasa aka kirata,da kyar tafito suka gaisa. Yace"tazo ya kaita asibiti da kyar ta ta yadda.akayi test result ya nuna tana da ciki wata4. Hankalinshi ya tashi,Rahama taita kukan sai an zidda,yace" baza'a zidda ba. Ta haihu shi zai aureta ya kuma ya rike abinda ta haifa. Rahama tashiga tashin hankali yanda zata fuskanci gidansu. M Auwal yace karta 'boyema danginta,tafad'i. Takira honorable ta sanar dashi amma yace"karta sake kiranshi. Amma ina Rahama ta 'boye har taje hutu ta dawo babu wanda ya sani. Wannan da wowar ne ta haihu,amma ta bar babyn a hospital. ****************** Rahama ta dawo daga tunanin da tatafi,cikin ranta tace ko wane hali yarinyata take ciki. Hannu ta d'aga tace"ya allah kabata masu kula da ita fiye dani,allah kuma ya yafe min laifina. *AFTER FIVE YEARS* Da gudu tashigo falo tana fad'in Mamah Mamah Mamah,bayan mai aikinsu tashige tare da cewa murja ki 'boyeni yah faisal zai kamani. Murja tace" *Zarah* bakijin mgn ko kad'an wlh,me kuma kika mashi kinsan bayaso kina masa 'barna. Tace"murja wai dan na keta mashi book d'inshi fa,murja tace"ai nasan dama bakida gsky toh maza ruga d'akin mamah. Da gudu tatafi,faisal yazo inda murja take yace"murja kinga *zarah* tace"A'a lfy?" Yace"book d'ina ta keta. Murja tace"kai faisal kaifa babbane kaida kake ban kwana zatafi mkrnt. Yace"wlh bata jin mgn amma allah ta kara saina bugete,dan taga mamah na hanani bugunta. Da daddare suna falo suna kallo, *zarah*kuma tana bisa cinyar mamah tana shan tea. Faisal yace"mamah wai meyasa aka shagwa'bar da yarinyar nan?" Mamah tace"nida d'iyata ina ruwanka,ita fa kad'ai gareni mace. Yace uhmm ai wlh yarinyar nan da gida nan zan zauna saina gyera mata zama. Mamah tace"wai kai meyasa ka takura mata,kaida kanwarka baku zama wuri guda sai fad'a. Kafa gama Primary gashi yanzu har zaka tafi secondry,amma ace bakayi hankali ba. Mikewa yayi ya fita yana turo baki. Washe gari aka kai faisal airport zai tafi karatu America acan yayi secondry da universty ya krnt engneering. *After 12 years* Yarinya ce doguwa fara tas tsaye gaban madubi tana makeup batafi 17 years ba,tagama shirinta tas tafito falo,sanye take da doguwar riga ta atamfa,tasa hijab har kasa. Tayi wani irin kyau,rike take da gandbag,mamah na zaune falo, zarah tace mamah zantafi shcool. Mamah ta kalleta tace"kai zarah abaya kikasa amma bakiga kyan da kikayi ba,zarah tayi murmushi tace"mamah kinaso kisani in makara koh. Mamah tace"toh sai kin dawo driver na waje yana jiranki. harta juya zata tafi,mamah tace yawwa zarah gobe fa faisal zai dawo. Zarah tace"mamah kinsan bafa shiri muke dashi ba,ni wlh mamah bana ma murna da zuwanshi. Mamah tace"zarah miye haka,yayanki ne fa,ace shekara 12 amma kice min bakiso ya dawo,zarah tace"ya hakuri mamah nidai natafi. By;πŸ‘Œ MARYERM MUKHTAR [9/17, 5:23 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* (For loveβ™₯nd justiceπŸŽ“) πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain we touch the heart of readers_* P.m.l *DEDICATION TO MARYEEM MUKHTAR FANS GROUP*β™₯ Chapter 16\20 Bayan sun gama exam akayi hutu,rahama takoma gida kd. *Unguwar governor road kaduna* Da gudu Rahama tashigo gidan tana fad'in mom mom,sama tahau tashiga d'akin momyn na waya ganin Rahama yasa ta katse wayar,rungume juna sukayi. Rahama tace"i really miss u mom,mom tace i miss u too my daughter. Rahama tayi murmushi tace"mom ina dady"?tace" ai babanki baya k'asar bakuyi waya dashi bane?" Rahama tace"kai mom shine dady ya tafi bai kirani ba,mom tace"kwantar da hankalinki next week zai dawo,Rahama tayi murmushi tace"toh shikenan mom bari naje nayi wanka nagaji sosai. Rahama ta tafi d'aki tayi wanka tasa kaya marasa nauyi ta kwanta, bata tashi ba sai 4:00 ko sallah batayi tayi wanka tasa riga t-shirt da d'an k'aramin skirt. Tafito falo ta kunna tv, fitowar mom yasa ta juyo tare da cewa"mom kinfito. Mom ta kalli Rahama tace"Rahama ina fata kina kula da mutuncin kanki dai,ta d'an sha jinin jikinta sannan tace"eh mom ina kama mutunci kaina sosai. phone d'inta tayi ringing tana dubawa taga new number ajiki,ta d'auka tare da cewa hello. jitayi ance pls ina mgn da Rahama ne?" tace"eh. Yace"toh idan bazaki damu ba nasan kinzo garin kd,ina san ganinki ne. Ta bud'e baki zatayi mgn ta juya taga mom ita take kallo,tamike ta shige d'aki,tace" a ina kasami number ta?" Yace"alhaji lawal ne d'an majalisa ne ni,ke kika bani number ki a facebook. Tayi murmushi tace"owk nagane,yace"toh ina so muhad'u ne. Rahama tace"ta kaga yanzu na dawo gida ne,ba za'abarni inta yawo cikin gari ba,amma zan baka address d'ina sai kazo. Yace"toh kimin text d'in address d'in anjima zanzo,tace"owk sai ka jini. Tayi mashi text d'in. Bayan isha'i yazo ya kirata yace" gashi yazo,tace ya jira tana zuwa. Ganin yadda take kuma tasan mom bazata bari tafita haka wurin wani namiji ba. Ta kofar baya tafita taje. Yana zaune cikin mota,bud'ewa tayi tashiga,ya kalleta yace wow wato ganinki yafi jin muryarki dad'i. Tayi murmushi tace"koh Sun dad'e suna fira,nan ne yake sanar da ita yana so su ringa had'uwa koda ta koma shcool. Tace"sai dai ya bita kt dan idan tatafi sai anyi hutu take dawowa. Yace"bata da matsala duk duniyar da taje zai bita. Bud'e mota tayi zata tafi,ya ciro bandir d'in 500 ya bata,ta amsa tare da yin godiya. Tunda Rahama tazo kd bataje ko ina ba, mom bata barinta fita,koda alhaji lawal ne yaxo sai dai tafita ba'asani ba. Ana saura 1week takoma,tana d'aki gaban mirror tana makeup,mom tashigo ta kalli Rahama tare da cewa"yau fa dadynki zai dawo. Rahama ta buga tsalle tare da cewa wow mom,yau mom akwai fira tsakanina da dady. Babanta ya dawo tayi murna da ganinshi sosai, yana bala'in san Rahama,duk abinda takeso shi yake mata. Yana d'aya daga cikin wayanda suka bada support wurin lalacewar Rahama. Yau Rahama tafara had'a kayanta sbd gobe zata tafi, da daddare suna zaune falo Rahama ke cewa dady ya batun kud'in da zaka ban?" Yace"haba my daughter nasa maki 50000 a account d'inki. Rahama tace"toh dad saura kud'in da zan saiyi kaya,yace toh kije zanturo maki insha allah ki saurareni. *Washe gari* Rahama takoma mkrnt wannam hutun ne da takoma tasa kanta cikin bala'i,take na damar zamanta a sardauna estate. A wannan ko mawar takeji dama batazo universty ba a rayuwarta. Cikin farin ciki ta isa garin kt, sadda taje har su minal sun iso suma. Murna suke sosai,basu fara zuwa mkrnt ba sai next week. Yau suka fara shigowa mkrnt,m Auwal Rahama kawai yake san gani. Ya nemeta amma sam bai ganta ba,yawo yai tayi cikin mkrnt ne manta amma babu ita ba alamar ta. Yana tsaye jikin mota ya dafe kai,yaji muryar Rahama suna dariya. Ya d'ago kai ya gansu jikin wata mota suna dariya. Yayi murmushi tare da cewa alhamdulilah,tsayawa yayi yana ta kallanta,cikin ranshi yace"allah ubangiji kasa ni ne mijin Rahama,ya allah kabani Rahama. Minal ce ta lura dashi,ta ta'bo ummita suka juya suna kallanshi,Rahama ita duk bata ganshi ba. Muryar Rahama ta dawo dasu,tace"me kuke kallo?" Sukace"abinda kike wulaqantawa,tajuya sukayi ido biyu da M Auwal. *Wasu sunce har yanzu basuji wacece zarah ba* *Karku damu zarah da faisal na tafe soon* By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:23 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l *Chapter 26\30* Writeen by *Maryerm Mukhtar* *DEDICATION TO MARYERM MUKHTAR* *Zarah*ta isa makaranta fuskarta d'auke da fara'a,kasan cewar ba yanzu zasu shiga class ba yasa tatafi lab tana karatu. mutane da yawa na cikin lab d'in,wasu na karatu wasu na surutu,wani daga cikin students d'in yake tambayar wai ita waccan wacece?"kulum yana ganinta bata da aiki sai karatu. Sukace" sunanta *ZARAH*tana karantar low,zarah yarinya ce kyakyawa,bata shiga harka kowa,kuma tana da kirki sosai,abu d'aya zaisa kaga fushinta shine mutum ya nemi rainata. Allah yaba zarah 'kwalwa,a haka idan kaga zarah zakace bata mgn amma idan kuka saba har sai ta dameka da surutu,duk mkrnt nan k'awar zarah d'aya,wato khairat abu d'aya suke karantawa. Mikewar zarah yasa duk suka juyo,gani sukayi tafita. Zarah bata tashi ba sai karfe 6:00,ta koma gida duk ta gaji,tana zuwa taje tayi wanka tasa kayan baccinta,tayi sallah magriba. tafito falo dady na zaune tazo ta kwanta saman cinyarshi tare da cewa"dady duk yau ban ganka ba,ya shafa mata kai yayi yace"my daughter ai kina mkrnt shiyasa amma yanzu bagani ba. Tace"dady wlh mkrnt nan da nake zuwa ita ke hanani zuwa islamiyya,gashi wlh ina san islamiyya,dady yace"toh baga asabar da lahadi ba. Zarah tace"dady ina yin karatu a weekend,amma dady dan allah ka samomin malami da zai ringa zuwa bayan sallar magriba yana koya min. Yace"toh shikenan zansa a samomin dan yaringa koya maki,shigowar mamah sukaji tana cewa"yar gidan dady kin dawo. Tayi murmushi tace"mamah na dawo kina d'aki,dady yace"gobe faisal zai dawo fa,mamah tace eh ai shiyasa naketa shirye shirye rabonshi da gida 12 years kenan. Dady yace"faisal ai miskili ne,dady ya kalli zarah yace"ya naga baki murna yayanki zai dawo. Ta turo baki tare da cewa"dady nifa wlh bana so ya dawo,sbd banma saba dashi ba dan haka ya sha zamanshi can. Dady yace"zarah zarah zarah sonawa na kiraki?"tace" sau uku. Yace"toh banaso kina haka,yayanki ne fa. Zaraha tace"toh dady meyasa idan ya kira waya aka bani sai ya ringa min tsoki. Dady yace"zarah bazaki gane ba yanzu amma ina so idan ya dawo ki ringa bashi respect kin gane. Tace"toh dady *Washe gari* Zarah yau bazata je shcool ba,tana zaune d'aki tana danna phone d'inta,sanye take da riga da skirt na tamfa. Tayi kyau sosai,ga d'an karamin bakinta wanda yake d'auke da purple jan baki. Mamah tashigo tace"zarah antafi d'auko yayanki airport sun sauka. Zarah tace"toh allah ya kawo su lfy. Zarah na d'aki tana waya da kawarta khairat,taji karar shigowar mota. Ta window ta leka,wani saurayi tagani ya fito daga mota,fari ne kyakyawa gashin kanshi duk ya kwanta,yana ta murmushi. Bakaramin burge zarah yayi ba,ta ta'be baki tace" maybe faisal ne wannan Ganin dady ya fito shima daga motar yasa tagane faisal ne,ta rufe tagar tare da cewa"andawo ko dame akazo. Zamanta tayi d'aki taki fitowa,tana jin muryar faisal yana cewa mamah. Bayan faisal ya zauna yana gaisawa da mamah,ya d'aga kai yaga hotan wata budurwa kyakyawa fuskarta cike da fara'a ga idanunta farare tas. yace"mamah wacece wannan?" Mamah tayi murmushi tace"zarah ce,ya juyo tare da cewa ita ce ta girma haka. Mamah tace"toh kaima ai ka girma. faisal yace"mamah bari naje nayi wanka,mamah tace"toh faisal yayi wanka yasa k'ananan kaya ya dawo falo, sunata fira shida dady da mamah. Har akayi azahar ya tafi masallaci,bayan ya dawo yana zaune falo shida abokinshi khaleed. Zarah tafito d'auke da phone d'inta ta dannawa,tazo zata gitta sai kuma ta dawo tace"sannu da yayah faisal,ganin ya amsa ba yabo ba fallasa yasa ta juya tashiga kitchen. By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:23 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l Chapter 31\35 *DEDUCATION TO MARYERM MUKHTAR FANS* Writeen by:Maryerm Mukhtar Da daddare suna zaune falo ita da mamah,faisal ya shigo zarah dake kwance bisa cinyar mamah yasa tamike tare da cewa"mamah bari nazo. Mamah tace"zarah ina zakije?"ta d'an ya mutsa fuska maamah zanje inyi karatu ne,maamah gobe ina da shcool. Faisal da phone dinshi yake dannawa dan ko kallan zarah beba,maamah tace"toh jeki. Zarah nashiga d'aki ta fad'a kan gado tare da cewa"kawai mutum shi dai fuska babu fara'a, kullum sai shan kamshi. Faisal yace"maamah wai zarah tafara zuwa uni ne?"maamah tace"eh mana gashi har zata shiga aji na uku,faisal yace"amma gsky tayi sauri sai dai maamah har yanzu rawar kanta na nan wlh. Maamah tace"toh faisal duka nawa take ai yarinya ce,mamah tace"yawwa dama ina so zan maka wata mgn,faisal kada kabari wannan miskilanci naka ya shafi zumuncin ka da zarah,kaga kanwarka ce sbd naga kamar ma zarah tsoranka take,tunda ka dawo kamata yayi ace kunata labari,amma kaga kana zuwa ta mike. Faisal yace"maamah kinsan bana da surutu,kuma kinga zarah surutu gareta,ni ban cika shiga harkar yara ba. Maamah tace"faisal ko baka cika mgn da yara ba amma ai kanwarka ce,haka ya kamata ka ringa yi tsakaninka da ita. Faisal yace"toh maamah kiyi hakuri zan gyera. Washe gari Zarah na d'aki tanasa kaya,doguwar riga ta lace tasa blue,tayi kyau sosai tafito falo ta zauna,murja ta kwala ma kira tafito,zarah tace murja kin gama had'a breakfast ne?"murja tace"eh saura kad'an zarah. Zarah tace"toh ina jira yunwa nakeji,duk abinnan da ake faisal na tsaye naji bayan murja tatafi yace"zarah murja bata girmeki ba,meyasa ke bazakije ki had'ama kanki breakfast d'in ba. Zarah ta turo baki tace"toh aini bana da lafiya kaina ke ciwo,yace"oho kanki ke ciwo kikayi wannan kwalliyar kika wani zauna har zaki kalleni kice min kanki ke ciwo. Yasa ke da cewa"dallah tashi kije kikama mata aikin kuyi tare,tamike tare da turo baki tashiga kitchen. Koda zarah tashiga wuri tasamu ta zauna,aikam faisal ya leka yaga ko tafara aikin,tana ganinshi tamike tafara aiki. Suna zaune kan dining suna breakfast,duk abinda zarah ta bud'e sai tace"bemata dad'i ba. Faisal dai ya kyaleta bece mata komi ba, ta bud'e kular doya ta zuba tana yin spoon d'aya,ta ture plate d'in tare da cewa maamah ni wlh bana san abincin nan. Mamah tace"zarah kina da matsala wlh,yanzu duk abinci wurinnan kice babu abinda yayi maki. Faisal yace"kee idan bazaki ci ba,fita daga nan. Zarah tace"maamah bari naje restaurent naci acan,faisal yace"wlh idan kika saki fita daga gidannan saina karya maki 'kafa. Maamah tace"faisal wlh ka rabu da yarinyar nan,ina ruwanka da ita,faisal ya mike ya fita daga wurin. Zarah ta d'auko gyele tafito dai dai zata shiga mota,taji faisal na cewa"zarah wlh idan kika ce wannan abin zamu ringayi dake,zakisha wahala. Zarah tace"yah faisal nifa bansan meyasa ka tsaneni ba,dama can baka sona. Faisal ya ciji le'be tare da fad'in zarah zan gyera maki zama gidannan wlh,ya juya ya tafi. *Washe gari monday* Zarah tayi shirnta ciki afterdress black,tayi kyau sosai tafito waje tana kiran driver,shiru baizo ba ta kira mai gadi yace"mata ai driver baijin dadi shiyasa baizo ba. Zarah tarasa yanda zatayi,gashi bata iya driven ba,ciki takoma tashiga d'akin maamaah,tana bacci tada ta tayi. Maamah tace"zarah ya akayi ne?"zarah tace"maamah yau driver baizo ba wai beda lafiya,maamah tace"toh yanzu me zanyi maki?" Zarah tace"maamah mkrnt fa zanje,maamah tace"jeki tada faisal ya kaiki,zarah tace"maamah yah faisal fa yana iya k'in kaini. Maamah tace"kai zarah kin cika fitina kije mana,tafita tanufi d'akin faisal ta turo,yana kwance kan bed yana bacci,da ganin irin baccin kasan ya mashi dad'i. Zarah tace"yah faisal shiru bai amsa ba,tasake kiranshi ya bud'e ido yana kallanta,tace"dama momy tace kazo ka kaini mkrnt,ya watsa mata wata harara,sannan yace"ni zan kaiki mkrnt ina driver yake?" Zarah tace"baizo ba,faisal yace"da idan baizo ba wake kaiki?" tayi shiru tana kallanshi,ya daka mata tsawa tare da cewa tambayarki nake?"tace"dady ke kaini. Da kamar bazai tashi ba sai kuma ya mike,yace fita waje ki jirani,tafita ta tsaya jikin mota. Tana tsaye ya fito,rike da makullin motarshi,ya shiga ta bud'e baya zata shiga yace"ke ni driver d'inki ne da zaki shiga baya. Tadawo gaba tashiga,suna kan hanyar tafiya sunyi rabi kenan,ya tsaya tare da fiddo kud'i ya bata yace"fita kishiga keke napep, ta zaro manyan idanunta tace"napep kuma. Yace"eh ko bazaki fita bane?"tai saurin fita zata wuce ya miko mata kud'in yace"amshi mana. Ta watsa mashi harar tare da cewa banaso kabarshi,gani tayi zai bud'e mota ya fito yasa ta ruga da gudu. Ranar zarah ta dad'e mkrnt ana saura 1hour su tashi,ta kira maamah tace"azo a d'auketa. Faisal na zaune falo,maamah tafito tace"faisal kaje ka d'auko kanwarka mkrnt,faisal yace"maamah wai wannan yarinyar ni driver d'inta ne. Maamah tace"toh tana da wanda yafi ka ne,ya mike ya fita,mkrnt su zarah yaje yayi parking. Ya fito ya tsaya jikin mota yana jiranta,yan mata suka bishi da kallo,zarah dake hangen faisal daga can nesa,tafara murmushin mugunta tare da cewa ba dai ni kayima wulaqanci ba da safe,ai wlh sai kayi sati kana zuwa d'aukata. Zamanta tayi tana ta labari da kawayenta,tana gani yana kiranta amma taki d'auka. Faisal ganin yanda mata keta kallanshi yasa ya koma mota ya zauna,tunani yake irin hukuncin da zai ma zarah. Kawarta khairta akazo d'auka,tace"dan allah su ajeta gida,nan zarah tatafi gida tabar faisal tsaye baima san tatafi ba. Har aka fara kiran sallah sannan faisal ya tada mota ya tafi,ranshi 'bace ya isa gida. Yana zuwa bai shiga gida ba ya tsaya masallaci yayi sallar magriba,sannan ya wuto gida. Zaraha na zaune falo tana shan freshmilk ya shigo,ta d'aga kai tana kallanshi. Cikin 'bacin rai yace"zarah ina kikaje naje d'auko ki bakinan. Tace"toh nikam yah faisal ina zanje banda mkrnt,maamah tashigo tace"lfy faisal naga kana 'bacin rai?" Yace"maamah wai danaje d'aukar yarinyar nan kusan 2hours ina jiranta batazo ba. Zarah tace"toh aini su khairt nabi suka ajeni gida,faisal yace su khairt koh. To kiringa bin su khairta suna kaiki suna maidoki,danni nagama zuwa d'auko ki,ko kai. By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:23 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l 36\40 Writeen by *Maryerm Mukhtar* DIDECATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group Zarah cikin ranta tace"hmm yaro man kaza,ai wlh yanzu kafara zuwa d'aukoni,juyawa yayi ya fita. Da daddare bayan zarah tagama shirin kwanciya bacci,ta d'auki phone d'inta ta kira driver d'insu tace"kar yazo sai yayi sati biyu,idan dady ya kirashi yace beda lafiya. Washe gari 10:00 bayan zarah tagama shiri, ta nufi d'akin faisal tashiga yana ta baccinshi,tayi murmushin mugunta tace"yah faisal ya d'aga kai ya kalleta tare da cewa miye?" Tace"makaranta zaka kaini"ya watsa mata harara tare da cewa"ya mukayi dake jiya?" Tace"toh amma ai ni bansan kazo ba,shiyasa nabi su khairat,dan allah kayi hakuri"ya mike tsaye yace bazan kaiki ba gara ki kama gabanki ya fad'i haka yana shiga toilet. Zarah dai tsaye tayi tana tunanin ta inda zata 'bulloma abin,wuri tasamu ta zauna ya fito daga toilet ya ganta zaune. Yace"kewai bakida hankali koh"tace"toh ni idan baka kaini ba k'asa kakeso inje. Yace"tashi kitafi k'asa ni an gaya maki na damu ne,ganin tak'i tashi yayo inda take tare da cewa"bari idan na wanka maki mari zaki fita. Tamike da sauri tayi hanyar waje,tana fitowa taci karo da dady,yace"zarah lfy keda wa?" Tace"dady wai yah faisal ne nace"yazo ya kaini makaranta wai bazai je ba. Dady yace"bari ina zuwa,ya shiga d'akin faisal komi yace mashi oho,na dai ga yah faisal ya fito yana d'aure fuska. Zarah tashiga gaba suka tafi,kan hanyar tafiya phone d'in faisal taita ringing amma yaki d'auka,daga karshe ma rejecting ya ringa yi. Cikin ranta zarah tace"oh kowace wahalalla ce take bin wannan yaron,bakin gate ya tsaya da mota,zarah tace"yah wlh idan kace nan zaka ajeni wahala zanshi kafin na isa ciki. Faisal yace"su wayanda ake ajewa nan mutuwa sukeyi"toh wlh sai kin sauka bazan kaiki ciki ba. d'aga kan da zarah zatayi taga khairat zasu wuce,ta d'aga mata hannu alamar su tsaya,bud'e marfin motar zarah tayi tana fita ta bugoshi da karfi,faisal ya bud'e zai bita yaga tashiga motar su khairat sunshiga ciki. Yau karfe 4:00 zarah ta tashi,faisal yazo d'aukarta yana tsaye jikin mota tafito sun taho ita da khairat. Zarah tace"khairat anzo d'aukata"khairat tace"zarah toni banga drivern ki ba"zarah tace"ai gashi can. Khairt tace"ke zarah wance handsome d'in ne driver?"zarah tace"kina ganin wasa koh ta zomuje kigani. Suka isa inda faisal yake,khairat tace"ina yini. Ya amsa tare da murmushi,zarah tace"uhmm khairat ga wanda zakisa drivern ki yaba sakona gobe idan yazo. Faisal ya d'ago suka had'a ido da zarah,ta d'auke kai tare da cewa"sai anjima khairat, zarah tashiga mota suka tafi. Kan hanyarsu ta komawa zarah taga ba hanyar gida sukayi ba,tace"ya naga ba hanyar gida mukayi ba?"yayi banza ya kyaleta. Wani gida taga an bud'e masu gate sunshiga,wasu samari ne su uku tsaye a farfajiyar gidan. Faisal ya fita suna gaisawa,d'aya daga cikin samarin taga yana ta kallanta. Zarah tace"kai irin wannan kallo,ta dukar da kanta kasa tana danna waya,sunfi 1hour tsaye suna mgn,zarah har tagaji. Kiran phone d'inshi tafara amma yaki d'auka daga bisani taga sunyi sallama ya taho. Ya shigo ko kallanta beyi ba yaja motar suka tafi. *ABUJA* Yaro ne saurayi wanda bai wuce shekara 25 ba,yayi wata irin shiga tamkar ba d'an musulmai ba,duk an zane mashi jiki da rubutu. Wandon dake jikinshi kiris ya rage ya fad'o kasa sbd irin halin da yaran yake. Masu aikin gidan maza sukazo suna rirrikeshi sbd mayan da yake yi. Suka shiga dashi d'aki bayan sunfito ya mike ya ringa fasa kayan dake cikin d'akin. Duk yayi ma d'akin kacha kacha,mahaifin yaron ya shigo wanda yake da shekara 50 a duniya. Ranshi 'bace ya nufi d'akin da aka shigar da yaron ya d'aukeshi da mari,tare da cewa"najib sai yaushe zaka bar wannan muguwar akidar taka. Mahaifinshi da idanunshi sukayi jawur,najib yace"dad baka da matsala"sbd nima nasha ganinka cikin irin wannan halin tun ina yaro. Mahaifinshi ya fita daga d'akin yasa masu aiki suka kulle d'akin,ya kuma basu izinin kar su bud'eshi sai in ya bada izini By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:27 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l Chapter 31\35 *DEDUCATION TO MARYERM MUKHTAR FANS* Writeen by:Maryerm Mukhtar Da daddare suna zaune falo ita da mamah,faisal ya shigo zarah dake kwance bisa cinyar mamah yasa tamike tare da cewa"mamah bari nazo. Mamah tace"zarah ina zakije?"ta d'an ya mutsa fuska maamah zanje inyi karatu ne,maamah gobe ina da shcool. Faisal da phone dinshi yake dannawa dan ko kallan zarah beba,maamah tace"toh jeki. Zarah nashiga d'aki ta fad'a kan gado tare da cewa"kawai mutum shi dai fuska babu fara'a, kullum sai shan kamshi. Faisal yace"maamah wai zarah tafara zuwa uni ne?"maamah tace"eh mana gashi har zata shiga aji na uku,faisal yace"amma gsky tayi sauri sai dai maamah har yanzu rawar kanta na nan wlh. Maamah tace"toh faisal duka nawa take ai yarinya ce,mamah tace"yawwa dama ina so zan maka wata mgn,faisal kada kabari wannan miskilanci naka ya shafi zumuncin ka da zarah,kaga kanwarka ce sbd naga kamar ma zarah tsoranka take,tunda ka dawo kamata yayi ace kunata labari,amma kaga kana zuwa ta mike. Faisal yace"maamah kinsan bana da surutu,kuma kinga zarah surutu gareta,ni ban cika shiga harkar yara ba. Maamah tace"faisal ko baka cika mgn da yara ba amma ai kanwarka ce,haka ya kamata ka ringa yi tsakaninka da ita. Faisal yace"toh maamah kiyi hakuri zan gyera. Washe gari Zarah na d'aki tanasa kaya,doguwar riga ta lace tasa blue,tayi kyau sosai tafito falo ta zauna,murja ta kwala ma kira tafito,zarah tace murja kin gama had'a breakfast ne?"murja tace"eh saura kad'an zarah. Zarah tace"toh ina jira yunwa nakeji,duk abinnan da ake faisal na tsaye naji bayan murja tatafi yace"zarah murja bata girmeki ba,meyasa ke bazakije ki had'ama kanki breakfast d'in ba. Zarah ta turo baki tace"toh aini bana da lafiya kaina ke ciwo,yace"oho kanki ke ciwo kikayi wannan kwalliyar kika wani zauna har zaki kalleni kice min kanki ke ciwo. Yasa ke da cewa"dallah tashi kije kikama mata aikin kuyi tare,tamike tare da turo baki tashiga kitchen. Koda zarah tashiga wuri tasamu ta zauna,aikam faisal ya leka yaga ko tafara aikin,tana ganinshi tamike tafara aiki. Suna zaune kan dining suna breakfast,duk abinda zarah ta bud'e sai tace"bemata dad'i ba. Faisal dai ya kyaleta bece mata komi ba, ta bud'e kular doya ta zuba tana yin spoon d'aya,ta ture plate d'in tare da cewa maamah ni wlh bana san abincin nan. Mamah tace"zarah kina da matsala wlh,yanzu duk abinci wurinnan kice babu abinda yayi maki. Faisal yace"kee idan bazaki ci ba,fita daga nan. Zarah tace"maamah bari naje restaurent naci acan,faisal yace"wlh idan kika saki fita daga gidannan saina karya maki 'kafa. Maamah tace"faisal wlh ka rabu da yarinyar nan,ina ruwanka da ita,faisal ya mike ya fita daga wurin. Zarah ta d'auko gyele tafito dai dai zata shiga mota,taji faisal na cewa"zarah wlh idan kika ce wannan abin zamu ringayi dake,zakisha wahala. Zarah tace"yah faisal nifa bansan meyasa ka tsaneni ba,dama can baka sona. Faisal ya ciji le'be tare da fad'in zarah zan gyera maki zama gidannan wlh,ya juya ya tafi. *Washe gari monday* Zarah tayi shirnta ciki afterdress black,tayi kyau sosai tafito waje tana kiran driver,shiru baizo ba ta kira mai gadi yace"mata ai driver baijin dadi shiyasa baizo ba. Zarah tarasa yanda zatayi,gashi bata iya driven ba,ciki takoma tashiga d'akin maamaah,tana bacci tada ta tayi. Maamah tace"zarah ya akayi ne?"zarah tace"maamah yau driver baizo ba wai beda lafiya,maamah tace"toh yanzu me zanyi maki?" Zarah tace"maamah mkrnt fa zanje,maamah tace"jeki tada faisal ya kaiki,zarah tace"maamah yah faisal fa yana iya k'in kaini. Maamah tace"kai zarah kin cika fitina kije mana,tafita tanufi d'akin faisal ta turo,yana kwance kan bed yana bacci,da ganin irin baccin kasan ya mashi dad'i. Zarah tace"yah faisal shiru bai amsa ba,tasake kiranshi ya bud'e ido yana kallanta,tace"dama momy tace kazo ka kaini mkrnt,ya watsa mata wata harara,sannan yace"ni zan kaiki mkrnt ina driver yake?" Zarah tace"baizo ba,faisal yace"da idan baizo ba wake kaiki?" tayi shiru tana kallanshi,ya daka mata tsawa tare da cewa tambayarki nake?"tace"dady ke kaini. Da kamar bazai tashi ba sai kuma ya mike,yace fita waje ki jirani,tafita ta tsaya jikin mota. Tana tsaye ya fito,rike da makullin motarshi,ya shiga ta bud'e baya zata shiga yace"ke ni driver d'inki ne da zaki shiga baya. Tadawo gaba tashiga,suna kan hanyar tafiya sunyi rabi kenan,ya tsaya tare da fiddo kud'i ya bata yace"fita kishiga keke napep, ta zaro manyan idanunta tace"napep kuma. Yace"eh ko bazaki fita bane?"tai saurin fita zata wuce ya miko mata kud'in yace"amshi mana. Ta watsa mashi harar tare da cewa banaso kabarshi,gani tayi zai bud'e mota ya fito yasa ta ruga da gudu. Ranar zarah ta dad'e mkrnt ana saura 1hour su tashi,ta kira maamah tace"azo a d'auketa. Faisal na zaune falo,maamah tafito tace"faisal kaje ka d'auko kanwarka mkrnt,faisal yace"maamah wai wannan yarinyar ni driver d'inta ne. Maamah tace"toh tana da wanda yafi ka ne,ya mike ya fita,mkrnt su zarah yaje yayi parking. Ya fito ya tsaya jikin mota yana jiranta,yan mata suka bishi da kallo,zarah dake hangen faisal daga can nesa,tafara murmushin mugunta tare da cewa ba dai ni kayima wulaqanci ba da safe,ai wlh sai kayi sati kana zuwa d'aukata. Zamanta tayi tana ta labari da kawayenta,tana gani yana kiranta amma taki d'auka. Faisal ganin yanda mata keta kallanshi yasa ya koma mota ya zauna,tunani yake irin hukuncin da zai ma zarah. Kawarta khairta akazo d'auka,tace"dan allah su ajeta gida,nan zarah tatafi gida tabar faisal tsaye baima san tatafi ba. Har aka fara kiran sallah sannan faisal ya tada mota ya tafi,ranshi 'bace ya isa gida. Yana zuwa bai shiga gida ba ya tsaya masallaci yayi sallar magriba,sannan ya wuto gida. Zaraha na zaune falo tana shan freshmilk ya shigo,ta d'aga kai tana kallanshi. Cikin 'bacin rai yace"zarah ina kikaje naje d'auko ki bakinan. Tace"toh nikam yah faisal ina zanje banda mkrnt,maamah tashigo tace"lfy faisal naga kana 'bacin rai?" Yace"maamah wai danaje d'aukar yarinyar nan kusan 2hours ina jiranta batazo ba. Zarah tace"toh aini su khairt nabi suka ajeni gida,faisal yace su khairt koh. To kiringa bin su khairta suna kaiki suna maidoki,danni nagama zuwa d'auko ki,ko kai. By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:27 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l 36\40 Writeen by *Maryerm Mukhtar* DIDECATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group Zarah cikin ranta tace"hmm yaro man kaza,ai wlh yanzu kafara zuwa d'aukoni,juyawa yayi ya fita. Da daddare bayan zarah tagama shirin kwanciya bacci,ta d'auki phone d'inta ta kira driver d'insu tace"kar yazo sai yayi sati biyu,idan dady ya kirashi yace beda lafiya. Washe gari 10:00 bayan zarah tagama shiri, ta nufi d'akin faisal tashiga yana ta baccinshi,tayi murmushin mugunta tace"yah faisal ya d'aga kai ya kalleta tare da cewa miye?" Tace"mkrnt zaka kaini"ya watsa mata harara tare da cewa"ya mukayi dake jiya?" Tace"toh amma ai ni bansan kazo ba,shiyasa nabi su khairat,dan allah kayi hakuri"ya mike tsaye yace bazan kaiki ba gara ki kama gabanki ya fad'i haka yana shiga toilet. Zarah dai tsaye tayi tana tunanin ta inda zata 'bulloma abin,wuri tasamu ta zauna ya fito daga toliet ya ganta zaune. Yace"kewai bakida hankali koh"tace"toh ni idan baka kaini ba k'asa kakeso inje. Yace"tashi kitafi k'asa ni an gaya maki na damu ne,ganin taki tashi yayo inda take tare da cewa"bari idan na wanka maki mari zaki fita. Tamike da sauri tayi hanyar waje,tana fitowa taci karo da dady,yace"zarah lfy keda wa?" Tace"dady wai yah faisal ne nace"yazo ya kaini mkrnt wai bazai je ba. Dady yace"bari ina zuwa,ya shiga d'akin faisal komi yace mashi oho,na dai ga yah faisal ya fito yana d'aure fuska. Zarah tashiga gaba suka tafi,kan hanyar tafiya phone d'in faisal taita ringing amma yaki d'auka,daga karshe ma rejecting ya ringa yi. Cikin ranta zarah tace"oh kowace wahalalla ce take bin wannan yaron,bakin gate ya tsaya da mota,zarah tace"yah wlh idan kace nan zaka ajeni wahala zanshi kafin na isa ciki. Faisal yace"su wayanda ake ajewa nan mutuwa sukeyi"toh wlh sai kin sauka bazan kaiki ciki ba. d'aga kan da zarah zatayi taga khairat zasu wuce,ta d'aga mata hannu alamar su tsaya,bud'e marfin motar zarah tayi tana fita ta bugoshi da karfi,faisal ya bud'e zai bita yaga tashiga motar su khairat sunshiga ciki. Yau karfe 4:00 zarah ta tashi,faisal yazo d'aukarta yana tsaye jikin mota tafito sun taho ita da khairat. Zarah tace"khairat anzo d'aukata"khairat tace"zarah toni banga drivern ki ba"zarah tace"ai gashi can. Khairt tace"ke zarah wance handsome d'in ne driver?"zarah tace"kina ganin wasa koh ta zomuje kigani. Suka isa inda faisal yake,khairat tace"ina yini. Ya amsa tare da murmushi,zarah tace"uhmm khairat ga wanda zakisa drivern ki yaba sakona gobe idan yazo. Faisal ya d'ago suka had'a ido da zarah,ta d'auke kai tare da cewa"sai anjima khairat, zarah tashiga mota suka tafi. Kan hanyarsu ta komawa zarah taga ba hanyar gida sukayi ba,tace"ya naga ba hanyar gida mukayi ba?"yayi banza ya kyaleta. Wani gida taga an bud'e masu gate sunshiga,wasu samari ne su uku tsaye a farfajiyar gidan. Faisal ya fita suna gaisawa,d'aya daga cikin samarin taga yana ta kallanta. Zarah tace"kai irin wannan kallo,ta dukar da kanta kasa tana danna waya,sunfi 1hour tsaye suna mgn,zarah har tagaji. Kiran phone d'inshi tafara amma yaki d'auka daga bisani taga sunyi sallama ya taho. Ya shigo ko kallanta beyi ba yaja motar suka tafi. *ABUJA* Yaro ne saurayi wanda bai wuce shekara 25 ba,yayi wata irin shiga tamkar ba d'an musulmai ba,duk an zane mashi jiki da rubutu. Wandon dake jikinshi kiris ya rage ya fad'o kasa sbd irin halin da yaran yake. Masu aikin gidan maza sukazo suna rirrikeshi sbd mayan da yake yi. Suka shiga dashi d'aki bayan sunfito ya mike ya ringa fasa kayan dake cikin d'akin. Duk yayi ma d'akin kacha kacha,mahaifin yaron ya shigo wanda yake da shekara 50 a duniya. Ranshi 'bace ya nufi d'akin da aka shigar da yaron ya d'aukeshi da mari,tare da cewa"najib sai yaushe zaka bar wannan muguwar akidar taka. Mahaifinshi da idanunshi sukayi jawur,najib yace"dad baka da matsala"sbd nima nasha ganinka cikin irin wannan halin tun ina yaro. Mahaifinshi ya fita daga d'akin yasa masu aiki suka kulle d'akin,ya kuma basu izinin kar su bud'eshi sai in ya bada izini By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:27 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l 36\40 Writeen by *Maryerm Mukhtar* DIDECATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group Zarah cikin ranta tace"hmm yaro man kaza,ai wlh yanzu kafara zuwa d'aukoni,juyawa yayi ya fita. Da daddare bayan zarah tagama shirin kwanciya bacci,ta d'auki phone d'inta ta kira driver d'insu tace"kar yazo sai yayi sati biyu,idan dady ya kirashi yace beda lafiya. Washe gari 10:00 bayan zarah tagama shiri, ta nufi d'akin faisal tashiga yana ta baccinshi,tayi murmushin mugunta tace"yah faisal ya d'aga kai ya kalleta tare da cewa miye?" Tace"makaranta zaka kaini"ya watsa mata harara tare da cewa"ya mukayi dake jiya?" Tace"toh amma ai ni bansan kazo ba,shiyasa nabi su khairat,dan allah kayi hakuri"ya mike tsaye yace bazan kaiki ba gara ki kama gabanki ya fad'i haka yana shiga toilet. Zarah dai tsaye tayi tana tunanin ta inda zata 'bulloma abin,wuri tasamu ta zauna ya fito daga toilet ya ganta zaune. Yace"kewai bakida hankali koh"tace"toh ni idan baka kaini ba k'asa kakeso inje. Yace"tashi kitafi k'asa ni an gaya maki na damu ne,ganin tak'i tashi yayo inda take tare da cewa"bari idan na wanka maki mari zaki fita. Tamike da sauri tayi hanyar waje,tana fitowa taci karo da dady,yace"zarah lfy keda wa?" Tace"dady wai yah faisal ne nace"yazo ya kaini makaranta wai bazai je ba. Dady yace"bari ina zuwa,ya shiga d'akin faisal komi yace mashi oho,na dai ga yah faisal ya fito yana d'aure fuska. Zarah tashiga gaba suka tafi,kan hanyar tafiya phone d'in faisal taita ringing amma yaki d'auka,daga karshe ma rejecting ya ringa yi. Cikin ranta zarah tace"oh kowace wahalalla ce take bin wannan yaron,bakin gate ya tsaya da mota,zarah tace"yah wlh idan kace nan zaka ajeni wahala zanshi kafin na isa ciki. Faisal yace"su wayanda ake ajewa nan mutuwa sukeyi"toh wlh sai kin sauka bazan kaiki ciki ba. d'aga kan da zarah zatayi taga khairat zasu wuce,ta d'aga mata hannu alamar su tsaya,bud'e marfin motar zarah tayi tana fita ta bugoshi da karfi,faisal ya bud'e zai bita yaga tashiga motar su khairat sunshiga ciki. Yau karfe 4:00 zarah ta tashi,faisal yazo d'aukarta yana tsaye jikin mota tafito sun taho ita da khairat. Zarah tace"khairat anzo d'aukata"khairat tace"zarah toni banga drivern ki ba"zarah tace"ai gashi can. Khairt tace"ke zarah wance handsome d'in ne driver?"zarah tace"kina ganin wasa koh ta zomuje kigani. Suka isa inda faisal yake,khairat tace"ina yini. Ya amsa tare da murmushi,zarah tace"uhmm khairat ga wanda zakisa drivern ki yaba sakona gobe idan yazo. Faisal ya d'ago suka had'a ido da zarah,ta d'auke kai tare da cewa"sai anjima khairat, zarah tashiga mota suka tafi. Kan hanyarsu ta komawa zarah taga ba hanyar gida sukayi ba,tace"ya naga ba hanyar gida mukayi ba?"yayi banza ya kyaleta. Wani gida taga an bud'e masu gate sunshiga,wasu samari ne su uku tsaye a farfajiyar gidan. Faisal ya fita suna gaisawa,d'aya daga cikin samarin taga yana ta kallanta. Zarah tace"kai irin wannan kallo,ta dukar da kanta kasa tana danna waya,sunfi 1hour tsaye suna mgn,zarah har tagaji. Kiran phone d'inshi tafara amma yaki d'auka daga bisani taga sunyi sallama ya taho. Ya shigo ko kallanta beyi ba yaja motar suka tafi. *ABUJA* Yaro ne saurayi wanda bai wuce shekara 25 ba,yayi wata irin shiga tamkar ba d'an musulmai ba,duk an zane mashi jiki da rubutu. Wandon dake jikinshi kiris ya rage ya fad'o kasa sbd irin halin da yaran yake. Masu aikin gidan maza sukazo suna rirrikeshi sbd mayan da yake yi. Suka shiga dashi d'aki bayan sunfito ya mike ya ringa fasa kayan dake cikin d'akin. Duk yayi ma d'akin kacha kacha,mahaifin yaron ya shigo wanda yake da shekara 50 a duniya. Ranshi 'bace ya nufi d'akin da aka shigar da yaron ya d'aukeshi da mari,tare da cewa"najib sai yaushe zaka bar wannan muguwar akidar taka. Mahaifinshi da idanunshi sukayi jawur,najib yace"dad baka da matsala"sbd nima nasha ganinka cikin irin wannan halin tun ina yaro. Mahaifinshi ya fita daga d'akin yasa masu aiki suka kulle d'akin,ya kuma basu izinin kar su bud'eshi sai in ya bada izini By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:27 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l 41\45 Writeen by Maryerm Mukhtar DIDECATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *Ina alfahari daku yan pure moment of life writers ku kesa bako ya manta gidansu bako ya zama d'an gida sbd karamcin ku allah ya kara mana san junan mu allah ya bamu ikon isar da sakon da mukeso mu isar*🀝 *You are d best yan pure moment of life writers*πŸ‘πŸ‘πŸ‘ *Wannan page nakune yan group din zarah fans ina tare daku ko yaushe* *Kano state* Bayan sati biyu zarah na kwance d'aki tana karatu,maamah tashigo d'akin ta kalli zarah tace"zarah ana karatu ne?"zarah tayi murmushi tace"eh maamah gobe zamuyi bak'ine a makaranta bawani lectures zamuyi ba sosai" Maamah tace"toh allah ya taimaka nima so nake da zarar kun gama exam muje kaduna bikin d'iyar kawata" Zarah tace"toh maamah allah ya kaimu lokacin" maamah tafita zarah taci gaba da karatun ta. Da safe zarah tayi shirinta ta wuce mkrnt,da kaga mkrnt kasan cewa yau akwai baki cikinta,motoci nata kaiwa da komowa, aka tara students d'in makarantai. Zarah da khairat suna daga sahun gaba, wasu manyan mutane suka shigo su da yawa. Bayan an gama gabatar da kowa,sai wani wanda shi kad'ai ne ba'a gabatar ba. Ya mike tsaye aka gabatar dashi,babban d'an siyasa ne. Abinda ya tada ma zarah hankali tarasa yanda zatayi,d'aya daga cikin manyan bakin ne yake ta kallanta,har akayi programme d'in aka gama ita yake kallo. Bayan antashi sunfito waje,mutumin ya kira zarah ita da khairat,sukaje. Ya kalli zarah yace"ya sunanki?"tace"zarah. Yace"amma zarah kin min kama da wata wadda nasani,kamarku ta 'baci sosai" Zarah tayi murmushi,yace"miye sunan mamanki?"tace"fatima. Yayi murmushi yace"gsky maybe kina da relationship da wadda nasani,sbd ko murmushinku iri d'aya ne,kuma bana tunanin zan manta wannan fuskar" Ya ciro envelop guda biyu,yaba zarah guda yaba khairat,sukayi godiya sukatafi. Zarah ta jefa envelop cikin handbag d'inta tawuce gida,maamaah na falo tana kallo,zarah tashigo ta zauna kan kujera. Maamaah tace"zarah kin dawo,tace"eh maamah na dawo,zarah tasake da cewa"yawwa maamah yau wani abu ya bani mamaki,wani mutum nagani yau a makaranta,maamah bakiga yanda yake kallona ba,duk nabi na tsargu,amma bayan antashi ya kirani yake ce min wai ina mashi kama da wata wadda ya sani,wai kamar mu har tayi yawa" "Shine da zaitafi ya bani wannan envelop d'in,maamah tace"zarah miye cikin envelop d'in?" Zarah ta bud'e taga dolars ne ciki,tace"kai maamah dolars ne ciki. Maamah tace"zarah waye wannan wanda ya baki wannan kud'in"zarah tace"d'an siyasa ne kuma wlh babban mutum ne,maamah cewa yayi wai duk yanda akayi ina da relationship da matar da yace muna kama. Maamah tace"da gske haka yace?"zarah tace"wlh kuwa. Zarah taga maamah tashiga wani yana yi,zarah tace"lfy maamah naga kin canza Maamah tace"lfy qlau tashi kishiga ciki" Da daddare maamah ta samu dady yana zaune falo,bayan ta zauna tace"alhaji yau wani abu ya bani tsoro" Yace"miye ke kau ya baki tsoro,maamaah taba dady duk labarin da zarah ta bata,dady yace toh fa,da alama mahaifiyar zarah tana raye,maamaah tace"gsky alhaji duk abinda zai rabani da zarah bana sanshi,kaga dai zarah a katsina muka d'aukota. Dalilin kar zarah ta tashi tasan asalinta muka bar garin katsina,muka dawo kano" "Kuma wlh inaji a jikina koda wane lokaci zarah zata iya barin hannuna,shiyasa nakeso na sanar da faisal wacece zarah,dan itace hanyar mafi sauki da zansa faisal ya aureta. By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:27 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l 46\50 Writeen by:Maryerm Mukhtar DIDECATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group Muryar faisal sukaji yana cewa wazan aura maamaah?"duk suka d'ago suna kallanshi,dady yace"ah faisal muna magana ne akan aurenka,faisal yayi murmushi yace"toh ni dady ai aure ba yanzu ba" Dady yace" kadai fad'i ne amma ai lokacin aure yayi" Sukayi dariya,maamah duk jikinta kyarma yake tana kara godema allah da faisal baiji ba. After 3 days Faisal na zaune falo zarah tashigo,ta zauna tare da kallanshi tace"yah faisal dan allah zaka kaini shopping anjima?"ya kalleta tare da cewa zarah wlh kina da rigima,toh me zaki siyo ne?" β€œtayi mirmushi tare da cewa"zansiyo kayan makeup ne,ya girgiza kai tare da cewa zarah gsky ni bazanje ba,ina da wurin zuwa anjima da la'asar" Ta turo baki tare da cewa"wai yayah dan allah me nayi maka?"komi nace kamin bakayi mani" yace"zarah dan allah kitashi kabani wuri,ta mike ta shiga ciki" Da la'asar zarah ta d'auko key d'in motar maamah ta fita da ita ba'asani ba. Zarah na cikin driven sbd dama bawani iyawa tayi sosai ba,motar nata yawo bisa titi. Zarah bata kula ba kawai ta kaima wata mota bugu,kanta ya bugu. Mutane sukayo kanta,sume aka fiddota kanta duk jini,wani saurayi ne kyakyawa dogo fari ya d'auketa yayi gefan titi da ita. A mota yasa ta suka nufi hospital,zarah ta bud'e ido ta ganta a hospital. d'aga kai tayi taga wani rike da ita,ta mike zaune,kallanshi tayi tace"waye kai?" Yayi murmushi sannan yace"kiyi shiru bari agama dubaki sai muyi mgn. Bayan an dubata sunfito daga hospital d'in,suna tafiya kan hanya yake cewa"miye sunanki?" Tace"Zarah yayi mirmushi yace"toh ni kuma sunana abdul,nine wanda kukaje gidanmu keda faisal sadda ya d'aukoki daga makaranta. Tace"toh amma ya akayi kagane ni?"yayi murmushi tare da cewa ya bazan ganeki ba. Tace"toh dan allah ka kaini inda na bar motana,koda ya lalace sai nakai gyara. Yace"toh bari muje. Sukaje motan ba abinda ya sameta sai dai ta d'an lotsa,suka biya aka tada wurin abdul yayi parking motarshi ya tuka tata. *Garin Abuja* Najib ne kwance kan gado yana wani mahaukacin bacci,da kaga irin baccin kasan bana hankali bane. Karar da wayarshi tayi yasa ya mike ya d'auka,bayan ya gama wayar,ya mike ya shigo toilet yayi wanka ya shirya cikin wata shiga kamar d'an yare. Yafito falo bakowa ya nufi d'akin mahaifinshi ya shiga,wata jikka ba'ka ya bud'e cike take da kud'i dolars. Ya d'auki kud'i masu yawa ya maida ya rufe,fitowa yayi daga d'akin tare da kwalama mai aikin gidan kira. Mai aikin yazo,yace"kai bazan dawo gida ba yau,dan haka idan dady yazo yace nadawo kace eh. Mai aikin yace"toh Ya fita ya shiga mota da gudu yazo bakin gate,ya kira mai gadin yace"idan dady ya dawo ya tambaya na dawo kace eh sbd yau ba gida zan kwana ba,idan kuma kace ban dawo ba wlh abakin aikinka. *Garin Kaduna* Wurin cike yake da manyan mutane dagani kasan babban taro ne na manya mutane,wata matace tashigo wurin wadda bata wuce shekara 35 ba. Kyakywa ce sosai,duk wanda ya ganta yasan tayi kyau koda tana budurwa,bayan ta isa mazauninta ne,tamike tana gabatar da kanta. Garin kano Akan hanyar komawar su zarah gida,abdul ya duba time tare da cewa kai,time yayi,zarah tace"time din me?" yayi murmushi tare da cewa za'ayi fira da Haj.RAHAMA SHEHU agidan radio d'in kaduna. Zarah tace"wacece ita?"yace bakisanta ba?"tace"eh Yace"ita ce shugabar ilimi ta mata agarin kaduna. By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:27 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l 51\55 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO MARYERM MUKHTAR FANS GROUP Tace"toh bari nima na saurari firan nata,har suka isa ba agama firar ba,yayi parking a kofar gidan su zarah ya fito daga motar yace"toh zarah ga key d'inki allah ya kara sauki koh" Tayi murmushi ta amsa tare da cewa ngd,yace"bakomi" Har zaitafi ya juyo yace"uhmm zarah pls kibani no d'inki, tace toh nan ta rubuta mashi ya tafi,mai gadin ya bud'e tashiga da motar. Zarah tashiga gida bakowa falon ta wuce d'aki tayi alwalla tayi sallah,tafito falo again ba kowa d'akin maamah tashiga ta tarar tana sallah,tafito ta dawo falo. Tana zaune faisal ya shigo,kallonta yayi yace"zarah meya sameki a goshi?" Ta d'aure fuska tare da cewa bugewa nayi,yace"nasan wurin rashin jinki kikaji wannan ciwon" Bata dai bashi amsa ba taciga da kallanta,maamaah tafito ta kalli zarah tace"zarah meyasa kika fitar min da mota?" Zarah tace"maamah wlh kayan makeup d'ina suka kare,nace yah faisal ya kaini ya k'iya,toh shine na d'auki motarki nafita da ita. Maamaah tace"zarah bakifa iya driven ba sosai,maamah tasake da cewa me yaji maki ciwo?" Zarah tace"bugewa nayi ne" Nan maamah tama faisal magana kan kin kaita da yayi, shigowar dady suka tsaya da maganar,nan dady ke cewa gobe inna(mamanshi) zatazo" Gaban maamaah ya fad'i tace"gobe?" Dady yace"eh haka tace" *Washe gari* Zarah tatafi makaranta bayan sunfito daga lectures ne phone dinta tayi ringing,ta d'auka muryar abdul taji bayan sun gaisa yake cewa dama ya kirata yaji ya jikin nata,tace"da sauki sosai" Zarah karfe 6:00 ta dawo gida inna na falo zaune,suna fira da maamaah. Zarah tashigo ta kalli inna tace"inna ina yini" Inna ta amsa ba yabo ba fallasa,zarah tamike tashiga ciki. Bayan tayi sallar magriba tafito falo kitchen tashiga,ta d'auko lemu ta zauna kan dining tana sha. Inna dake can falo tace"ke zara'u zo nan,zarah taje tace"gani inna. Tace"d'aukomin lemun da kika sha,zarah taje ta d'auko lemun ta kawo ma inna. Inna ta fizge tare da cewa haka kuke ma d'ana asarar kaya,yanzu tunda nazo gidannan banga faisal ya d'auki wani abu yasha ba sai ke" Zarah tace"inna wlh yunwa nakeji,daga makaranta na dawo shiyasa" Inna tace"oho rashin kunya zaki mani,ai dama idan bare ya samu wuri iskanci iri iri" Muryar maamaah sukaji tana cewa"zarah zokitafi d'aki,zarah tajuyo tashige d'aki. Maamah ta matso kusa da inna tace"haba inna ya kike shirin fiddo abinda muka rufe shekara da shekaru,inna tace"eh dole kice haka mana,dan wlh na lura ke kinma fison wannan zarah akan faisal" Zarah da tashiga d'aki ta zauna tana tunanin wai meyasa inna take mata haka,sai kace ba kakarta ba,zarah tace"toh amma ai bata yima faisal haka" Nan zarah taita tunanin zuci,washe gari zarah bataje makaranta ba,suna zaune kan dining zarah tafito. Ta kalli inna tace"ina kwana,inna ta amsa cikin fushi,zarah ta gaishe da maamah da faisal. Zama tayi,maamah tace"zarah me zakici?" Zarah tace"maamah ni tea kawai zanshi,amma idan ansoya doya zanci" Maamaah tace"ba'a soya ba amma bari nasa amaki,faisal yace"maamah nikam gobe k'osai nakeso amana" Zarah tace"kai yah faisal wlh bana san k'osai,mudai gsky kar amana shi" Inna tace"ke wlh kifta idona, faisal zai ce yana san abu kice bakyaso, tsaranki ne?" Zarah dai tayi shiru tana kallan inna. Inna tace"toh k'osan za'ayi gobe,kuma yanzu doyar da za'a soya maki wlh baza'ayi ba. "Idan bakyaci ki bari,zarah ta turo baki tare da mikewa tatafi,inna tace"yal banza dole kiyi iskanci tunda kin samu wuri" Faisal yace"inna meyasa kikema zarah haka?"inna tace ba ruwanka rabu dani" Faisal ya mike ya tafi,maamah tamike tare da cewa ni gsky inna bakimin yanda nakeso,ya zaki ringa nuna banbanci a tsakanin yaran nan" Inna tace"sbd faisal jika na ne,zarah kuma tsintatta ce" Muryar faisal sukaji yace"tsintatta kuma?" By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:27 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l 56\60 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO MARYERM MUKHTAR FANS GROUP *Amin afuwa rashin post din da banyi ba jiya*πŸ™πŸ™ *Wannan page nakine ke ta da bance fatima naseer mss tieyeimah allah ubangiji ya barmu tare ina kaunarki sosai*β™₯ *Congratulation Aunty Kausar(kausar love) allah ubangiji ya albarkaci aurenki allah yasa gidanki ne na har abada allah ya baku zaman lfy na tayaki murna sosai*😍😍😍 *Ina mika taza'ayyata gareki feedo deedoh allah ya jikan mahaifyarki yasa ta huta allah yasa can tafi nan allah ya kara baku hakurin rashinta* Maamah tace"faisal wuce kabamu wuri,yace"toh maamah naji inna tana cema zarah wai tsintatta,maamah tace"ba mgnr zarah muke ba wuce katafi" Faisal yace"dama wayata na mance nazo na d'auka,maamah ta mik'a mashi ya tafi. Duk yinin ranar zarah na d'aki kwance,ringing d'in wayarta ya dawo da ita,ta d'auka muryar khairat taji tana cewa zarah gani a kofar gidanku,zarah tace"da gske khairat ko wasa?" Khairat tace"Wlh da gaske. Zarah tamike tafito inna na zaune sai d'aure fuska take,zarah tafita. Shigowa sukayi tare da khairat,har zasu wuce zarah tace"khairat muje ki gaishe da granny d'ina" Suka matsa khairat tace"ina yini,inna ta amsa ba yabo ba fallasa. Ciki suka shiga,bayan kamar minti 10 zarah tace"khairat bari inzo,tamike ta tafito. Kitchen tashiga ta d'auko lemu da ruwa tare da cups tafito zata wuce,inna tace"ke zara ina zaki dasu?" Zarah tace"inna bakuwa nayi zan kai mata,inna tace"toh maida lemun ki kai mata ruwa ai ya isheta,zarah ta juya ta maida lemun tashiga ta kaima khairat ruwan. Wajen 1:00 khairat tafito zata tafi,zarah tashiga da khairat d'akin maamah dan su gaisa,maamah na zaune bisa abin sallah. Khairat ta gaishe da ita,tafito zata tafi maamah ta d'auko kud'i taba khairta suka fito. Bayan zarah ta dawo daga raka khairat tashigo falo ta tadda faisal zaune shida inna suna fira. Har zata wuce faisal yace"zarah an gama abinci ne?" Tace"bari na duba. Tashiga ta tadda angama had'a komi,tazo tace"yah faisal angama. Zata wuce"inna tace ke zara'u anjima zaki min wanki kayana dana sa jiya sunyi datti,faisal ya d'ago kai yace"wanki kuma inna?" Tace"eh ko bazatayi bane?"yace"amma inna ai naga zarah bata iya wanki ba,inna tace"faisal wlh zan kwad'a maka mari,ni zance ga yanda za'ayi kace bahaka ba" Zarah tace"yah hakuri inna zan wanke maki,inna tace"kice ma bazaki wanke ba kigani" Zarah tashiga ciki tana hawaye,faisal ya mike ya fita. Da la'asar bayan zarah tagama sallah tayi wanka,tana zaune d'aki murja tazo tace inna na kiranta. Tafito inna na tsaye a falo,ta kalli zarah tace"ga kayan ce kije can bayan gida ki wanke mani,zarah ta nufi hanyar waje. Kayan kala biyu,zarah tafara wankewa abinka da wanda bai iya ba,kwata kwata basu fita ba,ta dai yi wanda zata iya ta shanya. Bata gama ba sai ana kiran sallah,abinka da fari duk hanunta yayi jawur. Tashigo ciki ta nufi d'aki tayi alwalla tayi sallah tana zaune kan abin sallah inna tashigo, ta jawo zarah da karfi tare da cewa ni zaki maida sakara,shine zakimin wankin yan duniya. Zarah da idanta ya cika da kwalla tace"haba inna wlh wanki da nayi maki iya karfina nayi. Inna tace"ke ni zakima rashin kunya,zarah tace"!nna wai me nayi maki duniya?" Inna ta d'auke zarah da mari tare da cewa"kibari idan d'ana ya dawo zai baki amsar tambayarki inna tafita daga d'akin. Zarah ta zauna tana kuka,bayan kamar 1hour zarah taji dady na kiranta da karfi. Tamike tafita duk suna zaune,dady yace"zarah inna kikama rashin kunya?" Zarah tace"dady wlh ba rashin kunya nayi mata ba,tsawa dady ya daka mata duk zarah tabi ta rud'e. Dady yace"zarah bazan d'auki rashin kunya ba,kirasa wanda zaki ma haka sai uwata. Zarah tace"dady dan allah kayi hakuri,ya d'aga mata hannu alamar tayi shiru,d'aki zarah ta koma tana kuka. Inna ta kalli maamaah tace"dole ku gayama yarinyar nan matsayinta dan tasan wacece ita" Maamaah da ranta ya 'baci sbd tasan zarah bata da laifi,tace" na yanke hukunci dama tun jiya cewa zarah zata koma hostel da zama sbd naga zaman inna da zarah bazaiyu wu ba" Inna tace"zama gidannan yanzu nafara ba gudu baja da baya" By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:27 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l 61\65 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *Wannan page na kune masoya na* Murja salisu na'ikke Maman xee Asma'u a gifawa Feenah Juwairay Teeymerh Nougat Asmee Maimunat Salis Aisha jume Zainab auwal Zee sani Fatima lawal stafe Salma bashir babandi Yar malam Maryam bintu Baby rahey *Amin afuwa kunada yawq amma insha allah next page zan cigaba*πŸ˜„ Washe gari zarah ta d'an dauki kayanta kala biyu tafito zataje mkrnt,maamaah na falo zaune,zarah tace"maamaah zantafi mkrnt amma zan dan zauna a hostel na kwana biyu" Maamaah tace"toh zarah amma ki kula da kanki,zarah tace"insha allah maamah babu matsala" Bayan tashi daga lectures zarah ke cema khairat zataje hostel ta kwana biyu cen,khairat ta tambayi zarah dalilin da zataje hostel zarah tace bakomi" Khairat tace"toh suje gidansu ta kwana biyun a cen. Washe gari Faisal ya shigo gida da safe suna breakfast nan yake tambayar ina zarah?" Maamaah tace"tana hostel zata d'an kwana biyu,dady yace"zarah na hostel?" Maamaah tace"eh Dady yace"ba nace karki fara maganar kaita hostel ba tun jiya,maamah tace"ai ba zama zatayi cen ba" "Takoma ne sbd ta samu saukin yin karatu zasu fara exam yau" Dady yace"toh ya zama na farko kuma na karshe da zarah zata bar gidannan bada sanina ba" Cen bayan su zarah sun dawo daga makaranta suna zaune falon gidan su khairat. Abdul ya shigo,ganin zarah ya fara jin dad'i,zama yayi yace"Ah zarah kece nake gani ko gizo kike faramin?" Tayi murmushi tace"nice dai,khairat tace"yah abdul kasanta ne?" Yace eh kanwar friend d'ina ce,khairat tayi murmushi tace"yah abdul kwana biyu" Yace"wlh aiki ya hanani yin zumunci,ina momy take?" Khairat tace momy taje barka,abdul yace"zarah ya karatu?" Tace"Alhamdulilah Abdul yace"yau bazan tafi ba sai munyi mgn dake zarah,tayi murmushi tace"toh yah abdul" Khairat tace"toh naga alama maganar da zakuyi sirri ce bari natashi,abdul yace yawwa kanwata kin kyauta kuwa" Abdul yace"zarah nasan zakiyi mamaki da nace zamuyi magana,zarah zanyi magana kai tsaye dan gudun kar na 'bata lokaci" "Zarah Ina sanki,aurenki nakeso nayi,zarah tace"toh ni yanzu bana da amsar da zan baka,amma kabani kwana biyu idan nayi tunani zan gayama khairat" Abdul yace"zarah dan allah karki wahalar dani,kece mace ta farko dana fara cewa inaso,kuma ina so ki gayamin gsky karki min karya indai bakya sona" Zarah tace"yah abdul nikam me kamin zance bana sanka,kawai dai kasan ba'aso ayi abu da gaggawa" Yace"toh zarah sai na jiki. Abdul sai wajen goma ya tafi gida. Washe gari zarah suka tafi makaranta,bayan sun tashi daga exam zarah tace"zata wuce gida yau. Gida zarah ta dawo tana shigowa faisal na zaune,ya kalleta fuskarshi d'auke da fara'a yace"zarah kin dawo,tayi murmushi tace"eh yah faisal" Tace"ina maamah?"yace taje kasuwa,tace"owk bari naje nayi wanka nagaji" Bayan tashiga d'aki take tunanin meyasa kuma yau faisal yake mata fara'a?" Bayan tafito daga wanka tasake kaya tafito falo,dawowar da tayi falo ta tarar da inna zaune,ta d'anyi kasa da murya tace"ina yini inna,ko kallan idan zarah take batayi ba. Faisal yace"zarah zoki zauna kibani labarin yanda exam d'inku ta kasance" Inna tace"kai miye haka,sai wani janta kake a jiki,wai yaushe ma zakayi aure?" Yace"inna ba yanzu ba,tace"wlh kayi kad'an bari babanka ya dawo dama akwai jikar aminiyata na nan ina so a had'aku aure" Yace"what aure da wata wadda bansani ba,gsky inna kiyi hakuri banaso" Inna tamike tace"wlh sai ka aureta kaji na rantse" Da daddare bayan dady ya dawo yana zaune falo shida maamaah,inna tace"dama ina so zamuyi magana da kai,yace"toh inna ina jinki" Tace"mata na samoma faisal wadda zai aura,maamaah ta mike tare da fad'in mata kuma? Inna tace"eh Maamaah tace"ai faisal yana da mata" Inna tace"wacece ita?" Maamah tace *ZARAH* By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:27 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l 66\70 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *Wannan page na kune masoyana* Sumayya talba Ummu humairah Shema'u muhammad Ummu humaira Shema'u muhammad Ummu shureim Fauzia kabir Fatima yusu Ummuqura amin Maman iman Ummulqura amin Hajara yusuf M al.ameen Sadeeqa Mabaruka shinkafi Fatima yusuf Mufnah muhammad Mareayumh Ummu muhseen *Amin afuwa kuna da yawa zan cigaba a next page*πŸ˜„ Inna tace"wace zarah?" Maamaah tace"zarah ta gidannan,inna tace"jikana zai auri yarinyar da aka yada kuka d'auka,wlh bazan yadda ba,dady yace"inna dan allah ki nutsu muyi magana ta fahimta" Inna takoma ta zauna,dady yace"wace yarinya ce kikeso ya aura?" tace"jikar k'awata ce,kuma yarinya yace yar asali yar dangi,dady yace inna toh kinga zarah gidannan ta tashi,kuma kinga ita maman faisal tun zarah na k'arama take da burin ta had'asu aure" Inna tace"toh ni ai wannan bai dameni ba,abinda kawai nasani shine faisal wadda na za'ba zai aura" Maamaah tace"dan allah inna karki min haka,wlh tunda na d'auko zarah nakeda wannan niyyar" inna tace"abinda kukayi ma wannan yarinya ya isa,basai kun aura mata faisal bane kunyi hallaci" Dady yace"toh yanzu bama wannan ba,shi faisal ba lallai yaso yarinyar da zaki bashi ba inna,dan allah abi komi a hankali" Maamaah ta duk'a kasa gaban inna tace"dan girman allah inna kibari faisal ya auri zarah,wlh inna zarah tana da hali mai kyau" "Kuma bana tunanin faisal zaik'i zarah,saboda inna kinga akwai shakuwa tsakaninsu" Inna tace"toh naji amma da sharad'i guda biyu,sharad'in na farko shine sai dai faisal ya auri mata biyu,zarah da yarinyar da nakeso,na biyu za'akira faisal gani gashi gaki a tambayeshi muddin yace bayasan zarah toh wlh babu wanda ya isa ya aura mashi ita" Maamaah tace"inna dan allah ki janye maganar mata biyu,na tabbata zarah tafi duk wata mace da za'aba faisal" Inna tace"idan abinda nace baiyi ba toh abarshi,amma kusani batun auren yarinyar da nakeso babu fashi sai anyi" Maamaah tamik'e tafita ranta 'bace. d'aki takoma tana kiran wayar faisal dan tana tsoran kar yace baya so,amma yaki d'aukar wayar. Har karfe goma na dare faisal bai dawo ba,kuma tasake kira taji wayar a kashe,maamaah ta mashi text takoma ta kwanta. Ranar maamah bacci kasa d'aukarta yayi gaba d'aya,haka ma dady inna kam tasa ido tana so taga ko maamaah zata kira faisal d'aki. Washe gari faisal ko ciki bai shigo ba ya fita,maamaaj tayi mamaki dan tasan faisal bai ta'ba yin haka ba. Wajen karfe d'aya na rana faisal ya dawo,yana shigowa falo inna tace"ya tsaya nan bari ta kira maamah akwai maganar da zasuyi. Maamaah tafito taga faisal zaune kan kujera,gabanta fad'uwa yayi tace"faisal ina wayarka?" Yace"wlh maamaah ta fad'i tun jiya,maamaah tace kenan bakaga text d'in da nayi maka ba" Yace"eh Hankalin maamaah ya tashi zama tayi inna tace"faisal tambaya ce zamuyi maka,kuma amsar da kabada da ita zamuyi amfani" Inna tace"faisal kana san *zarah*?" Faisal ya kalli inna da mamaki yace"inna zarah kuma,zarah ai k'anwata ce" Inna ta zayyana ma faisal komi,hankalinshi ya tashi,ya kalli maamaah yace"maamaah dama zarah ba kanwata bace ta jini?" Maamaah da hawaye yake bin fuskarta tace"faisal ya zama dole na sanar da kai gsky,zarah ba kanwarka bace,adopting d'inta mukayi a ophanage home a garin *katsina*" Faisal ya dukar da kai yana hawaye,inna tace"kabani amsata shin kana san zarah da aure?" Faisal ya d'ago kai ya kalli inna yace"meyasa kuke min wannan tambayar,da wace fuska kukeso zarah ta kalle ku" "Taya kuke tunanin zarah zata yadda da wannan maganar da batasan da ita ba" Inna tace"kaga faisal amsa d'aya nakeso kabani eh ko A'a" Yace"koda bansan zarah ba bana tunanin zan ce bana santa,dan haka ina san *ZARAH* kuma zan aureta" By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:27 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l 71\75 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *Masoyana kuna raina* Asma'u A Gifawa Asmina Feenah Saadatu umar sanee Aisha jume Hafsat adam Rahmat al,ameen Queency Zeeewy Litle bae G princess Mama sky *Toh yau dai nagama lissafo masoyana wayanda nasani wayanda bansani ba kuma kuna raina ina tare daku ko yaushe*πŸ˜„πŸ€ farin ciki ya bayyana kan fuskar maamaah,tace"faisal allah yayi maka albarka. Wajen 6:00 zarah ta dawo daga shcool,tashiga d'aki tayi wanka tayi sallar magriba,tana zaune gefan gado dafe da kai. Murja tashigo tace"zarah wai kizo inji faisal,zarah tace"murja wlh kaina ciwo yake,kice mashi kwance nake kaina ciwo yake" Murja takoma falo faisal na zaune,murja tace"wai kanta ke ciwo bazata iya fitowa ba" Faisal yace"owk jeki. Zarah na kwance dafe da kai faisal ya shigo,d'agowa tayi ta kalleshi. Faisal ya had'e hannuwanshi tare da cewa"zarah ina so zamuyi magana,zarah ta ya mutsa fuska tare da cewa"yah faisal dan allah kabari sai gobe yanzu kaina ciwo yake" Faisal ya tsaya yana mata wani kallo da manyan idanunshi farare tas,zarah sai taji duk kunya ta kamata,tace"yah faisal ya naga kana min wani kallo?" Ya girgiza kai tare da cewa"zarah ke yarinya ce k'arama,maganar da zamuyi gani nake zata iya fasa maki zuciya" Zarah tace"nikam yah faisal wace magana ce wadda zata fasa min zuciya" "Kawai dai mubari sai gobe" *Washe gari* Zarah tunda safe tatafi makaranta,wajen 10 faisal ya shigo maamaah na falo yace"maamaah ina zarah?" Tace"tatafi makaranta amma tace min yau 4 zata dawo,faisal yace"maamaah ya kamata yau a fad'ima zarah gskyr magana" Maamaah tace"munyi magana jiya da babanku,yace yau idan ya dawo zamu zauna gaba d'aya" Faisal yace"maamaah ina tunanin yanda zarah zataji maganar nan,ni kaina wlh tausayinta nakeji" Maamaah tace"dole wannan mgnr tafito,sbd ita kadai ce hanyar da zaka iya auren zarah" Faisal yace"maamaah wlh har ga allah jiya na amsa cewa zan auri zarah ne sbd ke" Amma wlh ni kallan yar uwa nake ma zarah,abinda nake tunani shine ta yanda zamuyi rayuwar aure da zarah" "Abin kamar a mafarki,nasan idan nace bana san zarah bazakiji dadi ba wlh,kuma na lura auren zarah shine ma farin cikin ki zan aureta koda ita bata so" Faisal na zaune da la'asar zarah tashigo,daka ganta kasan ta gaji. Ta kalleshi tace"yah faisal sannu da hutawa,yayi murmushi yace"zarah kin dawo,tace"eh wlh duk nagaji" murya maamah sukaji tana cewa"zarah har kin dawo,tace"eh maamaah yanzu nashigo amma wanka zanyi" Zarah taje tayi wanka tasa kaya,falo tafito tare da kwala ma murja kira. Tafito zarah tace"murja me aka dafa?" Tace"anyi taliya da miya kuma anyi cus-cus" Zarah tace"owk dama na dawo da yunwa ne,kan dining taje ta zuba cus-cus d'in taci. Faisal ya tsaya yana kallanta,tausayinta ya kamashi,sai lokacin ya lura zarah bata kama da kowa nasu,abu d'aya ne nata yasa mutane basu gane ba. Sbd itama fara ce kuma tana da idanu,bakinta d'an karami,kuma tana da gashi sosai. Cikin ranshi yace"gsky zarah tana da kyau sosai,gata da k'ananan shekaru,ya sake da cewa"zanso zarah ta tsaya iya kanwata ba matata ba" Ringing d'in da phone dinshi tayi ya dawo dashi,mikewa yayi ya fita yana waya. Bayan magriba dady ya tara kowa falo,zarah na zaune gefan hannu kujera. Dady yace"toh yau itace ake kira da ranar dole,ya zama dole na fad'i abinda muka 'boye shekara da shekaru" Ya d'ago kai yace"zan baku wani labarin wani abu da ya faru shekara goma sha bakwai da ta wuce" Dady yafara bada labarin duk yanda akayi suka d'auko zarah a hospital. Bayan ya kai karshe ya d'ago ya kalli zarah yace"zarah kinsan wace yarinya ce wadda aka d'auko a hospital?" Tace"Aa dady Yace"kece zarah,kece yarinyar da muka d'auko a garin katsina" Zarah tamike tsaye tare da cewa"dady ni dama tsintattace?" By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:27 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l 71\75 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *Masoyana kuna raina* Asma'u A Gifawa Asmina Feenah Saadatu umar sanee Aisha jume Hafsat adam Rahmat al,ameen Queency Zeeewy Litle bae G princess Mama sky *Toh yau dai nagama lissafo masoyana wayanda nasani wayanda bansani ba kuma kuna raina ina tare daku ko yaushe*πŸ˜„πŸ€ farin ciki ya bayyana kan fuskar maamaah,tace"faisal allah yayi maka albarka. Wajen 6:00 zarah ta dawo daga shcool,tashiga d'aki tayi wanka tayi sallar magriba,tana zaune gefan gado dafe da kai. Murja tashigo tace"zarah wai kizo inji faisal,zarah tace"murja wlh kaina ciwo yake,kice mashi kwance nake kaina ciwo yake" Murja takoma falo faisal na zaune,murja tace"wai kanta ke ciwo bazata iya fitowa ba" Faisal yace"owk jeki. Zarah na kwance dafe da kai faisal ya shigo,d'agowa tayi ta kalleshi. Faisal ya had'e hannuwanshi tare da cewa"zarah ina so zamuyi magana,zarah ta ya mutsa fuska tare da cewa"yah faisal dan allah kabari sai gobe yanzu kaina ciwo yake" Faisal ya tsaya yana mata wani kallo da manyan idanunshi farare tas,zarah sai taji duk kunya ta kamata,tace"yah faisal ya naga kana min wani kallo?" Ya girgiza kai tare da cewa"zarah ke yarinya ce k'arama,maganar da zamuyi gani nake zata iya fasa maki zuciya" Zarah tace"nikam yah faisal wace magana ce wadda zata fasa min zuciya" "Kawai dai mubari sai gobe" *Washe gari* Zarah tunda safe tatafi makaranta,wajen 10 faisal ya shigo maamaah na falo yace"maamaah ina zarah?" Tace"tatafi makaranta amma tace min yau 4 zata dawo,faisal yace"maamaah ya kamata yau a fad'ima zarah gskyr wannan magana" Maamaah tace"munyi magana jiya da babanku,yace yau idan ya dawo zamu zauna gaba d'aya" Faisal yace"maamaah ina tunanin yanda zarah zataji maganar nan,ni kaina wlh tausayinta nakeji" Maamaah tace"dole wannan mgnr tafito,sbd ita kadai ce hanyar da zaka iya auren zarah" Faisal yace"maamaah wlh har ga allah jiya na amsa cewa zan auri zarah ne sbd ke" Amma wlh ni kallan yar uwa nake ma zarah,abinda nake tunani shine ta yanda zamuyi rayuwar aure da zarah" "Abin kamar a mafarki,nasan idan nace bana san zarah bazakiji dadi ba wlh,kuma na lura auren zarah shine ma farin cikin ki zan aureta koda ita bata so" Faisal na zaune da la'asar zarah tashigo,daka ganta kasan ta gaji. Ta kalleshi tace"yah faisal sannu da hutawa,yayi murmushi yace"zarah kin dawo,tace"eh wlh duk nagaji" murya maamah sukaji tana cewa"zarah har kin dawo,tace"eh maamaah yanzu nashigo amma wanka zanyi" Zarah taje tayi wanka tasa kaya,falo tafito tare da kwala ma murja kira. Tafito zarah tace"murja me aka dafa?" Tace"anyi taliya da miya kuma anyi cus-cus" Zarah tace"owk dama na dawo da yunwa ne,kan dining taje ta zuba cus-cus d'in taci. Faisal ya tsaya yana kallanta,tausayinta ya kamashi,sai lokacin ya lura zarah bata kama da kowa nasu,abu d'aya ne nata yasa mutane basu gane ba. Sbd itama fara ce kuma tana da idanu,bakinta d'an karami,kuma tana da gashi sosai. Cikin ranshi yace"gsky zarah tana da kyau sosai,gata da k'ananan shekaru,ya sake da cewa"zanso zarah ta tsaya iya kanwata ba matata ba" Ringing d'in da phone dinshi tayi ya dawo dashi,mikewa yayi ya fita yana waya. Bayan magriba dady ya tara kowa falo,zarah na zaune gefan hannu kujera. Dady yace"toh yau itace ake kira da ranar dole,ya zama dole na fad'i abinda muka 'boye shekara da shekaru" Ya d'ago kai yace"zan baku wani labarin wani abu da ya faru shekara goma sha bakwai da ta wuce" Dady yafara bada labarin duk yanda akayi suka d'auko zarah a hospital. Bayan ya kai karshe ya d'ago ya kalli zarah yace"zarah kinsan wace yarinya ce wadda aka d'auko a hospital?" Tace"Aa dady Yace"kece zarah,kece yarinyar da muka d'auko a garin katsina" Zarah tamike tsaye tare da cewa"dady ni dama tsintattace?" By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* (for love ndβ™₯ justiceπŸŽ“) πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain we touch the heart of readers_* P.m.l 76\80 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *Wannan page na kune masoya na* Summy Zarah wasaram Zainab shehu Maryam z y (ummu humaira) Fatimq y nadabo Aysha honey Mrs kabir Fauzia kabir Ammee Bily luv Ummu mujahid Saddiqa Nng Hauwa bilkiexx Khaleesat Faruq Dady yace"zarah ki nutsu karki tada hankalinki,ki d'auke mu tamkar iyayenki,zarah keda Faisal bawani banbanci tsakaninku" Zarah ta d'ora hannu bisa kai tana wani irin kuka,maamaah tamik'e ta rik'e zarah tare da cewa"zarah ki nustu karki ja ma kanki hawan jini,kowane bawa da irin kaddararshi,zarah tace"maamaah yanzu ina d'aya daga cikin yaran da iyayensu suka yadda a gari" "Ba shakka ni shegiya ce,maamaah tace"haba zarah ki ringa furta alkhairi,meyasa zaki ma kanki irin wannan mummunan furucin" Dady yace"maamaah tashiga da ita ciki,inna wani mugun kallo tabi zarah dashi tare da cewa"dole kiyi kuka irin wannan mugun tabo da aka barki dashi" Daren zarah bacci ma kasawa tayi,kuka ta kwana tana yi,Washe gari zarah tayi wanka ta shirya tafito falo bakowa,waje tafita driver na tsaya yana jiranta,tashiga suka tafi" Zarah bata da wani walwala,Faisal koda ya shigo sai da ya tambaya ina zarah?"maamaah tace"tatafi makaranta dan ko itama batasan tafiyarta ba" Karfe 2 zarah ta dawo,d'akinta ta wuce tayi wanka tayi sallah,takoma kan gado ta kwanta tana hawaye,maamaah tashigo zarah na kwance tana kuka. Maamaah tace"zarah kuka bazai maki maganin damuwarki ba,ki barma allah komi shi zai kawo maki mafita" Zarah tace"Maamaah dole nayi kuka,da iyayena mutuwa sukayi da nafijin sauki,amma ace yadda ni sukayi,shekara 17 kenan" "Amma ko gidan tv basu ta'basa cigiyata ba,wannan yana nuna sun mance dani,wannan yana nuna rayuwata garesu bata da amfani" "Yanzu maamaah har akwai d'a namijin da zai iya auren mace irina?"waye zai iya auren wadda ba asan kowa nata ba,wadda bata da uwa bata da uba" Maamaah tace"zarah kamar yadda muka 'boye maki asalinki,toh haka zamu kare maki mutuncinki,babu wanda zaisan wannan maganar,zarah zamu aurar dake gawanda bazai ta'bayi maki gori ba" "Wanda zai baki matsayinki na ya mace,wanda zai baki kulawa kamar kowa" Zarah tace"Maamaah waye wannan?" Maamaah tace"Faisal. Wani irin das zarah taji a kirjinta,da kyar ta bud'e baki tace"yah Faisal kuma" Maamaah tace"eh Zarah abinda zakimin kenan ki nuna min ke yar halak ce,zarah na dad'e da wannan burin a zuciyata,ke nakeso kizama matar faisal ta har abada" Hawaye suka kara bin fuskar zarah,maamaah tace"zarah zan barki yanzu,amma kafin in tafi zan gaya maki abu guda,shine karki bi san zuciyarki, kuma kizama mai halacci" Maamaah tafita ta bar zarah zaune tana hawaye. Zarah tasake maimaitawa faisal kuma,meyasa maamaah tayi wannan tunanin"tayaya zan auri yah faisal,nikam wace irin kaddara ce ta hauni" Zarah tasake fashewa da kuka tare fad'in maamaah bana sanshi wlh bana san yah faisal" Zarah tayi kuka mai isarta,har bacci ya d'auketa. Wajen 4 zarah tafarka tayi sallah,yinin ranar babu abinda zarah taci,gawani irin kanta dake ciwo. Tana zaune kan gado tayi uban tagumi,ciikin ranta take cewa"tayaya zan kalli maamaah ince mata bana san yah faisal,mutanen da suka min halacci,suka d'aukeni tamkar d'iyarsu" Zarah ta maimata afili tace"koda auren yah faisal shine mutuwata zan aureshi" Inna taji tana kwala mata kira da karfi,zarah tamike tafita,inna na tsaye falo d'aure da fuska,zarah tace"gani inna" Ta kalli zarah sama da kasa tace"toh yanzu dai kinsan wacece ke,kuma kinsan matsayinki" Toh shawara ce zan baki wadda zata amfaneki,inna tasake da cewa"zarah karki kuskura ki amsa cewa zaki auri faisal" Dan wlh faisal yafi karfinki,yanzu ke kinma mutanen nan adalci idan kika auri d'ansu,bayan kinsan ke shegiya ce,tsintatta" Zarah ta goge hawayen dake bin fuskarta tace"inna dan allah kidaina kirana da shegiya,koda bazaki kalleni matsayin jikarki ba ki daure ki kirani da zarah" Inna tace"keni zaki gayama yadda zan kiraki,toh bari kiji muddin kika yadda da auren jikana toh wlh yanzu nafara kiranki da shegiya" Zarah tayi wata irin tsawa tare da cewa haba,inna bana san yah faisal" Dai dai faisal ya shigo yaji zarah tafad'i wannan kalmar. Ita batasan ya shigo ba ta cigaba da cewa"bana san yah faisal wlh,kuma bana jin zan soshi har nakoma ga allah" Karar wani abu sukaji duk suka juyo,Faisal sukaga ya saki laptop din dake hannunshi yana kallan zarah. By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l 81\85 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *Wannan page na kune Sister allah ya barmu tare* *Hfst Maman Afaf*😍 *Zainab turaky*😘 Inna tace"madallah gashi kaji da kunnen ka,yarinyar da kuka d'auka masoyiyarku ce,amma gashi ta furta bata sanka" Faisal da gaba d'aya jikinshi yayi sanyi,zarah ya kurama ido yana mata kallon mamaki. Zarah ta kalli faisal tace"yah faisal kayi hakuri da abinda kaji,amma gsky na fad'i har cikin zuciyata,da wane ido duniya zata kallemu,dole duniya zata mana tambaya sbd babu ta inda yaya zai auri kanwarshi" Kowa ya sani cewa ni kanwarka ce,koh so kake duniya tasan asalin ni wacece,yah faisal bansan da wace fuska zan kalli maamaah nace mata bana sanka" Amma kai zaka iya ce mata baka sona,sbd kaga kai d'anta ne,bazata ga laifinka ba" Faisal ya dakama Zarah tsawa,tare da cewa"Zarah bakida kunya ko kad'an, kin bani mamaki Zarah,ana barin halak dan kunya,Zarah ya zaki bari idonki ya rufe sbd san zuciya" Zarah ta girgiza kai tace"yah Faisal kaima baka fahimce ni ba,amma bakomi zanbi abinda maamaah da dady sukeso" "Nikuma nasan dole tambaya ta hauni a idon duniya,kai kana da amsar da zaka basu,nikuma amsa ta d'aya ce" Faisal ya d'aga hannu kai d'auke Zarah da mari. Sannan yace"Zarah kinsa na mareki a karo na farko a rayuwata,Zarah tunda kince bakida ra'ayin muyi aure kije kisamu maamaah da dady ki ce masu bakya san d'ansu Faisal,nikuma zan barki a matsayinki na kanwata" Da gudu Zarah ta shige d'aki tana kuka,inna tace"kai kuma faisal ka shirya gobe zakaje kaduna wurin jikar 'kawata,bai tsaya yaba inna amsa ba ya fita" *ABUJA* Najeeb ne yayi shaye shayenshi ya bugu,yana driven cikin dare wajen karfe 3:00 da wani mugun gudu yake tafiya,dakatar dashi yan sanda sukayi yaki tsayawa,nan suka bishi da gudu. Suka sha gabanshi d'aya daga cikin yan sanda ya haskashi da fitila,ganin Najeeb ne yace"ya hakuri yalla'bai, bamusan kai bane" Najeeb cikin muryar maye yace"idan kuka sakw tareni ina tafiya wlh sai na rabaku da aikin ku,d'an sandan ya kara bashi hakuri,Najeeb ya fisgi mota ya tafi. Mahaifinshi nata kaiwa da komowa a falon,shigowar Najeeb ya d'ago yana kallanshi,Najeeb yazo gittawa zai wuce baban ya jawoshi tare da d'aukeshi da mari. Masu aikin gidan ya kira suka kama Najeeb suka kulle a wani d'aki. Mahaifinshi ya koma d'aki ya kwanta,a ranar ne yayi mafarkin abinda ya tada mashi hankali,yayi mafarkin abinda ya aikata shekara 18 da suka wuce. Wajen asuba ya farka a furgice,yana wata muguwar zufa,muryar Rahama yaji tana mashi yawo a kunne,da sauri ya mike ya fito falo yana maida numfashi. Bayan ya nutsa ya dafe kai yana tuno muryar Rahama lokacin da take kuka tana sanar dashi cewa tana da ciki,amma ya wulaqantata. Bayan gari ya ida waye wa,Honorable ya nufi d'akin da aka kulle najeeb ya shiga,Najeeb na kwance yana ta bacci,Honorable ya kalli Najeeb tare da cewa"Najeeb zaka lalatamin abinda na dad'e ina jira" "Ya zama dole na nemi mafita, dole na dawo da kai cikin hankalinka" Daga nan Honorable wurin malaminshi ya wuce,a nan ne yayi ma malamin bayanin yanda mafarkin Rahama ya hanashi bacci,Malam yace"kasan inda zaka samu Rahama ne?" Honorable yace"bansan inda take ba,nasan dai tayi karatu a katsina,kuma tace min ita yar asalin kaduna ce,kuma rabuwarmu ta karshe da ita na barta da ciki" Honorable yace"yanzu malam so nake naji shin ta haifi cikin da nayi mata ne ko kuwa?" Malam yace" bani da amsar tambayarka,amma mafarkin ka na nuna cewa zaka samu matsala a siyasar ka" By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the heart of readers_* P.m.l 86\90 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group Ranar tunda safe Faisal ya d'auki hanyar kaduna,karfe 12:00 ya isa,ya sauka gidan aunty fateema(yayar mamanshi)tayi murnar ganinshi sosai,suna zaune falo ita da Faisal take cewa"Faisal wai wurin wa kazo kd?" Yayi murmushi yace"Aunty faty wlh nazo wurin wata yarinya ne,Aunty faty tace"uhmm kai Faisal ni dama nasan sai dai kazo wurin wata,Amma ba wurina ba kai tsaye" Faisal yace"haba allah zan iya zuwa wurinki kai tsaye,kuma bama dad'ewa zanyi ba,kwana biyu kawai zanyi" Aunty faty tace"anjima zakeje kenan?" yace"eh sai wajen 4:00 Wajen 4:00 Faisal ya shirya cikin blue shadda yayi kyau sosai,ya feshe jikinshi da turare,ya fito yayi ma Aunty faty sallam yace sai ya dawo. A harabar wani gida yayi parking,ya jingina a mota,tsaye yake yana danna phone d'in dake hannunshi,wata yarinya ce doguwa black beauty,sanye take da jeans nd t-shirt,tayi kyau sosai. Inda faisal yake tazo tare da cewa"ina yini. Wani kallo yayi mata sannan yace"yawwa sannu uhm kece sarah?" Tayi murmushi tace"eh nice" Kallo ya bita dashi daga sama har kasa,yarinyar tayi mashi sosai,takuma kwanta mashi,sunyi magana ta fahimata,gab magriba ya tafi. Washe gari Again Faisal ya dawo suka sake magana da Faisal,sai yaji ta kara kwanta mashi a rai. Ranar lahadi Faisal ya d'auko hanyar kano. Wajen marece ya iso, zarah na tsaye a kofar gida ita da Abdul,bud'e glass d'in mota yayi suka gaisa da Abdul ya kalli Zarah ya wuce. Ya shiga gida yayi wanka ya canza kaya,ciki ya shigo ya gaishe da Maamaah,ya zauna yana bata labarin firarsu da Aunty faty,inna tashigo ta zauna. Kallon Faisal tayi tace"Faisal kagano yarinyar?"yace"eh nagano ta inna,kuma mun dai dai ta,inna tayi murmushi tace"ai nasan yarinyar dama,yar mutunci ce,kuma nasan zata dace da kai,ta kalli Faisal tace"yanzu dan allah wannan yarinyar bata fi zarah ba?" Faisal yace"inna tunda dai nayi abinda kikeso abar maganar sa insa,inna tace"yau idan babanka ya dawo zanyi magana dashi kan zuwa nema maka aurenta koh" Maamaah tace"A'a inna kibari su kara fahimtar juna,maganar aure ai ba'asan gaggawa" Inna tace"yo ina gaggawa kuma ciki,yaro ya isa aure,gashi naji ana maganar zai fara zuwa Aiki sati mai zuwa" Maamaah dai tayi shiru ta kyale inna. Suna zaune Zarah tashigo,Maamaah tace"Ah Zarah ina kikaje?" Ta kalli Faisal taga bama ita yake kallo ba tace"Maamaah wani abokin karatuna ne yazo muka gaisa,Maamaah tace"toh kidai kiyaye da tsayawa da samari kinji koh?"tace"toh Ta shiga ciki ta zauna kan gado,wayarta ta d'auka ta kira khairat tace"friendy wlh ina so zamuyi wata magana dake" Khairat tace"toh friendy mubari sai gobe idan mun had'u a makaranta,Zarah tace"toh shikenan" Da daddare Zarah na zaune kan dining ita da Maamaah,Faisal ya shigo,ya zauna. Kallan Zarah yayi yace"Zarah baki tambayeni ina tsarabarki ba?" Zarah ta d'anyi murmushi tace"yah Faisal ai naga baka dad'e da shigowa ba shiyasa,Faisal yayi Murmushi yace"toh bari mugama zan baki tsarabarki" Shigowar inna yasa Zarah tayi shiru,bayan sun fara cin abinci inna tace"Faisal dan Allah Faisal wurin had'a kayan lefen Sarah ayi na mutunci,Kaga gidan manya za'akai lefan,gara kasai ma kanka girma" Ita kuma wannan ta nuna Zarah atamfa ko kala goma kai mata ya isa,ai tana da kaya" Zarah ta d'ago kai tana kallan inna tace"inna ai ba sunana Sarah ba" Inna tace"toh dama dake nake da yarinyar da zai Aura a matsayin ta biyu nake" Ke har wani kaya masu tsada zai maki,ko duk duniya zai sai maki bazai goge fentin dake jikinki ba" By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_* P.m.l 91\95 Writeen By Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *After 2 Days* Tun daga ranar da Faisal yaje gidansu Sarah basu sake yin waya ba,ko ya kira bata d'auka,har ya gaji ya kyaleta,Zarah kam duk abin duniya ya isheta,gashi exam d'insu tazo karshe,kuma har yanzu Zarah tana tantamar Auren Faisal. Da safe yau weekend,Zarah bata fito falo da wuri ba,Dady yasa aka kira mashi ita,Fitowa tayi ganin yanda tarame yasa ta bashi tausayi,ta zauna tare da cewa"Ina kwana Dady" Yayi Murmushi yace"My Daughter duk kin rame,hala kinsan tunani a ranki?"Zarah tace"A'a Dady bakomi" Dady yace"Zarah nasan zuwa yanzu kinji maganar aurenki da Faisal koh?" Ta duk'ar da kanta k'asa tare da cewa"Dady dama inaso zamuyi magana da kai,dady bansan ta yanda zakaji maganar da zan fad'i ba" "Amma dady wallahi ina jin kunyar kallon maamaah na fad'imata wannan maganar,Zarah ta d'ago manya idanunta ta kalli dady tace"dady dan Allah idan kana da dama karka had'ani aure da Yah Faisal" Dady yace"Zarah sbd me?"bakya sanshi ne?" Zarah ta girgiza kai tare da cewa"Bawai banaso bane dady,amma ina jin kunyar na wayi gari ace yah Faisal shine mijina,da wace fuska zamu kalli juna dady?" Ya numfasa sannan yace"Zarah nasan dukkanku zakuji nauyin wannan abun,kuma shi kanshi Faisal ya gayamin yana jin nauyin wannan rana,amma abu d'aya nakeso kugane,shine kuyi biyayya ga mahaifiyarku" Domin yanzu bata da buri sai na ganin aurenku,karki yadda ki nuna mata bakiso,dan bazataji dad'i ba ko kad'an,ina so kubama zuciyarku Hakuri" "Nasan zakiji labarin yarinyar da Faisal zai aura,Zarah kiyi hakuri ya zama dole Faisal ya Aureta sbd umarnin da inna ta bada kenan,kiyi hakuri ki zauna da ita da Amana" Zarah ta share hawayen dake fuskarta tace"dady Auren Yah Faisal koda yana nufin bak'in ciki na ne?" Dady yace"koda yana nufin mutuwarki ne" Zarah tamike tashiga ciki tana kuka. *AFTER ONE WEEK* Zarah na dining tana had'a kayan breakfast,Faisal ya shigo,ta kalleshi tace"ina kwana,ya amsa tare da cewa Zarah" Ta d'ago ta kalleshi,ganin yanda kullum zarah ke k'ara ramewa sai idanunta daketa fitowa waje,hancita ya kara fitowa sosai,Faisal yace"Zarah meke damunki?" Tayi dariyar ta kaici tace"toh yanzu har sai an tambayeni damuwata,kai kanka damuwace gareni,ta sake kallanshi tace"wai yanzu yah Faisal zaka iya aurena da gaske?" Kallonta ya tsaya yana yi,tayi murmushi tace"Yah Faisal karka cutar da kanka,nasani bawai sona kake ba,tunda bakaso kafiso na tsaya iya kanwarka toh kayi yak'i da wannan auren,dan babu farin ciki a tare dashi" Kasaba gabatar dani matsayin kanwarka,amma lamarin na shirin canzawa,yanzu zaka iya kallona a matsayin matarka?" Yayah Faisal kasan nauyin da kalmar mata ke d'auka,kana ganin ya dace dani ko da wadda kakeso?" Faisal ya girgiza kai yace"Zarah wannan shine karo na farko kuma na karshe da zakimin irin wannan maganar,kenan yanzu Zarah ko cewa nayi ina sanki A'a zakice min?" Zarah tace"Yah Faisal bakaji kai kanka yadda kace ba,ai bakayi maganar kana nufin da gaske bane ba" Faisal yace"Zarah ki Tsaneni ki gujeni ki daina yadda muna had'uwa dake a cikin gidannan,Amma bazan ta'ba cema maamaah banasan auren mu" Zarah tace"wannan shine abinda ka za'ba ko?" Wayarshi tayi kara ya fiddo,Abin mamaki Sarah yaga tana kiranshi,ya d'auka tare da juyawa ya tafi. Zarah kuma tacigaba da Aikinta. Cen kuma Faisal yake cema Sarah meyasa bata d'aukar wayarshi?"tace duk sadda zai kira tana aiki ne,shiyasa yanzu ta kira ta bashi hakuri. Bayan kwana biyu su zarah sunyi hutu, aka asa ranar Zarah da Faisal da Sarah. Zarah duniya tayi mata zafi,tarasa ta ina zata fara ma kukan. Shikam Faisal har sun d'an saba da Sarah,amma ya lura da tana da wata matsala guda,shine yawo,duk sadda zasuyi waya zatace bata gida. Zarah kam kullum tana d'aki sai aikin kuka,ana saura sati biyu bikin su Zarah suka koma makaranta. Yaune Zarah taga Maamaah tasa anata shigowa da akwatina masu yawa,da alama na lefe ne. By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_* P.m.l 96\100 Writeen By Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *Wannan page na masoyan Zarah ne wayanda basa jin haushinta*πŸ˜„ Zarah na zaune a bakin bishiya tayi uban tagumi,Khairat tazo ta zauna tare da cewa"Zarah tunanin me kikeyi haka?" Zarah tace"Khairat tunanin irin butulcin da nake nunawa nakeyi,Khairat tace"mekike nufi?" Zarah Tayi murmushi tace"Khairat inna ta tasoni gaba,tasani sai wulaqanci nakeyi cikin gida,kinsan me tasani nayi wai in har ina so ta barni nasha ruwa?" Khairat tace"A'a Zarah ta kalli Khairat tace"tun daga ranar da aka gayamin cewa ni ba yar gidan bace,inna ta hanani zaman lfy,tace min idan har na aurar mata jika,toh wlh sai ta sanar da duniya wacece ni" "Ce min tayi muddin banyi abinda maamaah da Daddy zasu hana auren nan ba,wai har makaranta zata zo ta tona min asiri,Khairat sai kace ni nai ma kaina haka,ta duk'ar da kai tana kuka tare da cewa"khairat da irin wannan rayuwar wlh gara na mutu" Khairat tace"dan Allah Zarah kiyi hakuri,komi yayi farko yana da karshe wlh,Zarah ta share hawayenta tace"yanzu yah Faisal kallon butulu yake min,kuma bana fidda ran Daddy ma haka yake kallona,amma wlh khairat nayi Alkawarin sai na hukunta iyayena muddin nagano su" Sun san basu da buk'atata suka haifeni basu kashe ni ba,Khairat tace"uhm Zarah kidaina wannan maganar,kowane bawa da irin k'addararshi" Zarah tace"Khairat Babu wulaqanci da inna batasa nayi ma Yah Faisal ba,nagaya mashi magana duk wadda taimin dad'i" "Khairat Bakiji yanda nakejin kunyar abinda nake aikatawa ba,na yadda banasan auren da za'a had'a" "Amma ko daga gidanmu aka fara rashin halacci ya dace nayi abinda na aikata?" Khairat tace"ya isa Zarah,ai Allah yaga zuciyarki,idan Faisal mijinki ne babu tsimi ba dubara,dan haka kisama zuciyarki hakuri" Wajen 5:00 Zarah ta dawo daga makaranta tana shigowa gida taga kawayen Maamaah su uku suna duba kaya,akwatuna ne cikin falon cike da kaya. Zarah ta gaishesu suka amsa da fara'a,Zarah ta wuce ciki tayi wanka tasa kaya marasa nauyi,tana zauna gefan gado tana d'aure gashinta. Ganin duk ma yayi datti,yasa ta yanke shawarar zataje gyaran gashi gobe salon. Tana zaune Meenah tashigo da gudu tana fad'in Zarah Amarya,Zarah ta d'ago cikin mamaki tace"Meenah kece?" Meenah tace"hmm Zarah kina d'aki,sai kace wata tsohuwa,Zarah tayi murmushi tace"kai Meenah baki abin magana" Meenah ta zauna tace"Zarah Amarya toh ina Angon yake?" Zarah tayi murmushi tace"ke kin cika surutu,Meenah tace"Zarah wannan wace irin rama ce kikayi?" Zarah tayi murmushi tace"karatu ne ya maidani haka,Meenah tace"Zarah nifa har yanzu gani nake wasa ne batun aurenki da Yah Faisal" Zarah tace"haka kowa zai gani,Meenah tace"amma fa ke yar gidan maamaah ce,wance uban lefan da akayi maki,duk ke d'aya" Zarah tace"kema in kinaso sai ki d'auka,Zarah tasake da cewa"Meenah yasu Aunty Faty?" Tace"lfy qlau,ai cewa nayi nan zan taho wurinki,dukama Yah Faisal d'in baifi 4 days da zuwa kd d'in ba" Zarah tace"ai dama kinyi zamanki can,dan nasan can zasuyi party,amma nikam babu abinda zanyi" Meenah tace"tab wlh bazamu yadda ba,bikin Zarah guda,ace babu party,tab bari Yah Faisal yazo,Allah sai ya ware mana kud'i na daban" Zarah tace"ke Meenah kefa kin iya surutu,kuma kinsan halinshi bayasan surutu,Meenah tace"kedai ki jira yazo mana" By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_* P.m.l 111\105 Writeen By Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *Happy Birthday Aysha (Ummi Sarki)Dear Wish You All D best Of Life May Almighty Allah Shower His Blessing Upon u Now Nd Forever*😍 *Maryerm Mukhtar love you so much dear*πŸ˜„ Bayan an kira sallah magriba,Zarah tace"Meenah muje falo muyi kallo,Meenah tamik'e tare da cewa"yawwa kisamin firm mai dad'i" Zarah tace"hmm damma kinzo bana cikin mood mai dad'i,da sai na baje maki firms d'ina kizab'a" Suna zaune suna kallo Faisal ya shigo,basuma lura dashi ba,sai kamshin turarenshi da sukaji yana tashi,Meenah ta kalleshi tace"oh Yah Faisal ango,ai dama nasan wannan k'amshin turaren sai kai" Yayi murmushi ya zauna,yace"Meenah yaushe kikazo?"tace"d'azu wlh nace bari nataho dan mufara shirye shiryen biki" Faisal ya d'aga kai yana kallan Zarah yaga hankalinta baima wurin,kallo kawai takeyi,yace"yanzu ke Meenah ita amaryar batace tanaso ba,ai kinga kau babu party" Meenah tace"kai Yah Faisal gsky bazamu yadda ba,party uku zamuyi,in aka had'a da dinner 4" Faisal yace"toh naji kibari sai gobe idan kun yanke shawara keda sauran friends din nata,sai kumin magana" Meenah tace"yawwa Yah Faisal,mik'ewa yayi ya fita,bayan ya fita Meenah tazunguro Zarah tare da cewa"ke yar rainin hankali,wato ke bazakiyi magana ba koh,sai ni uwar surutu" Zarah tayi murmushi tace"toh ke kanki bakiji me kika ce ba,uwar surutu" Sukayi dariya baki d'aya. Washe gari da safe Zarah tana d'aki tana shirin makaranta,maamaah tashigo tace"Zarah gafa kayan lefanki bakizo kin gani ba tun jiya,Zarah tace"Maamah idan na dawo daga makaranta zan duba,Maamaah tace"gara dai idan kin dawo sai ki d'iba ki kai d'inki koh,Zarah tace toh maamaah" K'arfe 2 Zarah tadawo daga makaranta,bayan taci abinci ta k'oshi,suna zaune d'aki Meenah nata danna phone d'inta. Zarah tace"Meenah anjima da la'asar zamuje ki rakani na kai d'inkin kayana,Meenah tace"toh dan Allah daga can sai mu biya gidansu khairat koh" Zarah tace"me zamuyi gidansu khairat kuma?"Meenah tace"kedai ki kaini magana zamuyi da ita ne,Zarah tace"toh shikenan gobe sai muje ki rakani salon" Da la'asar Zarah ta shirya cikin black lace riga da skirt tayi masifar kyau,ko Meenah sai da ta yaba kwalliyar da Zarah tayi. Sukafito waje dai dai zasu shiga mota sai ga Faisal,cikin farar shadda an mata aiki da bak'i,ya d'ago kai ya kalli Zarah ganin wani kyau da tayi mashi yasa yace"My dear irin wannan kyau haka" Zarah taji kalmar wani iri saboda bai ta'ba kiranta da wannan sunan ba,Tayi murmushi. Faisal yace"Ah gsky sai munyi pic irin kyan nan da kikayi,Meenah tace"Yah Faisal kawo phone d'inka in maku" Ya mik'a mata,ya dafo mata kafad'a,Meenah ta d'auka,pic d'in yayi kyau sosai,Zarah duk kunyar duniya ta cika ta,cikin ranta tace"wai shi wannan mutumin bama yajin kunyar abinda yake yi" Sukaje wuri wuri suka bada d'inki,daga cen suka wuce gidansu khairat,khairat taji dad'in ganinsu,sukayi magana kan party d'in da zasuyi. Khairat tace"gobe da yake basu da lectures zataje ta fiddo anko na friends d'insu. Washe gari Zarah sunfito zasuje salon,Maamaah tace"Zarah idan an gama maki salon d'in,ki wuce gidan matar nan mai gyaran jiki da gashi" Munyi magana da ita,zata fara yi maki dilka,da turaren jiki,hatta gashinki zata ringa mashi turare har zuwa ranar bikin" Zarah tace"toh maamaah. Bayan sunfita Meenah ke cewa"uhm Zarah yar maamaah gyaran jiki da kai har na tsawon sati biyu,gsky ke yar gata ce" Zarah tayi murmushi,cikin ranta tace"uhm kedai kawai ni kad'ai nasan yanda nakeji. Meenah tace"Zarah zanso inga yaranku keda Yah Faisal,wai nasan kamar larabawa,ke kyau Yah Faisal kyau. Ni nama rasa wanda zance yafi kyau,Zarah tace"nafishi kyau" Meenah tace"ke wani lokacin sai inga kamar kin fishi,amma jiya da ya matso kusa dani sai naga kamar yafi ki kyau" By;πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_* P.m.l 106\110 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *Kumin Afuwa Fans Dina ina Tunanin Zan Dakatar da Novel dinnan Sbd yan Matsaloli da Nake Samu Idan kuma da Rabon Zan cigaba da yin Book d'in Toh* *Congratulation Aisha Garkuwa ina tayaki farin cikin kammala book dinki bandirawo Allah ya kara maki baseera Allah ubangiji ya kareki daga sharrin mai sharri Maryerm Mukhtar really love u so much*😘 Shirye shiryen biki kawai akeyi,kullum Zarah sai taje wurin Gyaran jiki. Bayan kwana biyu,Zarah tafito daga wanka d'aure da towel jikinta,Meenah ta kalleta tace"Zarah gsky jikin ki yayi kyau,kinga har wani yellow kikeyi,Zarah tayi murmushi tace"Meenah ba dole ba,wannan kayan da ake shafamin ajiki" Meenah tace"Zarah gashinki har shek'i yake yi,ke gaba d'aya ke kanki fatarki takama k'amshi,gsky ina ga idan zanyi aure nima nan zanzo tamin gyaran jiki" Zarah ta zauna gaban madubi tana tsane ruwan dake fita daga kanta,Zarah tace"Meenah kinji yanda gashi na ke k'amshi,Meenah tace"ke dai bari,d'azu d'an kwalinki dana d'auka k'amshi kawai yake" Zarah tagama shirinta cikin riga da skirt na Atamfa,ta zauna gefan gado tana amfani da laptop d'inta,Meenah tamik'e da sauri tare da cewa"ke Zarah yau ne fa zamu anso wasu daga cikin d'inkunan ki" Zarah tace"eh haka ne, toh muje yanzu ko kuwa,Meenah tace"A'a muje yanzu daga nan har mubiya wurin mai k'unshi dazata maki kuma tayima friends d'inki" Zarah tace"toh muje Sukafito Falo,Meenah tace"wai ni rabon da inga Yah Faisal tun randa zamu kai d'inki,sati d'aya kenan" Zarah tace"toh ai kinga tun safe yake tafiya aiki,bamu tashi ba lokacin,nima tun lokacin rabona dashi,amma naji maamaah tana cewa ya tafi kd yau" Meenah tace"ya tafi wurin kishiyarki kenan,Zarah dai tayi shiru,Meenah tace"ke ina fata ba wannan duk'e duk'en kan zakije kina ma Yah Faisal d'in ba" "Wlh sai kishiyarki ta k'wace shi,ke babu wani love da zaki nuna mashi sai jin kunya" Zarah tace"ke Meenah Yah Faisal d'in zan nuna ma love?"Meenah tace"eh toh ba mijinki bane?" Zarah ta girgiza kai tace"Allah ya sawak'e wlh,bazan iya ba,idan mijine ta rik'e nabar mata,Meenah tace"wai da gaske kike ko wasa?" Zarah tace"kinga wasa a idona?" Meenah tace"wlh muddin kikayi haka kin bani kunya,ai nayi zatan zaki yak'eta da surar da Allah yayi maki" Zarah kalli kyanki,nifa na lura Yah Faisal mugun san yarinyar nan yake,saboda ji yanda yaketa zarya zuwa kd" Zarah tace"toh ni karki ga laifina wlh,kigafa yanda nake da Yah Faisal,ke kinsan dole abubuwa sumin wahala" Meenah tace"toh ke kika sani,idan kika saki wlh sai dai kizama yar kallo dan komi zaizo yafi k'arfinki" Nan sukaje sukasha yawo wuri wuri,duk suka gaji,bayan sun dawo gida suna cin abinci Meenah ke cewa"Zarah wai yaushe kike gama karatu ne?" Zarah tace"saura wata d'aya nagama degree d'ina akan low,amma kinsan sai naje nayi course d'in da mukeyi na wata shida" Meenah tace"Ahh kice kin kusa zama original lawyer,Zarah tai dariya tace"toh da ban zama bane" Meenah tace"toh amma Zarah lagos kukeyin course d'in kuma gashi zakiyi aure yanzu,Yah Faisal zai barki kije lagos kuwa?" Zarah tace"toh ai idan banyi course d'in ba babu amfanin karatun da nayi" Da daddare Zarah na zaune falo ita da Meenah da Maamaah,Daddy ya shigo fuskarshi d'auke da fara'a. Maamaah tace"yau Alhaji naga kanata fara'a,yace"kedai bari,ina wannan abokin nawa?"wanda nace maki ta hanyarsu ake bada shcolarship,maamaah tace"eh nagane shi" Daddy yace"toh shine yaba Zarah ta kardar shcolarship ta zuwa America tayo course d'inta na wata shidda" Zarah farin ciki ya kamata,Maamaah tace"Ah to aikam gsky Zarah bazata amshi wannan shcolarship d'in ba" "Ita da zatayi Aure,Daddy yace"A'a kibarta taje,ai aure baya hana karatu,bare auren ma nagida" "Kibarta tafiya zatayi wlh,maamaah tace yaushe ne tafiyar?" Daddy yace"nan da wata d'aya da rabi,maamaah tace"toh kenan da sabon auren Zarah zata tafi" Daddy yace"eh mana dan kau bama zata tare ba sai ta dawo,ina so Zarah tazama cikakkar lawyer da k'ananan shekaru" By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_* P.m.l 111\115 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group Maamaah tace"toh amma da an bari Faisal ya dawo munji ta bakinshi koh,Daddy yace"Faisal ke iko damu ko muke iko dashi,Maamaah tace"toh Allah ya za'ba abinda yafi zama Alkhairi" Ranar lahadi Faisal ya dawo daga kd,bayan sallar magriba Faisal ya shigo duk suna falo,maamaah tace"Faisal kaji batun tafiyar Zarah?" Faisal cikin yana yi na mamaki yace"ina zataje?"maamaah tace"shcolarship babanku ya samo mata zata je ta America tayo wani course a cen" Faisal ya kalli Zarah da fuskarta ta cika da jin dad'i,yace"maamaah yaushe ne tafiyar?" Maamaah tace"nan da wata d'aya,bayan bikinka da sati d'aya,Faisal yace"toh kenan auren nada sati d'aya zata tafi?" Maamaah tace"eh haka alhaji yace,amma kuma yace bama zata tare ba,sai ta dawo,course d'in na wata shidda ne" Faisal yace"amma maamaah da anyi hakurin tafiyar nan,yanzu fa zatayi auren,idan kuma k'asar wajen akeso taje bayannan koni zan iya biya mata tatafi" Maamaah tace"babanku bazai yadda ba,sai dai kayi hakuri,wata shidda kamar yau ne" Maamaah tamik'e ta shiga ciki,Meenah ta kalli Zarah tace"ke Zarah naga alama dad'i makike ji koh" Faisal yace"ba dole taji dad'i ba,tunda zata tafi tabar ganin dodo,ai nasan Zarah zataji dad'i,saboda zatayi nesa da dodo me cinye mutane" "Amma ai bazama zatayi har abada a cen ba,zata dawo komin daren dad'ewa" Faisal ya fice abinshi,Meenah tace"yanzu dan Allah bakiji kunyar abinda ya fad'i maki ba,wato yama gane gudunshi kikeyi" Zarah tace"Meenah kar kiga laifina,kiga laifin inna da tasani ina gaya mashi maganganun da har yake tunanin gudunshi nakeyi" Yau saura kwana biyar biki,Zarah ta kwantar da hankalinta yanzu,saboda tasan ba yanzu zata tare ba, suna ta shirye shiryen biki. Yaune Zarah suke bikin Graduation d'insu,bata dawo gida ba sai 5,Zarah na cikin farin ciki sosai. Yau labara,yau ne ake bridal shower d'in Zarah,tasa white dress tayi bala'in kyau,ko Faisal da ba ido da ido ya ganta ba,yana kd wurin sarah a pic ya ganta sai da yaga kyan da tayi. Cen ma Sarah shi sukayi,amma da Faisal ya had'a pic d'insu wuri guda sai yaga Zarah tafi yin kyau. Ranar alhamis akayi mothers day,Zarah ranar tayi kyau sosai,friday akayi kamu,amma babu event d'in da Faisal yazo,yana kd wurin Sarah suna shagalinsu cen. Yau takama asabar,za'a d'aura auren gaba d'aya a cen kd,na Sarah aka fara d'aurawa,sannan na Zarah. Kasan cewar aikin Faisal ya koma abuja,yasa a can zasu zauna,daga kd aka wuce da Sarah abuja,Faisal kuma ya dawo gida gab magriba. Zarah sunata shirin yin dinner,yau ne Faisal zaije dinner da Zarah zasuyi. Blue shiga Zarah tayi,tayi masifar kyau,Faisal ya kira phone d'in Zarah ya tambaye ta miye time d'in event d'in,amma sai ta gaya mashi wrong saboda bataso yaje. Tace"karfe 10:30 bayan 9:00 dai dai aka fara event,wuri har ya cika anata shan music,Faisal ya iso,ganin party yayi nisa yasa ranshi ya 'baci ya gane Zarah wrong time ta bashi. Bai tsaya ya shiga wurin ba,ya juya ya tafi,parking yayi a gefen titi yana mamakin abinda Zarah tamashi. By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_* P.m.l 116\120 Writeen By Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group Kusan 1hour yana tsaye gefan titi yana tunanin meyasa Zarah tamashi haka,cen kam karfe 11 suka tashi daga party,Faisal ya koma gida,bai tsaya shiga cikin gida ba saboda gidan cike yake,ya wuce d'aki. Jin shigowar motoci yasa ya lek'o ta taga,Zarah ce tafito daga mota tana waya,Faisal yaga irin kyan da Zarah tayi,ba k'aramin burgeshi tayi ba,amma sai ya tuno da abinda tamashi,yayi sauri ya bud'e kofar d'akin ya fito. Sunnan Zarah ya kira,tajuyo ya nufi inda take,yace"Zarah wai mike damunki?"menene a jikina wanda bakiso in cireshi" Tace"Yah Faisal me kuma nayi,yace"look Zarah karki maida abin kamar bakisan menake nufi ba,Zarah saboda bakiso duniya tasan nine mijinki shiyasa kika bani wrong time,kika ce shine time d'in event" Zarah tace"A'a Yah Faisal karka maida abinnan babba,naga kaima kd katafi wurin mtarka kukayi partyn ku,kuma ai kasan da cewa nima ina yin party a nan,tsawon kwana uku kana cen" Toh naga bakazo wancen ukun da nayi ba,sai wannan na karshe,gara kawai insan bakazo ko d'aya ba" "Ai dama abinda nake gudu kenan,nasan dama ga wadda kakeso danme za'a takura maka da batun aurena,zanga abu iri iri a zaman mu" "Toh da yake Allah baya bacci,gashi ya b'ullo min da mafita,zantafi har na tsawon wata shidda,sai kusha amarci kaida ita,kuyi soyayyarku bamai hanaku" Tajuya tatafi,Faisal da maganarta ta kashe mashi jiki,ya tsaya nan tsaya maganarta na mashi yawo a kunne. Washe gari akayi walima,karfe 11:00 Faisal ya d'auki hanyar abuja. Da daddare bayan kowa ya watse,daga Zarah sai Meenah,Zarah na kwance kan gado tana danna waya. Meenah tace"Zarah da yanzu kina abuja kema,Zarah tace ai nagode ma Allah da wannan abin da ya faru,next week zantafi nima" Meenah tace"amma naji ance bayan kwana biyu inna zata koma can gidan Yah Faisal da zama" Zarah tace"toh ai dama nice bataso,tunda bana nan ai shikenan" Washe gari *Abuja* Sarah ce kwance kan gado tana bacci,har k'arfe 11:00,Faisal ne ya shigo yana fad'in Sarah ki tashi hakanan,ta bud'e ido tana fad'in miye time?" Yace"11:00 fa tayi,Sarah tace"wash wlh nai zatan 9:00 tamik'e tashigo toilet tayi wanka,tafito tasa kaya,Faisal na zaune gefan gado,Sarah ta kalli Faisal tace"bazamu d'an fita ba" Faisal yace"haba wane irin fita kuma,duka fa kwananki d'aya" Sarah tace"nifa ban saba zama gida ba,gsky anjima mu d'an fita,Faisal yace"A'a babu inda zamu,kibari sai an d'an kwana biyu" Sarah ta kalleshi cikin b'acin rai tace"kadafa muyi haka da kai,yanzu ne ya kamata muji dad'in rayuwar mu,kafin Zarah ta dawo,mufara raba kwana" Ganin bai bata amsa ba yasa tace"dear magana fa nake,yace"toh ai naga ke san yawon naki yayi yawa,yanzu ko wani yazo sai yaga bamu nan" Sarah tace"dear idan fa kace zaka biyema mutane wlh zakasha wahala,yace"toh koma menene yau bazamu fita ba,ya fad'i yana fita" Sarah tace"tabb wlh bazan ma iya irin wannan rayuwar ba,zama gida sai kace wata tsohuwa,tamik'e ta d'auki waya tana fad'in kai kabari a d'an kwana biyu sai muhad'u. "Wannan mutumin d'an k'a ida ne,yace bazamu fita ba yau,amma kabari anjima nasan zai fita zamuyi magana" *Kano* Bayan kwana biyu,Zarah nata shirye shirye,saura kwana biyar tatafi,tana zaune falo ita da Meenah,inna ta shigo ta zauna. Inna ta kalli Meenah tace"Amina kallo kike,Meenah tace"eh inna" Inna ta kalli Zarah tace"ke kuma yaushe ne zaki tafi?" Zarah tace"saura 5 days,Inna tace"uhm garama kitafi,ko Faisal da Sarah sun hutu,da yanzu cen zakije kimasu zaune" Zarah dai tayi shiru batace komi ba. By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* (for love ndβ™₯ justiceπŸŽ“) πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain we touch the heart of readers_* P.m.l 121\125 Writeen By Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fan Group *Fans Dina Toh Ga Barka Da Sallah Na* Yau ana gobe Zarah zata tafi,tana ta shirye shirye,wajen la'asar tana zaune gefan gado a d'aki,Meenah tashigo tace"Zarah ga Yah Faisal nan yazo" Zarah tace"toh ni yanzu dan yazo me zan mashi,Meenah tace"ke Zarah yanzu da baya ba d'aya bane,karki manta fa an d'aura maku aure dashi,Zarah tace"toh Meenah naji sannunshi da zuwa" Can kam Faisal yana zaune falo suna gaisa da Maamaah,a nan ne yake gaya mata yazo suyi sallama da Zarah ne. kira Maamaah ta kwalama Zarah,Zarah tafito tare da cewa gani,Maamaah tace"Faisal ne ke nemanki ta fad'i tare da mikewa. Zarah ta zauna gefan tare da cewa ina yini,yayi murmushi tare da fad'in lfy qlau Zarah" Tamik'e tare da cewa"bari nayima murja mgn takawo maka lemu,ya kalleta cikin ranshi yace"hmm Zarah kenan ke bazaki iya kawo min ba. Tun daga lokacin Faisal basai sake ganin Zarah ba. *Washe gari* Sukayi bankwana da kowa Zarah tatafi. A ranar Faisal ya koma abuja,sadda ya isa marece yayi,ya shiga gidan ya duba ko ina ba Sarah,ya kira phone d'inta bata d'auka ba. Ya shiga yayi wanka,yasa k'ananan kaya ya zauna gefan gado yana danna laptop d'inshi,har aka kira sallar magriba Sarah bata dawo ba,yaje masallaci ya dawo. Yana zaune falo tashigo sanye da riga da skirt,duk wanda yaga irin suturar dake jikinta,bazai ce matar aure bace. Ganin yanda Faisal ya d'aure fuska ko kallanta baiba,ita kuma da yake ta iya dad'in baki. Ta matso kusa dashi tana fad'in my dear dan Allah kayi hakuri,nasan ranka ya b'aci,Faisal yace"ina kikaje?" Ta d'anji tsoro sannan tace"naje gidan wata friend d'ina dake aure nan" Faisal ya mik'e a fusace yace"look Sarah bazan d'auki wannan yawon ba,wato dan kinga bana nan,shine kika d'auki hanya kika tafi yawo,toh mudding kinaso mu shirya wlh sai kin hakuri da wannan yawon" Ni ba sakaran namiji bane,duka sati d'aya da aure,har kinfara sa k'afa kifita" Sarah tamik'e tana fad'in Ah kaga Faisal,yanzu Zarah ba kasar waje tatafi karatu ba,ita ko gidanka bata tako ba tatafi yawon karatu,ita bakaga laifinta ba saini" Kuma idan har adalci zakayi,ai nima ina da buk'atar k'aro karatun,daga zuwa gidan k'awata banfi awa 5 ba,sai ka tadamin bala'i" Ince Zarah wata 6 zatayi acan,wato ita bata da laifi sai ni,Faisal ya daka mata tsawa tare da fad'in ya isa,ganin yanda idanunshi suka kad'a sukayi jawur. Yasa Sarah ta nufi sama ranta b'ace,Faisal ya koma ya zauna tare da tuno kalmomin da Sarah take fad'i. Washe gari Sarah ta fito daga wanka tasa kaya,fitowa tayi taga Faisal baya falon,ta nufi d'akinshi ta tura,nan ma taga bakowa. Ta dawo d'akinta ta kirashi ta waya amma yaki d'auka,tamashi kira yafi ashirin amma yak'i d'auka. Wajen la'asar ya dawo Sarah na kitchen tana dafa abinci,jin motsi a falon yasa ta lek'o. Faisal tagani yana ko k'arin hawa steps,tace"My dear sannu da zuwa,ya amsa batare da ya kalleta ba. Bayan ya shiga d'aki yayi wanka yasa k'ananan kaya,ya fito falo ya zauna. Bayan Sarah tagama had'a komi akan dining,tadawo falo tace"My dear ga abinci fa nagama" Faisal ya fad'i batare da ya kalleta ba,yace"kibarshi kawai na k'oshi" Sarah ta kalleshi tare da cewa"yanzu fa ka dawo,ya zakace min ka k'oshi" Mik'ewa taga yayi ya nufi hanyar fita yana cewa"ki kaima wayanda suka fini mahimmanci" A haka yau kusan sati biyu Faisal ya canza ma Sarah gabaki d'aya. Yau tayi alwashin idan har bazai hak'ura ba,toh zata fad'ima iyayenshi. By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_* P.m.l 126\130 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group Yau ma wajen 4:00 ya dawo,yaje yayi wanka ya fito rik'e da towel a hannunshi yana goge jikinshi,Sarah tashigo,bai kalleta ba ya cigaba da shirin shi. Sarah tace"My dear dan Allah kayi hakuri da abinda ya faru,Faisal yace"toh dama fushi nake dake,nabari ne kisamu freedom kamar yanda kikace Zarah na k'asar waje tana karatu,shiyasa kema na barki kiyi abinda kikeso" Sarah ta matso kusa dashi tace"kayi hakuri insha Allahu bazan sake ba" Faisal ya dafata tare da murmushi yace"Sarah banaso kina wannan fitar,amma bawai na shareki bane haka nan,nayi hakane sbd kigane kuskurenki,kuma ki daina had'a kanki da Zarah,kinfi Zarah matsayi a wurina nesa ba kusa ba" "Sarah duk duniya ban tab'a ganin macen data kwanta mani ba sai ke,dan haka kibi abinda nakeso mu zauna lfy" Sarah ta rungumeshi tare da cewa"karka damu dear insha Allahu zan kiyaye" *After 2 Month* Faisal ne zaune falo yana amfani da laptop d'inshi,Sarah na gefanshi tana danna phone d'inta,Faisal ya kalli Sarah yace"dear mekike naga hankalin ki ya tafi can" Sarah tace"pics d'in wata yarinya ne akayi post kaga yanda ake like d'in pics d'in,Faisal yace"hmm kedai kawai duk kwalliya ce tasa ake like d'in pics d'in,ni na tabbata kin fita kyau" Sarah ta zaro idanu tare da cewa"kai dear kaga kyanta kuwa,batafi 18 ko 19 ba" Faisal ya mik'e tare da cewa"bari naje wurin wani friend d'ina nadawo,Sarah tace"toh sai ka dawo" *Washe gari da safe yau weekend* Faisal na kan kujera a bedroom,phone d'inshi tayi ringing ya d'auka bayan sun gaisa da Maamaah nan take tambayar ya Sarah take,yace duk lfy qlau suke. Maamaah tace"dama abinda yasa nakira ka,ina so ka turomin number abokin nan naka,na banki ina so zan bud'e sabon account,Faisal yace"toh Maamaah bari na turo maki,Maamaah tace"jibi inna na nan zuwa nan" Faisal yace"wlh Maamaah banasan zuwan inna,kin santa takura gareta,Maamaah tace"karka damu ai inna Zarah ce bataso,Sarah kau ai tana santa,sai kuyita hakuri da ita,jiya dama munyi waya da Zarah tananan lfy qlau" Maamah tace"ai kuna waya koh?"Faisal yace"Eh Bayan ya gama wayar ya furta a fili yace"Maamaag kenan kina san Zarah,amma Zarah batasan d'anki,tunda Zarah tatafi basu tab'a waya da Faisal ba. Yau Monday Faisal ya sanar da Sarah cewa yau inna zatazo,wajen 2 inna ta iso,Sarah ba laifi ta tare ta,bayan inna tagama cin abinci,Sarah ta d'auko gyalenta inna na falo,Sarah tace"inna bari naje na dawoyanzu,inna tace"toh Sarah nidawa zaki barni?" Sarah tace"masu gadi na nan ai,kuma bama dad'ewa zanyi ba" Bata jira taji me inna zatace ba tayi tafiyarta. Sarah na bakin wani restaurent tsaye ita da wani saurayi,ta duba agogon hannunta taga 4 tayi,kuma tasan Faisal 4 zai dawo" A firgice Sarah tayi sallama da saurayin tashiga mota,gudu takeyi sosai,sadda ta isa gida Faisal bai dawo ba. Tayi sauri tayi parking tashiga ciki,inna na zaune fuskarta had'e,Sarah batace komi ba tawuce ciki,tana shiga Faisal na shigowa,ya gaishe da inna,ganin yanda inna ta canza ya tambayeta lfy?" Tace"bakomi,ciki ya shiga ya tadda Sarah na shirin fitowa,yace"Sarah me akayi ma inna take fushi?" Sarah tace"wlh bansani ba,kasan tsofaffi yanda suke,Faisal yace"sai kin kula Sarah inna nada fad'a da kuma fushi" Sarah cikin ranta tace"aikam sai dai tamutu indai nice,dan kau fad'a nima na iya nawa" Washe gari Inna ta tashi wajen 8 wata irin yunwa ta tashi da ita,tashiga kitchen taga babu wani abinci sai lemu da ice cream,kuma ita ba wanda ta iya sha" Tadawo falo ta zauna har k'arfe 9 Sarah bata tashi ba,inna tamik'e taje wurin masu nan ne suka gaya mata Faisal ya fita wurin aiki. Ciki ta dawo ta nufi d'akin Sarah tashiga,tana kwance tana bacci,inna ta tada ta,bud'e ido tayi inna tace"Sarah kitashi ki bani abinci inci,da yunwa na tashi wlh" Sarah ta matse fuska tare da cewa"inna wlh bacci nakeji,kibari sai na tashi,dan gsky nifa ban saba tashi kamar yanzu ba" Bargo Sarah taja ta cigaba da baccinta,nan inna tasaki baki tana kallanta. By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_* P.m.l 131\135 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group Sarah bata tashi ba sai wajen 11:00 tayi wanka tafito,inna na falo Sarah ta kalli bread d'in da inna taci,kuma duk ta zidda,Sarah tace"haba inna kinga duk kin b'ata wurin da bread,Inna tace"ke Sarah idan baki sanni ba kije ki tambayi mijinki shi ya sanni,kinyi kad'an kimin sakarci,gidan jika nane bana ubanki ba" Sarah ta ya mutsa fuska tare da cewa"inna toh idan gidan jikanki ne,nikuma ai gidan mijina ne,kuma inna miye na zagi a ciki,kiyi Hak'uri duk abinda kikeso zan maki,aini yarki ce" Inna tace"da kau kin kyauta ma kanki,kibini kiji dad'in zama dani,Sarah tace"yanzu inna me kikeso a dafa maki kici,inna tace"ni nariga naci bread,sai dai kimin d'an tea insha" Sarah tayi murmushi tamik'e tashiga kitchen,tea ta had'ama inna ta kawo mata,zama Sarah tayi inna tace"ke baza kici komi bane,Sarah tace"bana jin yunwa,yanzu zan d'an fitane inna" Zanje na samo mai aiki da zata ringa maki duk abinda kikeso kici,kinga basai kin jirani ba,inna tace"da kin kyauta kuwa" Sarah ta d'auki key d'in mota tatafi,wani gida taje inda mai gadi ya bud'e mata,bayan tayi parking tafito,take tambayar mai gadin cewa nabeel na nan?"yace"mata eh" Nabeel na tsaye tsakiyar falo Sarah tashig,rungume juna sukayi,Sarah ta zauna kan kujera tare da cewa"gsky dole kabani aiki a campany d'inka,dan nasamu damar fita" Nabeel yace"Sarah mijinki d'an sa ido ne,bai kamata yanda yake d'an bako ba yana da ilimin bature ace yana kulle ba" "Idan ka ganshi yanda ya had'u bazakace yana kulle ba,Sarah tace"Faisal mutum ne mai girmankai,mace bata isa tajuya shi ba" Nabeel ya matso kusa da Sarah yace"ina fata dai bazaki yadda ki haihu ba,dan muddin kika haihu kin tashi aiki" Sarah tace"aini dama haihuwa bata cikin tsarina,idan har haihuwa yakeso,toh Zarah ta haifar mashi" Nabeel yace"wai ita Zarah tana ina ne?"Sarah tace"low ta karnata taje yin wani karatu ne a can america,Nabeel yace"toh kinga idan Zarah tadawo zata d'an rage maki wani abun" Sarah tace"ni banma san Zarah ba,sunanta kawai nakeji,amma kuma abinda na lura yafi sona,Nabeel yace"kibari zanyi shige da fice na,dan ya samu wani d'an contract da zaisa yaje koda wani gari ne na kwana biyu" Sarah tace"aikam da zarar ya tafi inaga kwana ne kawai bazanyi nan ba,Nabeel ya kwashe da dariya. Karfe 3:00 Sarah takoma gida,inna tace"Sarah yo ina mai aikin?"Sarah tace"gobe zatazo munyi mgn da ita,kuma kwana zata ringa yi" Inna tace"toh ai sai kizo kidafa mana abinci yunwa nakeji,Sarah tace" bari nadafa taliya jallop" *After two weeks* Da daddare suna zaune d'aki,Faisal yace"Sarah inaso zamuyi wata mgn,Sarah tace"ina jinka" Faisal yace"Sarah kina shan maganin hana d'aukar ciki ne?" Sarah ta firgita amma sai ta dake,tace"wane irin magani?"Faisal yace"naga yanzu watan mu 3 da aure amma ko b'atan wata baki tab'ayi ba" Sarah tace"toh idan kaga haka Allah ne bai kawo ba,Faisal yace"toh amma why not bazamuje hospital ba,Sarah tace"a'a gsky kar muyi ma Allah shishigi cikin lamarinshi" Faisal yace"toh bari muga abinda Allah zaiyi" Washe gari Bayan Faisal ya fita,Sarah tafito zata fita,inna tace"ina zuwa Sarah?" Tace"inna zanje kasuwa ne akwai abinda kike buk'ata?" Inna tace"Sarah waike wace irin macece?" "Ace kullum sai kin fita,Sarah kiyima kanki fad'a,Sarah tace"haba inna to sokike naita zama gida,kuma ai Faisal yasan ina fita amma bai tab'a hanani ba" Inna tace"ohh gayamin kike Faisal ya sani,toh bari yazo idan bai san miye aure ba sai in sanar dashi,Sarah taga inna dai da gaske fad'in zatayi. Ta matso kusa da inna tace"haba inna miye na sai kinyi ma Faisal mgn,inna tace"ai naga yanda Zarah tatafi gantali kema haka kikeso kiyi" Sarah tace"toh kiyi Hak'uri,zan gyara" Inna tace"toh kidai gyara,dan sonake kifi Zarah nesa ba kusa ba" [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_* P.m.l Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group ana haka yau saura wata d'aya Zarah ta dawo,Faisal na zaune falo yana karanta news paper,Sarah kuma tana danna phone d'inta,Inna kuma tana kallan tv,ganin Sarah tayi wani ihu duk suka juya suna kallanta,Faisal yace"lfy Sarah" Tayi murmushi tare da cewa"Faisal no d'in kyakkyawar yarinyar nan aka turomin,Faisal yace"shine kike ihu,kamar an baki wasu miliyoyin kud'i" Sarah tace"Faisal wai kaga yarinyar ne,wlh idan tayi post d'in pic d'inta wajen mutane dubu biyu suke like,kai duk yanda akai tana da jini da larabawa,Faisal yace"nisan duk kyanta wlh bata kai Zarah k'anwata ba" Sarah tace"tab Zarah d'in me,bari ka ganta,wayarta ta mik'a mashi, yana dubawa yaga pic d'in Zarah tsaye gaban wani ruwa,ta zubo gashin kanta,sanye da jeans nd t-shirt ga glass a fuskarta. Wani irin kyau yaga takara,gashi jikinta ya ciko, fuskarta d'auke da murmushi,yana yin gaba kuma yaga wani pic d'inta da alama cikin mkrnt tayi shi,ita da wasu maza su biyu,sun sata tsakiya,Faisal ya d'ago ya ya kalli Sarah yace"Sarah pls dafa min tea mana" Tamik'e tace"toh bari na dafa,tana shiga kitchen Faisal yace"Inna kinsan wacecs Sarah take fad'in tana da kyau?" Inna tace"A'a Faisal yace"Zarah ce fa,inna tace"Zarah taku?"yace"eh Mik'a mata wayar yayi taga hotunan,inna tace"Faisal ban gaya maka ba,ni na tabbata yarinyar nan banda hurd'a maza babu abinda take" Faisal yace"Inna tunda Zarah tatafi bafa mu tab'ayin waya da ita ba,Inna tace"toh me zatayi da kai bayan tana da wasu mazan acen,ai sai da na fad'a wannan yarinyar bata dace da kai ba" Faisal yace"banso zuciyata takeson sani tsanar Zarah ba,amma wannan pic d'in yasa naji bana san Zarah,dama ita ta dad'e da nuna batason auren,toh nima na hakura dama biyayya ce nayi" *America* Zarah na zaune a d'aki sanye da gajeran wando pink,da yar karamar riga,mik'ewa tayi taje gaban madubi tana kallan kanta,ita kanta tasan bakaramin kyau ta kara ba,tayi murmushi ta bazo gashin kanta ta d'auki phone d'inta tana pictures. *Kaduna state* Feenah ce tashigo falo sanye da kayan makaranta tana turo baki,Dadynta yace"My feenah me akayi miki?" Ta rungumeshi tana kuka,yace"haba feenah kukan me kikeyi?"ta d'an lafa da kukan tace"Dady a shcool duk teacher d'in makarantan mu sai yayi ta kiran sunan momykai tsaye,amma basu kiran sunan sauran iyayen yan class d'inmu sai ni kad'ai" Yace"toh ya suke cewa?"tace"yau wani teacher d'inmu wai yana ganina sai cewa yayi ke d'iyar doctor Rahama Shehu ce" Dady yayi dariya yace"toh ai kinga momynki tayi suna,ita ce fa shugaban ilimi ta kd,Feenah tace"dady toh kai menene?" Yace"ni lectura ne,idan kikaje Katsina state universty nima zakiji ana kiran sunan doctor M Auwal" Feenah tayi tsalle tace"yawwa dady,kai doctor momy doctor,nima zan zama doctor,Bro Bashir zai zama doctor" Feenah yarinya ce kyakkawa,yanda Zarah take haka take,duk wanda yasan Zarah idan yaga Feenah yasan sisters ne,sai Bashir shine wan Feenah yana karatun doctor a india. *ABUJA* Faisal ne ya shigo ranshi b'ace,inna tace lfy Faisal me akayi?"yace inna kan maganar Dady ne,dama tunda yace zai shiga wannan siyasar banso ba,toh ga irinta nan rigima tashiga tsakaninshi da Honarable lawal,inna tace"waye Honarable lawal?"Faisal yace"babban d'an siyasa ne" "Yayi suna sosai gashi wai yanzu so ake maganar takai kotu,kuma idan taje kotu Honarble zaiyi narasa sbd ya fishi suna" By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_* P.m.l 141\145 Writeen By Maryerm Mukhtar DEDECATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group Rigima ta b'arke tsakanin Dady da Honrable,abin duk ya damu Faisal,magana dai an shigar da ita kotu,amma baz'a fara sauraran k'arar ba sainan da wani lokaci *Bayan Wata d'aya* Faisal da Sarah na Zaune falo phone d'inshi tayi ringing,d'auka yayi bayan sun gaisa da maamaah take gaya mashi cewa gobe Zarah zata dawo,toh kawai yace mata,dan shi cikin zuciyarshi baya jin ko san ganin Zarah,maamaah tace"sai kasa a share part d'in Zarah dan gobe zanturo mutane zasu mata jere,Faisal yace"toh" Bayan gama wayar yake cewa"ya kira mai aikin gidan ta waya,yazo yace"alhaji gani,yace"sonake kashare min duk d'akin dake can b'an garan,da yake steps biyu ne gidan. ta inda za'aje part d'in Sarah da ban,hakama na Zarah,Faisal yace"ka sharesu yau duka gobe tunda safe sai kazo ka goge" Bayan ya tafi Sarah tace"meyasa za'ashare bayan Zarah bata nan,yace"Zarah zata dawo gobe,amma inga ba nan zatayo direct ba" Sarah ta d'aure fuska tare da cewa"dear why not bazaka barta ta zauna can ba,Inna tace"dawowar tazo kenan,tagama tambad'ewa a can,toh Allah yasa bada cikin wani ta taho ba" Faisal bai dai ce komi ba,ya mik'e ya shiga ciki. *Washe gari* K'arfe 12:00 jirgin su Zarah ya sauka,driver akasa yaje ya d'aukota,driven da yake kaita shcool ne yaje,amma sam bai gane Zarah ba,ita ce dai ta ganeshi" Sai da tazo inda yake fuskarta d'auke da murmushi tamashi magana ya gane,ba k'aramin mamaki yayi ba,yanda Zarah takoma,tamkar baturiya,sanye take da jeans nd t-shirt. Sadda suka isa gida Zarah tafito tashiga cikin gidan,Maamaah na zaune falo Zarah tashigo,naamaah tsayawa tayi tana kallanta sannan tace"wanake gani kamar Zarah" Zarah ta rungume Maamaah tare da cewa"yanzu Maamaah baki gane ni ba,Maamaah tace"yo Zarah kin zama baturiya,anya Zarah nace kuwa" Zarah tayi murmushi tace"nice dai Zarah ta maamaah,suka sake rungume juna,Zarah ta zaune tana maida numfashi,maamaah tace"ke Zarah ko d'an kwali ba'asawa,Zarah tace"Maamaah kinsan yana yin cen da nan ba d'aya ba" Zarah tamik'e tare da cewa"bari nayi wanka,tashiga tayi wanka,tasake sa jeans nd t-shirt,tafito tuwo miyar kub'ewa d'anya aka mata,tacishi sosai,tasha kunun aya. Bayan tagama ci tace"maanaah rabon da inci abinci irin wannan har na manta,Zarah tace"maamaah wai ina Dady ne?" Maamaah tace"Dadyn ku yana abuja,kinsan na gaya maki ya shiga siyasa,ta yanzu wai wajen siya sar aka cinye mashi miliyoyin kud'i wani Honarable lawal,dashi suke rigima,yanzu haka court zasu shiga,kuma gashi Honarable d'in yana da k'afa ya siyasa,yafi babanku dad'ewa ciki,yanzu ko court d'in akaje shi zai nasara" Zarah tace"A'a maamaah,Dady zaiyi narasa,maamaah tace"ke ya akayi kikasan Dady zaiyi nasara?" Zarah tace"sbd zan shiga cikin case d'in inaso zan zama lawyer d'in Dady" Maamaah tace"Zarah bafa ki tab'ayi ba,anya zaki iya farawa da shari'a babbab irin wannan?" Zarah tace"Maaamaah zan iya,yanzu kawai Dady nakeso ya kai ta kadduna dan nasamu damar fara shari'a,dole sai ansamin hannu" Maamaah tace"ai dama yayi request tun kafin ki dawo,yace" da kin dawo sai fara aiki,amma a abuja ya nema maki,Zarah tace"dole gobe zantafi abuja wurin Dady" "Dan in kai mashi ta kadduna,idan naje zanyi two days in dawo,Zan sauka Hotel,maamaah tace"wane irin Hotel ga gidan Faisal,Zarah tace"a'a maamaah kibari naje na dawo,gidan Yah Faisal zuwanshi ai ya zama dole,amma yanzu a Hotel zan sauka" By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_* P.m.l 146\150 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *Allah sarki yar uwa naga sakonki nima wlh ina sanki sosai Allah ya barmu tare naji kince kinason shiga group dina toh amma bakisa numberki ba ajiki nikuma banaso nasa number na a social media amma pls kituro min da number ki insha Allahu zansaki zumunci kuma yanzu muka fara *Nida ke yar uwa ana tare*πŸ˜„πŸ€πŸ€πŸ€ Washe gari Zarah tatafi abuja,a Hotel d'in da Dady yake itama ta sauka,amma batasamu ganin Dady a lokacin ba yana tare da mutane a office,Zarah karfe 4:00 ta shirya jikin jeans nd t-shirt red wando white riga,ta d'aure gashin kanta d'an karamin gyale ta d'ansa ta fita waje tashiga mota da yake driver ya kawota. Office d'in Dady taje,akace mata yana tare da da bak'i suna meetinga,Zarah ta nemi wuri ta zauna,ba'afi 1hour ba suka fito,Zarah tai saurin mik'ewa tsaye. Ido biyu sukayi da Honarable gabanshi ya fad'i,shi azatanshi Rahama ce,Zarah tazo zata gitta tashiga office d'in yace"jimana ta juyo tana kallanshi da manya idanunta,yace"Rahama ce?" Zarah tace"A'a ni sunana Zarah Not Rahama,tajuya tashiga office d'in batare da tajira me zaice ba. Tana shiga suka rungume juna da Daddy yace"My dear yaushe kikazo?"tace"Daddy d'azu,yace"toh Maamanku ta min bayanin abinda kike shirin yi,anya Zarah zaki iya kuwa?" Zarah tayi murmushi tace"don worry Daddy,wallahi babu wata matsala,kawai yanzu dama nakeso nasamu" Daddy yace"owk yanzu kinzo da papers d'inki?"ta bud'e handbag ta fidosu tace"gashi Daddy" Yace"toh yayi bari yanzu naje nafara kai papers d'inki,Zarah tace"toh Daddy ina Hotel room 120,Daddy yace"Zarah meyasa bakije gidan Faisal ba?" Zarah tace"Daddy mubar wannan maganar sai mun zauna yanzu kaje kai wai,Daddy ya tafi Zarah tafito daga office d'in tatafi. Faisal ne sanye da blue shadda,Sarah kuma tasa blue atamfa,tayi kyau. Faisal yace"dear d'auko gyalanki yau mufita yawo muyo kwad'ayi,Sarah cikin murna ta d'auko gyalanta suka fita. Wani Babban Restaurent sukaje,bayan sun zauna Sarah tace"ita dai akawo mata ice cream da biscuit,Faisal yace"akawo mashi pizza da lemu. nan aka kawoma kowa abinda yayi order,Zarah ce tashigo wurin tafiya take cikin yanga da isa,ta samu wuri ta zauna,waiter yazo yace"me za'akawo mata?"tace"choculate cake da lemu" Ba'a dad'e ba aka kawo mata,tafara shan lemun kenan d'aga kan da Sarah zatayi ta hango Zarah. Rud'ewa tayi tare da fad'in wow,Faisal ganin yanda ta rud'e yace"lfy?" Tace"Dear ka tuna Beautifull yarinyar nan da nake following a instergram,har na nuna maka ita,yace"eh" Sarah tace"kallarta cen,Faisal ya juya,kwata kwata bai gane Zarah ba,ya juyo yace"ke ba ita bace,wannan ai ba bahausa bace dagani,waccen kuma ai bahausa ce,Sarah tace"wallahi ita ce dear" Sake juyawa yayi sai lokacin Faisal ya gane Zarah,ta d'ago da manya idanunta tana danna phone d'inta,Faisal yaba d'aya jikinshi mutuwa yayi,mamaki ya kamashi ganin yanda Zarah takoma,duk wanda ya zai ganta sai yayi tunanin batata jin hausa,Sarah ta dawo da Faisal tace"wlh dear a fili tafiki kyau" Mik'ewa yaga Sarah tayi yace"ina zaki?" Tace"zanje mugaisa ne,Faisal yace"dear kinsan wacece ita kuwa?" Sarah tace"A'a Yace"toh Zarah ce,cikin yanayi na mamaki tace"wace Zarah?"yace"k'anwata wadda aka aura min" Komawa tayi ta zauna tare da cewa"ya za'ayi Zarah ta zama waccen,dear kallarta fa,wacce bafa ba hausa bace" Faisal yace"look kinfini sanin Zarah ne,bafa ki tab'a ganin Zarah toh dan me zakimin gardama,toh Zarah ce waccen kuma bari kiga" Maamaah ya kira yasa bud'e muryar yanda kowa zaiji bayan sun gaisa,yace"Maamaah ya Zarah ta sauka,Maamaah tace"lfy qlau Zarah ai tana nan Abuja tazo wurin Daddynku amma a Hotel ta sauka [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_* P.m.l 146\150 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *Allah sarki yar uwa naga sakonki nima wlh ina sanki sosai Allah ya barmu tare naji kince kinason shiga group dina toh amma bakisa numberki ba ajiki nikuma banaso nasa number na a social media amma pls kituro min da number ki insha Allahu zansaki zumunci kuma yanzu muka fara *Nida ke yar uwa ana tare*πŸ˜„πŸ€πŸ€πŸ€ Washe gari Zarah tatafi abuja,a Hotel d'in da Dady yake itama ta sauka,amma batasamu ganin Dady a lokacin ba yana tare da mutane a office,Zarah karfe 4:00 ta shirya jikin jeans nd t-shirt red wando white riga,ta d'aure gashin kanta d'an karamin gyale ta d'ansa ta fita waje tashiga mota da yake driver ya kawota. Office d'in Dady taje,akace mata yana tare da da bak'i suna meetinga,Zarah ta nemi wuri ta zauna,ba'afi 1hour ba suka fito,Zarah tai saurin mik'ewa tsaye. Ido biyu sukayi da Honarable gabanshi ya fad'i,shi azatanshi Rahama ce,Zarah tazo zata gitta tashiga office d'in yace"jimana ta juyo tana kallanshi da manya idanunta,yace"Rahama ce?" Zarah tace"A'a ni sunana Zarah Not Rahama,tajuya tashiga office d'in batare da tajira me zaice ba. Tana shiga suka rungume juna da Daddy yace"My dear yaushe kikazo?"tace"Daddy d'azu,yace"toh Maamanku ta min bayanin abinda kike shirin yi,anya Zarah zaki iya kuwa?" Zarah tayi murmushi tace"don worry Daddy,wallahi babu wata matsala,kawai yanzu dama nakeso nasamu" Daddy yace"owk yanzu kinzo da papers d'inki?"ta bud'e handbag ta fidosu tace"gashi Daddy" Yace"toh yayi bari yanzu naje nafara kai papers d'inki,Zarah tace"toh Daddy ina Hotel room 120,Daddy yace"Zarah meyasa bakije gidan Faisal ba?" Zarah tace"Daddy mubar wannan maganar sai mun zauna yanzu kaje kai wai,Daddy ya tafi Zarah tafito daga office d'in tatafi. Faisal ne sanye da blue shadda,Sarah kuma tasa blue atamfa,tayi kyau. Faisal yace"dear d'auko gyalanki yau mufita yawo muyo kwad'ayi,Sarah cikin murna ta d'auko gyalanta suka fita. Wani Babban Restaurent sukaje,bayan sun zauna Sarah tace"ita dai akawo mata ice cream da biscuit,Faisal yace"akawo mashi pizza da lemu. nan aka kawoma kowa abinda yayi order,Zarah ce tashigo wurin tafiya take cikin yanga da isa,ta samu wuri ta zauna,waiter yazo yace"me za'akawo mata?"tace"choculate cake da lemu" Ba'a dad'e ba aka kawo mata,tafara shan lemun kenan d'aga kan da Sarah zatayi ta hango Zarah. Rud'ewa tayi tare da fad'in wow,Faisal ganin yanda ta rud'e yace"lfy?" Tace"Dear ka tuna Beautifull yarinyar nan da nake following a instergram,har na nuna maka ita,yace"eh" Sarah tace"kallarta cen,Faisal ya juya,kwata kwata bai gane Zarah ba,ya juyo yace"ke ba ita bace,wannan ai ba bahausa bace dagani,waccen kuma ai bahausa ce,Sarah tace"wallahi ita ce dear" Sake juyawa yayi sai lokacin Faisal ya gane Zarah,ta d'ago da manya idanunta tana danna phone d'inta,Faisal yaba d'aya jikinshi mutuwa yayi,mamaki ya kamashi ganin yanda Zarah takoma,duk wanda ya zai ganta sai yayi tunanin batata jin hausa,Sarah ta dawo da Faisal tace"wlh dear a fili tafiki kyau" Mik'ewa yaga Sarah tayi yace"ina zaki?" Tace"zanje mugaisa ne,Faisal yace"dear kinsan wacece ita kuwa?" Sarah tace"A'a Yace"toh Zarah ce,cikin yanayi na mamaki tace"wace Zarah?"yace"k'anwata wadda aka aura min" Komawa tayi ta zauna tare da cewa"ya za'ayi Zarah ta zama waccen,dear kallarta fa,wacce bafa ba hausa bace" Faisal yace"look kinfini sanin Zarah ne,bafa ki tab'a ganin Zarah toh dan me zakimin gardama,toh Zarah ce waccen kuma bari kiga" Maamaah ya kira yasa bud'e muryar yanda kowa zaiji bayan sun gaisa,yace"Maamaah ya Zarah ta sauka,Maamaah tace"lfy qlau Zarah ai tana nan Abuja tazo wurin Daddynku amma a Hotel ta sauka,Faisal yayi mamaki yace"Hotel kuma?" By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_* P.m.l 151\155 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *Duk wani book da kukeso na pure moment of life writers zaku sameshi ta wannan link din ana tare*πŸ˜„πŸ€πŸ‘‡ #WWW.PML WRITERS@GMAIL.COM IG PML WRITERS #https//www.facebook.com/PML Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com Maamaah tace"eh ai ba zata dad'e ba, kwana biyu zatayi, Faisal dai bai ce komi ba ya kashe wayar, Sarah tace"wai yanzu dama tazo garinnan amma ta sauka Hotel, dear kalli kayan dake jikinta, kamar ba matar aure ba" Gani sukayi Zarah tamik'e tafita daga wurin, bayan tashiga mota da sauri Faisal suka bita abaya, Hotel sukaga an ajeta, tafito daga mota tashiga. Da daddare Faisal yace"inna wai kinsan wa nagani yau da mukafita,inna tace"A'a Faisal yace"Zarah mukagani a restaurent,inna tace"yaushe tazo garin?" Faisal yace"yau tazo amma wai a Hotel ta sauka, inna tace"hmm yo ba dole ta sauka Hotel ba, tunda zata had'u da maza yan iska irinta, ai wallahi kad'an kugani" Faisal yace"ni bansan meyasa Maamaah take goyan bayanta ba, dafa sanin Maamaah tazo garinnan ta sauka Hotel" Inna tace"kafita daga harkar yarinyar nan,tunda ta nuna bata sanka name zaka damu kanka" Faisal yace"wallahi inna bawai ina san Zarah bane, kawai ina mata kallo na wadda na rayu da ita matsayin k'anwata, amma babu wanda Zarah ta raina iri na" *KADUNA STATE* Feenah ce tashigo kitchen ta kalli momyn ta tace"momy abinci kike mana, momy tace"Feenah abinci nakema Daddynki,Feenah tace"yawwa momy yau Daddy zai dawo koh?" Momy tace"eh yau zai dawo,amma yanzu ina da meeting zanbar abinci Ameena(mai aiki) ta ida, fita zanyi" Feenah ta turo baki tare da cewa"Momy kullum baki nan,wai meyasa maman kowa tana zama gida banda manana?" Momy tace"Feenah kinga ni aiki nakeyi, shiyasa nake fita, amma bakiga weekend ina zama gida ba" Feenah tace"Momy kullum zan dawo daga makaranta bakya gida,sadda zaki dawo nayi bacci, pls Momy ki ringa zama gida" Momy tayi murmushi tace"toh Feenah zan ringa zama gida,Feenah tace"Momy da ina da sister mace tare zamu ringa zama gida,muna kwana tare,muna tafiya shcool tare" Wani das Momy taji a ranta, tashiga wani tashin hankali,Feenah ta tuno mata da abinda ya dad'e da wucewa,abinda take nadamar aikatawa. Momy tace"Feenah wuce kitafi d'aki,nima fita zanyi" Momy ta shirya cikin atamfa riga da zani tasa gyalanta mai kyau,rik'e da jikka tafito tashiga cikin wata bak'ar mota mai tsadar gaske, driver ya jata. Office ta isa,tafito daga mota ta tsaya suna magana da wata. Meenah ce zaune a cikin office d'in,ma aikatan wurin sukace"tak'ara Hakuri Doctor Rahama ta kusa zuwa" Shigowar Doctor Rahama tayi,Meenah ta d'ago tana kallanta, wani mugun shock ya kamata ganin wata mai kama da Zarah kamar yan biyu. Meenah cikin ranta tace"anya Zarah bata da Relationship da wannan matar. Har Doctor Rahama ta wuce tashiga office Meenah na kallanta. Bayan tashiga akace Meenah tayi sauri ra ganta kafin tashiga meeting,cikin sanyin jiki Meenah tashiga,magana suka amma hankalinta ba wurin yake ba. Abinda ya k'arasa Meenah shakku shine da Doctor Rahama tayi murmushi kamar Zarah na murmushi. Meenah da zatafita ta k'ara juyowa ta kalli Doctor Rahama sannan tafita" Data fita waje ta tambayi masu gadi kwatance gidan Doctor Rahama sannan tatafi. Takoma gida tana ba mamanta labari,tare da confidence d'in cewa koma wacece wannan toh tana da alak'a da Zarah By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/17, 5:28 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* for loveβ™₯and justiceπŸŽ“ πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* *_We don't just entertain and educate, we touch the hearts of readers_* P.m.l 156\160 Writeen by Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar Fans Group *Duk wani book da kukeso na pure moment of life writers zaku sameshi ta wannan link din ana tare*πŸ˜„πŸ€πŸ‘‡ #WWW.PML WRITERS@GMAIL.COM IG PML WRITERS #https//www.facebook.com/PML Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com *Kawa naga sakon gaisuwarki ngd sosai Allah ya bar kauna Maryerm Mukhtar really love u*πŸ˜„πŸ€ *Yar Uwa naji gyaran da kikamin ngd sosai dan Allah duk inda kukaga nayi mistake ku gyaramin zan gyara idan ina yin mistake baku gyaramin ai kunbar ni cikin duhu ngd sosai sisters*πŸ€πŸ˜„ *ABUJA* Zarah na kwance kan gado tana bacci,ringing phone d'inta tayi saurin mik'ewa tayi ta d'auka,bansan me akace mata ba tace"owk gani nan zuwa,aje wayar tayi tashiga toilet tayi wanka. Tafito tayi shafa ta gyara gashin kanta,tasa riga skirt na lace blue,tayi wani masifar kyau,kallan kanta jikin madubi tayi ita kanta tasan tayi kyau murmushi tayi dimple d'inta ya fito sosai,ta d'auki blue gyale tasa a gefan kafad'arta blue shoes tasa, agogo a hanunta ta d'auki handbag tafito. Tana tafiya cikin Hotel k'amshin turen jikinta kawai ke tashi,tafito tashiga mota,direct office d'in Daddy tashiga bayan sun gaisa ya ke sanar da ita komi ya kammala,zata iya fara shari'a. Zarah tace"Daddy inaso zanje gidan Honarable Lawal yanzu,Daddy yace"A'a Zarah banaso kije ke kad'ai,Zarah tayi murmushi tace" Daddy don worry,wlh ba wata matsala babu abinda zai iya yi min" Zarah tamik'e tare da cewa"zantafi Daddy Adderess d'inshi kawai nake so kabani,Daddy yaba Zarah Adderess d'inshi tafita. Wani Babban gida suka tsaya,nan mai gadin gidan yake tambayarsu Alhaji yasan da zuwansu?" Zarah tace"baisan da zuwansu ba,amma ganinshi ya zama dole,bud'emasu yayi suka shiga,Zarah tafito tashiga cikin gidan. Tana shiga taci karo da Najeeb zaune yana shan lemu,wani kallo tayi mashi tasamu kujera ta zauna,Najeeb yace"wakike nema?" Zarah tace"Honorable Lawal nakesan gani,Najeeb da gaba d'aya Hankalinshi ya tafi wurin kallan surar da Allah yayi ma Zarah. Da kyar yace"bari nayi maki magana dashi,ya mik'e tafiya yake yana waiwayan Zarah,batama san yana yi ba,dan phine d'in dake hannunta take dannawa. Honarable ya fito,ganin Zarah ba k'aramin tada mashi Hankali yayi ba,ya zauna tare da cewa"Rahama" Zarah tace"Zarah Not Rahama,sir tunda nafara ganinka keta kirana da Rahama,amma bansani ba ko nayi kama da wata Rahama ne,Honarable ya mik'e a fusace yace"Rahama karki maidani k'aramin mutum mana,ya zaki ringa min yawo da hankali,look Rahama idan kin dawo dan ki d'au fansa kan abinda na miki dan Allah kifita Rayuwata,zaki b'atamin suna,kituna nifa d'an siyasa ne" Zarah tamik'e tare da cewa"wai wace Rahama kake magana nifa bansanta ba,sunana Zarah Not Rahama,naga dai da alama yanzu baka cikin yana yin da zan iya maka tambayoyi,nice lawyer da zan tsaya ma mahaifina akan shari'ar da zakuyi" Idan kasamu time zan dawo ko na sameka a Office,amma kafin in tafi ga card d'ina duk sadda kake da time ka kirani zanzo,sbd inaso nasan komi kafin a shiga court next week" Zarah tajuya tayi tafiyarta,mota tazo shiga Najeeb ya biyota da gudu tsayawa tayi,ya d'an sosa kai yace"dama dan Allah number ki nakeso,Zarah tamashi kallan sama da k'asa tajuya tashiga mota. By:πŸ‘Œ Maryerm Mukhtar [9/18, 12:08 PM] Maamah: πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› *ZARAH* (For loveβ™₯nd justiceπŸŽ“) πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ›πŸ› 161\165 Writen By Maryerm Mukhtar DEDICATION TO Maryerm Mukhtar FansπŸ€πŸ˜„ *Ina masoya books din pure moment of life writers toh ga dama zaku samu duk wani book na kungiyarmu ta hanyar wannan links din ko ina kuke muna tare daku*πŸ˜„πŸ€πŸ‘‡ #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM #https://www.facebook.com/PML Writers-FANS-459256761123035 #http:/maryamsbello.blogspot.com *Wannan page sadaukarwa ne ga duk wata mai suna FATIMA(ZARAH)*🀝 Hotel Zarah takoma bayan ta aje handbag d'inta,takoma ta kwanta tana maida numfashi,wata irin yunwa tafaraji ta d'auki waya tayi order d'in abinci,chips ne aka kawo mata egg,bayan tagama ci ta kira Maamaah suna gaisawa. Maamaah nan take cewa"Zarah kinje gidan Faisal kuwa?" Zarah ta d'an nisa tace"Maamaah wallahi kinsan aiyuka sun min yawa,amma anjima da la'asar zanje,Maamaah tace"babanku yace next week zakufara shiga court koh?" Zarah tace"eh shiyasa nakeso na dawo gobe,Maamaah tace"miye amfanin dawowar,keda yanzu kike cikin aiki,Zarah karfa kiyi wasa da case d'innan,babu amfanin dawowarki,ki shirya gobe ki koma gidanki,zansa akawo maki kaya" "Sbd dama abinda ya kamata ayi ne,tunda kin gama karatu ki tafi gidanki,Zarah tace"toh Maamah amma kiyi magana da Yah Faisal d'in dan ki sanar dashi dawowata,Maamaah tace"Zarah yanzu dan zakije gidan Faisal har sai nagaya mashi,ko ba aure tsakaninku ai basai kinbi ta hanya ta ba,kituna tare fa kuka tashi" Zarah Tace"toh Maamaah zanje goben,Maamaah tace"toh Zarah banasan wasa, karki ga wai Faisal ada yana yayanki toh yanzu mijine a wurinki,kiyi duk abinda mata kewa mijinta,Zarah nasan halinki kina da iyayi,toh ki kiyaye" Zarah tace"toh insha Allahu Maamaah ba wata matsala,Maamaah tace"toh sai dai kinyi hak'uri da inna,Zarah ta zaro ido tare da cewa"inna na gidan har yanzu?" Maamaah tace"eh tana gidan,ki kauce ma duk abinda zatace kinyi,kifita harkarta" Zarah tace"insha Allahu zan kiyaye" Har la'asar Zarah na kwance taji ana buga mata kofa,mik'ewa tayi ta bud'e Sarah tagani tsaya fuskarta babu annuri,Zarah tace"bisimillah shigo,Sarah tashigo ta zauna,Zarah tace"bari nasa akawo maki lemu" Sarah tace"A'a barshi kawai,Zarah ta zauna tare da cewa"amma banga ne kiba,Sarah tace"eh bazaki sanni ba,nima ban dad'e da saninki ba" Sarah tasake da cewa"sunana Sarah,matar Faisal,Zarah tace"Faisal wane Faisal d'in?" Sarah tace"wanda kikasani ma'ana yayanki,Zarah tayi murmushi tace"toh fa sannu da zuwa,Sarah tace"Zarah nasan zakiyi mamakin meyasa nazo wurinki koh,toh nazo ne dan abinda kikayi ya bani mamaki" Zarah tace"menayi kuma?" Sarah tace"Zarah meyasa kikazo garinnan kika sauka Hotel?" Zarah tayi murmushi tace"Yah Faisal ne ya aiko ki kimin wannan tambayar?" Sarah tace"A'a bashi ya aiko ni ba,domin kuwa Faisal ya mance dake,ya mance da auren dake tsakaninku" Zarah tayi dariya tamik'e tare tare da cewa"Sarah da Faisal ya aiko ki dana gaya maki dalilina na zama Hotel,kuma malama Sarah da kikace Faisal ya manta dani,kin tab'ajin wa ya manta da k'anwarshi k'awara d'aya da yake da ita" Sarah tace"aikam zai iya mantawa da ita,indai itama ba ta d'aukeshi da mahimmanci ba,Zarah tamkar matatta kike a wurin Faisal" Zarah tace!shi Faisal d'in bai gaya maki cewa yana sona ba,toh kije ki tambayeshi kiji,wacece ni a wurinshi,idan ya b'oye maki soyayyar dake tsakanina dashi toh ni bazan b'oye maki ba" "Kije ki kalli cikin idan Faisal babu abinda zaki gani sai soyayyata,Sarah miye na sai kinzo bikona,indai gidan Faisal ne ina nan zuwa" Sarah tayi murmushi tace"toh nikuma ina nan ina jiranki,Sarah tabud'e k'ofa tafita. Zarah cikin zuciyarta tace"uhm yau na had'a bom itafa wannan da alama ta yadda Faisal sona yake,Zarah ta kwashe da dariya tare da cewa"bana da lokacinki ina da aikin yi. By: Maryerm Mukhtar